ZUMA A BAKI HAUSA NOVEL

ZUMA A BAKI…!🌹
{ Painful love Story }
NA
AUTAR MANYA
HOME OF QAULITIES WRT ASS…
Bisimillahir Rahamanir Rahim dukkan yabo da godiya sun tabbata ga sarki buwayi gagara misali Allah mai saman bakwai Allah mai ƙasan bakwai Allah mai rufin asirin bayinshi, Tsira da amincin Allah su ƙara tabbata ga shugaba jagaba annabi muhammad s.a.w Amin, Alhamdulillahi ya Allah daka kuma dawo dani acikin wannan sabon littafin bayan na kammala AUREN BARE lafiya Allah yadda na soma lafiya kasa na gama lafiya kai riƙo da hannayena Allahumma Amin
My fans yauma gani tafe da sabon littafi mai cike da sabon salo, ina roƙon ubangiji daya baku iko tare da ƙarfin biyoni acikin wannan labarin Amin summa Amin
Gargaɗi wannan littafi mai suna a sama labarin ƙirƙirarre ne daga gareni ban yarda a juyamin shi ta kowace sigaba wanda yaga yayi dai dai da tasa rayuwar yayi haƙuri akasi aka samu amman labarin tsararre ne daga wajena
*001*
GARIN KANO
Ɗorayi Unguwar Bello
Cikin lokaci ƙalilan na kammala shirina cikin shuɗiyar atamfa mai ratsin ja’ ajikinta senai amfani da jan mayafi mai adon stone mai yawa ajikinsa, jakata na ɗauka mai kalar ja itama senai amfani da jan takalmi kasancewar kalar fatar jikina baƙa ce shiyasa wannan jar kalar dana ratsa cikin shigata taimin masifar kyau.
Kallon agogon dake cikin ɗakinmu nayi da sauri na waro idanuna waje har ina ɗan jan numfashi tare da saurin ɗaukar lesson plan ɗina nai gaba har ina haɗawa da ɗan gudu-gudu kaɗan sabida ganin lokaci yana ja kada nai latting zuwa makarantar danake koyarwa.
Abakin ƙofa na tarar da anisa ƙanwata ta uku tana faman waya wadda daga gani da saurayinta takeyi, dan naga se faman kashe idanunta take tana faman ƙasa da murya, tana ganina ta miƙe da sauri har tana ƙoƙarin yarda wayar hannun nata, tana cewa, “YAYA HUMAIRAH’ har kin fito kenan?” ina tafe ina ɗaura agogo a hannuna na ce mata “eh! anisa sena dawo ina Anty take?” “tana can cikin ɓangaren Baffa ƙarami wajan ganin lefen sadiya, “tom idan ta dawo kice mata na tafi school amma ta duba saman madubinta zan aje mata kuɗin cefane” “tom anty ALLAH ya kiyaye hanya” aƙasan leɓena na amsa mata da amin sannan na saka kaina nai gaba abina.
Da ƙyar na sami abin hawa zuwa cikin unguwar ciranci domin anan makarantar danake koyarwar take kasancewar tsakanin mu da ɗan tazara kaɗan, gashi makarantar private school ce sam basa yarda da yin latti ko kaɗan dan yanzu kace zaka makara se anemi korarka shiyasa iya yina nike domin ganin na kare mutuncin kaina wajan mai makarantar dan kada ta cimun mutunci kamar yadda naga tanai wa sauran staff ɗinsu danni kam bata taɓa min ba dan ba makararar nikeyiba.
Duk da haka ban samu shiga da wuriba se wajan ƙarfe taran safiya na ƙarasa, da sauri na zaro naira hamsin cikin jakata na baiwa mai ɗan sahun tare da nufar cikin gate ɗin cike da kuzarin jiki.
Abakin office ɗin da muke singh na tsaya tare da zaro biro daga cikin jakata na nufi cikin office ɗin, da sauri najawo singh book din dake kan teburin na fara yin singhning ɗin sunana, ina kammalawa na ɗago idanuna haɗa idanu mukai da malamar english cikin far,a tace “a,a yau malama Humairah nake gani da ranar nan haka hala ko lafiya dai?” murmushi na ƙago akan fuskata tare da cewa “wallahi makara nai bara na ƙarasa aji” na faɗa yayin danake mayar da birona na nufi cikin makarantar ɓangaren ajin danake koyar dasu darasin social studies,
Cikin ladabi ɗalibaina ke gaisar dani har na aje jakata akan tebur nan nafara binsu ina duba aikin dana basu na ɗauki kamar minti goma ina faman yin abu guda kafin na kammala na koma wajan zamana tunda tsarin school ɗin na teacher par class ne, cikin haka naga masinger dake aiki a office ɗin shugabar makarantar yazo aguje cikin rawar jiki yake sallama cikin ajin danake.
Ƙarasawa nai gabansa cikin mutuntaka muka gaisa dashi sannan na dubesa tare dace masa “masinja lafiya dai?” “eh! lafiya daman ranki shi daɗe ce keson ganinki” “ni kuma?” nafaɗa ina mai nuna kaina da yatsana guda tare da waro idanuna waje asual, “eh kefa malamar primary one koba malama Humairah Yusuf bace?” yafaɗa yana mai kallona, “eh nice jekace ina zuwa” da sauri ya juya nima komawa nai cikin ajin na dauki wayata batare dana dauki jakata ba na nufi cikin office ɗin mai makarantar.
Cikin ladabi muka gaisa da matar wadda waɗansu malaman ke mata kallon marar mutunci amman nikam bandani tunda bata taɓamin ba ko sau ɗaya, da far,arta da komi ta karɓeni harda cemin ga waje na zauna bayan na zauna ne ta dubeni sannnan tace “malama Humairah ya akai yau kika makara keda bamu saba ganin hakan daga garekiba?” cikin jin kunya na dubeta tare da cewa “dan ALLAH kiyi haƙuri insha ALLAH hakan baze kuma faruwa ba wallahi yau ɗinma akasi aka samu” murmushi ta ƙago kafin tace shikenan babu komi tashi kije ALLAH yay maki albarka.
Sannan dan ALLAH idan babu damuwa kizo ranar juma,a ki karɓi addiress ɗin gidana ina son ganinki ranar asabar tunda babu school sabida da akwai maganar danike son yi dake.
“Babu damuwa nagode ALLAH ya nuna mana lokacin” na faɗa ina mai tashi tsam na fita daga office ɗin.
Harna koma class ina tunanin wannan wani magana ce da shugabar makaranta bazata gayamin ba harse na je gidanta, nifa bana son irin wannan shige-shigen sam duk da kasancewarta matar ƙanin umma matar baffa ƙarami ƙanin mahaifina amman sam har yanzu ban ko taɓa zuwa gidan taba duk da irin faɗan da umma takemin na rashin ziyarar dangi.
Ƙarfe ɗayan rana na mike tare da nufar masallaci salla nai tare dayin addu,a akan lamarina ubangiji ya isar min yay min maganin matsalata wadda take addabar zuciyata.
Ina idarwa na koma class na dauki jakata ganin lokacin tashin yaran yayi sallama nai masu tare da nufar gate batare dana sha wata wahalaba na samu mai ɗan sahu nai masa kwatancen anguwarmu tare da shiga cikin adai daitan na zauna gaba ɗaya wata mahaukaciyar yunwa nikeji acikina sabida ban ko karya ba na fita duk yadda anty da umma ke min faɗan yunwa amman sam bana ji shiyasa in ulcer ɗina ta motsa min sena dangana da asibiti.
Cikin mintuna goma mai napep ɗin ya kaini ɗorayi kasancewar layinmu da ɗan tazara da titi yasa na soma takawa da ƙafafuna duk jikina agajiye haka nan hannuna ya ƙage sabida nauyin jakar dake hannun nawa.
Tun daga farkon layinmu naga dan dazon matasan layin dama sauran da bana layin ba sunyi zaman jarabar kamar yadda na saka musu sabida yawancin su rashin aikin yine kan sakasu wannan zama domin inda suna da aikin yi da bazasu zauna zaman jarabar saka idanu ba, domin babu abinda ake a wannan majalissar face tsageranci da rashin daraja wasun suma kan ɗan taɓa shaye-shaye a wurin domin nakanji warin hayaƙi na tashi inna zo wucewa.
Sosai na haɗe raina tamau na kame jikina waje ɗaya kaina sunkuye haka nazo gab da su zan gifta araina nake ayyana da ranar Allah amman bazasu huta ba.
Sautin dariya naji daga bayana kafin naji fitar sautin ɗaya daga cikin samarin wajan.
“Waini kam B.smoll wannan ba tagidan su ƙwaro bace?”
Ina jin wanda aka kirawo da b.smool ɗin yace.
“Sosai ma ai yayar ƙwaro ce ƴar gidan yayan babansa ce shegiya mai baƙar fuska se uban girman kai kullum haka zaka ganta kamar ta faɗi, ita bata yarda ba ƴar boko, se tsabar baƙin jini duk ƙannenta sunata ɗagawa amman ita har yau babu wanda ya taya”
Banji abinda ɗayan ke cewa ba na ƙarasa gaban gidanmu.
Dab da zan shiga xauren mu naji hayaniyar su na tashi.
“Se OGA CIKA DAJI”
Haka naji majalissar tasu ta kaure da faɗi wanda sautin muryarsu tayi dai dai da sautin bugun zuciyata……………
SANNU SANNU………………✊
ZUMA A BAKI…!🌹
{ Painful love Story }
NA
AUTAR MANYA
HOME OF QAULITIES WRT ASS…
*002*
Da gudu na ƙarasa shiga zauren gidan namu sabida yadda numfashina yake ƙoƙarin ɗaukewa.
Cikin sauri na faɗa tsakar gida kamar wadda aka jefa ina shiga nai ɗakinmu tare da banko ƙofar na zauna turus a bakin gado ina mayar da numfashina dake barazanar ɗaukewa hawayen da suka sami zarafin zubo min a yanzu sunake saka hannu ina gogewa.
Cikin dakakkiyar muryarshi mai cike da amo!
Yake doko sallama tsakar gidan namu kafin naji sautin takalman dake nuna min alamun bashi kaɗai yashigo gidan ba.
Cikin murna da farin ciki anty dake cikin ɗakinta take amsa mai sallamar kafin naji muryarta a tsakar gidan tana cewa.
“A,a lale maraba da mai gidana da kishiyata yau kace manyan baƙi gareni ku shigo mana UMAR”
Anty ta faɗa tana mai nufar ɗakinta da sauri domin shin fiɗa musu tabarma.
Jin kalamin anty yasani tashi kamar an mintsi nan na nufi gaban taga ina lekensu domin tsananin tsoro baze barni na leƙasu ba.
Gabana ne yay muguwar faɗuwa sakamakon idanu biyu da mukai da SANYIN IDANIYATA.
Hawaye ne ke ƙara zubomin a saman fuskata kafe islam nai da idanu ina kallonta yarinya mai shekaru biyu a duniya amman inka du beta seka ce ƴar shekaru uku, kafin na mayar su kan aslam ɗan uwanta wanda yake riƙe da hannun babansa dake sunkuye yana tube takalman shi ze shiga ɗakin anty.
Zuciyata ce tai rauni gaba ɗaya komi ya tsayamin cak hatta yunwar dana zo da ita ta gushe bakina ya bushe babu abinda nake muradi kamar in ganni gaban ƴaƴana da Allah ya bani amman kash hakan nasan baze yuwu ba domin na riga nabar kari tun ranar tubani.
Tabbas Nazir ya cuceni ya lasa mini ZUMA A BAKI wadda har abada bazan daina la’antar shiba, ya rabani da farin cikin rayuwata wanda har abada bana zaton zan sami farin ciki in bana tare dasu.
Tabbas na tafka babban kuskure acikin rayuwata UMAR ya lasan ZUMA A BAKI na soyayyarshi Nikuma na mayar masa da tawa ZUMA A BAKI’n ta yaudarar mu ta mata tabbas nasan har abada umar baze manta dani ba har abada umar baze taɓa dawo da soyayyata rayuwar shiba.
Na cuci kaina gashi har wasu mazan na min kallon mai baƙin jini sabida ƙaddarar data faɗawa Aurena.
Tsaye nayi a wurin kamar wadda aka dasa inajin yau koze daken bazan fasa tin kararshi akan ya bani ƴaƴana naji ɗumin suba.
Yafi mintuna goma a ɗakin anty kansa sunkuye a ƙasa yana kallon ledar dake tsakar ɗakin.
“Amman dai zaka bar mana su islam su ɗan kwana biyu kafin ka koma ko?”
Anty ta faɗa mai tana mai ɗora aslam saman cinyarta.
Rintse idanun shi yay yana mai fesar da hucin dake fasowa daga maƙoshin sa sam baya ƙaunar nesa da yaranshi haka nan baya son wata alaƙa da kuma shiga tsakanin shi da Aisha wannan dalilin yasa a kullum yake nesanta kanshi gareta.
Zuwanshi ma nayau ya samo asaline da yadda inna ta uzzira mai akan seya kawosu bada ban hakaba da baya tunanin ze kawo ƴaƴansa gidan anan kusa.
“Umar bakaji nane?”
Anty tai maganar tana kallon shi cike da tausayawa.
Ɗago da jar fuskar shi yay mai kama data turawa sabida yadda Allah yay mashi azabar kyau da jar fata kana ya zuba mata manyan idanunshi waɗanda atake anan launinsu yay mugun sauyawa cije ƙasan laɓɓansa yay tare da cewa.
“Ai suna makaranta amman in akai hutu zan kawo su”.
Yafaɗawa anty hakane sabida jin daɗinta amman a ƙasan zuciyar shi bayajin hakan zata faru.
Tashi yayi tsaye tare da zaro damin kuɗi a cikin aljihun wandon jeans ɗinshi ya dire gaban anty.
“Gashi anty a saima yara wani abun ni zan koma agaida su baffa se watarana”
Sunkuyar da kai anty tai kasa tana mai kallon uban kudin dake gabanta.
“Haba Umar wannan kuɗi ai yayi yawa dan Allah ka dauke kana fama da nauyin iyali ai baka bada wannan kuɗi hakaba”.
Shi dariyama kalamin nata ya bashi amman seya basar.
Tare da sunkuyawa ya ɗauki aslam daman islam batada yarda shiyasa bata ko nufi inda anty take ba
“Anty mun gudu a gaida sauran”.
Yafaɗa yana mai saɓar ƴaƴanshi yabar ɗakin cikin sauri.
Kasa magana anty tai tana bin kudin da kallo lallai arziki nufin Allah humaira ta cuci kanta da tuni itake da wannan daular.
Ganin fitowar su yasani komawa da sauri na ɗauki gyale na rufa akaina nabi bayanshi.
Seda na haɗa da gudu sabida daman can ya umar yana da mugun sauri, koda na fita yama bar kofar gidanmu yana tsaye agaban dandazon matasan ɗazu yana raba musu kuɗi suna fama ihu suna masa godiya.
Ina laɓe yagama musu rabon kuɗin ya nufi kwanar gidansu.
Da sauri na gyara mayafina na nufi inda naga yayi baki ɗaya jikina rawa ike idanuna ko gani basayi.
Koda nazo zan gifta wannan majalissar ta ɗazu senaji wani daga cikinsu yana cewa.
“Kunga ƴar wahala kun san wata kebi haka?”
Ɗiff naji sunyi se sautin saurina dana muryar wannan matashin danaji yana kora musu bayani kamar haka.
“tsohuwar matar CIKA DAJI cefa ta rabu dashi yanzu kuma taga yayi kuɗi take faman binsa kamar zata tashi sama ai ƴar wahala kenan ta ɗorawa kanta girman kai shiyasa tunda ta fito babu mashin shini se faman zaryar koyarwa a ƴar ƙaramar private shiko oga ai yacigaba kuduba fa motar dayake hawa yanzu?”
Dariya suka kwashe da ita banji sauran ba nidai na nufi inda zuciyata take muradin zuwa.
Yana ƙorarin shiga gidan inna domin harya tura madai dai cin gate ɗin gidan nai saurin ɗora ƙafata kan dakalin gidan cikin rawar murya data zuciya na furta.
“Yaya dan Allah ka bani su nima suji ɗumina irin na mahaifiya ka tuna nima ina da haƙƙi akan ƴaƴana nifa na haife su kaiwa girman Allah kabani yarana”
Nafaɗa muryata tana rawa ina kokarin mika hannuna wajan islam domin a yanxu ita nafi mai tar so fiye da komai….
ACIGABA DA BI WANNAN SALON NASA DABAN YAKE
ZUMA A BAKI…!🌹
{ Painful love Story }
NA
AUTAR MANYA
HOME OF QAULITIES WRT ASS…
*003*
Daka tawa yayi da tura gate ɗin dayake ƙoƙarin yi tare da aje aslam a ƙasa sannan ya janyo islam ya turon ita gabana.
Ya kalleni yana sakin murmushin sa na rainin hankali kamar koda yaushe idan nai masa maganar yarana.
Kafin ya mayar da kallonshi gurin islam.
“My love je mama tana son ganinki”
yafaɗawa yarinyar haka dayake ire iren sunayen dayake gayawa yaran nasa kenan.
Wani irin daɗine ya kamani jikina har rawa yake a lokacin danaji furucin nasa gareta.
Amman kafin na ɗago idanuna na dire akanta naji sautin kukan ta! tare dana gudunta tai wurin mahaifinta ta riƙeshi katamau tana kuka!.
Cikin gwarancin su na yara naji tana cewa.
“Daddy! ban canci ba daddy kaini wurin inno”.
Ta ƙare faɗin haka tana wani irin kuka wanda nima ya bawa nawa kukan damar fitowa fili.
Cikin rawar jiki na karasa gabanshi ƙwarjinin shi da kamshin turaren shi suka kuma kara gudun zuciyata hannuna na ɗora a bayanta ina kuka ina magana.
“Haba islam nifa na haifeki dan Allah kijuyo na kalleki islam ɗina”
Nafaɗa ina kokarin ƙwaceta daga hannunshi still ita kuma tana kuma ƙamƙame uban nata tana shigewa jikinshi.
Cikin sauri naga ya bude gate ɗin gidan inna ya tura su ciki kana ya rufo sannan ya juyo yana kallona fuskarshi babu sukuni.
“Yanzu maye amfanin sakamin yarinyata kuka da kikai ke hakan kina ganin kin kyauta min kenan?”
Yafaɗa a zuciye har wani mayar da numfashi yake.
Ganin kamar ze doken ne yasa naja baya daga wurin shi.
“Amman dai kaima kasan ina da hakki akan yarana ko? tunda kai baka da imanin da zaka kawon su nito inada ƙafar dazan biyoka koda zaka zaneni naga wata ƙatuwa ma ka bawa su take riƙonsu amman ni uwarsu bazaka bani ba”.
Nima nakai maganar a tsananin zuciye.
Murmushi ya saki kamar koda yaushe domin mawuya cin abune kaga Ɓacin ransa a fili yana da danne ɓacin rai sedai tsananin soyawa mutum aya a hannu idan ka shiga gonarshi.
Ɗago ƙwayar idanunshi yayi tare da zubamin dukkan idanun shi yana kallona dasu lokaci ɗaya naga alamun ɓacin rai tattare dashi.
Takowa yake sannu a hankali har zuwa gabana yay min tsaye akaina kamar dogari.
Ya fini tsayi nesa ba kusa ba hakan yasa naɗan ja baya kaɗan ina haɗe jikina wuri ɗaya domin tsananin kusancina dashi yasa nakejin tsohon tsumin daya kwana biyu da lafamin na neman tasowa.
“Dan Allah ki kuma mai maita me kika faɗi? ke yanzu har kina da bakin faɗin abin da kika ce? ko kin manta abin da kikai a baya?”
Murmushi ya kuma yi.
“Gwara da kika gani da idanun ki wallahi Aisha! kona baki yaran nan bazasu barki kiyi bacci ba domin basu sanki ba, kina mahaifiyar tasu amman kika kasa basu hakki irin na uwa! ko kin manta yadda uwa keda hakki akan ɗa haka shima ɗan keda hakki akan uwa?”
Hanky ya fiddo daga aljihun jeans ɗinsa ya goge zufa sannan ya cigaba da cewa.
“Allah sarki babarsu in kinada ƙarfi kizo ki amshe su, kuma matar da kike cewa na bata su, ai ta fimin ke sau dubu ɗari tunda ita matata ce ta sunnah keko fa kokin manta kalamin ki gareni?”
Yafaɗa yana kallona.
“Umar na tsaneka bana ƙaunar ka ka sakeni nagaji da zama dakai ka kwashe gayyar tsiyarka ka tafi dasu bana bukata”
Ya mai maita maganar yana jefamin fitinannan kallo.
“Laifi ne danna kwashe ƴaƴana! yaran da basu cika wata uku ba kika yaye su yaran da madara ce tai musu madadi da nonon uwa mai ƙara lafiya ajiki, basu da kowa seni kamar yadda nima bani da kowa sesu nine uwar su nine ubansu ninaci kashi da fitsarin su keki faɗi ɗaya daga cikin abinda kikai musu na jin ƙai a matsayinki na uwa…….haihuwa kaɗai kika sani shima cikin da kikai barazanar zubarwa bada ban Allah ya duba wahalar danai wajan samar dashi ba da tabbas yajima da faɗuwa a rariya sabida wata banzar son zuciyarki shasha kawai mai baƙar zuciyata data fuska har abada hakkina dana yarana baze barki ki kwanta lafiya ba”.
Ya ƙarasa maganar cikin ɓacin rai.
“Wallahi Aisha bada ban karamcin mahaifanki ba da har abada bazaki kuma ganin yaran nan ba wallahi! da sena nesan taki dasu nisa na har abada, sedai kash niɗin cikakken ɗan halak ne wanda baya mayar da alkairi zuwa sharri tabbas mahaifan ki sunmin halaccin daya zama dole nima na kamanta, amman fa ki sani Aisha na tsaneki tsana mafi muni har abada bazan taɓa sonki ba kuma kada ki saka ran zan kuma sauraranki kamar iwar haka sabida ayyukan dake gabana sun fimin ke mahimman ci acikin rayuwata”
Yafaɗa yana mai fir fitomin da manyan idanun shi waje kana yaja ƙafafunshi da ƙarfi yabar ni a wurin ban kumajin duriyar shiba se karar turo gate ɗinshi kurum.
“Innalillahi wa’innah ilaihirraju’
Kalmar danake ta faman mai maitawa kena da ƙarfi kuma a bayyane.
Ƙarfin ambaton kalmar ne ya bani damar jan ƙafafuna da sukai min nauyi nabar kofar gidan kamar mahaukaciya haka na faɗa cikin gidanmu da kallo Anty ta bini tana min magana amman ban kulata ba har seda na dangana da ɗakinmu na kife kaina a gefen gado ina risgar kuka kamar wadda aka cemin yau baba ko anty wani ya rasu.
Cikin haka naji alamun shigowarta zama tai a gefena tana mai kallona.
“Wato ke humairah haka rayuwarki zata ƙare a kuka? kullum na fuskanci in Umar yazo sekin shiga wannan hali, toki bude kunnen ki da kyau kijini inma banzan tunani kike akan umar to kidaina sabida ayanzu ya miki nisa yakamata ki kauda hankalin ki gareshi ki fuskanci abinda yake gabanki”
Anty mahaifiyata ta faɗi hakan fuskarta babu sukuni.
Wani ƙululun abu ne yazo ya tokaran kirjina hannuna na saka na dafe wurin ina mai kallonta.
“Anty ni a yanzu nafi bukatar ya bani ƴaƴana ba wai soyayyar shiba tayaya anty kina kallo gani amman yaje yay aure ya bata su”
Nafaɗa ina sakin marayan kuka!
Sakin baki anty tai tana kallona gaba ɗaya tagama cika da mamaki.
“A,a to shi dutse ne daze zauna haka? tunda keda kika haifa kin nuna bakya so se Allah ya kawo mai sonsu, maganar gaskiya inma kishin umar kedamun ki kima daina sabida ayanzu yay miki nisan da bazaki taɓa samun shiba”
Kuka na saka a wannan karon mai karfi wanda yasa anty tai saurin fita tabarmin ɗakin.
“Na shiga uku! ni humaira mai ke shirin faruwa dani? kodai na faɗa soyayyar tsohon mijina ne wanda nasan yaymin nisan da har abada bazan kamo shiba”
Koma wa nai saman gadon daɓar na kwanta ina risgar kuka!
Tsananin tunanin abinda ya shuɗe a baya ya fara dawomin daki-daki kamar haka.
ASALIN LABARIN PAGE 4 INSHA ALLAH
ZUMA A BAKI…!🌹
{ Painful love Story }
NA
AUTAR MANYA
HOME OF QAULITIES WRT ASS…
*004*
Asalin labarin.
Sunana Aisha amman a gidanmu ana cemin (Humairah) nice ƴata biyu a wurin mahaifina malam yusuf wanda muke kira da (baba) da kuma mahaifiyata khadija da muke kira (anty).
Yaya imran shine babban ɗa a wurin mahaifinmu da mahaifiyar mu kuma muna da tazarar shekaru sosai a tsakaninmu domin ya bani kusan shekaru goma sha biyar kafin Allah ya bawa anty wani cikin ta haifeni dagani se nafisa se kuma auta anisa.
Muna zaune a unguwar ɗorayi amman a salin su baba ƴan ƙauyen tofa ne mahaifan su, su biyu suka haifa daga babana yusuf se ƙanin shi sulaiman wanda muke ce masa baffa karami mahaifiyata anty itama ƴar nan dawakin tofar ce domin auren zumunci ma akai mata ita da babana wanda ita ta kasance ɗiyar ƙanin babansu uwa ɗaya uba ɗaya.
Anan tofa baba ya fara zama da anty cikin gidansu na gado wanda mahaifin su malam nuhu ya gina yakuma zauna cikinshi shida matarsa Aisha indo har Allah yayi musu rasuwa se mahaifina ya cigaba da zama agidan shida kaninshi.
Anan anty ta haifi ya imran dayake itace babba cikin gidansu yasa ƙannenta ke ce mata anty wanda jin haka ya imran ya taso da faɗa mata hakan.
Baba yana zuwa nan cikin kano sarin kayan gwari ( kayan miya ) yana kaiwa can tofa ya saidar ranar sati ya kuma dawowa ya siya anan Allah ya saka mai nasibi har baya kaiwa satin, yakan zo ma a kwanaki biyu ya siya yaje ya saidar.
Shikuma kaninshi baffa yana aikin sana’ar gini ne ma’ana leburanci.
Yawan zirga-zirgar datai yawane yasa(ayiya) mahaifiyar anty dayake mahaifin anty shima ya rasu mahaifiyarta ce kaɗai ta rage se kannenta guda huɗu da suke aure suma anan tofar, ta kira baba ta nemi shawarar shi akan yakamata ko haya ce ya kama anan cikin garin kanon ya tafi da iyalinshi sabida ya ragema kansa zaryar baba bai musawa ayiyah ba anan yazo cikin gari ya sami abokinshi.
Malam muhammadu sarkin gida wanda suke aminci sosai dashi sarkin gida ɗan garin katstsina ne domin sana’ar gini ce shima ta kawoshi kano dalilin dayasa ake kiran shi da sarkin gida kenan sabida yana harkar ginin gidane yana kuma yin hanyar samawa mutane haya.
To sun haɗu baba ne lokacin da yaje siyan kayan miya anan ƴan kaba shima kuma baban yaje sari daga gaisuwa kuma abun kamar wasa seya zame musu aminta.
Shwarar sarkin gida ya nema akan yana son ya sama mai hayar ɗaki mai sauki domin ya dawo da iyalinshi kusa shima kuma yana son ya sami ɗan wajen daze na sayar da kayan miyan shi anan base ya dinga tafiya kauye ba.
Cikin raha sarkin gida yace masa.
Aikuwa agidan dani ke haya muna da sauran ɗaki ɗaya in kana so dubu goma sha biyar ne seka kama anan ɗorayi unguwar bello.
Baba baiyi musu ba ya amince wa sarkin gida haka suka rankaya zuwa ɗorayi, cikin mutunci sarkin gida ya shigar da baba gidan dayake hayar ya nunawa baba ɗakin.
Batare da ɓata lokaci ba baba ya amince har ya bada kuɗin ɗakin sedai ya nemi sarkin gida akan dan Allah yana son ya kuma samawa ƙaninshi shagon daze na kwana.
Murmushi sarkin gida yayi tare da cewa baba ai babu wani abu akwai shago a kofar gidan dama babu kowa se kanin nashi yana kwana anan ɗin.
Sosai baba yayma sarkin gida godiya kana ya tafi tofa suka cigaba da shirinsu na komowa kano.
Sosai ƴan uwa da abokan arziki sukaita jajantawa anty na rabuwar su sabida an saba sabo baɗan kaɗan ba haka su anty suka rankayo zuwa cikin garin kano anan cikin unguwar ɗorayi.
Abinda ze baka mamaki shine yadda matar sarkin gida wadda zata ɗan girmewa anty da tazara mai yawa ta tarɓi anty kamar kanwarta haka tai musu girki mai rai da lafiya kana ta taya anty kintsa kayanta.
Sosai anty taji daɗin karamcin Inna matar malam muhammadu wanda taji ana ce masa baba shima kamar yadda ake cewa malam yusuf mijinta zaman anty da inna zamane na son barka babu wata matsala datake faruwa kamar zamane na ƴan uwan taka.
Baba inya fita wajan kayan miyarsa da safe shima kuma baba sarkin gida haka yake fita harkar ginin shi da safe basa dawowa gida se dare sabida baba sarkin gida ma da sulaiman kanin baba suke tafiya aikin.
Lokacin yaya imran yana da shekaru tara a duniya baba sarkin gida da kansa yakai yaya imran makarantar primary yana masa wasa.
“Kaganka sa’an Umarina nima na kusa na ɗauko shi na haɗeku waje ɗaya ku xama abokai”
Murmushi baba yayi tare da cewa.
“Lah daman malam kana da yaro aini ban saniba wallahi ca nake Allah bai kawo ba danaga gidan babu kowa daga kai se inna”
Dariya baba sarkin gida yayi kana yace.
“Ai ina da yarona sunan shi umari amman cika daji nake ce masa sabida jarumine na baroshi agida can ƙauye wajan mahaifina, yana koyar farauta sabida jarumtar shi, wannan dalilin nema yasa ake ce masa cika daji domin inya shiga dawa seya ɗauko ɓauna ko dai wani abun na namun daji”.
Murmushi baba yayi kana ya dubi malam muhammadu.
“Amman malam niko ina ganin meze hana ka ɗaukoshi daga ƙauyen kazo nan ka gina masa rayuwa da ingantaccen ilimin zamani dana arabi ina ganin hakan zefi kodan yadda zamanin nan namu ya lalace komai sekana da ilimi ake yi dakai”.
Cewar babanmu.
“Eh! nima haka nakeso to amman fitina ta tsofi kasan mahaifana sun tsufa kuma ni kaɗai Allah ya basu se kanwata ramatu ita kuma tuni ta rasu tabar yarinyarta guda ɗaya tana nan ƴar shekaru biyu wannan dalilin yasa suka dauki son duniya suka ɗora wa umari shida nuratu, kuma mahaifina mafaraucine domin shiyake da sarautar sarkin farauta na garinmu anan katstsina to baya son ya rasu baida magaji hakan yasa ya rike Umar wajansa yake fita dashi farauta ilimin arabic bani da hofi akan umari sabida yayi sauka tuni na bokon nedai babu ni yanzu babban tashin hankalina nasan tsoho baze yarda nazo da umari kano ba tunda nima da ƙyar ya barni nazo ciranin nan sabida nida ramatu kaɗai suka haifa ramatu kuma ta rasu se ƴarta nuratu, nikuma umar kaɗai na haifa kaga bamu da yawa sosai shiyasa suka ɗauki son duniya suka ɗorawa umari da nuratu amman yaya kake ganin zan bullowa lamarin?”.
Cewar baba sarkin gida yana kallon babanmu.
Nisawa malam yusufa yayi tare da kamo hannun aminin nashi.
“Ina ganin ranar sati zamu tafi tare dakai can katstsinan naiwa tsoho bayani sosai yadda ze gamsu amman kafin nan muyi addu’a”
Sosai baba sarkin gida ya gamsu da maganar babanmu hakan yasa suka ida cin abincin su na dare kana sukai ƴar hirarsu sannan sukai sallama suka wuce ɗakunan su.
Haka zaman ya cigaba har Allah ya nuna mana ranar sati.
Ranar asabar suka tafi can katstsina anan wata ƙaramar hukuma ta bakori cikin wani ɗan karamin ƙauye mai yalwar arziki, sosai tsoho mahaifin baba sarkin gida kamar yadda ake ce mai suka tarbi ɗan nasu shida abokin nashi.
Haka nan iyatu matar tsoho mahaifiyar sarkin gida tai ta nan nan dasu nan da nan ta kawo musu damin fura nasu na fulanin ƙauyen tare da ɗumaman tuwo.
Seda sukaci suka hantse sannan sukai sallah zaman hutu sukai har zuwa faɗuwar rana.
Tsoho ya kuma dawowa ɗakin da aka sauke su nan suka ɗan taɓa hira da ɗan nasa.
“Tsoho nikam ina umari?”
Cewar baba sarkin gida yafaɗi hakan cikin son ganin ɗan nashi.
Murmushi tsoho yay tare da washe bakinshi mai cike da goro.
“Ai CIKA DAJI, yana can dauji ya tafi kaso ɓauna da barewa sabida gobe muke saka ran za,a bikin auren ɗan gidan dagacin dawa shine muke son kowa ya nuna jarumtar shi anan”.
Murmushi baba sarkin gida yay kana yace.
“A,a kai masha Allah ubangiji ya taimaka, daman tsoho nazone akan kaɗan bani aron umari ina son ze tayani wani aikine acan kano amman ze dawo”.
Yafaɗawa tsoho hakanne sabida in yace masa tafiya ce ta din din bafa ze bari ba.
Haɗe rai tsoho yay.
“Kodai kazo ka tafimin dashi kamar yadda kai nesa dani kabar sana’armu ta gado ka koma can bariki kake zama baka da ƴan uwa duba nan ko ina dangin kane amman ka ware kai ɗaya”.
Babanmu ne ya mike ya fuskanci tsoho cike da lafazi mai taushi yake tausarshi har Allah yasa ya yarje musu akan zasu tafi da umari amman baxe jima ba.
Sosai su baba sukai murna tare dayi masa godiya.
Umari bai dawo ba se goshin almuru.
Sosai babanmu yay mamakin girman umari inka dube shi bazaka ce ɗan shekaru goma sha biyu bane sabida ya girmewa imran da shekaru biyu namijine ingarma mai ƙirar ƙarfafan maza dogone sosai mai girman jiki farin bafulatani, tass mai mugun kyau na asali.
Cikin rashin sabo yake gaisar da su baba sabida shi bai wani saba da mahaifansa ba sabida tun daga yaye iyatu ta ɗaukeshi.
Haka nan baba yayta jansa da labari shiko baya wani sakin fuska daga um se um haka yake basu amsa.
Washe gari su baba suka juyo hanyar kano da umari wanda sam shi tafiyar batai mai daɗi ba sedai yana marmarin yaga innarshi gefe ɗaya kuma yana kewar nuratu ɗiyar kanwar babanshi wadda suka kusan tashi tare sun shaku sosai ba kaɗan ba.
Sun shigo kano lafiya a hanyar ƙauyukan kano sukai mugun gamo da babbar motar kaya ta haye saman tasu motar.
Inda suka sami mugun hatsari umar ya karye a cinyarshi shi kuma babanmu idanunshi ɗaya ya tsiyaye shiko baba sarkin gida bai ko shura ba Allah ya amshi ran abinshi.
Innalillahi wa’inna ilaihirra ju’un.
Haka aka ɗebu zuwa babban asibitin murtala.
Kafin a soma basu tai makon gaggawa baba sarkin gida kuma aka kaisa matuware.
Seda sukai kwanaki uku sannan aka sami bakin babanmu ya bada lambar wayar sulaiman baffa karami aka kirashi sosai iyalan su suka shiga tashin hankali.
Musamman inna datai katari da gawar mijinta da kuma kallon karayar tillon ɗanta a take anan ta faɗi wajan bata motsi.
Da taimakon likitoci aka samu inna ta farfaɗo wanda garin gwaji aka gano tana ɗauke da cikin wata biyu.
Haka aka sallamo babanmu da fulasta a idanunshi akayo gida da baba sarkin gida aka sallace shi zuwa makwancin shi.
Su tsoho basuji labari ba se ranar bakwai sabida matsalar network da babu a kauyen.
Mota kusan biyar sukai da dangi suka taho kano sosai tsoho yake kuka kamar babu gobe.
Haka nan iyatu da nuratu wadda karayar umari tafi komai ɗaga mata hankali.
Seda sukai sati biyu sannan tsoho yace zasu koma kauye tare da su inna tunda umari yaɗan soma taka kafarshi.
Anan babanmu yasa kuka! wiwi yana cewa shikam abar masa su ze rikesu sabida yana tuna wasiyar abokinshi na cewa.
“Yusufa ni rasuwa zanyi dan Allah ga umari nan ka zame mai uba, ka taimakeni kada kabar ɗannan ya koma kauye kabarshi a birni ya mori rayuwarshi ko dan ya tallafi mahaifana da mahaifiyarshi”.
Da ƙyar tsoho ya yarda da rokon baba haka suka tafi aka bar inna da umari a hannun Allah a kuma hannun babanmu.
Umari yana warkewa babanmu yakaishi makarantar sakandire aji ɗaya bayan an masa cuku-cuku ya zana jarabawar kwaman ƴantaras tare da imran.
Haka suka taso shida imran tamkar uwa ɗaya uba ɗaya komi tare baba ke musu haka nan yake fama da ɗawainiyar inna da anty wadda take ɗauke itama da juna biyu ɗan kimanin wata guda.
Rayuwa na tafiya cikin amincin Allah baba yana samun rufin asirin Allah gefe ɗaya kuma yana kula da iyalanshi tare da taimakon ƙaninshi sulaiman baffa karami wanda Allah yay masa nasibi ta harkar ginin dayake domin bayan rasuwar baba muhammadu sarkin gida, se ragamar harkar gine ginen ta koma kan baffa karami komai ya xamana na fitowa daga hannunshi.
Cikin wannan ƙadamin baffa karami yasai filoti anan cikin unguwar ya fidda ginin waje biyu a hankali yake ginin shi lokacin yakai kuɗin auren umma.
Ƴar nan makotansu wadda take ƴar ɗakin anty domin hatta zance a ɗakin anty akeyin shi.
Ahaka su umari suka shiga aji biyu a sakandire ranar da suka shiga aji biyu inna ta haihu zokuga murna wajan umar kamar ya lashe yarinyar da inna ta haifa wadda taci suna maryam.
Ranar suna baffa karami shiyay hakika sabida a wannan lokacin yamafi baba samun kuɗi.
Ranar da su anty suka tashi daga wannan gidan hayar suka koma gidan da baffa ya gina wanda yay ɗakuna biyu a ɓangaren shi ɗakuna uku kuma a ɓangaren babanmu na baba ɗaya na anty ɗaya na inna ɗaya se kicin da banɗaki.
Ranar da suka koma da daddare aka haifoni nazo duniya.
Sosai baba da baffa sukai rawar gani ranar suna na, domin haka danginmu na tofa suka cika gida ana shagali hatta su tsoho ba abarsu abaya sabida an riga an zama ƴan uwan juna.
Tunda Umari ya saka idanun shi akaina ya kafa ya tsare ko anty wanka xata shiga tofa shizata barwa ni yana min wasa gaba ɗaya gidanmu humaira ake cemin amman shi kaɗai yake kirana da Aisha ko yace min nana baka ganin dariyar shi se akaina baka ganin kukan shi se bani da lafiya wanda har cutar shima yake kwanciya.
Suna jss three na sakandire nai shekaru biyu a duniya sosai yake min hidima da kuɗin shi dayake bin baffa gini yake samowa komai ni alokacin nima bani da magana seta yaya domin da sunanshi na buɗi bakina.
Tare muka taso da maryam kanwarshi komai namu tare, alokacin da muka shiga shekaru uku aka auro umma wadda itama ta shigo cikin su anty suka haɗe kansu su uku.
Kowa da sana’ar dayakeyi.
Shekaru na tafiya lokacin anty ta haifi nafisa umma ta haifi nuhu ɗanta na farko nida maryam kuma mun shiga aji ɗaya na primary.
Su kuma su ya umar suna jarabarwa karshe ta sakandire alokacin kuma yasai wani filoti dake gabanmu wanda ya tara kuɗin da kansa acikin kudinshi na aikin dayake bin baffa.
Sannu a hankali suka fidda fandishan lokacin sunyi candy shida ya imran suke zuwa wajan ginin tare da abokanshi na unguwa.
Da kansu suka soma ginin cikin amin cin Allah seda ya umar ya ginawa inna ɗaki da kuma ɗan tsakar gida sannan shima yay nashi ɗakin ragowar filin kuma yace se nan gaba za,a cigaba da ginashi.
Ranar da inna taga ginin seda tai kuka haka suka tarkata suka koma ɗan nan gaban layinmu amman kuma kusan kullum se inna tazo ko maryam koni naje.
Mun shiga aji uku a primary suka sami gurbin shiga jami’a anan makaranta B.u.k, sosai ya umar ya dage yana fita makaranta yana kuma harkar bin baffa wajan gininsu, wannan dalilin yasa wahalar rayuwa tai mashi yawa ga hidimar kanwarshi gata mahaifiyar shi, gakuma tawa wadda ya mayar da ita dolen shi.
Muma gidanmu yay albarka sabida anty ta haifi anisa umma ma tana da yaranta uku nuhu da sadiya da kuma hafiza,
Rayuwa tana tafiya lamura na sauyawa yanxu haka na shiga aji na shida xan zana jarrabawar fita a primary.
Alokacin abubuwa sun soma sauyamin domin ni sam bana son ya umar yana cemin matar shi sabida yadda kawayena kemin dariya suna cemin matar ƙato.
Na taso cikin wata irin ɗabi’a ta kafiya da taurin kai sam inna kafe a abu babu wanda ya isa ya juyani gani da ɗan karen baƙi kamar bayan tukunya saɓanin su anisa da suke farare tar kamar su baba.
Kullum ina zuwa makaranta baba yana wajan kayan miyarshi baffa yana wajan sana’ar ginin shi tare dasu ya umar.
Haka nan su sadiya suma suna xuwa makaranta rayuwa muke cikin rufin asirin Allah domin mu ɗin bama su shi bane.
Lokacin dasu ya umar suka shiga lavel 2 alokacin muka shiga jss1 gaba ɗaya alamun girma sun bayyana atare dani sabida daman tun usul ina da jikin girma duka duka banfi shekaru goma ba lokacin amman inka duben seka ce nakai sha biyar.
Yauma cikin sanyin jiki na dawo daga makaranta.
Umma da anty suna zaune a tsakar gida.
Sannu nai musu tare da shigewa ɗaki.
Anty ce ta ɗaga baki ta kirani akan naxo naje gidan inna na siyo kubewa sabida inna ire iren kayan da take saidawa ne.
Tura bakina nai gaba alamun bazani ba.
Sannan na fito ina kuncin rai.
“Ni Allah anty bana son zuwa gidan inna”.
Zaro idanu tai tana kallona.
“Sabida maƙiyinki yana gidan ko?”
“Waini humaira a ina kika koyo wannan bakin halin shin mai Umar yay miki haka kike nuna ƙinsa a ko ina bayan kuma baki fasa amsar abin hannunshi dana mahaifiyar shiba, maza kama hanya kije kuma sauran ki nuna halin wallahi babanki ya dawo na gaya masa ko yayanku”
Jin abinda ta faɗa yasa na kama hanya ina ƙunƙuni na nufi gidan inna…………
ZUMA A BAKI…!🌹
{ Painful love Story }
NA
AUTAR MANYA
HOME OF QAULITIES WRT ASS…
*005*
Cikin rashin sukuni nakama hanyar gidan inna, ina tafe ina share zufar datake faman karyo mini ta saman goshina sabida zafin ranar da ake faman yi a garin.
Ƙofar gidan na tura tare da doka sallama cikin sauri-sauri sabida yadda nake gudun haɗuwa ta dashi domin yanzu ya zamame min kamar dodo.
Sanin a wannan lokacin za’a iya samun sa a gida domin naji anty tace zata haɗani da yayanmu tunda naji kuwa ta faɗi hakan nasan cewar yau basu fita aiki ba kuma basuje makaranta ba.
Jin shiru a tsakar gidan yasa na ƙarasa ciki ina cewa.
“Innah Barka da rana inata sallama baki amsa ba ko sallah kike?”
Nafaɗi hakan ina mai Kama labulan ƙofar ta Tare da zura kaina cikin shi da sauri kuma na saki labulan ina mai matsawa baya sabida mugun ganin da idanuna yayi.
Kwance naga yaya Umar a ƙasan ledar tsakar ɗakin inna daga shi se gajeran wando irin na maza jikinshi babu riga ya ɗora hannun shi a saman cikin shi yayi wani irin lako kamar marar lafiya.
Tunda nike ban taɓa ganin jikin namiji a haka ba wannan dalilin yasa gaba ɗaya na shiga halin tsoro da furgici wanda ya baiwa ilahirin jikina damar ƙaɗawa kamar mazari, jin shurun danai alamun kamar bai san da shigowa taba yasa na mayar da ajiyar zuciya tare da salallaɓawa nabar tsakar gidan na nufi bakin ƙofa cike da saurina
Kaina sunkuye zan buɗe ƙofa naji Muryar innah kaina.
“A,a wanake gani kamar humairah?”
Tafaɗa tana mai shigowa ciki inda nikuma nabata wuri domin ta shigo ta hanyar matsa mata.
“Ina wuni inna?”
Nafaɗa ina mai rissunar da kaina ƙasa.
“Ke kinci gidanku, Ni zaki gaisar a soro sekace ba ƙuwa maza shigo, ciki ɗan uwanki ne babu lafiya cikin shi ke mai ciwo nikam narasa irin wannan ciwon na yaro! Yanzu dai muje ki matsa mai lemun tsamin nan koze sami afuwa”
Tafaɗa tana mai shiga ciki haka na bita ina ƙunƙuni kamar bakina duka ze faso waje.
Tsaye nai a tsakar gidan.
“Nifa inna nifa aikoni akai kuma yunwa nike ji”.
Na faɗi haka ina Mai turo bakina gaba.
“Aiko ko kafi yunwa kike ji sekin matse mai lemun nan yanzu inda kece baki da Lafiya da tuni Yana nan ya addabi kowa”.
Gabana ne ya faɗi dajin furucinta uwa! Uwace ko da wasa bani son inna ta shaida ƙin da nikewa ya Umar wannan dalilin yasa nai dariya domin na batar mata da tunanin ta.
“Kai inna Nima fa bance komiba ina kofi da wuƙa, na matse Mai?” .
Nafaɗi Hakan ina mai sakin murmushin yake, da kanta ta nufi kicin ta daukomin kofi da wuƙa sannan ta miko min.
“Ungo yan ka mai ki basa Ni Kuma zan leka shagon can na siyo masa Lipton da suga adafa mai ruwan shayi sabida tun safe baici komiba”.
Amsa nayi tare da nufar ɗakin, na zauna daga gefen shi ina yanka lemun.
Se Lokacin yasami zarafin mikewa zaune kallo guda nai masa na kawar da fuskata.
Sabida Yadda naga idanun shi da fuskarshi sunyi wani irin jajur, Gaba ɗaya jinai zaman ɗakin Ya gun direni sabida Yadda Naga ya zubo mini idanunshi batare daya cemin komiba.
Ban tanka Shiba bare ya saka ranshi cewar zan masa magana, bare har akai da ƙadamin nayi mai sannu na halin dayake ciki.
Saboda huɗu bar sakina ƙawata aminiyata Wadda take cemin matar ƙato har Wasu daga cikin yan ajinmu sukaji, suke faɗa Min hakan, gefe guda Kuma tai min tayin soyayyar yayanta nazir wanda kallo guda nayi mashi naji ya sacen zuciyata duk da shekaruna Basu kai da soyayya ba amman yadda sakina ke ƙarfafamin zuciyata da kuma huramin wutar son yayan nata yasa naji kaf duniya babu kamar shi dakuma wannan damar naji kaf duniya babu makiyina kamar ya Umar,duk da yadda ike tattalina amman Ni kalaman da sakina ke zuwar min dasu a matsayin na yayanta da kuma kushe ya Umar datake min yasa naji nafison nazir akan Umar sau dubun dubata.
“Nurinah bazaki min sannu ba kina ganin halin dani ke ciki?”
Naji Muryar shi Acikin dodon kunne nah, wadda take adashe kamar Mai cutar murah.
Wani Irin tafasa naji zuciyata nayi min komi ze min a yanzu bana Ganin farin shi ganin farar Fatar jikinshi nike kamar baƙin tukunya.
“A’ishah! Wai mike damun rayuwarki kwata kwata nakasa gane miki nifa senace tun da kika soma girma kika shiga secondary Naga kin Soma sauya mini ko ƙawaye kikai masu zuga mini ke?”
Ya fadi hakan Daga gani cikin kokari yake Maganar saboda yadda naji yana mayar da numfashi akai akai.
“Nifa ya Umar Babu Mai zugani kawai zuciyata ce naji bata sonka inda Zaka taimaki rayuwata daka rabu dani daka janye maganar aurenmu dakai, saboda koka auren baka da zuciyata yaya kaje ka cewa su baba su tsinke wannan alkawarin na aure da suka ɗaura a tsakanin mu abaka nafisa ko sadiya”.
Tunda nafaɗi Maganar Naga ya sauke kansa ƙasa gaba ɗaya jikinshi rawa yake haka nan naga jijiyar dake kanshi ta miƙe tai ruɗu ruɗu tana faman harbawa rintse idanunshi yayi yana taunar lips ɗin shi na ƙasa alamun ɓacin rai sun bayyana ƙarara a saman beautiful innocent face ɗinshi.
Ci-gaba nai da matse lemun amman jikina rawa yake saboda tsoron shi danaji kada, ya makeni ga gida babu kowa domin Maryama tasha gayamin irin horan dayake mata intai masa laifi.
Ina kammalawa nace mai.
“Yaya ga lemun”.
Wata wawar damƙa yakai ma tsintsiyar hannuna dayasa nai wata irin ƙara! Mai fitar amo!
Rintse idanunshi yayi yana jin zuciyar shi Kamar gaushin wuta Yau inda shike da iko da zuciyarsa daya fatattaki soyayyar ta ya huta duk Irin yadda manyan ‘Yammata ‘ya’yan manyan mutane ke Mai tayin soyayyar su a school da wurin aiki baita ɓa kallonsu da zummar soba se Ita amman shine har zata dubi ƙwayar idanunshi take gaya mai wannan mummunar kalamin.
Gaba ɗaya ta rai rayoni yay zuwa jikinshi saman ƙirjinshi Mai cike da yalwar gargasa wadda bai saka mata mata komai domin rufe taba, Rungumeni yayi tsaf ina jin yadda zuciyarshi ke harbawa da sauri da sauri kafin naji shashsheƙar kukan shi cikin dodon kunnenah.
# ~300~ ta wannan account number 0078174806 starling bank, turo shaidar biya tanan 08142105218, Zuma a baki is 300 Auren bare is 200 Gaba ɗaya 500 Ta wancan account number dake sama.
ZUMA A BAKI…!🌹
{ Painful love Story }
NA
AUTAR MANYA
HOME OF QAULITIES WRT ASS…
*006*
Jikina ne ya ɗauki wani irin rawa sabida baƙon lamarin daya faru dani, hannuna na saka ina kici-kicin ɓam-ɓare jikina daga jikinshi sabida yadda naji sautin fitar kukan shi yana ratsa cikin ɗakin wanda ko kaɗan bani son innah tazo ta tarar damu a halin da muke ciki.
Ɗago da kaina nayi ina kallon yadda ƙirjinshi ke faman dokawa da sauri da sauri alamun gudun zuciyarshi yayi karfi Fiye da zatona.
Shafa saman kaina yake da tafin hannunshi harya sami nasarar rabani da hijabin jikina.
Cikin tsoro da furgici na turesa ina saka hannuna ina kare kirjina, tare da saka hannuna na dafa ƙasa ina jada baya ina kallon yadda launin cikin idanun shi ya sauya daga jan ɗazu zuwa wani irin ruwa-ruwa.
“Dan Allah ya Umar kabani hijabina na tafi gida kada inna tazo ta tarar damu a haka”.
Gaba daya hankalinshi baya kan maganar danake gaya masa sema kirjina daya tsirama idanu yana binsu da kallo.
Dawani Irin zafin nama yajawoni jikinshi a karo na biyu ya wurgani saman katifar dake cikin ɗakin rigar uniform din jikina yake kokarin tubewa ina saka hannu ina karewa ina mai zubar da hawaye.
Gam na rike dai dai kirjin jina yana rawa.
Amman ya Umar bai tausaya minba seda ya dage rigar tsaf abin da nake boyewa nake jin kaina dasu suka bayyana gare shi.
Cikin wata razananniyar tsawa ya kira sunana na mike da sauri ina kare jikina.
Kallona yake da jajayen idanunshi wadanda suka cika da zallar fitina.
“A’isha kin dauka wani abun, zan maki? Aisha kin ɗauka jikinki nike so bake ba in dai da wannan abun dakike ɓoyewa nike sonki da daga yau bazan kuma kallonki ba sabida basa gabana kuma basu kai minzalin da zasu burgeni ba”.
Yafaɗi hakan a wahalace kafin ya wurgomin hijabina tare da komawa saman katifar yay ruf da ciki yana fitar da wani irin zazzafan nishi.
Dawani irin sauri na ɗauki hijabina jikina yana rawa seda na saka ajikina sannan na dube sa.
“Allah ya isa ɗan iska mai kallon nonon mata kaje se Allah ya sakamin kuma bazan taɓa sonka ba har abada”.
Nafaɗa ina fita a guje da maryam kanwarshi naci karo a ƙofar gida ban kulata ba duk uban kiran datake min haka naja kafata se gidanmu.
Allah ya taimaken anty bata tsakar gida da alamun tana ɓangaren ummah mayar da ajiyar zuciya nai lokacin dana faɗa saman gadon ƙarfenta.
Ina rintse idanuna, jikina yana cigaba da rawa wani abu naji kamar dutse ajikinshi aɗazun daya rungumeni, ina ayyana minene hakan, bani da masaniya ammanfa idanun yaya umar ya ɗagamin hankalina.
Muryar anty naji akaina tana min magana.
“Wato humairah aiken dana yi miki daman bakije ba a gida kika zauna abunki ko?”.
Dirowa nai daga saman gadon.
“Wallahi anty naje wai ya umar ne baya da lafiya shine innah bata nan”.
Ruɗewa naga anty tayi tana faman sakin salati tare da jimanta abin kafin naga tayi tsakar gida tana kiran ya imran.
Wani sanyi naji araina jin anty bazata min faɗan ƙin amso mata kubewar da banyi ba.
Nidai daga nan baccine ya kamani ban farkaba se wurin la’asar tsakar gida na fito idanuna sunyi jajur da alamun bacci.
Jin gidan shuru ya bani tabbacin ko an kawo nepa ne suna ɗakin umma suna kallo alwala nayi tare da komawa nai sallah, kana na fito tsakar gida kicin naje na ɗauko abincina na zauna ina ci.
Sallamar su nafisa kanwata yasa na dakata tare da amsa musu.
“Kufa daga ina kuke haka naga ƙafafun ku bututu?”
Zama nafisa tai anisa ma haka sadiya kuwa bakin randa taje ta ɗebo ruwa suka sha.
“Yaya humairah wai ke baki san tun ɗazu babu kowa agidan nan ba?”
Firfito da idanuna nai waje alamun mamaki.
“ina kuka je?”
Na tambaye su.
Sadiya wadda ita taimin wannan tambayar a ɗazu itace tace min.
“Muna gidan innah fa daga nan kuma asibiti mukaje da ƙafa asibitin murtala ankai ya umar ɗazu bakinshi yanata kumfa baya da lafiya inna se kuka! take harda ya imran dasu anty duka suna can muma shine muka bi bayansu”.
Sadiya takai maganar tana share hawayenta.
Amai makon na damu sema masifar dana hau yi mata.
“Dalla malama matsa ki bani wuri, dan ubanki akan wancan ɗan iskan kike wannan hawayen ni ina ruwana yama mutu karewa suke da asara bani ba”.
Tsit tsakar gidan namu ya ɗauka suka tsiramin idanu suna kallona.
Cikin nutsuwa nafisa mai bina ta dubeni.
“Yaya humaira ya kike abu kamar marar imani? ya umar kobai ce yana sonki ba ai ɗan uwanki ne musulmi wallahi yaya ina tausayin ranar da zaki wayi gari kiji kaf duniya baki da wanda kike so kamar shi ina tsoron ranar da zaki wayi gari kiga ya umar yayi miki nisan da bazaki tarar dashi ba”.
Ƙwaɓe mata baki nai ina hucin masifa.
“To ina ruwana waya ga miki ni yana gabana?”
Murmushin takaicin halina tai.
“Amman mai yasa ada kike sonshi mai yasa ada kike kuka! in baki ganshi ba kada fa ki manta ya umar shike biya miki kudin makaranta shike ɗinka miki suttura duk wata seya baki kuɗin kashewa mai yasa kike amsa alhalin kinsan bakya sonshi?”.
Tashi nai nabar masu wurin ina mamakin kaifin hankalin nafisa duk da lokacin tana da ƙarancin shekaru.
Watsi nai da maganar ta tare da fito da uniform ɗina na makaranta domin na wanke su tunda yau alhamis, ban tarar dasu a tsakar gidan ba sabida haka ruwa na ɗiba na kaɗa omo ina yin wankina cikin farin ciki tare da rashin damuwa.
Sallamar sakina ƙawata dake ciranci ita ta tsayar dani daga wankin.
Tsame hannuna nai ina mai amsa mata sallamar tata.
Bakina a washe domin nasan sakina ba zuwan banza tai ba.
Sanin anty bata nan ba mai takurani yasa nai saurin kammala wankin tare da taimakon da sakina ta bani ta hanyar tayani shanya.
Zama mukai a tsakar gida saman tabar ma.
“Ƙawata tare fa da yaya muke amman shi yace baze shigo,layinku ba yana daga bakin titi a mota”.
Dayake babansu sakina yana da hali yasa suke fantamawar su.
Murmushi nayi ina mai ce mata.
“Kai haba amman kun shammace ni, da yawa ga anty bata nan kada na fita waɗan nan munafu kan su faɗi in yaya ya dawo”.
Shuru tai min alamun ranta ya ɓaci sannan ta dube ni.
“Humairah kodai kin soma son ƙato ne? naga bakya farin ciki da zuwan ɗan uwana bayan kinsan yadda ya kashe ayyukan dake shagon abban mu ya tawo wurinki”.
Nisawa nai ban ce mata komi ba sabida sakina ƴar hayaniya ce shiyasa yawanci in muka ɗan sami saɓani bana tanka mata.
Seda tai shuru sannan nace mata.
“Yaya Umar ba lafiya shine su anty suka tafi wajansa”.
Da sauri ta matsoni tare da dafa gwiwata.
“Haba da yaushe? meya samesa kuma?”
Tafaɗa da sauri
Ture hannunta nai ina mai jan tsaki.
“Dallah gafara can naga kin wani damu ni ina ma na sani amman dai yana can asibitin murtala su anty ma duka suna can”.
Sosa kanta tai tana ƴar dariya kaɗan.
“Okey Allah ya basa lafiya”.
Sekuma ta mike.
“Tunda dai yayana baya da ƙimar da zaki fito ni zan tafi”.
Jikina yana rawa na mike nabi bayanta hijabi na ɗauka akan igiya muka fita zuwa wajan Nazir
Shiko Umar lokacin daya rungume humairah kawai dauriya yay irin ta maza amman wata irin ɗaurewa mararshi ke mai, yana jin kamar numfashin sa ze bar gangar jikinshi.
Da sauri ya saketa sabida yana jin inya tsaya tare da ita komai na iya faruwa a tsakanin su.
Bayan ta fita kuwa dire ƙafafunshi yay a saman katifa yay rufda ciki sabida yadda yakejin kamar ransa ze bar jikinshi
Jikinshi babu abinda yake face rawa numfashin sa yana fisga da sauri da sauri kamar xe shiɗe.
Laɓɓansa na ƙasa ya kamo yana tsotsa kamar ze ciresu hannun shi yakai ƙasan marar shi yana shafowa tamkar zebar duniya yakejin kanshi tabbas a yanxu yagama karantar lamarin shi babu abin da yake bukata kamar mace atare dashi.
Sedai kuma rashin wadata da baya da ita daze aure sabida nauyin mahaifiyar shi dana kanwar shi gakuma karatun shi dayake kokarin shiga ajin karshe a jami’a, gakuma tsagoron ƙiyayyar da humaira ke masa wadda baya tunanin zata bashi haɗin kan daze riƙeta a matsayin matar rufin asiri.
Cikin haka bakin shi ya soma fitar da farin miyau mai yauƙi idanun shi sukai sama alolacin inna da maryam suka shigo ganin halin dayake ciki yasa suka fasa ihun daya janyo makota wanda da taimakon sune dana ya imran daya shigo gidan aka ɗaga shi aka sami napep akai asibitin murtala dashi da ƙyar aka sami gado a emergency ward, aka kwantar dashi nursers suka ɗaura mai ruwa da allura lokacin da su anty sukaji maganar ko abinci basu ciba suka bi inna asibitin bayan sun aika hafiza ta sanar da baba dake wajan kayan miyarshi wanda shima se nuhu ya bari a wajan ya tafi asibitin cikin ɗimuwa sosai su anty suke bawa inna baki da ƙyar tai shuru ita gani take ɗanta mutuwa ze shima kamar yadda mahaifin shi yatafi yabarta.
Zuwan likitan gabansu yasa inna ta tsagaita da kukan jin likitan yaywa baba magana akan ya same shi a office……………
Littafin naira 300, Ne gamasu amfani da banki zasu tura ta nan 0078174806 starling bank sesu turo shaidar biyansu ta nan 08142105218, Marasa banki kuma zasu ɗauki hoton katin waya na MTN na naira 400, su turomin ta nan 08142105218
Masu son AUREN BARE
Book 1
Book 2
Complt document.
Naira 500.
Ta nan.0078174806 starling bank shaidar biya,08142105218,
Masu son littattafaina dana gama gaba ɗaya na kuɗi har Auren bare sukuma naira 1000 ne.
ZUMA A BAKI…!🌹
{ Painful love Story }
NA
AUTAR MANYA
HOME OF QAULITIES WRT ASS…
*007*
Buɗe kyawawan idanun shi yake sannu a hankali waɗanda suka cika da wani irin ruwa wanda ya baiwa ƙwayar idanun tashi damar haɗewa da wani irin ja kamar gaushin wuta.
Jajayen laɓɓan shi yake motsawa a hankali a hankali wanda baka sanin abin da yake faɗi kafin ya sami damar mikewa a hankali yana rintse idanunshi ledar drip ɗin da aka maƙala mai yake bi da kallo atake anan tunanin abin da ya kawoshi asibiti ya soma zuwar mashi daki daki acikin ƙwaƙwalwar shi.
“Sannu yanzu maike maka ciwo?”
Tambayar da nurse ɗin gabanshi tai mai kenan tana mai saka hannu tana cire mai ledar drip ɗin.
Rintse idanunshi yayi tare da buɗesu akanta yana mai zuba mata manyan idanunshi.
Batare daya tanka taba ya komar da kansa saman pillow ya kwantar yana mai cije ƙasan laɓɓanshi na ƙasa.
Tattare kayan aikin ta tai kana tabar bakin gadon nashi bayan ta tabbatar da komi normal ba wata matsala.
Maganar su inna ce ta kuma dawo dashi daga duniyar tunanin daya faɗa na dangane da lamarin shi.
“Sannu yaro yanzu ina ke maka ciwo?”
Cewar inna tana mai dafa saman kanshi baki ɗaya hankalinta yana kanshi, kafin su anty suma suyi mashi sannun yana jinjina kai alamun da sauƙi.
Miƙawa baba hannu yay sukai musaba ba.
“Yanzu dai an mai allura tare da karin ruwa amman dai gaskiya in kuna son yaron ku ya rabu da wannan ciwon sekun mai aure”.
Dr yafaɗa yana mai daukar biro da takarda ya soma rubutu ajikinta.
Kafin ya ɗago ya mikowa baba takardar.
Amsa baba yayi yana mai sakin murmushi.
“Babu komai likita indai dan wannan ne babu matsala akwai yarinyata da nai mai alkawari in yaso se a ɗaura auren kawai”.
Murmushi dr yayi.
“Amman kwa dattijo daka kyauta sabida yana cikin bad condition akan lamarin kuma har ga Allah, in bakuyi kokarin yi mai aure ba komai na iya faruwa sabida yadda halittar shi keda ƙarfi irin hakan ne kan saka mutum yay zina da dai sauran su”.
Murmushi baba yay irin na manya.
“karka damu likita nafa gamsu sekai kamar baka gayamin ba”.
Dariya baba ya baiwa dr dan haka seda yaɗan dara kana sukai sallama baba ya fita imran ya baiwa takardar maganin shikuma yaje phamarcy ya siyo sannan suka karasa cikin ward ɗin.
Zaune yake yay matashi da pillow dagashi se, jallabiyar da inna ta zira mai lokacin da zasu tawo asibitin duk su inna sun zagaye shi suna masa sannu ganin baba yasa yaɗan muskuta kaɗan yana gaisar dashi.
Fuskar baba wasai babu alamun damuwa yake amsa mai gaisuwar tashi.
Domin yana tunanin inma wata matsala ce yanzu tazo karshe tunda yaji komi.
“Madallah Umari jikin da sauki kai imirana jeka samo mana shatar tasi mutafi gida yau dai ciwo ya ƙare”.
Cewar baba.
Gaba ɗaya su anty basu fahimci mai yake nufi ba, haka imran ya fita yaje ya samo tasi.
Da taimakon imran Umar ya sami damar fita har zuwa bakin gate inda motar take shida imran a gaba su anty da inna da umma a baya baba kuma yahau adai daita yace ze tadda su agida.
Har lokacin da suka koma gida akwai matasa a kofar gidan inna suna jiran isowar CIKA DAJI sabida shiɗin na mutane musamman matasan anguwar da suke yinshi.
Faka motar yay dai dai da sanda matasan kofar gidan suka saka ihu suna murnar dawowar shi.
Fitowa yay daga motar yana ɗan yamutsa fuskar shi kasancewar shi bamai yawan magana ba amman akwai murmushi.
Se lokacin na sami damar karewa UMAR CIKA DAJI kallon tsaf.
Dogone mai jiki yana da suffar ƙarfafan maza farine mai sirki daja sumar kanshi irin ta fulanin usul ce haka nan yana da manyan lumsassun idanu masu kama dana maijin bacci.
Yana da doguwar fuska mai cike da tsantsar kyau wadda take zagaye da saje mai haɗe da gemu, fararen haƙoran shi masu kama da ƙanƙara yake buɗewa yana gaisawa da ƴan samarin anguwar da suka zo yimai ya jiki.
Har su anty suka isa gida yana faman gaishe gaishe da jama’a kafin ya samu ya zame da ƙyar gida ya shiga ya faɗa bayi yay wanka sannan ya fito yazo ɗakin inna ya zauna shayi ta haɗo mai mai lemun tsami.
Ta aje masa tana daɗa yi mai sannu da jikin?.
Ɗaukar kofin yayi yana kaiwa cikin bakinshi zafin shayin na ratsa shi yana jin sauki acikin jikinshi.
Seda akai kiran sallar magariba sannan ya kammala ya tashi ya nufi masallaci.
Nikuwa fita mukai da sakina a wani layi muka tsaya nida ita da nazir, kana muka sami dan dakali muka zauna muka soma hira.
Nazir irin muta nan nan ne masu iyayin tsiya magana kaɗan seya sakomin turanci.
Sannan na fuskanci yana son ya taɓamin hannuna koya ɗan dukeni a cinyata amai makon naga sakina tai masa magana a,a sema kara gudun hirar mu naga tanayi.
Sosai nima na saki jiki muke hirar mu dashi.
Kafin naji yace.
“Ungo my bb”
Ya mikon kwalin waya daga hannun shi dayake Bb yake cemin ma’ana black beauty.
Jikina yana rawa nai kasa da hannuna naki amsa.
Amman seya kamo hannuna yana shafawa harya samu damar sakan wayan acikin shi.
Kafin ya kuma shafo gargasar hannuna cikin tafiyar tsutsa yana lashe baki.
“Ki amsa dan Allah sabida da ita xanna jin ɗumin ki”.
Yafaɗa yana kokarin kamo hannuna ya ɗora a saman cinyar shi.
Lokacin idanuna yay tozali da yadda saman rigarshi ya tashi.
Da sauri na mike ganin sakina bata wurin tai gaba tana dariya tana cewa.
“Bara nabarku ku bawa shuka ruwa ina zuwa my yaya”.
Cikin zafin nama shima ya mike tsayen yana kamoni.
Da sauri na fisge kamar zanyi kuka! nace mai.
“Yayan sakina maye haka wannan ba ɗabi a mai kyau bace, sannan kuma gaskiya bazan amshi wayarka ba sabida gudun matsala a shekaruna ban can canci rike wayaba”.
Amai makon naga ya amshi wayar senaga ya ɗora hannu a saman kirjin shi yana tari.
“Wayyo Bb in baki amsa ba zan mutu wayyo zuciyata”.
Da sauri naga yana tarin kamar ze sumar min.
Cikin azama na matse wayar ajikina ina ƙifta idanuna.
“Zan amsa kai hakuri”
Nafaɗa a sokon ce.
Amai makon naga ya ware senaga ya saki wata makirar dariya tare da manna min kiss a saman goshina.
“Wow thanks my bb ashe ana sona”.
Yafaɗa yana dariya.
Nima dariyar na saki kafin kuma nai gum da bakina ina saka hannuna ina toshe bakina.
Kamar kuma an ce na waiga aikuwa idanuna ne sukai tozali da Ya Umar da Ya imran suna tun karo layin wanda daga gani kamar daga masallaci suke.
Kirjina ne ya bada sautin Dum! dum!! da sauri na matse wayar a kirjina kafata na rawa na………………
Littafin naira 300# ta wannan acctn numbern 0078174806 starling bank shaidar biya ta nan 08142105218, in da AUREN BARE ne part 2 naira 500 ne
ZUMA A BAKI…!🌹
{ Painful love Story }
NA
AUTAR MANYA
HOME OF QAULITIES WRT ASS…
*008*
Na soma takawa ina tafiya ina jin muryar nazir a bayana yana min magana.
“My bb wait! ina zakije kuma muna magana?”
Yafaɗa cikin sauri tare da kokarin tarar gabana, ganin hakan yasa na tattare zanin dake jikina na arta a guje!.
Ban dire ko ina ba se a kofar gida anan ɗinma karo mukaci da baba da baffa suna kokarin shiga gida.
Jada baya nayi ina ƙifta idanu alamun rashin gaskiya sun bayyanar min a idanuna karara.
“A,a wanake gani kamar humairah da wannan almurun?”
Cewar baba yana ƙoƙarin saka tourch light ɗin datake hannun shi domin ya haska min fuskata.
Rissunawa nayi ina mai cewa.
“Eh! baba nice”.
Nafaɗa cikin fargaba da zulumin abin da ze faru dani.
“Daga ina kike a wannan lokacin?”
Cewar baffa wanda yake ƙoƙarin miƙomin ledar dake hannunshi.
Amsa nai jikina yana rawa sabida gabatowar su ya Umar wajan.
“Ai daman nagaya maka ita nagani”.
Cewar yaya imran yana mai kallon ya umar wanda naga yana ƙiftawa imran idanu alamun yay shuru.
Se kuma naji muryarshi akaina yana cewa.
“Au wai gaba kikayo kenan,to ai duk saurin ki ga shinan seda muka tarar dake”.
Dum! dum!!dum!!!
Gabana ya yanke ya faɗi wani sahihin gumine ke yanko min a dukkan ilahirin jikina ban gama dawowa dai dai ba naji yana cewa su baba.
“Baba taje duba ni ne semuka haɗu a hanya”.
Yafaɗi maganar yana mai danne ɓacin ranshi domin yaga sanda wannan yaron na ɗazu yake binta a baya sannan kuma yaga sanda suke zancen.
Wata uwar harara imran ya jefa mai ta takaicin maganar dayay.
Washe baki baba yayi yana maijin daɗin hakan domin yana ganin in har Humairah na damuwa da umar kamar haka ai lamarin auren nasu baze musu wahalaba sannan kuma zasu haɗasu auren ne cikin farin ciki.
“To madallah ai canake ko wani wajan taje da wannan magaribar amman tunda dubiyar ɗan uwanta taje ai madallah”.
Baba ya faɗa yana mai shiga gida haka nan baffa shima ya shige abinsa bayan yayma ya umar yaya jiki.
Cikin ƙufula ya imran ya shige gidan shima.
Wajan yay saura dagani se shi dani ke tsugunne.
Gaba ɗaya wata kunya ce ta gama kamani tabbas a wannan lokacin na shaida son da ya umar kemin ta yadda ya rufa min asiri bai faɗi cewar ya ganni ba wanda nike tabbata cewar yagan ni ɗin a ɗazu sabida yadda nazir ke uban kiran sunana.
Numfashina ne ya kusan ɗaukewa lokacin danaji sautin fitar numfashin sa a dai dai saman fuskata.
Gaba ɗaya ya tsugunna a gabana kamar yadda nake nima a tsugunnen ya zubamin kyawawan idanun shi yana kallona dasu fuskar shi ta ƙara ja ta murje tayi mugun kyau.
Ko kaɗan ban hangi ɓacin rai samanta ba sabida baiwar ɓoye damuwa da kawaici da rabbi ya kimsa mai.
“Aisha kin kyauta nagode! nima bani na ɗorama kaina sonki ba Allah ne ya ɗora min, ina rokon Allah daya hanaki kula kowani namiji a yayin da kika aure ni domin a lokacin bazan jure gani ko jiba”.
Ɗago kaina nai a tsiwace na dubesa sama har ƙasa!
Sanye yake da baƙar t.shirt mai dogon hannu se dark blue jeans masu saukin kuɗi kayan sunyi matukar yi mai kyau a cikin farar fatar jikinshi se uban kamshin dake tashi ajikinshi na turaren element.
“Kai kana tunanin zan aure ka ni humairah”.
Nafaɗa ina nuna kaina da yatsan hannuna.
“Inma mafarki kake ka farka ya umar niba kalar ka bace nifa bana sonka kona aure ka bazaka sami jin daɗin zama dani ba, ko kaɗan zaran ba kalar yadin bane dan Allah kaji dana cefanan gida ka kula da iya ƙarfin ka kada ka tattagowa kanka jidali”.
Nafaɗa ina mai miƙewa tsaye.
Sedai kaifin marin daya ziyarci fuskata shiya hanani tashin sena koma zaune na baje ina kuka!.
Ya imran ne tsaye akanmu yana faman huci wanda kafin wani lokaci ya rufeni da duka gida nai aguje ina ihu wanda anan muka bar ya umar a adashe shiko ya imran bayana yabi yacigaba da buguna wanda ya jawo hankalin sauran mutan gidan suka fito suna tambayar abinda ke faruwa.
Bai saurari kowa ba seda ya tabbatar ya jigatani da mugun duka kafin ya ɗago yana share gumi.
Kallon baba yay.
“Yau baba nai nadamar abin da kunnena yaji gami da humairah wai yarinyar nan ce ta saka umar a gaba tana masa rashin kunya”.
Salati su baba suka hau yi suna jimanta abin kana ya imran ya ɗora.
“Wallahi baba da idanuna naga yarinyar a lungun gidan sadi tana zance amman ko rufin asirin da umar yay mata agabanku bata duba ba shine harda kallonshi tace mai talaka”.
Ai baba bai tsaya jin sauran ba ya rufeni da duka kamar ya sami jaka.
Seda baffa da umma sukai da gaske kafin su janyeni ranar naga lukutar masifa domin hatta yatsana kasa ɗagashi nai sabida azabar duka.
Wanda nike tunanin konai targaɗe nema a hannun, haka umma ta kaini ɗakinmu taimin nasiha kana tabar ɗakin.
Itako anty umma na fita ta shigo ɗakin xama tai ta dinga surfamin faɗa kamar babu gobe.
Kallona tai tana zabgan harara!
“Wallahi humairah in baki auri umar ba babu ni babu ke! talauci da arziki duka na Allah ne! to waima dame kika fi umar yaro santalele jinin fulani ɗan gata gaba da baya makaranci jarumi amman ki zauna kina shuka mai tsiya wallahi humaira ban miki baki ba amman ina guje miki ranar da zaki nadamar abin da kika ma umar ranar da umar ze zame miki ɗan hakkin daka raina sabida haka ki zauna ki nutsu duk tsiya wanda yake sonka a rayuwa yafi makiyin ka”.
Anty ta faɗa tana tashi ta barmin ɗakin.
Ko kaɗan dukan su da faɗan su baimin tasiri ba sema wani zazzaɓin daya curemin wanda shiya haddasa min lulluba ina cigaba da kukan kiyayyar shi.
Da ƙyar ya mike yana rangaji ya kama hanyar gidansu kamar ɗan ƙwaya duka ya kaima iska yana mai cije labban sa.
Tabbas yau inda watace tai masa wannan cin zarafin baze barta ba amman aisha ta wuce komi wurin shi haka ya karasa gida tare da shiga ɗakinsa kayan shi ya cire yay saura dagashi se boxer kwanciya yayi a saman katifar shi ya kalli rufin kwanon ɗakin shi wanda bai yi aune ba hawaye ya soma bin kyakykyawan kuncin shi.
Shikuwa baba hankalin shine yay mugun tashi da jin furucin imran na cewar yaga humairah tana hira da wani sabida haka a daran ya tara baffa da umma da anty da ya imran, batare da ɓata lokaci ba ya sanar dasu ƙudirin shi na cewar gobe insha Allah ze ɗaurawa ƴarsa Aisha humaira aure tare da ɗan aminin shi umar sabida haka kowa ya kwana da shiri.
Sosai su anty sukai farin ciki dajin hakan dan haka baba ya sallami kowa akan se goben da yardar Allah komi ze kammala!
NAN NA KAWO ƘARSHEN FREE PAGE
MAI SON CIGABAN LABARIN ZUMA A BAKI
Ze biya naira 300 ta wannan acctn numbern. 0078174806 starling bank, shedar biya ta nan 08142105218 marasa amfani da banki kuma zasu ɗauki hoton katin MTN na naira 400 su turomin ta lambar dake sama.
YAYA ZATA KAYA A TSAKANIN ZAMAN TAKEWAR AUREN UMAR DA HUMAIRA ?
WANDA BAN RIGA DANA BAYYANA SHIBA DOMIN SEMUN SHIGA DAGA PAID SABIDA ABIN MUHIMMI NE.
SHIN TAYAYA HUMAIRA TAKE RABUWA DA UMAR?
DA ALAMU YANZU UMAR YA ZAMA MAI KUƊI HUMAIRA KUMA TA KAMU DA MUGUN SON SHI BAYAN SHI TUNI YAYI AUREN SHI
SHIN ZE MAYAR DA ITA ƊAKINTA? SHIN WA UMAR YA AURA? SHIN TSAKANIN HUMAIRAH UMAR NAZIR WAYA LASAWA WANI ZUMA A BAKI?
TAYAYA UMAR YAKE SAMUN KAN HUMAIRA HAR RABO YA SHIGA TSAKANIN SU?
TABBAS DAGA PAGE 1 to 8 LASA MUKU ZUMAR LABARIN NAI AMMAN RAGOWAR SEMUN SHIGA DAGA PAID GROUP DOMIN AKWAI TARIN ABUBUWAN DABAN RIGA NA BAYYANA SUBA WANNAN SALON NA DABANNE HAKA NAN TAFIYAR TA MUSAMMAN CE 💃💃
KUNSAN SALON LABARINA WANDA YA KARANTA LITTAFINA NA AUREN BARE! YA SANI WANDA BAI KARAN TABA KUMA YA DAURE YABI WANNAN SABON DOMIN KA TSUNDUMA CIKIN TAFKIN KOGIN DAƊIN LABARIN HUMAIRAN UMAR 💃💃💃
MUJE ZUWA PAID GRP READERS DOMIN ABIN SEDA SHIGA LABULE💃💃💃💃💃
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*9&10*
Zuwa asubahi jikina ya gama tsanan ta da mugun zazzaɓin daya rufeni a daran jiya sannan kuma ga wani azababban ciwon kai daya kawon cafka wanda yasa ko gani banyi se dishi-dishi da ƙyar na rarrafa tsakar gida nayo alwala na dawo na tayar da sallah.
Abin da ya bani mamaki yadda ko kaɗan anty bata tasheni akan nai shirin makaranta ba, wanda sanin kaina ne da munyi sallar asubahi anty ke sakamu mu shirya kana muyi break fast wajan 7:00am mutafi school, zuciyata ce tabani cewar ko ɓacin ran jiyane ya hanata tashin nawa.
Mayar da kaina nai saman pillow ɗina tare da saka hannu na share hawayena baccin ne ya kuma kamani ban farka ba se wajan taran safiya jin hayaniyar jama’a a cikin gidanmu yasa na mike duk jikina babu laka sabida zazzaɓin dake jikin nawa.
Fita nai tsakar gida ina mitstsike idanuna.
Katari nayi da anty zulfa’u kanwar anty da su anty uwani suna haɗa wuta a tsakar gida gawata ƙatuwar tukunya nan gabansu cike da sanwar shinkafa da faduka.
Haka na wuce ɗakin anty wanda anan ma seda mamaki ya cikani ganin yadda dangi suka cika ɗakin dam ga ayiya kakata xaune taci kwalliyar su ta tsofi.
Shigowata yasa ɗakin ya kacame da buɗa kafin naga wata kanwar baban su baba ta kamoni tai cikin uwar ɗaka dani abakin gado ta zaunar dani kana ta fita waje mintuna biyu tazo ta fita dani tsakar gida banɗaki takaini inda naga wani bawo ancikashi da ruwan ɗumi cemin tai nai wanka tana jirana a waje.
Wankan nai ba musu.
Sannan na fito waje takuma kama hannuna muka wuce ɗakin anty, Anty zulfa ce ta shigo hannunta ɗauke da leda baka wadda ta zazzage farar shadda mai golden ɗin stone ajikinta atakaice dai seda suka taimakamin na shirya cikin wannan doguwar rigar shaddar kana anty uwani taimin ɗaurin kallabi domin su duk anan cikin garin tofa suke aure ba a kauyen ba shiyasa suke da wayewar kai.
Mayafi suka bani golden da takalmi sannan na saka sarka da ƴan kunne duk da babu madubi wajan amman nasan nai kyau ba ɗan kaɗan ba.
Zaunar dani anty uwani tai a bakin gadon antynmu sannan ta fita mintuna goma tazo hannunta ɗauke da kwano da wata jarka.
Mikomin tai ta tsaya agabana tana bani umarni akan na bude naci abin cikin kwanon.
Hannuna na sanya na bude inda nai katari da, dafaffiyar kaza wadda ba,a cire komi na jikinta ba andafata da kayan miya.
Saka hannu nai na soma ci bakina ɗauke da bisimillah.
Ko kaɗan babu daɗi sema bauri amman yadda nikejin tsoron anty uwani wadda ta kasance kamar yayar anty ce domin da babanta da baban su babanmu da babansu anty uwa ɗaya uba ɗaya suke, itama tana nan cikin garin tofa tana aure da ƴaƴanta duka acan waɗanda taima aure.
Yasani cin kazar ina korawa da tsumin kwakwa da dabinon data mikon na wannan jarkar.
Seda na kammala sannan na mika mata kwanon ina yamutsa bakina sabida baurin daya gamen bakin nawa.
Anty uwani ta fita haka nan su anty zulfa sun fita sun barni a ɗakin ina faman tunanin abinda ke faruwa babu mai bani amsa a wannan lokacin hakan yasa na koma saman gado nai lamo ina tunanin rayuwa.
Ƙarfe goma da rabin safiya dubban mutane suka shaida ɗaurin auren UMAR MUHAMMAD SARKIN GIDA da amaryar shi AISHA YUSUF NUHU, akan kimin sadaki naira dubu hamsin wanda abokin ango yayan amarya imran shiya bada wannan kuɗi.
Bayan an kammala ɗaurin aure can na hango ango cika daji sanye cikin rigar shadda fara ƙall mai golden ɗin aiki wadda imran yay shige da ficen ganin ya ɗinko musu a safiyar yau shida humaira da kuma imran ɗin.
Bakaramin kyau umar yay ba haka ya dinga mikawa mutane hannu suna gaisawa bakin shi ɗauke da matsanan cin murmushi.
Daga wajan ɗaurin aure gidan su suka wuce inda zuwa wannan lokacin dangin shi na can katstsina sun zo tare da ƴan uwan innah.
Sosai suma suke gudanar da aikace aikacen girkin ƴan bikin.
Ɗakin inna ya wuce ya sami kakarshi iyatu zaune aifa tana ganinshi ta fashe da kuka ta rungume shi sabida ta tuna marigayi mahaifin shi seda ƙyar ya bata baki duk da shima ɗin yana cikin kewar mahaifin nashi domun wannan karamci na iyayen humairah kaɗai ya nuna masa yadda mahaifin nashi ya kasance mutum nagari domin ya shuka kairan ne shiyasa yanxu shi yake girba.
Sosai suka gaisa da ƴan uwanshi yana kokarin fita yaji muryarta a bayan shi.
“Hammah umar ina tayaka murna”.
Kozasuyi shekaru dubu basu haɗu ba baze manta da itaba nuratu ce ɗiyar kwanwar mahaifin shi wadda ta rasu.
Da murmushi ya juyo ya dubeta nuratun daya sani ada a yanzu ta sauya wannan ƴar gayuce ƴar boko wayayya.
Sosai yay mamakin yadda ta goge.
Muryarta tace ta katse mai tunani.
“Hammah baka da zumunci tunda ka dawo kano nima na ɗaga hankalina hakan yasa babana ya daukeni daga gabansu tsoho ya kaini wajan matarsa inda anan nai karatu har nai candy yanzu ina jiran result ne na faɗa jami’a kasan yanzu Dady ne ɗan majalissarmu fa”.
Zaro idanu yay tabbas baban nuratu ada daya sanshi kansila ne amman yanzu harya kai wannan mataki lallai Alhaji uba bakori yanzu ya taka ƙasa dole nuratu ta goge.
“Masha Allah sekuma a fitar da miji ba”.
Yafaɗa yana kokarin fita.
Saka hannu tai ta kunshe fuskarta.
“Hammah ka bani phone no: ɗinka zanna kira muna gaisawa Dady ma yace na karɓa masa”.
Tafaɗa tana miko mai wayarta wadda ta kasance iphone 11pro zaro idanun shi yay yana bin wayar da kallo kafin ya amsa ya saka mata numbern kana ya fita.
Da gudu ta biyoshi tsakar gidan kuma tana mai cewa.
“Hammah ga Dady ya ɗaga wayar”
Ta miko mai amsa yay yana karawa a kunnen shi.
Cikin kulawa Alhaji uba ke taya umar murnar auren shi sabida yadda yasan umar sosai domin indai zezo ganin nuratu ada tofa tare da umar ze ganta haka nan kominsu tare suke shiyasa ko siyayya zema ƴar tashi baya ware umar domin batada magana seta hammah umar ada ɗin haka ma ayanzu kusan kullum setace mai hammah umar kaza da kaza, tsananin son nuratu da dadyn keyi yasa yake son umar domin nuratu ita ɗaya ce mace da Allah ya basa ragowar ƴaƴan matarsa mazane su biyu kuma yarane.
Seda suka kammala wayar sannan umar ya amshi numbern dadyn kamar yadda dadyn ya umarta numbern accnt ɗinsa ya tura mai wanda atake anan yay mai transper dubu ɗari biyar yace yay hakuri lokaci ya kure ga tasa gudun mawar a sai kayan tea ba yawa.
Komawa cikin ɗaki tayi shiko wayarsa ya saka ya kira dady yaymai godiya sannan ya fita wajan abokanshi kiran imran yay gefe tare da amsar accnt number shi yay masa transper na kudin fantin ɗakin shi wanda anan humaira xata soma zama kafin aga abinda Allah zeyi.
Sannan ya wuce pos ya ciro dubu ɗari biyu.
Kai tsaye gida ya kuma dawowa kiran maryam kanwar shi yay wadda take kokarin shiryawa sannan yace ta kira mai anty maimuna kanwar inna wadda suka xo a ɗazun daga katstsina, Bayan tazo ne ya damka mata kudin yace mata suje kasuwa tare da maryam su ɗan haɗo kayan lefe koya dai suke.
Hakan ce ta kasance suka amsa maryma ta shirya suka wuce kasuwa wanda suka haɗo kayan lefen masu ɗan dama tare da akwati guda biyu karami da babba sukayo gida.
Shiko fita ya kumayi ya damkawa wani abokinshi mai suna salim kuɗin kayan abinci, sannan ya koma wajan tarin abokanshi sukai sallar azahar kana sukaci abinci daga nan suka wuce gidansu amarya.
Amman shi imran bai bisu ba ya wuce ne wajan masu faitin ɗaki domin a gyara muhallin amarya.
Lokacin da suka karasa gidan su humaira motar kayan gadon da baba yay rawar ganin saimata ta karaso seda suka tsagaita aka gama fitar da kayan sannan suka shiga cikin gidan gaishe gaishe sukai da dangin kafin abokanshi su bukaci ganin amarya.
Ina can ina bacci anty uwani tazo ta tashan kamar daga sama naji maganarta akaina domin ko kaɗan ban san budirin da ake ba.
“Humaira tashi ga angonki yazo ku gaisa da abokanshi”
Bata bani damar magana ba ta gyaran fuskata muka fita waje gaba ɗaya jikina rawa yake zuciyata rawa take dajin furuncin ta ni akaima aure!!!
ZUMA A BAKI
300 Naira masu amfani da banki zasu tura ta 0078174806 starling bank.
Shaidar biya ta 08142105218.
Marasa banki kuma katin MTN na naira 400 ta numbern dake sama.
AUREN BARE COMPLT #500 anemi numbern dake sama gamai so.
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*11&12*
Haka na bita jikina babu ƙwari har zuwa tsakar gidanmu wanda ya cika da maƙota tare da ƴan uwanmu.
Gabana bai kuma faɗuwa ba seda naga ta miƙani cikin hannun Ya Umar wanda yake tsakiyar abokanshi fuskar nan tashi ta ƙara haskawa tai wani irin cika da annurin angon ci.
Hannu na ya damƙe da ƙarfi yana matsamin shi batare dayaji kunyar anty uwani ba yaɗan janyoni jikinshi abokin shi yaja mana hoto.
Haka yayta rungumeni ana mana hotuna wanda rabin hoton kukane harda majina a fuskana.
A fakaice yake saka hannunshi yana sharemin har aka gama kana muka shiga ɗaki akai mana tare da ayiya da anty da su umma.
Fafur yaƙi yarda ai mana da abokanshi haka suka kammala gaisuwar su suka wuce waje zuwa anjima kuma azo ɗaukar amarya.
Ɗakinmu na nufa aguje! hayewa nayi saman gado ina rafka kuka.
Cikin tsananin tashin hankali sakina ta shigo ɗakinmu jikinta da kayan makaranta.
Zubewa tai saman katifar danike kwance tana hucin bala’i!
Ɗakamin duka tai a saman bayana da sauri na miƙe ina sosa wurin ina kallonta.
“Wato humaira munafunta ta kike ko? daman kinsan yaudarar ɗan uwana zakiyi yasa kika lasa mai ZUMA A BAKI! na soyayyarki daman auren ƙato zakiyi?”
Tafaɗa tana zubar da ƙwallah!
Cikin ruɗu na miƙe sosai ina kallonta nima a wannan karon na kasa daurewa kukan na saka kamar ita.
Kana cikin tattausan lafazi na dubeta.
“Haba sakina tayaya zakice bani son Nazir bayan kinsan sonsa ajininah yake?”.
Nisawa nayi na daƙiƙu kafin nace.
“Wallahi! shigar sauri sukamin,sakina bansan da auren nan ba domin raina zuciyata a halin da ake ciki yanzu sunfi naki tafasa domin bana son wancan matsiyacin ko kaɗan”.
Nafaɗa ina hucin takaici.
“Tayaya zan musawa mahaifana dole na amshe sa a hakan duk da banji sonshi ko guda a raina”.
Zabura tai tare da mikewa tana huci!
“Haka ma zakice kenan xakije ne ki bashi jikin ki kome?”
Sekuma ta zube akan gwiwo yinta ta kama nawa hannun.
“Dan Allah humairah kada ki bashi kanki ki adanawa yayana kanki kinga mu yarane bamufi shekaru 16 ba tabbas kika yarda dashi ze sakaki yoyon fitsari”.
Da ɗimuwa na dubeta ina zare idanuna.
“Daman ko baki ceba ni ina zan iya da wannan ƙaton tabbas ya shigeni mutuwa xanyi tabbas zanyi iya karfina domin ganin na kare kaina”.
Murmushi ta sauke tare da jinjina kanta.
“Meze hana ki ɗauki makami ayayin dayazo kusantarki ki masa barazana?”
Da sauri na dafata.
“A,a sakinah babu ruwana domin bana son duk ƙina dashi nai ajalinshi baki gudun rai yazo ya tarar da ajali nazo na shiga uku? tabbas bazanyi haka ba inawa mata ma masu yin hakan addu’a akan su dena domin ba ɗabi’a arziki bace ba sabida gudun tsautsayi suzo rai yay halin shi agarin son zuciya nidai ba ruwana sauya wata shawarar”.
Wani shegen murmushi ta saki.
“Kai daɗina dake akwai kwanya kawata to ki dinga karta mai tujara da cin zarafi aduk sanda zezo miki har Allah yasa yaji yagaji dake ya sakeki yayana ya aure ki”.
Murmushin nima na sauke.
“Aikam gwara haka, akan nai masa bazarana domin wannan matsala ce gagaruma”.
Sakina ranta tai jin bazanci amanar yayanta ba.
Sosai mukacigaba da hira wadda rabinta akan, yadda xan kuntata wa rayuwar aurena da ya umar take.
Se lokacin ma na tuno da wayar da nazir yabani wadda na cusata cikin kayana.
Da sauri na ɗaukota sakina ta saitamin ita kiranshi mukai.
Seda sukai maganganun su da sakina sannan ta mikomin wayar.
Kukanshi na gulma ya soma reran yana cewa duk sanda yaji labarin na bawa Umar jikina tabbas ze kashe kansa ya huta.
Da irin waɗannan mugayen kalaman ya ribacen wanda harna manta da igiyar auren dake kaina(wa’iyazu billahi)har nai masa alkwarin tafiya da wayata gidan mijina akan muna magana dashi.
Sosai ya kasheni da kalaman soyayyar shi harya Lasa min ZUMA A BAKI wadda ta kaini ga na sallama mai zuciyata na kuma ji duk duniya babu wanda ya isa ya rabani dashi.
Naji kuma duk duniya bani da maƙiyi kamar Umar.
Seda na saka nafisa ta kawowa sakina abinci taci sannan mukai sallama ta tafi akan setazo gidana.
Waje mai mahimmanci naiwa wayar a cikin kayana.
Ina nan zaune anty zulfa tazo tana cemin sunyi jere sedai ban sami falo ba dan haka gado kawai aka saka da suf a ɗakin kujerun kwa suna waje za,a mayar dasu wajan kafintan domin babu wuri.
Kauda kaina nai ina ayyana matsiyaci daman ai fitina ce zata sakashi yay auren amman meyake dashi mai kuma ya tanada daze iya rikeni yana ta karatun shi ga hidimar gidansu.
Katsemin tunanina tai.
“Humairah ki rike Umar da kyau domin zakiji daɗin shi sabida yarone shi mai zuciya zokije kiga lefen daya haɗo miki wallahi duk duniya zama da mai sonka yafi komi daɗi ina kyautata zaton nan gaba Allah zewa Umar ɗaukaka sabida darajar kyautatawa mahaifa”.
Duk abinda take faɗi bayamin daɗi sema ƙaramin wutar ƙiyayyarshi datakeyi haka nan ban motsaba harta gama ta fita.
Sema kifa kaina danai a saman kafita ina kuka wanda ya haifar min da ciwon kai mai zafi.
Ina jin ana kiɗan ƙwarya a ƙofar gida amman ban leka ba ana magariba nai sallah na koma na kwanta.
Baba ne ya aiko kirana saka mayafi nai na fita zuwa ɗakinshi.
Anan na tarar dashi dasu anty zaunar dani akai agabansu nasiha baba yakemin akan zaman aure da sauransu kafin anty itama ta ɗora da tata baffama haka haka nan umma sannan su anty uwani suka ɗagani wanka suka kuma sakani nai sannan aka bani rigar leshi ja na saka sosai suka shiryani nai kyau kai gaskiya ƴan uwanmu akwai zumunci.
Mota guda ɗaya aka kawo sabida kusane dan haka dagani se umma da anty uwani aka zuba cikinta.
Har aka shigar dani gidan inna kuka nike kamar babu gobe.
Ɗakin inna aka kaini inda danginshi suka karban hannu biyu inna da kanta takaini ɗakina.
Zaunar dani tai a bakin katafaren gadona, ɗakin yana bada kamshin turare na musamman.
“Toni dai bana suruka dake domin ke ƴatace Allah ya bada zaman lafiya”.
Tafaɗa da murnar ta domin yau jinta take a farin ciki yaro yay aure.
Sosai ƴan uwanshi suka cika ɗakin suna faman tayani murna har su umma suka tafi ban saniba.
Basu bar ɗakin ba se wajan goman dare seda su maryam suka share ɗakin suka kuma kunna turare sannan sukaimin sallama suka tafi ɗakin ya rage dagani se halina
Haka nan gidan yayi tsit alamun mutan gidan sun kwanta domin garin yanayin sanyine wanda daman tun a ɗakina naji suna cewa zasu jesu kwanta da wuri sabida gobe zasu wuce katsinah.
Haka na cure a wuri ɗaya duk tsoro ya kamani………
TOFA ANZO WAJAN 😜
ZUMA A BAKI
Naira 300ne ga masu amfani da banki ta nan 0078174806 starling bank, shedar biya ta nan 08142105218, marasa banki kuma MTN card na 400 naira a turo ta numbern dake sama.
AUREN BARE
Cmplt #500
Mai so yanemi numbern dake sama.
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*13&14*
Najima a zaune har aka ɗauke wutar nepa kafin naji dirin takun shigowar mutane domin yadda aketa turo ƙofar waje,Ƙara takure jikina nayi wuri ɗaya ina jan mayafin jikina, sallamar suce ta kuma jefani a halin tsoro ta cikin mayafina nake leƙensu su huɗu ne suka shigo ɗakin amman babu ya imran cikin su nadai shaida ɗayan salim ne abokinsu se ragowar mutum biyun da ban ganesu ba sabida duhu shima salim danya kunna tourch light ɗin wayar shine yasa na gane shi.
Su uku ne abokan nashi shine cikon na huɗun.
Zama sukai a saman carpet ɗin tsakar ɗakin domin ba kujeru shikuma ya zauna a gefen gadon danike, salim ne ya soma gabatar da addu’a kafin ɗayan naji ya soma mana nasiha sosai akan zaman takewar aure.
Shikuma ɗayan danaji salim yace masa Mj bazaka ce komi ba? shinaji yace
“Nidai abinda zance wa ango shine yabi mana kanwa a hankali kada ya zage azo ana kirana na bada first aid”
Dariya suka saki nan ma sukaita shaƙiyan cinsu irin na abokai yadda baice komi ba nima haka bance komi ba har suka gama suka dire ledojin hannun su tare da damin kuɗi.
“Amarya ga kayan tea nan da kaza da kuɗin sayan bakinmu kinsan abinka da talakawa babu yawa Saduwar alkairi Allah ya bada zuri’a ɗayyiba”.
Ban tanka suba.
Haka ya miƙe ya rakasu mintuna Biyar ya dawo ɗakin wanda a dai dai lokacin aka kuma dawo da nepa ɗakin ya haska da farin ƙwan lantarki.
Cire mayafina nai naɗan fito da fuskata ina kallon yanayin ɗakin kafin na mayar da idanun nawa kanshi.
Yanxu ba farar shadda bace ba jikinshi wani light blue ɗin yadi ya saka mai shara-shara domin ana iya hango white singlet ɗin dake jikin shi se hular daya ɗora wadda tai marching da kayan jikin shi.
Zaune yake a bakin gado yana tube takalmin ƙafafun shi ya kammala yana cire sabar anan nai katari da farar ƙafarshi wadda tai kamar ta jarirai sabida goguwa da kyau da ɗaukar hankali.
Murmushi ne a saman kyakykyawar farar fatar fuskar shi kamar koda yaushe sedai wannan karon murmushin nasa ya bayyana fararen haƙoran shi tas-tas waɗanda suke ajere masha Allah farare kamar ƙanƙara.
Ya kammala ya tube rigarshi yabar singlet takowa yay zuwa gabana wanda naji kamar na saka hannu na makeshi.
“Zanje nayi wanka sabida nagaji zafi nakeji kiduba cikin ledojin nan ki fitar da kayan ciki sabida karsu lalace”
Yadda yake maganar ban tanka shiba kamar yana magana da dutse harya gama ya fita kafin na miƙe da sauri na nufi bakin ƙofa na soma aiwatar da ƙudirin dake zuciyata.
Rufo ƙofar nayi da sakata na koma nai kwanciyata a saman gado batare dana tube kayana ba.
Yana fita bakin rijiya yaje ya kindimi ruwan cikinta ya nufi ban ɗakinsu dake gefen ɗakin shi dayake daman can bayin shi daban dana su inna sannan daga ɗan gaban bayin akwai wani ɗan ƙaramin ɗaki wanda anan akai mata jeren kayan kicin ɗinta inda ya zamana kenan ɗaki ɗaya da kicin da banɗaki ya rabata da mahaifiyar shi akomi inba a tsakar gida ba.
Duk sanyin da ake tsulawa baiji ba haka ya kammala wankan nashi ya fito dagashi se gajeren wando dayake darene duk sunyi bacci yasa ya fito a hakan.
Sosai yakejin mugun sanyi na kaɗashi a wannan karon ya nufi gaban kofar ɗakin sedai turawar farko yajita a rufe jikinshi ne yay sanyi ga uban sanyi dayake ji gakuma baison ya buga ƙofar su inna su farka sabida kofar ƙarfe ce gakuma dare sound ya ɗauke.
Dubara ce ta faɗo masa ya ɗan leƙa ta window inda Allah yaso bata kashe ƙwan ɗakin ba.
Yana hangota saman gado tana sharar baccinta hankali kwance.
Domin bata saki labule ba.
Awannan karon ya shaida kiyayyar da humaira take mai duk uban wahalar dayasha yau bataji tausayin saba sema rufo masa kofa datai a daren farkon su bayan tafi kowa sanin uban sanyin da ake a garin wanda yake saka mutum tsuma da kaɗawar jiki.
Cikin ɗan ɗaga murya kaɗan yace mata.
“Ki tashi ki buɗemin kofa na saka kayana inma kwanciyar ce bakya so dani xan fita naje shagon salim na kwana”
Sarai ina jinshi amman ban motsaba sema tura kunnena saman pillow danai domin bani son jin muryarshi ko kaɗan.
“Aisha please ki taimaki marayan Allah wallahi sanyin nan zemin illah”
Tashi nai tsam na tako gaban labule zan sauke domin bani son wannan magiyar da gayya na ɗaga muryata.
“Ya Umar ka mutu mana karewar illah kowa ma ya huta da jarabar nacinka ko angaya maka ka mutu inada asara ne akwai dubun ka dake jiran wannan ranar agareka domin su kasance dani”.
Wani irin tsuma jikin shi keyi domin bata taɓa bata mai rai kamar yau ba tabbas yau ze nunawa humairah iyakarta ze shayar da ita ruwan mamaki wani zazzafan kishi yaji wanda ya haifar mai da sarawar kai da jan idanun shi ya dubeta.
“Nace ki buɗen kofa kona ɓalla na shigo ko wallahi!”
yafaɗa yana firfito mata da manyan idanun shi waje.
Tsorone ya kamani daman mai hakuri bai iya fushi ba hannuna na rawa na zare sakatar sabida na bari ya balla kofar komi xe iya faru marar daɗi.
Hankaɗani yay kan gado ya matsemin kumatuna.
Yana fesamin hucin numfashin sa
Idanun shi cike da ruwan zallar fitina.
“Aisha da aurena akanki kike kiran wani agabana wani irin ƙiyayya kikemin?”
Yafaɗa yana shakon wuyana da sauri na turesa ina kuka! ina kakarin amai sabida masifar daya haddasa min.
Fincikata yay muka fita waje da sanyi da komi ya tilas tamin nai alwala muka dawo ɗakin shinfiɗa yay mana muka soma gabatar da sallah.
Sosai yay mana addu’a kana ya ɗagani cak rannan nashi baƙiƙƙirin domin bai shirya tunkarar ta a wannan ranaba bai ma shirya ba a wannan lokacin sabida karancin shekarunta tabbas ya gwada mata girmanshi ze iya mata illah sabida yadda halittar shi keda girma amman ɓacin ran data haddasa mai shiya hanashi bata kazar daya tanada dominta hasalima daga sallar nafilar dasukai ya wullata saman gado.
Tubemin kayan jikina yake da zafin sa duk da make masa hannun danake amman bai saurara min ba haka ya mike ya kaso ƙwan ɗakin kana ya tube kayan jikin shi ya hayo saman gadon yay min rumfa da kirjin shi gaba ɗaya kamshin turaren shi yacika min hancina.
Zir yay min batare daya bar ko pant acikin jikina ba haka ya tallafo kaina ya ɗora bakin shi a saman bakina yana lasa yana tsotsa da mugunta domin har cizo yake sakarmin a harshe na.
Idanuna suna ɗigar da hawayen nadamar abinda nai masa harya jawon haka daga gareshi nike kallon shi ɗan sassauta nauyin shi yay daga saman nawa ya matso da bakin shi saman idanuna ya tsotse hawayen nawa.
Kafin ya ɗora hannun shi a saman kirjina yana matsamin breast ɗina cikin mugunta wani irin ƙara na saka ina matse jikina sabida wannan ne karon farko a rayuwata da hakan ta kasance a tsakanina dani da ɗa namiji.
Shima a nasa ɓangaren lokacin daya ɗora bakinshi a saman nata bakin seda numfashin sa ya ɗauke domin wannan shine farkon kasancewar shi da ƴa mace a duniya.
Lokacin da hannun shi yaci karo da tattausan na shanunta jiyay mararsa ta tsirga mai gaba ɗaya mazantakar shi ta motsa jikin shi har wani irin rawa ike haka zalika, wani zazzafan zazzaɓi yana kawo mai cafka.
Sajenshi mai haɗe da gemu yake gogamin a fatar wuyana bakin shi acikin nawa yana tsotsar min hannunshi akan kirjina yana jan ƴan matasan nippy ɗina waɗanda basu cika girma ba.
Jikina rawa yake sabida karɓuwa da salon tafiyar tsutsar dayake min a sassan jikina.
Kafin ya zare bakin shi daga bakina ya soma bin sassan jikina da wasu irin mahaukatan kisses kamar ze ciren fatar jikin nawa, a wannan karon sosai fitar numfashin mu ke gamewa.
Ɗagani yay cak ya juyani kafin ya mayar da bakinshi inda zuciyarshi take muradi sosai numfashina yake ɗaukewa lokacin danaji fitar numfashinsa a wajan ɗumina yana lashe wajan kamar ze cire hawaye nake haka zalika jikin nawa na fitar da wani irin ruwa wanda bantaɓa ganin shi ba hannuna yajawo ya ɗora akan tudun abarsa wadda tai mugun girma acikin hannun nawa sabida daɗin daya bani a wannan lokacin yasa na ware hannun ina shafa mai abar wadda ta saka ya kara kaimi wurin tsotsarmin muradina.
Zuwa lokaci kaɗan na sallama mai kaina domin na manta da wata kiyayya sabida ya riga daya dulmiyani cikin wutar soyayyarshi.
Ganin takai limit ɗin dayake bukata yasa yaɗagata cak ya soma karanto addu’ar saduwa da iyali.
Kafin ya mayar da bakinshi saman nata bakin yaɗan tsotsa kaɗan.
Kana ya gangaro dashi saman ɗan madaidai cin nippy ɗinta ya ɗora akan ɗaya ya soma tsotsa kamar yaron goye kana ya mayar da hannun shi saman ɗayan a hankali ya ɗago ƙugunta ya saita hanyar shi wadda yasha matukar wuya kafin ya ratsa birnin taraiyarta duk da dubarun romancing ɗin dayay mata domin ta bude amman seda yasha wahala sosai kafin ya sami damar kasancewa da ita.
Wani irin daɗi naji lokacin daya ɗora bakinshi a saman kirjina wanda yafi gaban kwatance.
Da sauri kuma naji wani azababban raɗaɗi wanda yafi gaban kwatancen na bayyana muku, ajikina sosai nake neman ɗauki a wannan karon sabida yadda naji ya umar na neman hallakani tunda anty ta haifan bantaɓa jin azaba kamar ta ranar ba haka naita ihu ina dukan shi amman bai san inayi ba sema wani irin ihu danaji yanayi yana laso saman wuyana da kunnena.
Tun ina kuka da hawaye harnazo na daina sena tsira mai idanu ina kallon shi wanda ya dauki lokuta masu tsaho kafin ya sarara min ya mirgina gefena yana mayar da numfashi.
Ko hannuna nakasa ɗagawa sabida masifa ga wata azababbiyar ishirwar data addaban wata sahihiyar tsana naji ina masa wadda batada adadi.
Jinsa yake fresh ba wata damuwa a tare dashi domin ya riga da ya fitar da abinda ke cure a ƙasan marar shi sosai yaji wani irin nutsuwa a tare da ita tabbas ni’imar ta abar tsayawa arai ce haka nan juriyarta abar kwatance ce domin a yadda yaje mata ko babbar mace bazata jure ba.
Ɗagoda lumsassun idanun shi yay waɗanda suka ƙara haske da kyau ya zuba mata yana kallon yadda take juya kanta kamar tana cikin azaba.
Kafin ya kuma mayar su akan bedshit ɗin gadon wanda ya gama ɓaci da jini kamar anyi barin yankakken abu, sosai ya tsora da sauri ya mirgino gareni ya saka hannun shi ya ɗagoni ya karani a gefen gado kafin ya sauka ya saka doguwar jallabiya ya fita waje bani da karfin yin masifa amman da wallahi bazan bari ya kara tabani ba amman bara na ware.
Madai daicin risho ɗin dake kicin ɗinta yaje ya kunna ya ɗora ruwan zafi lokacin an soma kiran sallar farko yana tsaye ruwan yay kamar yadda Mujahid abokin shi ya kwatanta mai yay wato ya juye ruwan a baho kana ya saka gishiri kaɗan acikinshi sannan ya kai bayi ɗakin ya koma ya ɗaukoni kamar yarinya yakaini bayin seda yaɗan surka ruwan kana ya sakani cikin sa wata kara na saka ina cije bakina tsugunne yay agabana yana shafa saman gashina yana laso bakinsa.
“Sorry zumana, sorry ammatan ya umar”
Yana mai sauko da hannun shi saman kirjina inda daman naga hankalinshi yana kansu.
Doke hannun shi nai ina kuka! na takaicin sallama mai kaina danai domin sam ban shiryawa wannan rana ba ko kaɗan.
Sosai ya gasamin jikina wanda ya bani karfin bakina na soma surfa mai rashin kunya har ina cemai maye.
Shikam baya tankani se murmushi harya kammala kana yabarni nai wankan tsarki ina kuka!
Tattare zanin gadon yay ya shinfiɗa bargo sannan ya koma bakin rijiya ya wanke sa kunya kamar ta kashesa ya shanya saman igiya kana ya koma bayin tsiramin idanu yay.
“Kinyi na tsarkin?”
Tura bakina nai gaba.
“A,a sekaimin da kanka”
Nafaɗa da salon baƙar magana.
Dariya ya saki kana ya ɗage doguwar rigar jikinshi.
Idanu huɗu mukai nida abarsa wadda ashe bai saka komi ta ciki ba rigar kaɗai ya ɗora.
A firgice na saki ihun tsoronta.
Kana na rufe idanuna.
“Na rantse da Allah nayi nayifa Allah ya baka hakuri dan Allah”
Dariya yay sosai sabida yadda yaga ta haukace da ganin gidan daɗin shi dan haka rungumeni yay ta baya yana shafa gadon bayan nawa.
“Ammanata taga bebynta tana tsoro waya gaya miki ana tsoron kayan wasa?”
Zamewa nai ajikinshi ina kukan takaici na rabe agefe ɗaya na cure kaina.
Haka ya dibi ruwa yay wankan shi tare mukai alwala kana ya ɗagoni mukayo ɗaki.
Kwantar ni yay saman gado sannan ya ɗaukomin kayan sakawa da taimakon shi na saka kaya sannan shima ya saka jallabiya fara panadol ya ɗauko ya ɗauko ruwan pure water ya ɓallo ya mikon sabida yadda kaina keciwo yasa na amsa nasha sannan na koma na kwanta ina jin jikina yana mugun ciwo.
Shiko sallaya ya shinfiɗa ya tayar da sallar godiya ga ubangijin sa.
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*15&16*
Sosai ya jima yana miƙa godiyar shi ga Allah maɗaukakin sarki, daya mallaka masa sanyin idaniyar shi Aishatul humairah, macen dayake so yake ƙauna yakeda burin ya kasance da ita muddin rai.
Har aka soma kiran assalatu yana saman darduma seda aka soma tayar da sallah a masallacin cikin unguwar tasu sannan ya miƙe gaban akwatin kayan shi ya nufa ya ɗauki turaren shi na element ya fesa a sassan jikinshi kana ya fita da sauri yana mai zira slipers ɗinshi a ƙafafun shi.
Cikin ƙanƙanin lokaci ya buɗe ƙofar gidansu ya fita zuwa masallaci.
Sahun jam’i’n sallah yabi har aka idar anan suka haɗu da imran dasu baba suka gaisa a mutunce kasancewar duk anan masallacin sukeyin sallah.
Hanyar gida ya kamo cikin sauri sabida yadda ake azababban sanyi tura kofar gidan yayi kana ya mayar ya rufe sannan ya kama hanyar ɗakin innah wadda yake da yaƙinin tana saman abin sallah a zaune tana lazumi.
Aikuwa hakance ta kasance sallama ɗauke abakinshi ya shiga ɗakin.
Zaune ya tarar da inna a saman darduma carbi ahannunta daga cikin uwar ɗakin kwa ƴan bikine da sukazo daga katsina suketa faman haɗe kayansu waje ɗaya.
Agabanta ya zube gwiwarshi tare da sunkuyar da kanshi a ƙasa yanajin yadda innah ke kai kukanta wajan ALLAH maɗaukakin sarki akan ya shiga lamuran ɗan nata dama sauran musulmi baki ɗaya.
Sosai yakejin daɗin tarin addu’oin nata akan shi harta kammala a tare suka shafa.
Sannan ya soma gaisar da ita a kunyace kamar koda yaushe, itama a nata ɓarin amsa mai take a kunyace tare da alkunya irinta ɗan fari, tana tambayar shi ya kwanan humairah?
Sosa ƙeyarshi yayi batare daya ce mata komi ba ya gyara tsugunnon ya koma ya zauna a gabanta tare da tanƙwashe ƙafafunshi.
“Innah yanzu me kike ganin za,a shiryawa baƙin nan na karin kumallo? dana ce a sayo bread se a dafa tea, sannan a siyo ƙosai su haɗa dashi anjima zan saka salim ya samo musu tasin da zata kaisu tasha”.
Yakai maganar a nutse kamar yadda maganar shi take a koda yaushe babu baragada.
Kallonshi tayi cike da ɗunbin tausayin shi acikin ranta, tana yabon ƙwazon ɗan nata haka nan tana jin tausayin shi matuƙa gaya sabida wahal halun da sukai mai yawa, bare yanzu da daɗin wasu suka ƙaru amman tunawa da Allah yasa taji sanyi a cikin zuciyarta.
“Yaro”!
Tafaɗa a hankali sabida sunan datake gaya mai kenan.
“Na’am innah”!
Ya faɗa shima a nutse.
“Kaga tun jiya na saka mairamu takai markaɗan gero na kwano biyu, sannan ga wake can shima na siyo za,a markaɗo se ayi ƙosai, amman yadda kagani tunda kayi niyyar alkairi ga ƴan uwanka bazan hanaka ba, asiyo kayan shayin inyaso geron semuyi amfani dashi agida”.
Takai maganar a nutse.
“Tom shikenan innah”.
Yafaɗa babu musu kamar yadda tun asali baya mata musu a dukkan umarninta.
Tashi daga gabanta yayi ya nufi ɗakin shi har lokacin humairah tana bacci kamar babu gobe akwatin kayan shi ya buɗe tare da zaro kuɗi acikin wanda abokanshi suka haɗa mai na jiya na gudun mawa.
Waɗanda sun kai kimanin dubu huɗu a waɗanda ya ɗebo ɗin sannan ya fita waje, shagon dake bakin layinsu ya nufa ya haɗo kayan shayi tare da manya manya biredi wanda iya na gida kawai ya siyo domin shi abokan shi sun haɗa mai nashi jiya.
Lokacin daya shigo gidan ya tarar da inna a tsakar gida tare da kanwarta suna ƙoƙarin haɗa wutar sanwa sedai yaga kamar suna magana ne akan shanyar zanin gadon da suka gani a shanye a tsakar gidan wanda shi sam yama manta dashi.
A kunya ce, ya ƙaraso gabansu yana gaisar da anty maimuna.
Cikin barkwan ci take amsa mai tana tsokanar shi.
“Kai, ka aje wannan zanin gadon anan waya gaya maka yanzu ana buɗar kaine?”
Kunya kamar ta kashe shi haka ya sunkuyar da kanshi yasan za,a rina sabida yadda yasan anty maimuna da muguwar zolaya.
Itako inna kasa tai da kanta tana sakin murmushin farin ciki.
Ledar hannun shi ya aje gabansu da sauri ya nufi gaban zanin gadon ya tattare shi ya nufi ɗakin dashi, kicin ɗinsu ya nufa ya ɗora ruwan tea, sannan ya dawo ɗaki ya tube rigar jikinshi yay saura dagashi se gajeran wando da singlet, sabida yadda Allah yayi shi da mugun jin zafi, yasa duk uban sanyin da ake tsulawa bai hanashi zagewa ba.
Zama yayi a bakin gadon tare da ɗaukar wayarshi ƙarama yana duba saƙonni.
Har lokacin daya kimanci shayin ya tafasa aje wayar tashi yayi tare da fita ya sauke sannan ya wanke tea flaks ɗin dayake sabo cikin kwalinsa ya zubo tean a ciki sannan ya kashe rishow ɗin yayo ɗaki da flaks ɗin shayin.
Komawa kicin ɗin ya kumayi, still ruwan wanka ya ɗora musu a ƙaton tukunya a tsaye yake wajan har ya tafasa sannan ya juyo rabi a bahon wanka rabi kuma a flaks ɗin ruwan zafi wanda yafi na shayi girma.
Wanka ya shiga bayan ya kammala ya fito.
Mai ya shafa sama-sama tare da mitsika turaren arabian udt, shirya kanshi yayi cikin ɗanyar farar shadda sabuwa dall se maiƙo take, lokacin wajan bakwai na safiya sauri yay ya daura agogon farar sliver a hannun shi kana ya ɗauko hula da bakin sau ciki.
Agaban gadon ya tsaya tare da zama bayan ya tura takalman gefe guda.
A dai dai kunnenta ya kai bakin shi yanajin feeling ɗinta na fusgarshi baiyi gigin matsata sosai ba sabida gudun kada ya ɓata lamarin shi domun sauri yake ya fita ya gaida baƙi suyi bankwana sabida yana da text yau a school ƙarfe tara.
“Ammatana! Ammanata!!”
Yake faɗin sunan ta a hankali kamar maiyin raɗa.
Mitsika idanuna nai a hankali ina mai yatsine face ɗina.
Sabida baccin dayake kaina.
Kafin na waresu a kansa yawani ranƙwafo saman fuskata kamar zemin rumfa.
Da baya naja jikina na matsa nesa dashi sannan nace.
“Miye ne wai baka san sunana ba se wannan munafukin sunan wanda nakeji yana tarwatsamin zuciyata da tsanarka”.
Nafaɗa kaina tsaye.
Amai makon naga yaji haushi kamar kullum innai masa rashin kunya.
Senaga yay murmushi.
Ya miƙe tsaye tare da zube hannayen shi a aljihun shi.
“Allah yay miki albarka da wannan kyauta da kikai min a daran jiya ubangiji ya bani ikon riƙe ki amana Allah ya haɗa kammu,nasan bakida matsala ajikin ki tunda har harshen ki ya iya sarrafuwa wajan yimin rashin kunya, ga ruwa can a fulas ki ɗauka kiyi wanka ga tea nan da kaza kici naso na kasance dake a yau domin na baki kulawa sedai kash inada uziri a makaranta, wanda bazan shigo gida da wuri ba, kiyi kokarin gyara kanki sabida gudun jin zafi irin na jiya domin yau ma bazan ɗaga miki ƙafa ba”.
Yafaɗa yana mai ƙoƙarin kama hanyar fita daga ɗakin.
“Inka dawo lafiya kenan? ina roƙon Allah akan yasa kai hatsarin mota kai mummunan nakasar da bazata barka kai wani abu ajikina ba mugu azzalumi kawai”.
Amai makon naga ya dawo da baya ya ɗauki mataki akaina senaga yay ficewar sa batare daya nuna ma yaji mai nace ba.
Komawa nai na daki bangon ɗakin ina daga kwancen sabida takaici sau tari wannan halin shariyar nashi yana bani haushi ai abu yazama kamar kurma tun a gida inna guma masa takaici baya tankani kuma ko a fuska baze nunan ba, miskilin tsiya kenan.
Kuka nasaka mai cin rai kafin na tashi cikin ƙarfin hali na sauka daga gadon alwala nayo nazo na tayar da sallah ina kuka.
Har na idar kana Na koma gado na ƙara kwanciya sabida yadda ƙasana kemin zafi kamar an tsaga da reza.
Zuciyar shi babu abinda take se tafarfasa jinsa yake kamar ya mutu matarka ta sunna wadda ka amarce da ita a daran jiya itake maka wannan fata? seda ya tsaya ya dai daita nutsuwar shi sannan ya nufi ɗakin inna.
Zaune suke suna karin kumallon safiya……….
Littafina na kuɗine naira ɗari 300 ta wannan asusun bankin 0078174806 starling bank, shedar biya ta nan 08142105218, Auren bare naira #500 ta accnt dake sama
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*17&18*
Sallama yay cikin nutsuwa tare da shiga cikin falon ya zauna a saman tabarmar dake shinfiɗe a gefe ɗaya, Sosai suka gaisa shida ƴan uwansu na katsina har wasu na tsokanar shi da cewa.
“Ango kasha ƙamshi”.
Mayar da hankalin shi yayi wajan iyatu kakarshi yana jin yadda take faman janshi da wasa, cike da sakin jikin sabon dayay da ita yake mayar mata da martanin tsokanar tata.
“Hamma umaru barka da safiya yaya amarya?”.
Cewar nuratu wadda take sanye da shuɗiyar atamfa wadda akaiwa ɗinkin riga da skirt ta yafa mayafi a kafaɗarta gabanta ɗauke da trollyn kayanta tana mai danna wayar hannunta.
Tsira mata idanun shi yay batare dayace mata komi ba, seda ya ɗauki ƴan daƙiƙu kafin ya furta mata.
“Lafiya ƙalau Nur! amman mai yasa bakiyi break fast ba?”
Sunkuyar da kanta tai ƙasa tanajin daɗin sunan daya gaya mata, kafin tace.
“Ayyah hammana naci abincin nan kam, amai zanyi kafin mukai can bana break da safiya haka”.
Murmushi yayi mata yana mai cewa.
“A,a kaga baturiya seki ɗauki bread ɗin ki saka a ledar in kinji yunwa kyaci a mota”.
Dariya kurum tai mai batare data ce mai komi ba.
Miƙewa yayi yana mai zaro kuɗi a aljihunsa ya miƙawa anty maimuna.
“To anty ga wannan ba yawa kwa rage na mota ni zan wuce makaranta ne amman akwai, abokina salim ze kawo mai tasin daze kaiku tasha”.
Amai makon ta amsa seta ɗaga jakarta ta ɗauko damin kuɗi guda biyu kowanne ze kai dubu hamsin a daure.
“Ga wannan namu ne na dangi mahaifiyarka ni ina wakiltar ƴan uwana da basu zoba amman ga saƙonsu nan da nawa ba yawa, kasan anata aikin gona a ƙauye, gakuma na dangin mahaifinka da iyatu ta bani ɗazu na baka harda nasu harɗo duka suna aikin bazara ne, yasa basu zoba, sabida haka mu bazamu amshi ko kwabonka ba yadda kake hidimar mahaifiyarka da kanwarka ma ya ishemu Allah ya tsare mana kai umaru”.
Tausayin ahalin nasane ya ɗarsar masa a basu da shiɗin basu kasa taimakon shiba, wani maƙwallaton abu mai nauyi ya haɗiye kafin yace.
“Nagode sosai amman suna fama da kansu ai basa bada kuɗi mai yawa haka ba”.
“Kai kaci ubaka dan ubaka inda muna dashi bamu zamuyi maka auren ba, in kana dashi ai barema zakama bare naka, maye mahaifinka bai mana ba, shi kaɗai muka haifa amman ya share mana hawayen dubu, kai yanzu wani irin saƙone baka aika mana ta tasha? shi kansa arɗon bada irin kuɗin da kake bamu bane ya zuba amfani gonar bana ba?”
Cewar iyatu wadda take faman taunar goro tana zuba masa magana.
Murmushi ya sakar mata.
“Afuwan gimbiyar mata uwar gida sarautan mata na”.
Gaba ɗaya dariya ƴan ɗakin suka saka masa kowa yana faɗin albarkacin cikin bakinshi.
“Yaro bakai karin kumallo ba zaka fita? ina humairan ita kuma?”
Inna ta faɗi hakan tana mai kallon shi.
“Inna innaje school zanyi ita kuma akwai shayi a ɗakin bacci take in ta tashi zata karya”.
Yafaɗi hakan cike da soyayyar mahaifiyarshi aranshi inba uwa ba waze maka haka?.
“Badai wata matsala ko? naga fuskarka shigowarka kamar a damuwa?”.
Sosa kanshi yayi.
“Inna zancen text ɗinnan ce ta sakani damuwa sabida kinsan mun kusan soma exam’s wadda kuma daga ita zamu shiga lavel 4 daga nan kuma se service wannan shine damuwata”.
Yakai maganar wadda sam ba haka take ba kawai danya ɓoye laifin da humaira tai masane a fitowarsa.
“Kaita addu’ insha Allahu, ubangiji ze dubeka Allah yay maka albarka”.
“Amin”!
Yafaɗa yana maijin sanyi aranshi, haka sukai sallama dasu iyatu yabar ɗakin kai tsaye gidan su humaira yaje a kunyace suka gaisa da baba again sannan ya wuce ɗakin anty.
Zaune take a saman tabarma tana haɗa kayan dake gabanta su anty uwani sunata shirin tafiya suma.
Gaisarsu yayi a kunyace kafin ya zaro kuɗi na daga cikin wanda ƴan uwanshi suka haɗa mai.
“Anty ga wannan ki basu na mota ni zan wuce school”.
Fafur suma ƙin amsa sukai, sema albishir ɗin kayan gara da anty tai masa wanda baba ya haɗa komi yanzu za,a miƙa kafin danginsu na katsina su wuce.
“Haba anty duk irin hidimar da baba yayi mana sekuma yay wata gara dan Allah a bari ina da kudin kuma inada kayan abinci”.
Cikin nutsuwa anty ta dubeshi.
“Kai ma kasan baya yi maka hakan domin humaira bane yayi maka ne sabida yana tausayin ka nidai fatana dan Allah ka riƙemin ita da amana kasan har yau akwai kuruciya atare da ita”.
Sosai kalamin anty suka bigi zuciyarshi tabbas yanawa humaira so mai tsafta sedai halin dattako irin na mahaifanta yasa yaji ya kara mata ninki fiye dana da.
“Insha Allahu anty bani da bakin gode muku face nai muku addu’ar gamawa lafiya kun ɗauko ƴa kun bani batare da kun duba niɗin waye a halin yanzu ba, kun biyamin sadakin aurenta kunzo kun haɗani da kayan abinci, inama abba na yana darai da idanun shi sun nuna mai yadda amininshi ke lura da lamuran ɗanshi”.
Yafaɗa idanunshi na sauya launi zuwa jajur!
Sosai anty take bashi baki tare dasu anty uwani harya mike ya fita daga ɗakin.
“Niko anty ina yabon umar ɗin nan gaskiya humaira tai dacen miji sedai muce Allah ya basu zaman lafiya”.
Cewar anty zulfa kanwar anty.
“Hakane zulfa’u Umar yarone mai ƙwazo nagari baida matsala, sedai ƴar takuce take mai tsiya dan Allah in kunje can ɗin ku kara mata faɗa sosai”
Nan suka hau tattaunawa akan halin humaira har lokacin da akace su fito domin miƙa kayan gara.
Shikuma yana fita adai daita sahu ya samu direct BUK ya nufa yana duba agogon dake hannunshi, lokacin daya isa malamin nasu yazo dan haka bai tsaya bata lokaci ba ya wuce aji tare da mayar da hankali ga text ɗin dake gabanshi domin baida matsalar karatu sabida yana da naci wajan duba manyan littattafai.
Haka ya wuni a makaranta baya da wani time cikakke sabida zafafan text ɗin da aketa faman yi masu wanda ko abinci baiciba sedai sallah kaɗai ke fitar dashi, daman babu wanda yasan zancen aurenshi bare ai masa Allah sanya alkairi domin imran ba dp ɗinsu guda ba, sukuma su salim daman abokai ne na unguwa da aka taso tun ƙuruciya tare bare su faɗa, duk da shiya soma buɗe musu ƙofar aure acikin abokan nashi.
Lokacin dasu anty uwani suka isa gidan inna har su iyatu sun fito da kayansu gaban motar da salim ya samo musu, ganin karamar mota da kayan abinci ta tsaya a kofar gidan yasa suka dakata seda inna ta hango su zulfa kannan anty sannan taɗan saki ranta.
Suka karaso suka gaisa a mutunce.
“Ai daman tafiyar wuri zamuyi yanzu haka kayanmu muke sakawa a mota in mun fita mu biya muyiwa su malam yusufa godiyar karamci”.
Cewar iyatu wadda anty uwani ke gaisarwa.
“To madallah muma kayan abinci baban nasu ya bada a kawo musu ne yanzu”.
Cewar anty uwani.
Sosai iyatu tahau godiya kafin su rankaya zuwa cikin gidan kayan abince madai daita baba ya haɗo hardasu daddawa kubewa da sauransu, godiya mai yawa su anty maimuna kannen inna sukai kana suka dauko kudin tukwici zasu basu.
Fafur sukaki amsa suna cewa.
“Ai anzama ɗaya wallahi su bazasu amsa ba”.
Rankayawa sukai ɗakin humaira gaba ɗayansu har su iyatu.
Maganganun sune ya farkar dani a kunyace na tashi ina cije bakina ina gaisar dasu.
Babu abinda iyatu take face tsokanata.
Haka na sinne kaina a jikin anty zulfa ina murmushin dole.
“Amaryarmu ina kwana?”
Naji zazzaƙar muryar wata farar budurwa a cikin kunnena tana min murmushi.
Kadaran kada han na dubeta.
“Ina gajiya”
Nafaɗa ina mai gyara kaina jikin anty zulfa ganin bata sami fuskaba yasa taja ta fita, ganin haka yasa su anty zulfa suka sakani na sako hijab ɗina muka fita waje har suka gama shigewa motocinsu muna tsaye har motar ta tashi wadda naji suna maganar sesun je sunwa babana godiya kafin su wuce.
Haka naji muryar iyatu a cikin motar tana cewa.
“Ke nuratu tashi ki koma gaban mota nan mun matsu”.
Wannan ta ɗazun nagani ta fito ta shiga gaba tana ɗagawa salim hannu da murmushi har motar tabarmu
Wajan ya rage dagani se inna da maryam dasu anty muke awajan kafin muma mu wuce cikin gida……
Ɗakin inna naje muka gaisa tana tambayata yana kwana?
A kunyace nake amsa mata kafin na tashi nai ɗakina sabida su anty uwani suna ciki, abakin kofa na haɗu da maryam itama gaisawa mukai.
Na kama labule na zan shiga ɗaki naji dirin muryarsu anisa nafisa da kuma sadiya, haka muka rankaya cikin ɗakin dasu………….
Littafina na kuɗine naira ɗari 300 ta wannan asusun bankin 0078174806 starling bank seki turo sheda tanan 08142105218, AUREN BARE kuma naira 500 maiso ya nemi numbern sama
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*19 & 20*
NOTE: Humairah tana da shekaru goma sha shida (16 yrs ) aka mata aure sedai ta’taso a mai girman jiki wanda tun tana da shekaru 12 ta zama mai jikin girma,haka zalika tana aji ɗaya a sakandire yanzu haka aji biyu zasu shiga, shikuma umar yana aji uku (lavel three) a jami’a wanda nan da ƴan watanni ze tafi aji huɗu ( lavel four ) haka zalika yana da shekaru ashirin da tara a duniya ( 29 ) dafatan makaranta sun fahimce ni
*
Da shigarmu muka tarar dasu anty uwani sunata faman gyaramin saitin jeren kayan ɗakin, su nafisa zama sukai a ƙasan leda nikuma na zauna a bakin gado ina ɗan cije bakina sun ɗauki kusan a wanni biyu suna gyaramin kayana na ɗakin domin hatta akwatunan kayan ya umar seda suka gyara musu wajan zama,Sannan anty zulfa ta ɗauko tsintsiya da abin kwasar shara ta share tsakar ɗakin tass sannan ta fita da sharar tazo da kaskon wuta.
Gaushine cikin shi se faman huci yake, haka ta ɗora a saman madubin da seyau suka ɗaura masa ruwan shi kana ta ɗebo turaren wuta ta zuba aikuwa nan da nan kamshi ya gauraye ɗakin.
Ita kuma anty uwani kicin ta nufa ruwan zafi ta ɗora seda yay ɗumi sannan ta zuba ɗan gishiri kaɗan sannan takai banɗaki sabida tun zuwansu suka fuskanci umari ya kashe arna a daren jiya.
Ina zaune ta shigo ɗakin lokacin anty zulfa ta shinfiɗa sallaya a ƙasan leda duk mun koma samanta mun zauna.
“Humaira sauya kayan jikin ki’kizo banɗaki ina jiranki, ku’kuma nafisa kutafi gida kucewa anty ta bani dahuwar nan danai ɗazu da duku dukun safiya”.
Amsa mata sukai da.
“To”!
Sannan suka miƙe suka fita nikuma gaban siff da aka jeran kayana yanzu na bude, zani balle ɗaya na atamfa leda na ɗauka sannan na tube kayan jikina na ajesu a ɗan wannan kwandon na zube kayan wanki wanda yazo a saitin kayana na robobi.
Bin bayanta nai har cikin bayin.
Hannu taɗan saka a ruwan taji baya da zafi zau sannan ta dubeni.
“Tunda bakida jikin kirki maza zauna cikin bahon nan ki ware ƙafafunki ruwan ya game miki jikinki”.
Banawa anty uwani musu, bare kuma yanzu daman abinda nake bukata kenan sabida yadda ƙasana yay kamar an tsaga da reza.
Fita tai tabani waje na tube zanina tare da shiga kamar yadda ta umarceni wani sayiyin ɗumi nakeji acikin dukkan ilahirin sassan jikina ina jin ruwan yana min daɗi fiye da yadda yay min a ɗazu wato shidayake ɗan koyone yasa bai ƙware sosai wajan gashin ba.
Tsirawa nippy ɗina idanu nai ina kallon yadda samansu, yay wani irin ja kamar an watsa wani abu mai ja gawani irin ɗan tashi dayay kamar wani abu ya mintsine shi, hawaye ne ya tahomin tunawa da yadda yay budiri dasu kamar wani jariri, ina zaune har ruwan ya salamce sannan na mike ina mai ɗauko butar ƙarfen danaji wani ruwan ɗumin ne acikinta wanda dashi na samu na kuma yin wankan sabulu, sannan na duba saman hangar banɗakin cikin ikon Allah naga sabbin makilin da burush guda biyu, ɗaya na ɗauka na matsi makilin ɗin sannan na soma wanke bakina ina gamawa na ɗaura zani na, nabar bayin.
Ɗakin na koma a zaune na tarar dasu gawani babban fulas a gaban anty uwani.
Gaban madubi naje na ɗauki man basilin na soma shafawa ƴar hoda na mitsika a saman fuskata sannan na lakato man na goga a leɓɓana, sif na bude na ɗauko pant da bra na koma ƙuryar sif ɗin na sakasu, sannan na ɗauko rigar material na rariya na sakata ɗinkin buba.
Bakin mayafi karami na yafa sannan na ɗauki humra na shafe jikina bayan na goga alumun a hammatana sabida gudun wari tare da daukewar gumi duk da ina shebin, amman hakan bai hana zufa taruwa a hammatana ba.
Seda na kammala sannan na ɗauki fulas ɗin shayin daya dafa na isa gabansu na aje.
Kayan shayi na haɗa musu harda kazar jiya na tura musu gabansu.
“Anty zulfa kuyi kari nasan koba kuci komiba”.
Murmushi ta saki.
“Ga surukan banza ko? waya gaya miki mu sakarkaru ne? salon mijinki yazo yagammu a haka ai ba’aji, muba wannanne ya kawomu ba”.
Rau-rau nai da idanuna zanyi kuka!
kafin na ƙaƙaro muryar shagwaɓa nai amfani da ita wajan yi musu magana.
“Kai anty zulfa,wai anty uwani bazakuci ba? nifa ba yunwa nakeji ba koma kun bari sedai yasan yadda ze dasu inya dawo”.
Nafaɗa ina mai zama gefensu.
Babu wadda ta tanka abinda nike faɗa sema wannan fulas ɗin da anty uwani ta buden kana ta turomin shi gabana.
Wannan karan ba kaza bace.
Dafaffun ƴan shilane guda biyu waɗanda sukai wani irin baƙi na magani, domin har kaina nikejin kamshin magunguna waɗanda aka masu mis da kayan kamshi.
“Maza cinye tas ki bani fulas ɗin amman banda tauna kashi”.
Banida bakin musu haka na amsa nacinye da ƙyar ina ɓata fuskana sabida yadda baurin maganin ke hawa kaina.
Dana kammala ta mikon haɗin zuma a wani babban cup amsa nai nasha, bayanshi ta bani wani haɗin na kayan ƴaƴan itace hardasu markaɗaɗɗiyar tufa da kankana acikinshi da madara cikina kamar ze fashe na shanye na mika mata cup ɗin.
“Amshi wanna farin miski ne wanda kika sha kuma na hadin zumar nan na sanyine dan haka ki kula bana son a kawon kararki”.
Anty uwani ta kai maganar tana mai mikomin wata farar karamar kwalba amsa nai kamar kunya zata kasheni haka na sunkuyar da kaina kasa.
Kafin su cigaba damin nasiha akan zaman aure harda min gargadin kula da innah wanda sukace na dauketa kamar anty.
Daman inna bana jinta haka nan maryam amman shikam banjin zan raga mai koda sau ɗayane.
Amman dan a zauna lafiya na amsa musu dato.
Tashi sukai zasu tafi dasauri na ɗauko ledar kazar nan na basu duka domin banajin zan iya taɓa abinda ya taɓa indai ba abinci daya zaman dole ba(kunji fa? wannan shine anyi ba’ai ba)sabida tsananin nacin dana kafa musune yasa suka amsa suka fita akan zasu kaiwa ƴan gidanmu binsu nai sukai sallama da inna sannan muka nufi soro.
“To humaira mukam se munzo suna, domin kinsan mu zuri’armu bama bibiyar gidajen ƴaƴanmu gudun ƙosawa ta yau da kullum, maza kije ki masa abinci domin rana tayi karya dawo da yunwa, domin nasan abinci banajin ki sabida anty ta ƙware anan fannin kuma nasan ta koyar dake”.
Cewar anty zulfa domin anty uwani ita harta fita.
Nanma to nace mata kana ta tafi nikuma na koma ciki araina nake cewa ai babu uwar da zan dafawa wani ƙato.
Ɗakin inna nai tafiya Allah sarki baiwar Allah taita haba-haba dani kamar zata goyani haka ta kawon fura da nono ta haɗamin na baje abina nasha muka cigaba da hira da maryam domin daman maryam kawata ce.
Seda akai sallar azahar sannan nai musu sallama inna tana na tsaya na amshi abinci naki.
Aikuwa ina shiga ɗakina sega jerin kwanikan tuwon shinkafa ta aiko maryam dasu godiya nai mata sannan na nufi bayi nai alwala seda na idar da azahar sannan najanyo tuwon na zuba naci mai yawa naci naman, nasha ruwa ragowar nakai kicin na ɓoye na darena, bayan sarai nasan abincin namune taishi nida shi domin inna bata girkin dare ta zarce yawanci takeyi sabida basuda yawa a gidan.
Wayata na ɗauko wadda nai mata mugun ɓoyo na kunnata gabana ne ya faɗi lokacin da nai ido huɗu da…………….
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*21 & 22*
Saƙonnin Nazir birjik acikin akwatin turo da saƙo na cikin wayar tawa, gyara kwanciya nai ina binsu daki-daki ina karantawa wanda duk gargaɗine akan naiwa girman Allah kada na bari Umar yaci kalaba akaina in kuwa hakan ta faru tofa ya rantse ze iya halaka kansa.
Lokacin dana gama karanta saƙon nashi na ƙarshe kuka ne ya kufcen na saka hannuna na toshe bakina ina mai zubar ƙwallah.
“Kai hakuri masoyina aikin gama ya gama azzalumi Umar yagama da budurcina tun a daren jiya” na faɗa a fili ina mai gunjin kukan takaicin abinda umar ɗin yay min a jiya.
Seda naci kukana na godewa Allah sannan na aje wayar a gefen pillown danake kai na juya domin naɗan matse.
Wayar tawace ta soma ƙara alamun ana kira sabida na rigada na rage ƙarar tata sosai,Kurawa numbern da ake kiran nawa idanu nai ban shaidata ba domin banida numbern kowa seta Nazir a cikin wayar.
Hannuna na karkarwa na ɗauka cikin zazzaƙar muryata data dashe nace.
“Assalamu Alaikum dawa nake magana?”
Daga nata ɓangaren shuru tai tana sauraran muryar ƙawar ta’ta kamar ta fuskanci akwai damuwa cikinta sedai ta dake kafin ta furta.
“Wa’alaikissalam, Humairah sakina Aliyu ce, na amshi numbern wajan yaya Nazir dafatan ban takuraki ba?”.
Daga nawa ɓangaren mayar da ajiyar zuciya nai cikin ɗauki nace mata.
“Haba sakina wani irin takura, Kuma ina yaya nazir dafatan yana lafiya?Kinsan Allah da tunanin shi na kwana acikin raina jiya”.
Mayar da ajiyar zuciya mai karfi tai kafin ta saki dariya.
“Kai ƙawata senaji na ƙara sonki danaji kin ambaci jinin jikina, yaya yana lafiya sedai zafin rabuwanku yasa jiya da ƙyar aka bashi magani yay bacci domin yadda ya damemu da ciwon kai agida”.
Da saurina na mike wayar kare a saman kunnena.
Gaban kofar ɗakin naje na rufota gam sannan na gyara labulan windown ta yadda baza,a hangoni ba.
“Nashiga uku kawata yanzu a wani hali yake ciki?”
Nafaɗa ina fiddo idanuna waje.
“To nidai zance ba sauki domin kinsan tunda kika kufce daga wajansa kikai aure aikema kinsan abin fa se a hankali ina alkawarinmu ina dai baki wagewa ƙato ƙafa ya cika aiki ba”.
Tafaɗa cikin tuhuma.
Nikam mamaki naji ta bani yadda take soko magana babu burki koda yake sakina ta girman bata yau bace sedai ita ƴar tsaba gareta ma’ana batada saurin girma kamar ni.
“Humairah wani salon bura’uban kika samo ina miki magana kinmin banza kodai na kashe kirana?”
Lokacin na dawo hayyacina na numfasa.
“Sakina mai zance miki?”
Nafaɗa a rarrabe.
“Ban saniba kinga ki gayamin gaskiya kawai inkin san yay dis vargin ɗinkine ki faɗamin domin na sanar da ɗan uwana ya daina jiranki abanza”
Da mamaki na mayar da wayar idanuna na kalla.
Sannan nace.
“Au daman shi Nazir abinda ke gabansa kenan? nidaman a tunanina so domin Allah baya daga cikin hakan,in kina faɗin haka senaga kamar daman can abinda yakeso kenan ajikina”.
Duk da ƙarancin shekaruna a wannan lokacin bai hana maganar tata yimin zafi ba.
Se lokacin ta tuna tai suɓutar baki da sauri ta kama bakinta tana mai zaro idanu.
“No humaira ki gane shifa ya nazir baice min haka, nice dai kawai zafin kishi yasa na faɗi hakan, haba humaira ki dubafa girman halittar ƙato wallahi ya shigeki mutuwa zaki nidai dan Allah kada ki bari ya taɓaki”
Murmushi nai araina nace na nawa kuma, kai gaskiya sakina tana sona jiba yadda ta ɗaga hankalinta akaina Allah sarki itafa nan duk gudun wuya takemin ashe bana kishin yayan taba.
“Karki damu sakina baimin komi ba har yanzu”
Nafaɗa mata hakan domin na kwantar mata da hankalinta sabida na fuskanci tana cikin ruɗu.
Mayar da ƙaƙƙarfar ajiyar zuciya tai kamar tana gabana.
“Yau my besty har naji daɗi haba ai ƙato ya shigeki seki mutu daya zo miki dauki duk abinda yake gabanki ki kwaɗa mai inya so ya gaji ya sakoki mukam muna sonki matar yayana, bara yanzu nakai mai kuyi magana”
Tafaɗa cikin ihun farin ciki.
“A,a sakina bazan yi magana da nazir ba domin haramun ne nikam banso Allah yay fushi dani, amman in munyi magana dake kya dinga kwantar mai da hankalinshi”.
Murmushi tai mai sauti.
“Ok ba damuwa bara na barki haka se anjima”
“A,a tsaya sakina dan Allah karki kashe yanzu yaushe zakizo?”
Murmushi ta kuma saki mai fitar sauti.
“Zanxo amman sena kammala shirina domin kinsan tunkarar gidan naki seda babban shiri agaida inna da maryam”
Ƙitt ta katse wayar tabarni da sakin baki.
Sekuma nai murmushi nace.
“Wayyo masoyiya yanzu sakina kina fama da kanki sekinmin wani shirin zuwa gidana ƙila baiwar Allah wani abun zata kawomin”
Nafaɗa a fili sannan naje na kashe wayar na boyeta.
Lokacin ana kiran la’asar nai alwala na koma ɗaki nai sallah nai zaman azkar.
Bayan na gama na koma saman gado na harɗe Kamar jira ake na zauna segasu iyatu nan dasu umma ai murna kamar ta kasheni na mike na rungume umma ina sakin dariya zama sukai akan tabarma na ɗauko musu ruwa sannan naje kicin na ɗauko musu tuwon ɗazu na aje musu, ashe akwatunan lefena suka kawon bude nai ina ƙyafe bakina domin banga abin da ya burgeni cikinsuba duk da yadda naji sunata yaba ƙwazon dayay a haɗa lefen.
Sun jima a ɗakina kafin su wuce ɗakin inna har akai magariba kana sukai sallama suka tafi gida a ɗakin inna nai magariba sannan na wuce ɗakina kicin ɗin na nufa na duba kayan abincin indomi taliya makaroni da shinkafa harda kuskus da garin masara da doya guda uku da ɗan dankalin turawa se ƙwai da ƴan kayan ɗanɗano se mai.
Rishow na kunna na ɗora indomin guda ɗaya ina gamawa na juye a plate na nufi ɗaki zaman ci nai har lokacin bai shigo gidan ba.
Bayan na gama na wanke hannuna nakai plate ɗin kicin.
Zama nai tsuru ga ba nepa nikuma bazani wajan inna ba.
Har akai sallar isha’i sannan na tashi na soma gabatarwa ina idarwa yana shigowa bakinsa dauke da sallama.
Sanin mahimmancin sallama yasa na amsa mai.
Daga haka naja bakina na tsuke ba sannu da zuwa bare nace mai daga ina kake?
Shima baibi takaina ba, nama fuskanci kamar ransa a ɓace yake.
Kayan jikinshi ya shiga ragewa sannan yabarmin ɗakin.
Ya fita mintuna kusan goma ya ɗiba sannan ya dawo kansa jike alamun wanka yayo.
Sabida ina kallonshi ta hasken fitilar wayarsa daya kunna.
Wadda ta haske ilahirin ɗakin gaba ɗaya.
Seda ya shirya kansa cikin farar jallabiya sannan ya iso gabana jikinshi yana fitar da wani sahihin ƙamshi mai ma’ana.
Zama yayi a gabana ya tanƙwashe ƙafafunshi nikuma sena saka hannuna naja baya daga gareshi.
Daɗa kusantoni yayi gab.
“Bebynah why kike matsawa daga gareni come close tome my angel” yafaɗa yana saka tattausan hannayen shi duka biyun ya kamoni zuwa saman cinyarshi inda mazaunaina suka dira akan wani tattauran abu daya taso mai a tsakiyar jikinshi.
“Ashhhhhh ummmmmmm wayyyyyy ashhhh” naji ya furta sannan ya tallafo fuskata ya haɗa da tasa fuskar yana gogamin tsinin tattausan gemun dake zagaye a saman fuskarshi.
Gaba ɗaya jin tsigar jikina nai ta miƙe wani abu yana bin cikin pant ɗina yana wani yammmmmm.
Rungumoni yay gabaki ɗaya ya haɗeni da faffaɗan kirjinshi yana min tafiyar tsutsa a bayana, cikin wata munafukar murya naji yace.
“Naje school na wuni banci komi ba amman yunwar cikina bata damen kamar yadda tunaninki da feeling ɗinki suka damen ba”
Yafaɗa yana tsotsar cikin kunnena yana huran iskar bakinshi cikinsu.
Ajiyar zuciya na sauke batare dana tanka mai ba.
“Beby yunwa nikeji ina abincinmu da inna ta kawo kibani naci kozanji daɗin aikin lada”.
Haɗe raina nai takamau sannan nace mai.
“Ni babu wani abincinka wajena”
Amai makon naga ya bata rai senaga ya saki kayataccen murmushi sannan ya ɗagani yakaini saman gado fita yay daga ɗakin mintuna goma ya dawo hannunshi dauke da shayi da bread wanda daga gani wajan masu shayi yaje.
A ƙasa ya dire ya dauko cup da spoon.
“Ki sauko,Muci abinci bazanso nakai kararki wajan inna akan kin hanani abinci ba shiyasa na siyo mana tea dan yanzu nagaji bazan iya dafawa ba”
Yafaɗa kansa a sunkuye yana zuba tean a cup.
“Bana sha nikam na koshi domin na dafa abinci naci”
Nafaɗa da biyu domin na cusa mai haushi.
“Masha Allah dafatan kin dafa wadatacce kinci wanda zaki iya ɗaukata?”
Yafaɗa a sake a yayin dayake kai tean cikin bakinshi.
Gum nai da bakina ban tanka shiba harya gama shan tean yakai kayan kicin sannan ya dawo gabana.
“Ina zuwa zanje wajan imran akan maganar gidauniyar matasan ɗorayi na filin ball ɗinmu amman bazan jima ba”
Banko ɗago na dube shiba shima daman yasan da hakan.
Yana fita naje na sauya kayana zuwa wata farar riga mai hannun shimi iya gwiwata.
Turare na fesa kaɗan sannan na tsaya gaban madubi ina kallon yadda rigar taimin kyau.
Irin mai buɗewar gaban nance wadda tabaiwa manyan albarkatun dake kirjina damar bayyana a sarari sabida ba bra ajikin nawa gyara gashina nai kana na haye gado nai kwanciyata banjima bacci yay gaba dani.
Nidai bansan shigowar shiba nadai farka naganni rufe da bargo shikam hangoshi nai zaune bisa abin sallah ya ɗaga hannunshi alamun addu’a yake yajima a zaune kafin naga ya tashi ya kashe fitilar wayar tashi sannan ya tube rigar jikinshi dagashi se gajeran wando kaɗai ya hawo saman gadon wanda ya baiwa kirjina damar bugawa Dum!dum!!dum!! sabida fargaba.
Matsoni yay sosai yana zuba ƙamshin dake jikinshi kafin ya dauki hannuna ya ɗora saman kirjinshi wanda najishi cike da uban gargasa kwantacciya yawo yake da hannuna a saman kirjin nashi harya ɗora saman nippy ɗinshi dasukai ƙato kamar bana namiji ba sosai naji yana goga hannuna akai yana zagaye dashi inajin yana furzar da zazzafan nishi yana wani irin abu.
Hannun nawa nake kokarin janyewa amman yaki bani damar yin hakan.
Kafin naji dirin hannun shi ɗayan a gadon bayana yana sabule rigar dake jikina.
Yawo yake da hannun shi a sassan jikina yana kissing saman wuyana da bakinshi yana furzan zazzafan huci jikina.
Kafin ya rungumeni Ɗumin jikinmu ya gauraya waje ɗaya, bakinshi yakai cikin nawa yana min wani sahihin kissing mai hade da tanɗe ruwan miyan bakina gabaki ɗaya, gefe guda kuma hannunshi yana saman kirjina yana matsaminsu yana ligwigwita min su kamar ya samu kayan wanki, sosai yake shan bakina yana wasa da kirjina harya fito da bakin sa anawa ya mayarshi saman kurmin wuyana yana huran sassanyar iskar cikin bakinshi yana kuma shan wuyan nawa gangaro da bakinshi yay zuwa muradin shi ya kama saman yana musu wani irinsha kamar jariri hawayene ke fitarmin a idanuna sabida yakai gaɓar da bazan jure ba nima tayashi nake ta hanyar shafo sumar kanshi da kuma matsa mai nippy ɗinshi kamar yadda ya bukata a ɗazu wanda naga hakan danai mai kamar kara zugashi nai.
Sosai ya zage yana romancing ɗina kamar babu gobe.
Seda ya ɗagoni ya ɗorani a saman ruwan cikinshi, yana wasa da ƙasan marata nai saurin jada baya ina sakin kuka.
Cikin rawar murya nace.
“Dan Allah ya umari kabari wallahi har yanzu akwai zafi”
Jikinshi yana wata irin rawa kamar mai jin sanyi ga wani zafin daya ɗauka kamar gaushin wuta muryarshi na rawa ya furta.
“Ashh sorry my zuma bazanyi da zafi ba mugani”
Yafaɗa tare da kawon cafka kamar mayunwacin zaki ya haɗeni da jikinshi kana ya mayar dani ƙasansa ya haye samana ya haɗe jikinmu wuri ɗaya abinda yakemin a wannan lokacin seda na kusan suma sosai yake sarrafani yadda yaso a matukar haukace ban xareba se sanda naji ɗumin bakinsa dana yawunsa a martabata yana sarrafawa da bakinshi a wannan karon kukan daɗi na saka mai da kaina na dinga neman yadda xeyi ya fitar dani daga wannan duniyar dana faɗa, kafin ya ɗago kuguna ya haɗeni da jikinshi wanda yay girma kamar rodi muka kasance abu guda.
Da sauri naja kayana nai gefe domin iya abinda humaira ta iya gayan kenan.
Ban komaba se asubahi inda naganta kwance a saman cinyarshi tana mai kukan shagwaɓa…………
LITTAFIN KUƊI NAIRA ƊARI UKU NE TA WANNAN ASUSUN BANKIN 0078174806 STARLING BANK, TURO SHAIDAR BIYAN TANAN 08142105218
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*23 & 24*
Tunda yagama shagalinshi mukai wanka mukai sallah na hanashi sakat da kukan shagwaɓar dana sanya mai wanda tun ina na hawaye har seda ya zamto na soma wanda bana hawayen ba, shikam baya da aiki se lallashina da bani baki.
Kamar zeyimin kuka! ya ɗagoni ya karani jikin gado sannan ya dubeni cikin raunin zuciya.
“Haba Aisha yakamata ki barmin kukan nan haka indai dan na kusanceki ne yasa kike wannan kukan kiyi hakuri bazan kuma anan kusa ba nidai fatana ki daina wannan kukan sabida ze iya haifar miki da ciwon kai”
Yafaɗa yana mai haɗe hannayen shi a waje ɗaya alamun ban hakuri.
Amai makon na daina kukan senai ƙasa na xame jikina naja abin rufa na tura hannayena tsakanin cinyoyina na cure guri ɗaya ina cigaba da kukana wanda acikin raina matukar dadi nikeji na yadda na ɗaga masa hankali domin ni a duniya babban burina kenan naga baya cikin walwala.
Aikuwa nayi nasara domin ɗunbin baccin gajiya dana wahalar daya ɗiba na hidimar aure data makarantar jiya kuka na bai bari yayi shiba sema barmin ɗakin dayay a sanyin safiyar nan ya fita shagon abokinshi salim ya zauna kamar yadda yake gayan daya dawo da rana.
Haka zaman namu ya kasance nida Umari domin babu wata jituwa a tsakaninmu kullum shi yana kokarin yaga ya faranta min nikuma ina kokarin ganin na ƙunta tamai ta hanyar huɗubar Nazir wanda yake bawa sakina saƙo wajena domin koda wasa ban yarda na kula nazir da aure akaina ba domin nasan haramcin yin hakan
Cikin watanni biyu da bikin mu yay cuku-cukun ganin ya samamin gurbi a makarantar dana baro ta jss ɗorayi da taimakon wani mutumin sa amman na tafi ss one ne kai tsaye sabida ina da kokari tare kuma da girman jiki yasa mutumin ya bashi shawarar yin hakan, sedai koda wasa bai nuna ina da aure ba, To wannan damar dana samu yasa muke yawan haɗuwa da sakina duk da ba ɓangarenmu ɗaya ba sedai abinda ya bani mamaki yadda naga sakina ta kara gogewa tai sabbin kawaye manya waɗanda suka shigo a wannan lokacin.
Dayake ba aji ɗaya muke ba kuma nama fita aji yasa haɗuwar tamu ba koyaushe ba yawanci ma ita kan zuwa wajena da sakon wasikar yayanta wanda duk ranar da tazomin da ita tofa inta karanta min da kuka muke rabuwa.
A wannan lokacin sam Ya umari yakasa gane kaina gaba ɗaya bana basa hakkinshi na aure na daina girki na daina gaisar dashi kullum yana wajan mai shayi yana siya gashi duk zafin ranshi baya min sabida tsananin son dayake min.
Watanmu biyar da aure cif ya biyamin private neco, naje wata makaranta a nan unguwar tamu na zana daga lokacin mukai sallama da sakina sedai mukanyi waya wadda har lokacin bata tako gidana ba shima a wannan lokacin baya samun zama sabida yawan fita aikin ginin sa da kuma makaranta sabida yanxu sun shiga lavel four shekarar karshe wannan dalilin yasa gaba ɗaya sena wuni ban ganshiba.
Inka dubeni a yanzu na kara kyau na kara haske kirjina ya cika, shikuma ya kara duhu yay rama sabida wahalar aikin gini ga rana ga jarabata gata makaranta.
Koda wasa kuma bai yarda inna ta fahimta ba tsayin wannan lokaci muna zaman doya da manja kuma ban kuma basa hakkinsa na aure ba tundaga washe garin ranar da aka kawoni kuma shima bai takurani ba sabida yace shi wannan baya gabansa matukar zan zauna lafiya dashi to shiba son sha’awa yake min ba, duk da nasan faɗarshi ne kawai sabida nasha kamashi cikin dare yana lalubata, ranar karshene dana kamashi na zuba mai ciwo a kirjinshi wanda wajan yayta zubda jinin dayasa na tsorata da safe zazzabi ya rufeshi wanda yay matukar firgitani seda yaje akai mai allura sannan ya dawo gida.
A takaice yay wajan kwana uku yana jinya kafin ya warke wanda shedar cizon nawa ya fito sosai a kirjinsa abinka da farin mutum.
Tun daga nan ya tattarani ya watsar a haka azumi yazo wanda gaisuwa kawai ke hadamu in ansha ruwa nai ɗakin inna nasha acan shiko daman baya shan ruwan gida sabida karatun exam ɗinsu ta school.
Haka mukai azumin muka gama, da sallah yay kokari wajan kawon kayan sallah da kaji haka yaywa inna da maryam sannan ya sai musu kaji suma haka ya saiwa su anty ma amman abin mamaki ban taba kajin nan ba haka ban taba kayan sallar nan ba seda suka soma wari yazo ya gani a ranar naga masifarsa seda yay kamar ze daken amman fumfurus naki tashi haka ya tattare ya fitar dasu ya dawo dakin ya sakani agaba kamar zeyi kuka.
Ko kaɗan bayajin daɗin zama da humaira amman tsabar haƙurinsa da xurfin ciki yasa bai fallasawa kowa halin da suke cikiba haka nan bai bawa mahaifiyarshi kofar luraba sabida yadda a gabanta yake nuna suna zaman lafiya.
Bayan sallah kamar da wasa na soma ciwon kai wanda baya sauka se dare ganin yanayi na yasa inna takaini asibiti gwajin farko likita ya shaida inada ciki na tsayin watanni bakwai wato tsayin watanni na a gidan mijina inna murna take tana wannan ciki bawan Allah ne wato shi baya laulayi haka ta sakoni gaba mukayo gida babu abinda nike se ƙunci koda yazo aka gaya mai yay murna sosai haka su anty sukazo dubani.
Ikon Allah cikin bamai laulayi bane domin tunda likita ya bani magani nasha ma ciwon kan ya tafi sedai an hanani aiki mai wahala wanda daman banayi.
Domin hatta wanke wanke inna ta saka maryam kemin haka nan abinci sena zaɓa.
Lokaci na gudu kwanaki na raguwa cikin amincin Allah cikina yakai watanni tara cif wanda lokacin suna gab da fita daga makaranta domin sun soma shirin exam’s daga nan se tafiya service kuma da sauransu.
Hakan tasa baba yay masa magana akan na dawo gida na haihu badan son ran inna ba na haɗa kayana ina murna na koma gidanmu wanda koda wasa bana maganarsa ko yazo senai baccin karya.
Uwa uwace tuni anty ta gane bakin zaran wanda aranar tai min wankin babban bargon daya tsoratani har yasa inyazo nake fita shagon ya imran mugaisa amman daya takuran da magana sena hau kuka.
Wannan dalilin yasa ya ɗauke ƙafarsa a ranar wata lahadi da daddare na tashi da nakuda mai matukar wuya wadda seda na kwana na yini har ana shirin yimin aiki ma, domin harya saka hannu wajan likitan yana kuka cikin amincin ubangiji kuma segashi ana shirye shiryen shigar dani ɗakin tiyata nakudar tazo ganga ganga, inda akai ɗakin haihuwa dani banfi mintuna uku ba na haifo yarinyata mace fara jajur kamar ubanta yay kaki ya amayar.
Faɗin wuyar danaci ma bata bakine dayake ban karuba kuma ban fita hayyacina sosai ba yasa a ranar aka sallaman muka yo gida, tun a asibiti ya kama beby ya rike yana kallo kamar ze mayar da ita ciki sabida Allah yay masa azabar son ƴaƴa kamar me.
Sosai anty da umma suka gyarani nida bebyn wadda naji wai tun a asibiti yay mata raɗin suna da Aisha takwara kenan.
Wanda abin yay matukar bani mamaki tare da martaba irin son dayake min.
Haka akaita hidima dani wanda ranar suna yay matukar yin rawar gani wajan haɗa kayan barka da duk hidimar data dace aiwa mai jego da jinjira.
Anyi taro lafiya angama lafiya yarinyata aisha (islam) kamar yadda su nafisa suka saka mata ta sami kaya sosai wajan mahaifinta da ƴan uwansa.
Ranar danai sati biyu da haihuwa sega sakina agidanmu sosai nai murna nakaita ɗakinmu.
Abinda ya fito a bakinta shine na cuceta na yaudari yayanta yana can ciwon zuciya ze kashe shi.
Faɗin tashin hankalin datai min ma bata bakine nidai hakuri kawai nike bata.
Haka taja jakarta ta fita tabarni da zulumi zuwanta.
Maganarta akan nazir tai tasiri a kaina domin yace wai na kaso aure na ze aureni.
Wannan kalamin nata yasa na burkice na susuce kamar wadda aka sammace sam aka kasa gane kaina ko nono na daina bawa islam ko ance na bata sena saka kuka hakan tasa yake siyo madara ana bata domin nonon senaga dama.
Haka nai arba’in na koma gidansa cikin wannan matsalar da anty bata gayawa baba ba haka ta mayar da hankali tana min addu’a.
Banfi wata guda da komawa ba mukaje tofa dangin anty tunda muka dawo na tattare islam nake mikata wajan inna intai kuka akawota na bata nono kaɗan na bata madara.
Watana uku da komawa daman sun gama school akai posting ɗinsa katsina service da taimakon baban nuratu ya sami arewa.
Shikuma ya imran taraba.
Haka muka tarkata mukai can domin inna tace tunda gidane mutafi tare, a wajan tsoho kakansa da iyatu muka sauka ɗaki guda aka bamu wanda aka saka katifa da labule se ƴan kayan tarkace,sosai tsofin suke nunan gata muna waya da sakina inna sami network islam nada wata uku da kwana goma ya kara ribata ta da ƙyar ya sami kaina muka lula.
Wanda nan ma abu kamar wasa banfi wata guda ba na soma ciwo zazzabi ciwon kai kamar zan mutu haka muka ɗauki hanyar asibiti gwajin farko nan ma aka ce inada ciki na wata ɗaya zokuga tashin hankali wanda seda nai barazanar zubar mai da cikin haka naita zuba masa rashin kirki kala kala batare dayace min komi ba.
Koda su iyatu sukaji sosai sukai farin ciki haka jego ya zaman biyu gana shayarwar islam domin sunce baza,a yayetaba gana rainon ciki wanda daman banawa islam komi shiyake mata, bani da matsalar komi a yanzu seta ganin na zubar da cikin jikina da kuma kashe aurena na fita nazir ya auren wanda hakan yasa na ɗagawa kaina hankali na rame na fige shikuma baya da lokaci sosai sabida fita aikin daya ke da kuma rainon yarsa damma kakar tana kama mai wanda zuwa lokacin ƴar bata yarda dani sosai se ubanta.
Kwanci tashi babu wuya wajan ubangiji yanxu cikina ya tsufa sosai shima kuma ya kusa gama abinda ya kaishi haka yasa kullum tsoho zemin rubutu ya bani nasha wanda ikon Allah koda nakudar ma tazo ban jigata kamar ta farkoba.
Haka na haifi ɗana shima mai kama da babansa wanda ranar suna yaci suna Muhammadu, sunan baban ya umar kenan wanda ake cemai (aslam) babu wanda yazo daga kano sedai nuratu datazo daga cikin garin,katsina, wadda taita ɗaukar yaran tana musu hotuna, sosai tai musu sayayya ta bam mamaki ni daman ban shiga sabgarta ba, haka lamarin namu ya kasance raino ya zaman biyu konace ya zame mai domun shike wa islam komi shikuma aslam iyatu tai mai haka nan rainon su ya koma kanshi shida iyatu wadda ta dau son duniya ta ɗorawa aslam nikuwa daman basa gabana sema tsanar yaran data ubansu danakeji araina.
Shekararmu biyu a katsina domin seda ya kammala komi nasa harma muka ɗora watanni sannan muka dawo kano lokacin islam nada shekaru biyu ba watanni domin tana tafiya kuma tana magana wadda da daddy ta budi baki aslam yana tsaiwa sosai yaran suka shiga ran kowa domin tsabar kyansu da wayonsu hakan yasa wasu ma kece masu ƴan biyu.
Lokacin ya umar bayada sukunin zama sabida baban nuratu yana yawan kiransa a waya yana turashi wajan wani ɗan siyasa a nan cikin kano wanda ya kasance aminin sa akan ya sama masa aikin gwamnati domin takardunsa sunyi kyau baida matsala.
Wajan wata ɗaya yana faman cuku-cuku domin har abuja yaje yay sati kafin a kirasu domin duba suna cikin amincin Allah sunan Umar muhammad sarkin gida ya fito a jerin sunayen da federal government ta ɗauka a ma’aikata na aikin ƴan sanda sedai shi yana ɓangaren sashin bincikene na fararen kaya( DSS POLICE ) wanda zasuna bincikar masu manyan laifuka ( criminal case )
Sosai nai masa murna daya dawo yake gayan.
“Daman ya umar abinda ka karanta kenan shiyasa senai maka laifi kaimin shuru, kokuma innai abu nace ma banyi ba seka karyatani”
Dariya yay min.
“Aisha wannan aikin na jima da burin yinshi domin bawa ƙasata taimako sedai na ɓoye nemansa ne sabida aikine mai haɗari, naso mun sami aiki tare da imran to Allah baiba domin ba sashin karatunmu guda ba, kuma ni kinga baban nuratune ya sama min to abin alfarma kaima ka samu da ƙyar yasa ban zaƙe da yawa ba”.
Awannan karon shuru nai mai sabida banson mu shirya.
Sosai su baba dasu inna sukai mai addu’a akan aikin nashi kafin ranar litinin ta farkon wata ya tafi training wanda seda yay sati biyu sannan suka dawo yazo yay sati biyu gida kana posting letter nasu ya fita inda ya sami aiki a garin Abuja.
Lokacin da muketa shirin tafiya abuja lokacin sakina tazomin da daddare mukai hirarmu daga nan tace min zata tafi.
Tashi nai na rakata amai makon naga ta tafi senaga tanata jana da hira akan tana missing ɗina zanyi nisa da ita, hasken motane ya haskemu a kofar gidan inna kafin naga nazir ya fito daga motar cikin sarsarfa ya karaso gareni yana kuka.
Kokarin riko hannuna yake na doke ina ja da baya.
“Nazir ni matar aure ce akull ɗinka”na faɗa da karfin gaske amman nazir yaki daina kokarin kamoni harseda ya rikoni yana kokarin rungumeni Ya umar ya doso gidan.
Cak numfashina ya dauke na waiga banga nazir ba kuma banga sakina ba se lafiyayyun marukan danaji a kuncina suna sauka.
Gabas yamma kudu arewa babu su se ya umar dake faman huci akaina idanunshi na zubar ƙwalla.
Jana yay mukai cikin gida ya watsani a ɗaki, ya rufo kofar.
“Daman abinda kike nufi kenan dani? shiyasa kika ƙi ƴaƴanki kika ƙini sabida wancan ɗan iskan da aurena akanki kike kula wani ƙato? yafaɗa yana shakoni, wallahi humaira nai nadamar haɗa zuri’a dake kuma kije na sakeki saki ɗaya!!! Hakkina dana yarana baze taɓa barinki zaman lafiyaba kije xaki fahimci wake sonki tsakani da Allah humaira kincu ceni!!”
Ya faɗa yana zubewa a wurin yana kuka
Bana fahimtar komi haka na ɗauki mayafi na nai gidanmu.
Gurfane nake gaban baba ina kuka anty tana zagina sosai mahaifana suka nuna bani da gaskiya washe gari koda baba ya kirashi ce mai yay baya nan domin ashe tunda asubahi ya hade kayansa dana yaransa sukai tasha yana kuka haka ya isa garin abuja.
Tashin hankali muje zuwa………..
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*25 & 26*
Koda ya sauka a garin na abuja bai da sani akan yana yin garin dan haka seda yasha wahala kafin ya sami dai dai tuwar komi, gidan da aka bashi a matsayin ya zauna a ƙarƙashin kulawar ma’aikatarsu ya nufa wanda ya kasance flate, mai ɗakuna guda uku se kicin da bayi tare da babban falo komi yana tsare tamkar da ɗan adam aciki kasancewar gidajan daman anyi sune domin ma’aikata gyara komi yay kamar mace sannan ya ɗora ruwa yaywa su islam wanka jikin aslam da zafin zazzaɓi ga kuka dayake mai haka ya haɗa mai madara a pida ya basa sabida sabon dayay da madarar yasa ba musu ya amsa yasha.
Indomie ya dafa musu shida islam sukaci seda yay sallah ya nitsu sannan ya kunna wayarshi saƙonni ne burjik ciki duka sharesu yay tare da kiran inna sosai ta rufeshi da faɗa akan dole seya dawo da humaira ɗakinta sabida butulci dan yasami aiki ze sakaeta sannan ya ɗebe mata yara dan zalunci harda mai shan mama, ta inda ta shiga ba tanan take fita ba harta gama bai ce mata komi ba haka ya bata hakuri ya katse wayar batare daya amsa ze dawo da itan ba sannan kuma bai gayawa innar ai nihin abinda ya rabasu ba domin yana ganin taci darajar ƴaƴanta baya son wani abu marar daɗi ya gifta a tsakaninsu wanda ze ɓata sunanta yasa danginsa suna ganin baƙinta kodan darajar abinda ta haifa.
Tundaga lokacin ya daina doguwar magana da inna a waya sedai ya kirata su gaisa data ɗauko mai maganar humaira ze katse.
Daga ɓangaren aikinsa kuwa ya mayar da hankali sosai yake fita aikin wanda baya dawowa se wajan shidan yamma.
Abinda ze baka tausayi shine yadda Umar ya koma kamar macen gida shizewa yaran wanka ya wanke musu kashi ya saka musu kaya ya basu abinci seya tabbatar dasunci sun ƙoshi yake fita aiki, ya kullosu agida da karfe biyu ze ɗauki excuse yazo ya ga lafiyarsu ya kuma basu abinci sannan ya koma rayuwa yake marar daɗi bayada farin cikin daya wuce na ƴaƴansa domin yana ganin sune sanyin idanunsa yana da mahaifiya amman baya sha,awar bawa inna su sabida gudun kada humaira tazo ta ɗaukar maisu wannan dalilin yasa ya bawa yaran nasa dukkan wata kulawarsa da lokacinsa wanda yaran suka buɗi idanu dashi suka mayar shi uwa uba agaresu abinda ze baka mamaki yadda basa kuka inya fita daya dawo zasu tawo suna ɓangale mai dadashi suna dariya.
Haka yacigaba da kula da yaran nasa tsayin watanni ya saba da wannan rayuwa ga kuɗi sun fara zauna mai sedai yana kokarin turawa da imran wanda ze bawa su inna da baba domin hidimar gida shikam koda wasa baya tunanin komawa kano a yanzu duk da yasan yanzu ma tai idda babu maganar kome amman kanon ta fitar mai arai duk yadda inna take masa faɗa akan yazo yaƙi tun tana mai faɗa harta zo tana mashi nasiha amman yana ce mata akwai ayyuka agabansa nawani case ne shiyasa baze zo nan kusaba.
Lokacin daya cika watanni shida agarin na abuja,Inka dubi Umar da yaransa bazaka ce su bane sabida kwanciyar hankalin data bayyana a jikinsu sunyi kyau kamar larabawa sun murje haka nan yaran sunyi ƙiba sosai sun kara haske kamar su dashi sun kuma bayyana, shi kuwa ya kara cika ya ƙara xama babban mutum ya kara haske ga wani uban ƙasumba mai lafiya databi fuskarsa ta kwanta luf sabida sauyin yanayi da suttura da cima tare da kwanciyar hankali.
Sedai a yanzu ya koyi wani hali na rashin magana ya koyi zafin rai haka nan ya koyi wani irin miskilanci baka ganin dariyarsa inba gaban yaransa ba haka nan baka ganin maganarsa se yanawa islam wasa wadda yanzu tai wayo ta kara girma kamar ba ƴar shekaru biyu da watanni ba.
Koda wasa basu san sunada uwa ba haka nan basa da magana seta daddy ko inno dayake bata waya suna gaisawa.
Ranar daya fita wani case ya jima bai shigoba lokacin daya dawo gida ya tarar islam tana kuka aslam ma haka sabida sun daɗe basuga ya shigoba haka ya haɗesu yana mai zubda hawaye ya rungumesu yana basu hakuri a washe gari ya samo musu wata dattijuwa wadda ke zuwa da safe ta tafi da yamma haka rayuwar ta kasance ga Umar sam maganar mace bata gabansa bare yay tunanin aure nan kusa sabida gashin da humaira tai mai tabbas ta lasa mai ZUMA A BAKI na yaudara da halin wasu matan.
Ataƙaice Umar yau gashi ya share watanni harya tafi shekara guda a garin abuja inda cikin lokacin ya samawa su islam makaranta wadda inya kaisu 7:00am baze ɗauko suba se 6:00pm hakan yafiye mai sauki domin mai haɗe da tahfiz ce dan haka seya sallami nannyn tasu.
Yaran sun taso kamar tagwaye sabida sunyi saurin girman jiki irin na mahaifinsu haka nan bakinsu ya buɗe musamman islam shi aslam baida cikakkiyar lafiya sosai kamar yana da limonia ne ajikinsa shiyasa bini bini yake kaishi asibiti domin a duba mai lafiyarsa.
Haka rayuwar ta kasance mai cikin farin ciki da kuma bakin ciki,suna waya da nuratu wadda take matukar son yaran nasa kamar ta mayarsu cikinta sedai ko kaɗan kalmar so bata haɗasuba sedai tsantsar zumunci dayake wanzuwa a tsakaninsu.
Yau tunda ya tashi daga office ya biya ta banki yay wani uzuri sannan ya nufi hanyar gida, titin daya biyo babu kosa se ɗai ɗaikun motoci, horn yake dannawa wata budurwa dake tsaye ƙyam a saman ƙwalta sedai kamar yanayi da dutse agarin ya taka burki ne ya bugeta nan da nan ta faɗi wanwar a titin kamar gawa, cikin kiɗima ya fita ya daukota ya sakata a gidan baya dayake yana kusa da gidansa yasa ya wuce da ita nan, cikin rawar jikin son tai makon rai, ya fito da ita zuwa falonshi ya dauko ruwa a frij ya zuba mata ajikinta mayar da ajiyar zuciya tai tare da mikewa da sauri tana rintse idanunta.
Kafin ta dire akansa tana jan wawiyar ajiyar zuciya.
Zuba mata dara daran idanun shi yay masu rikita marar gaskiya fuskarshi babu sukuni, rabin hankalinsa kuma nakan yaransa dake school.
“Ina ke miki ciwo?”
Lumshe idanu tai cikin muradin soyayyarsa tace.
“Babu komi se zuciyata”.
Lumshe idanunsa yay ya kauda kansa ga yanayin kallonta gareshi tare da tashi ya zube hannayensa a bocket ɗinsa yabar mata falon.
Sakina dira tai saman kujera tana mai cewa.
“My first target is successefully Alhamdulillahi”
Kana ta koma ta kwanta haka yazo ya wuceta ya nufi mota yaje ya zo da yaransa.
Da gudu ta miƙe tayi kan islam ta ɗagata tana “my dear your well come back ga new mommyn ki kina sona?” abin mamaki washe baki islam tai tana dariya haka ta kwashi yaran tai ɗaki dasu wanka tai musu ta fito ta basu abinci.
Tuni sukai sabo a wunin ranar domin yaran sunada son mutane.
Koda dare yay ita tai musu dinner dayace tazo ta wuce tunda ta warke kuka tasamai akan ita yar kano ce aka satota nan bata san kowa ba sosai kalaminta suka fusgi ranshi yace ze kaita tasha washe gari nan ma kuka tasamai akan bazata kai kanta gida ba sanin yadda garin namu yake yasa yace mata ta zauna na two weeks a gidan nasa inyaso kafin nan sesu wuce tare.
Godiya tai mai tare da kama yaran tai ɗaki dasu sedai ya ƙeƙashe ya hanata kwana dasu haka ya kwashe yaran ya nufi nasa ɗakin dasu ita kuma ya barta a extra room guda.
Haka zaman sakina ya wanxu a gidan umar itake komi sedai baya cin abincinta amman yana jin dadin yadda take kula da ƴaƴansa wanda nan da nan yaji yana ganin kimarta kamewarta yasa yaji ya gamsu da tarbiyarta domin ko kaɗan bata rabarsa da sunan iskanci.
Wannan kwanakin datai yasa su islam kece mata,Mommy daga sun dawo a school suke nufar wajanta ahaka sukai kwanakin suka gama ya loda musu siyayya sukai kano anan unguwar chiranchi gidansu yake, sallama yasa akai da mahaifiyarta domin mahaifinta ya rasu kuka babarta ta saka akan ita dai tundaga makaranta bataga sakina ba ashe saceta akai babu inda basu duba ba wannan yasa suketa addu’a har aka ganta godiya tai mai sukai sallama sedai me?
Fafur su islam sunƙi tafiya su se antafi da mommy sakina na kuka yaran na kuka haka ya tusasu sukai gidan inna akan ze kawosu su gaisa.
Sosai inna tai murna da zuwan ɗan nata kwanansa ɗaya da zuwa gidan yasa aka fashe shi aka ƙawata shi ya koma na zamani harda su fanti sabo, kayan abinci ya siyo aka raba gida biyu aka kai gidan baba sauran innah.
Kwanansa uku yay katsina koda wasa bai tunkari gidansu humaira ba seda ya xaga dangi sosai sannan ya dawo gida.
Lokacin inna ta kafa mai masifar seya kai musu yaran sun gani amman fafur yaki haka ya kaiwa sakina su daya tashi dawowa suka zo gidan inna tare inna bata san sakina kawar humaira bace haka nan shima maryam ma bata san sakina ba sosai inna ta yaba da hankalin sakina.
Dan haka sukaita hirarsu data tashi tafiya ya rakata hanya shi ko kaɗan baya sonta sedai ƙaunar yaransa data nuna yasa yaji ta shiga ransa ( mai ɗa wawa ) yana ganin uwar data haifesu ma ta yar dasu amman ita ta nuna tana so abinda yafi baƙanta ransa yadda yaga humaira koda wasa batazo domin ganin yaranta ba wannan abin ya ɓata ransa ya ƙara jin muguwar tsanarta.
Dan haka koda ya dawo inna tace mai to ya dace ya fidda mata ko a dangi ko anan sabida xaman waje ɗaya babu mata akwai illah.
Hangen wadda zata kula mai da yara yake nuratu ƴar boko ce haka nan bayajin ma ze iya auranta sabida yaga batada lokacin kanta sena aiki da karatu yaushe ma tai lokacinsa bare na yaransa tunaninsa ya tsaya akan sakina wadda taci darajar ƴaƴansa.
Shawara sukai da inna wanda babu bata lokaci manya suka shiga maganar bayan dogon binciken da akai babansu humaira da baffa ne suka kai kudin aure aka saka biki sati biyu sabida yace baya bukatar komi tare zasu wuce inze koma.
Zokuga farin ciki wajan sakina sosai take shirin bikin a wannan lokacin xata nuna true colour ɗinta domin batajin xatai mai bautar ƴaƴan maƙiyarta daman dasu ta kama ƙafa wajansa domin iya bincikenta ya nuna bazata samu aurensa ba harse ta kama ƙafa da ƴaƴansa wanda ba kowane yay mata wannan yaƙin ba face masoyinta saurayinta NAZIR wanda ta lasa mai ZUMA A BAKI na zata bashi kanta matukar ya farauto mata soyayyar UMAR ( hmmmmmm )
Wannan ƙwaɗayin yasa nazir ya shiga ya fita domin ganin ya mallaka mata umar sabida shibaya sonta da aure zumarta kaɗai yake da muradi wadda tai mai alkawarin bashi ita duk da kasancewar ta ba mazinaciya ba.
Da wannan damar suka haɗa plan dashi har takai ta sami yadda tai ta haɗu da humaira takuma haɗata da nazir a matsayin yayanta haka nan koda wasa sakina bata yarda takai humaira gidansu ba kullum tace mata zata zo setace ai gidan surukaine ashe ita da gadar zaren datake haɗa mata( wannan baya bukatar dogon shari domin abinda yake faruwa ne a wajan alumma cin amana yaudara da zamba cikin aminci, yakamata muna zaƙulosu cikin litattafanmu domin mufaɗakar da al’ummah ).
Haka nan naxir shiya kaita abuja har ya san yadda yay ya haɗata da titin da umar kebi don xuwa gidansa bayan yasha wuya kafin kammala binciken komi.
Haka lokacin bikin yazo ranar da akai ɗaurin aure da daddare ana gobe xasu bar kano nazir yazo kofar gidansu koda ya kirata a waya setace mai.
“Nazir idan abunsha ya ƙare shin mai za’ai da kwalba?
“Ban gane ba?”
Yace.
Tace
“Ina nufin naci biredi na yada leda daman na ɗaukane domin kaimin aiki to kagaman karkai tunanin zan iya bawa wani namiji jikina inba Ƙatona ba domin shine da alhakin cin gun! ina fatan ka fahimta dan haka seka kwashe ƙazaman ƙafafunka kabarmin kofar gidanmu domin daga kai har Humairah kidahuma nagama da babinku sabida na sami muradina dukkanku ZUMA A BAKI na lasa muku amman ai nihin ZAƘIN yana wajan Umar”.
Ƙitt!!!
Ta katse wayar tama cire sim card ɗin baki ɗaya.
Dariya nazir yay irinta gogaggun ƴan barikin cikin sabon gari kana yace.
“ZUMA A BAKI”!
yay dariyar ƙeta.
Sannan ya shiga motar yabar ƙofar gidan nasu.
Haka sakina ta wanxu cikin nishaɗin cikar burinta washe gari suka wuce abuja da yayarta daman su biyune daga ita se hadiza yarta se babarsu, dan haka hadixan ita ta rakata abuja bayan ta kwana ɗaya ta juyo, shima umar a ranar da hadiza ta komo kano shikuma a ranar ya nufi abujan cikin ɗaukin so ta tare sosai ta nuna masa kulawa haka nan koda dare yay tai matukar nuna masa soyayya sedai bai kai first night ɗinsa da humaira ba sedai kuma ya sameta a cikakkar mace.
Zamansu suke son barka sabida daman shi ɗaya yazo abujan su islam suna kano wajan inna se an komo hutu ze ɗaukosu dan haka suka sake shida sakina basa aikin komi gida se romancing sabida yana matukar son romance.
Hankalinsa ya kwanta tuni yama mance da wata damuwar humaira acikin rayuwarsa.
Nikuwa daman gaba ɗaya na koma wata iri bani da wani tunani a yanzu sena ƴaƴana su anty duk sun fita daga sabgata nasara mema zanyi cikin haka na kammala idda ta dan haka umma ta roki matar kaninta akan ta saman aiki a makarantar datake a matsayin shugaba wadda ta kasance private da taimakon umma na soma fita ina koyar da ƴan aji ɗaya da kwalina na secondry inda ake biyana dubu bakwai.
Alokacin nutsuwa ta kuma shigata cikin wannan lokacin naji labarin ya umar yay aure kuma yama zo har ya tafi bai zo gidanmu ba ƴaƴana ma dana gansu ƙin yarda sukai dani haka naci kukana babu mai lallashina wayata na dauka na kira layin sakina sedai akashe na nazir ma haka jefa wayar nai a matsai na saka kuka ina mai cewa inama nasan gidansu sakina danaje ta bani shawara.
Tsayin kwanaki gashi na tafi shekara an saka bikin ya imran da maryam kanwar ya umar haka nan an saka bikin nafisa mai bina, a wannan lokacin na rame na fige su islam na gidan inna hutu amman kunyar inna ya hana naje na gansu domin ni a tunanina ya gaya mata yadda muka zauna.
Seda ana ya gobe zasu tafi nasai omo da sabulai anisa ta rakani gidan a saka makon takuramin da anty tai akan naje na gansu a karo na biyu.
Tunda na doso layin jikina ke rawa sanye yake da bakar t.shirt se bakin wando yay wani haske ya karo kyau matasan layin zaune gefensa suna masa fadanci yana raba musu kudi gidan inna an gyareshi har wani gate aka saka domin rabona da gidan tun daya saken anisa ce ta gaishe sa nikuwa wucewa nai na shiga gidan inna maryam tana zaune tanawa islam wanka shiga nai muka gaisa da inna sannan na fito wajan islam sabida kukanta ya dauki hankalina kusan a tare muka isa gareta nidashi ajiyar zuciya na sauke ina mai kallon maryam.
“Maryam meke damun Aisha?”
Nafaɗa ina kallon yadda ƴar keta kuka!
“Wallahi anty humairah wanka ne bata so”
Kokarin kai hannuna nake jikinta yay saurin ɗauke ƴarsa ya makawa maryam harara tabar wajan.
A kokarina na kuma kamo islam saukar mari naji a kuncina.
“Kada ki kuma saka wannan jakin hannun naki ajikin ƴata banza marar zuciya uban me ya kawoki gidanmu wallahi nakuma ganin wannan ramammiyar fuskar taki sena la’antaki”.
Yafaɗa yana mai tofan miyau a saman fuskata yaja yarsa suka bar wajan.
A tsakar wajan na zube nama kasa kuka dan takaicin tozarcin dayamin a wannan kadamin bana hango so se dunbin ƙi gareni.
Haka anisa tazo tajani mukai gida dan tsabar bala’i har zazzaɓi nai ranar tundaga wannan lokacin ban kuma saka ƴaƴana a idanuna ba haka zalika inyazo baya zuwa inda muke sedai aikensa haka zalika matarsa ma bamu taɓa ganinta ba kwanaki ma tai ɓari amman batazo nan ba kuma a gidan inna tai jinyar, haka lamarin nawa yay ta tafiya har zuwa wannan lokacin dayau ya kawosu gidanmu wanda shine zuwansa na biyu tin bayan rabuwarmu.
Wannan shine tarihinmu dafatan makaranta labarina zasu fahimta.
DAWOWA LABARI
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*27 & 28*
Nisawa nai bayan na gama tunanin tarihin abinda ya shuɗe a shekara ɗaya da rabin data gabata.
Share hawayena nai idanuna jajir na fito daga ɗakinmu, bakin rijiya naje na ɗauro alwala nazo na tayar da sallar magariba,bayan na idar na zauna nan ma tunanin bayan iddata na faɗa.
Wanda babu kalar ƙalubalan da ban ganiba, har wankau seda nai sabida baba yayi rantsuwa a lokacin akan baze ciyar dani ba tunda na kaso aurena haka nake xama nai wankau nai gogau na sami kuɗin abinci haka al’amura sukaita faruwa wanda har akai bikin nafisa mai bina tare da ya imran daya auri maryam duk ina cikin wannan ƙuncin rayuwa seda ayiya kakata tazo da kanta taiwa baba faɗa sannan ya janye ƙudirinsa lokacinne umma taiwa matar ƙaninta magana aka saman koyarwa nan wadda ake biyana dubu bakwai a duk wata.
Da kuɗin nake taimakon anty nake taimakon ƙannena,nima naɗan sai wani abun.
Haka al’amura suka cigaba da wanzuwa a tsakanina da mahaifana wanda seda aka kai ruwa rana kafin baba ya soma amsar gaisuwata.
Gaba ɗaya ni yanzu wannan rayuwar ta fita akaina bani da bazzawari bare na sami mai ɗeben kewa ga shi ban san gidansu sakina ba.
Na jefa wayata masai bare muyi waya da ita haka na nisa a tunanin lokacin danaji sallamar anisa a ɗakin.
Amsa mata nayi tare dajan bakina na tsuke.
“Yaya humairah”
Ta kira sunana.
“Na’am Anisa”.
Gyara zamanta tai a gabana tare da cewa.
“Ɗazufa naga yaya umar dasu aslam wallahi fafur sukaƙi yarda dani wai su akaisu wajan inno”.
Ban ce mata komi ba naja jikina nai saman gado.
Babu yadda anty batai dani akan na fito nasha iska naci abinciba amman naƙi haka nai kwanan kuka
Washe gari kuwa kaina ya tashi da mugun ciwo,idanuna yay jajir sallar asubahi nai na koma baccina.
“Ke humairah yau bazaki aiki ba sekin makara”
Naji muryar anty akaina.
Ban motsaba nifa wallahi in akan ƴaƴana ne sena zubar da komai na makashi kotu domin bana jin a yanzu zan iya rayuwa babu su.
Fafur naki tashi bare na shirya nai makaranta haka naita juyi agado wajan karfe goman safiya naji kamshin turarensa tare da sallamarsa da sauri na mike na nufi gaban taga ina leƙen ƴaƴana.
Waige naga islam nayi tare da turjewa waje ɗaya taki shiga ɗakin anty.
“Daddy ina maman?”
Tafaɗa tana turo baki irin na shagwaɓaɓɓun yara.
Shafa tulun sumar dake kansa yay tun jiya islam ta hanashi sukuni ita yakaita wajan mamah mai kuka ta jiya har dukan ƴar yay akan nacin data kafa masa amman taƙi shuru ganin haka yasa ya tattarota sukayo nan( ɗada mahaifi se Allah).
“Tana ciki muje mana”
Yafaɗa murya ƙasa-ƙasa.
Amai makon ta shiga seta saka mai kuka wanda ya janyo hankalina nayo tsakar gidan,sabida daman ni ɗayace a ɓangaren namu su anty suna ɓangaren ummah.
Kaina babu ko ɗan kwali haka na zube a gabanta na ware hannuna ina kuka.
Da gudu ta shige jikina tana sakin ajiyar Zuciya.
Shafa kanta nai da hannuna ina jin wani irin nutsuwa a tare dani.
Kafin na soma kici-kicin ɗagata nai ɗakinmu da ita.
“Wait dakata! ina zakimin da yarinya kinga ajeta zamu wucene”
A dake na tsaya da ita a hannuna.
“Bazan bada ba ainima ina da hakki akanta dan jaraba ƴa nason wajan mamanta ka hanata zuwa”
Nafaɗa cikin rashin kunya.
A gabana ya tsaya yana zuban kallon banza.
“Bani ita Aisha bana son hauka”
Yana kokarin kwatar ta.
Seta saka kuka.
“Ni wallahi daddy bazani wajan mommy ba ita bata kuka akammu dukanmu take mommyn abuja”.
Cak naga ya tsaya ya zuba mata ido yana kallonta kafin naga ya juya yabar tsakar gidan.
Yana gab da fita na ɗaga murya.
“Allah ya isana ga duk ƙatuwar data dokarmin ƴaƴana ubangiji yabimin hakkina”
Da gudu najata mukai ɗakinmu ina dariyar farin ciki.
Shima anasa ɓarin maganar islam ta kaɗashi batun yau take cemai mommy na dukansu ba amman yadda take nan nan dasu agabansa yasa ya kasa yadda da maganar islam ɗin sabida ance ba,a kama maganar yaro gefe ɗaya ga takaicin rinjayen da humaira tai mai na amsar islam wadda yaji kamar ya gaurawa islam mari sabida yadda take ƙulafucin uwarta.
Haka ya koma gidan inna aslam daman bayajin dadi yana bacci dan haka shima fita yay zuwa gidansu sakina wadda ya kasa gane kanta sam yanzu in sukazo kano bata yadda ta sauka gidan inna kamar da sedai shiya bita can gidan nasu.
A gado na ajeta na fita waje shayi na haɗo mana mai kauri nazo na zuba mata muka baje muna sha muna gamawa na tsefe mata kanta da kaina na wanke mata sannan na shiga ɗakin anty da ita se lokacin suka san an kawon ita nanfa anisa ta amsheta ta soma yarfa mata kitso mai kyau da yamma nai mata kunshi ja wanda ya haskata.
Sosai baba yay farin cikin ganin islam a gidan haka yayta sabga mata siyayya kala kala, a daren kuma har aka rufo kofar gida baizo ɗaukarta ba dan haka na cire mata kayanta muka kwanta tare washe gari ranar juma’a nafita aiki tare da ita.
Lokacin naga tashin hankali domin karfe goman safiya da rabi segashi a bakin gate ɗinmu koda naje cin mutunci yahau min akan me xan fito mai da yarinya.
Sunkuyar da kaina kasa nai ina mai wasa da yatsuna haka ya gama bala’insa yaja ƴarsa suka tafi ajiyar zuciya na mayar domin yanzu naɗanji dama sabida yadda islam ta ɗeban kewa a daran jiya.
Sedai maganar dukan da matar ubansu ke masu ita ta tsayan a raina na kasa mantawa.
Haka na yini a makarantar sannan na dawo gida bayan an tashi lokacin naji labarin sun wuce abuja.
Hmm ashe wucewa zasuyi can ɗin shiyasa yazo a burkice.
Watsar da sabgarsu nai a ranar na shiga sabgata washe gari na tashi da shirin tafiya gidan shugabar makarantarmu kamar yadda ta umarcen.
Shikuwa daman da yaran kaɗai ya tafi domin zasu koma school ne ita kuwa sakina taƙi binsa sabida fushin datake dashi tun jiya akan yace mata islam na wajan mamanta.
Wannan dalilin ne yasa ta dauki fushin dayasa har shima yay fushi ya tafi yabarta haka nan koda ta kira wayarsa bai dauka ba domin ta ɓata mai rai sabida yadda tace mai ai daman tasan munafurcin mazane amman yanasan matarsa har yau wannan maganar yasa yaji haushinta sosai.
Hankalintane ya tashi a washe garin asabar tai gidan inna domin tasakata ta basa hakuri akan laifin datai mai har yay tafiyarsa ya barta.
Shikuwa daman da biyu yay hakan na farko maganar islam na tana dukansu na biyu kuma furucinta gareshi wanda ba daban yakai zuciyarsa nesaba dase yay mata illah a daren.
Ita kanta inna, tai mamakin yadda sakina batazo gaisheta ba,amman dan rashin kunya tazo mata da wannan maganar agabanta inna ta kirasa ta hau yimai faɗa akanme ze tafi yabar matarsa.
Hakuri ya bata sannan yace gobe ta bata kudin mota ta tawo haka inna ta kirga kudi ta bata sukai sallama ba kunya ta kama hanyar fita.
Magana mukai akan sabon bazzawarin da shugabar makarantar mu ta sama min na taho inata tunani mai ƴaƴa takwas da mata ɗaya amman yana da kuɗi hawayene yake zubomin lallai rayuwa yau ni ake jonawa da wani duk irin soyayyar da umari ya nuna mini.
Cak na tsaya lokacin dana zo giftawa ta gidan inna ganin sakina tana fitowa daga gidan………!
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*29 & 30*
Cikin tsananin ɗauki na ƙarasa gareta fuskata a sake naja na tsaya a gabanta.
“A,a sakina daman ana ganinku a duniya? se yanzu kika tuna dani wallahi nayi faman nemanki amman rashin sanin gidanku yasa kikajini ɗiff gani ba waya akwai tarin damuwa a zuciyata”.
Nafaɗa ina mai riƙo hannunta.
Zame hannunta tai daga cikin nawa tana mai jefamin ƙazamin kallo kafin ta kwashe da wata irin dariya.
“Hmm yaro!yarone yaro man kaza komi girman jikinka idan babba yafika tofa ya fika”
Ta numfasa tana mai cigaba dayin dariyarta.
“Humairah kenan ai bani da buƙatar ki bani wani labari akan mutuwar aurenki domin ina da labarin komi akanki ba kowa bace ba ke face bazzawara marar ƴanci mai baƙin jinin da tunda Umar ya rabu da ita batada mashin shini sabida tsabar baƙin halinki”
Jikina ne yahau tsananin rawa dajin kalamin da aminiyata take jefamin amman jin maganarta a karo na biyu ya kuma hargitsamin lissafina.
“A yanzu bani da buƙatar wata alaƙa dake humaira sabida daman buƙatar maje hajji sallah to alhamdulillahi ni naje hajji har umara ma naje ta dalilinki ƙawata”
Ta kwashe mini da wata shegiyar dariya.
“Da farko sunana sakina kuma ni haifaffiyar garin kano state ce mahaifina aiki ya kawosa garin kano, amman ɗan asalin garin nasarawa lafiya ne, har Allah yasa ya auri mahaifiyata umma, anan unguwar chiranchi suka zauna har Allah yasa umma ta haifi anty hadiza daga kan anty hadiza bata kuma samun haihuwa ba har seda ta shekara takwas sannan ta haifeni ni sakina, nayi primary da secondry a wata makaranta a gadon ƙaya daga nan babanmu ya rasu wannan tasa ban cigaba dayi ba bayan nai candy ita kuwa daman anty hadiza tuni tai auren ta anan kusa da gidanmu, babarmu mace ce mai hakuri hakama anty hadiza amman nikam inada zafi ina da kishi haka nan zuciyata mai riƙo ce da bin diddigin abinda take so shekaruna ashirin da huɗu da haihuwa amman bani da saurayi bare nai tunanin yin aure sabida akwai wanda na ƙwallafa raina akansa tun ina zuwa makaranta a gadon ƙaya nake haɗuwa dashi inze tafi BUK wannan tasa bana sauraran kowani ɗa namiji, sanin inada ƙaramin jiki yasa ummana bata damuwa da rashin aurena domin inna fita kamar yar shekaru sha bakwai zakaganni sedai ta idanu inada nuna shekaruna, Akwai watarana dana fito daga gidan anty hadixa kawai senaganshi hannunsa ɗauke da wata baƙar yarinya mai girman jiki tana ta mai sangarta ze tafi makaranta a ranar dana ganshi kasa bacci nai……..
Washe gari nabi ta hanyar danaga yabi anan na sami makocin sa nake tambayarsa akan labarinsa atake anan ya gayan sunansa da kuma alaƙarsa da wannan yarinya wadda naji zata zaman Garkuwa a wajansa, Mataki na farko dana fara ɗauka shine na yaga takarduna gaba ɗaya na makarantar sakandire na sake neman sakandiren da wannan yarinyar take na koma daga farko ma’ana jss one.Cikin sa’a aka haɗamu aji guda da ita, da bin diddigi da shishshigi na samu na shiga jikinta ta zamen aminiya na fuskanci yarinyar batada wata magana seta masoyina wadda dukkan maganar da zatai akansa takan tafine da dukkan zuciyata.
NAZIR
Naje sabon gari nemo ankon bikin ƙawata xan gifa mukai clashing dashi adai dai wajan gidan gala, da sauri yazo gareni yana mai min magana akan yana sona sedai kallo guda nai masa na shaida cewar ƙwararran ɗan duniyane da wannan damar na amshi numbernsa wanda najewa wannan yarinyar dashi a matsayin yayana wanda na lasa mai wata ZUMA A BAKI wadda takaisa ga bani haɗin kai wajan cikar muradina, nayi amfani da ƙawancenmu ne na cika burina akan abinda nike so haka nan naje mata da wani irin salon yaudarar ƙawa wanda bata san dashiba……
Yaudarar kuwa itace.
Najenye jikina daga halaƙa da ƴan gidansu ma’ana koda wasa ban shiga jikinta a gida ba ta yadda har mahaifanta zasu lura dani su rabamu, nima kuma ban kaita gidanmu ba bare mahaifiyata da ƴar uwata su lura da shirina nabar ƙawance na da itane a iya school daga nan kuma se ranar dana taɓa satar jiki naje gidansu ranar da nazir yazo se kuma ranar daurin aure danabi zugar jama’ar biki na faɗa gidan nasu batare dana bar wani ya ankare ba, nayi amfani da tunanina sosai kafin wanzuwar hakan sannan koda wasa ban jata jikina ba amman ita ta jani ajikinta”
Seta juyo tana kallona.
“Tunda na sanki humaira sau biyu na taɓa xuwa gidanku abotarmu a iya makaranta ta tsaya wadda yawanci iyaye basa sanin dawa ƴaƴansu suke mu’amala a makarantunsu kinga kuwa hakan ke sawa yawanci burin ƙawa ke cika akan ƙawarta musamman mai wayo irin nawa, Tun bayan da kika auri Umar na shiga halin damuwa kullum bani da buri face ganin na rabaku”
Ta kuma kallona.
“MATAKI NA BIYU Nasha matukar wuya kafin na gano maye halin umar! na fara karantar cewar bayan ke baya da wata macen dayake so aduniya inka cire mahaifiyarsa daga ke kuwa se ƴaƴan da kika haifa wanda bayan na gama amfani da uwarsu a matakin farko na cikar burina senai amfani da su wajan ƙarasa ƙudirina, wanda bayan mun haɗa baki nida nazir mun fahimci lokacin dawowar umar gida nazo akan zan miki sallamar tafiya abuja har yazo ya rike hannunki se kuma nazo nabi naxir abuja akan an saceni wanda duk nazir ne ya bincikon inda umar ke aiki da hanyar sa ta komawa gida da ƴaƴan cikin ki nai amfani har umar ya auren wanda hakan bakaramin kunci kesa ruhina ba domin bana kaunar abinda ze raɓeki bare naci albarkacin ki a wajan Umar, humaira a yanzu burina ya cika shiyasa ma na ɓata lokaci wajan warware miki zare da a bawa domin bana shakkar kisan nice matar umar mariƙiyar ƴaƴanki aminiyar ki ta bogi domin nayi amfani da daƙiƙiyar ƙwaƙwalwarki nai miki muguwar illah kuma ina miki albishir da cewa umar nawa ne for now an always dan haka sekibi wani sarkin badai nawa ba”.
Tafaɗa tana mini dariya.
“Koda wasa umar bai san na sanki ba bare yay tunanin ni ƙawarki ce haka nan inna bata sanni ba haka zalika dattijawanki suma basu sanni ba bare ai tunanin naci amana sabida haka ina da fredom na shiga duk inda naso a dangin mijina batare da anyimin kallon mai cin amana ba bare naji kunya”.
Tafaɗa tana ɗan rangwaɗa agabana kamar wata ƴar duniya.
Wani irin rawa jikina ya ɗauka kamar mazari kafin nai yunƙurin……………………
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*31 & 32*
Ɗora tafikan hannuna biyar a saman fuskarta bata gama dawowa a hayyacinta ba na kuma wanketa da wani bahagon marin, kafin ta sosa na ƙara mata uku a jere masu ɗan karen zafi.
Da azabar ƙunar zuci na dubeta.
“Wallahi sakina sekinyi mamakin yaudara ta da kikai zan nuna miki ni ƴar kano ce cikakka ba zuwau ba kuma sena nuna miki wacece ni! cikin ilimi da nutsuwa irinta ƴaƴa masu tarbiya daga ƙarshe kuma ina mai tabbatar miki da cewa GANGAR JIKIN UMAR KIKA AURA ba zuciyarsa ba domin zuciyar umar ta AISHA HUMAIRA ce da ƴaƴanta har abada sakina bazaki mallaki umar ba matukar ina raye nai gabanki nai miki gudun wuce sa’a a fagen soyayyar umar domin ni sona yake daga zuci har baki haka zalika sone daga Allah ba boka ba malam ba kirsa bare bariki soyayyace ta asali ƴar gaske wadda turawa kewa laƙani da Pure love wadda ba algus cikinta kuma ko yanzu na mutu nagodewa Allah dayasa kika ci arzikin ƴaƴana har kika sami soyayyarsa koda haka seki bawa jakar ƙwaƙwalwarki amsar wacece aisha a zuciyar umar? bazan ji komi dan kinmin haka ba,domin sau tari daman makashinka yana tare dakai sedai kuma ta yaro kyau take bata ƙarko mu zuba”
Nafaɗa a dake.
Tare da saurin barin wajan zuciyata na suya na nufi gidanmu.
SAKINA
Azabure ta dafe fuskarta da dukkan tafukan hannayenta tsananin mamakin humaira ya hanata tafiya bare ta ɗago daga dogon suman wucin gadin azabar zafin marin data afka sosai humaira ta bata mamaki yaushe humaira ta zama jan wuya haka? yaushe humaira ta zama mai dakakkiyar zuciya haka wadda harta ɗaga hannu ta zuba mata maruka biyar lallai ɗan hakin daka raina shike tsone maka idanu, jikinta sanyi ƙalau ta nufi gidansu kai tsaye kicin ta nufa batare data amsa maganar da ummanta ke mata ba, harseda ta sami ruwan ɗumi ta wanke fuskarta dashi abinka da farar fata tuni fuskar ta haye tai suntum dole seda ta haɗiyi maganin zazzaɓi sannan ta wuce ɗaki ta kwanta da shirin tafiya gidan mijinta gobe dakuma tsananin tsanar humaihar mai zafi a zuciyarta.
Humairah
Kamar ƴar maye haka nake tangaɗi a hanya harna isa gida kai tsaye ɗakin anty na nufa ina zunduma ihu kamar ƙaramar yarinya, da sassarfa anty da baba wanda ya dawo daga wajan sana’arsa kenan suka fito rumfar suna tambayata a ruɗe.
Ajikin anty na zube ina cigaba da kukana wanda fitarsa ce kaɗai zata sakani jin sanyi acikin zuciyata.
“Ke humairah bani son sakarci, mi aka maki zakizo kina mana kuka kamar wata ƙaramar yarinya bana tunanin ko anisa zatayi wannan shirmen naki”.
Naji muryar baba akaina yana faman faɗa.
Cikin hakan su umma da baffa suka shigo ɗakin a kiɗime sabida suma sunji kukan danike yi ashe.
Itako anti janyoni tai jikinta muka zauna a tsakar ɗakin hakan yasa suma su baba suka zauna suna sauraran kukana.
“Anty na shiga ukuna wayyo yaya zanyi?”
Nafaɗa cikin kuka, kusan a tare baba da baffa sukace.
“Wani abunne ya sami umar da ƴaƴan a hanya?”
Girgiza kaina nai tare da share hawayena kana na dubi anty na soma bata labarin abinda ke faruwa tundaga haɗuwa da sakina har kawo yau hatta abubuwan danikewa ya umar seda na faɗa ina kuka!
Daga ƙarshe na ɗora da cewa.
“Baba ku yafeni nasan ban kyauta muku ba domin ba irin tarbiyar da kuka bani kenan ba amman sakina tayi amfani da ƙaramin tunanina ta yaudaran harta auren mijina”
Nafaɗa ina kuka.
Gaba ɗaya tausayin tane ya kamasu tabbas wannan wata jarrabata ce tare kuma da ishara Allah ya nuna musu, gaba ɗayansu domin abin da ya sami ɗanka ai ya sameka.
“Karki damu humairah kanta taiwa amman kema kinyi sakaci waya gaya miki ana yarda da mutum yanzu ai mutum se Allah”.
Cewar ummah wadda take share hawayenta.
Shikuwa baffa tsabar kiɗima ma kasa cewa komi yayi se uban share zufar dayake famanyi.
“Kinga wannan ma ya zama izina gareko? gaba in akace ki sake yin abu babu shawarar mahaifanki kya kumayi sakarar banza uban wama ya haɗaki da ita? wato ni ina nan ina miki tarbiya wata nacan tana rushemin, amman Allah ya sakawa da umar da alkairi yanzu a wannan zamanin wani namijine zeyi abinda umar yayi wani namijin zaki dinga sheƙawa wannan iskancin ya zauna dake? to wannan matsalar da kika shiga haƙƙi biyune ya jefaki cikinta domin kinsan yanzu tun a duniya ake nuna ishara, abu na farko hakkin mijinki da kuma hakkina ni mahaifiyarki danafi kowa kusanci dake amman kika je kika haɗa kai da wata take miki zagon ƙasa, to mu bazama mu nuna wannan maganar ta faruba ki zuba musu idanu Allah ze nuna ikonsa”.
Anty ta faɗa tana zubar ƙwallah domin tsananin jin tausayin ɗiyar tata.
Shikuwa babanmu tunda ya sada kansa a ƙasa bai kuma ɗagowa ba har seda su baffa sukai sallama suka wuce nasu ɓarin sannan yaja hucin takaici.
“Yanzu Aisha wannan sakarcin kikai taiwa Umari ashe? ah dole yaron nan ya dauke mana ƙafa, ashe da walakin goro a miya! ikon Allah inda ranka zaka sha kallo wato ita wannan yarinyar ku rabu da ita kanta taima amman kuma wannan ma babban darasi ne wato inzaka shekara kana bawa ɗanka tarbiya daga can zaka sami wanda yake rusa masa, to dama munata shawarar zaki koma karatu nida imirana to matsalar nifa naji tsoro kada ki kuma haɗuwa da wata ƙawar ta kuma jefaki a illah amman da naso ki fara koda fce ce kafin Allah ya kawo miki wani mijin, Allah yay miki albarka aike ba abar jin haushi bace yanzu abar tausayice tabbas alokacin akwai kuruciya da kuma wauta Allah ya saka miki Aisha shikuma umari Allah ya fitar dashi daga sarƙar wannan hatsabiya amin”.
Baba ya faɗa yana mai kokarin fita daga cikin ɗakin.
“Baba”.
Nakira sunanshi.
Ya dakata yana kallona da tausaya wa.
Buɗe bakina nai kana nace mai……..
AUTAR MANYA
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*33 & 34*
“Baba inada buƙatar makaranta nima dan Allah baba ka tausayamin ka mayar dani makaranta wannan kaɗai ze saka naji sassaucin zafin dake zuciyata”.
Nakai maganar ina mai fashe mai da kuka!
Dakatawa baba yayi da fitar nashi kana ya dawo gabana ya gurfana hannuna ya kamo yana mai lallashina.
“Haba Aishatu na! maye na kukan aini yanzu na zubda makaman yaƙina akanki,Bara ɗan uwanki yazo inaganin zan sama miki gurbin karatu kima daina zubda hawayenki akan wannan”.
Babana ya faɗa min hakan cikin tattausan lafazi.
Anty ce ta, tari numfashin, baba tana mai cewa.
“Amman babansu da kawai ta fitar da mijinta tayi aure inaganin hakan zefi mata ƙima, domin yanzu haka daga gidan Haladu ƙanin umma take kuma naji umma na maganar bazzawari hajiya zata haɗata dashi ai sekaji ta bakinta kafin maganar karatun ta miƙe ko?”.
Anty takai maganar tana mai kallon babammu wanda yay tsam da ransa alamun ya ɗan shiga tunani ne na daban.
“To’to babu damuwa amman dai duk da haka ina son tacigaba da karatun nata yanzu ke Aisha yaya kukayi da hajiya hadizan?”.
Baba ya jefamin tambayar yana kallona.
Hawayena na share domin ni tuni nama manta danaje gidan mai makarantarmu.
“Baba wai ɗan uwanta ne keson ƙarin aure matarsa ɗaya da yara takwas, amman ba gida guda ze haɗamu ba kowa da gidanshi, nan da sati ɗayama zezo mu gaisa”.
Nakai maganar kaina a ƙasa.
Dafe haɓa anty tai tana mai sauraron abinda baba ze faɗi aikuwa baba se cewa yayi.
“To madallah Allah ya zartar da abinda yafi zame miki alkairi a wannan karon dama zamu baki domin ki fitar da mijin da kike so sabida haka duk wanda kika ɗauka kika kawo mana matukar muka bincika mukaga halinsa na garine zamu bakishi sabida nina fahimci a karon farko ma, Umar ba ƙinshi kikai ba tsabar zugace da hassadar waccan shaiɗaniyar ƙawar taki ya saka kikaita ƙulla masa tsiya salo-salo to yaya zamuyi da hukuncin Allah fatanmu Allah yay miki zaɓin alkairi amin”.
Baba yafaɗa yana mai tashi tsaye ya kama hanyar fita anty tana mai masa adawo lafiya tare da amsa masa da amin.
Sosai anty ta zaunar dani tana min nasiha tare da bani manyan misalai akan yanayin rayuwa wanda nai matuƙar tsorata dasu tabbas nina shaida yarinya ce ni amman ƙaddarar auren wuri da haihuwa yasa na sami ƙarin girma ajikina da hankalina wanda ya zarta na shekaruna.
Bamu muka tashi daga rumfar anty ba seda akai kiran sallar magariba bakin rariya naje nayo alwala na shige ɗakinmu na shinfiɗa abun sallah na som gabatar da sallar magariba ina idarwa nai bangaren umma kallo.
Anan muka shantake har Anty tagama tuwon dare ta zubo mana namu mukaci daga nan mukai sallar isha’i kowa ya kama gabansa domin ya kwanta ya hutawa ransa.
Dare mahutar bawa amman a gareni hakan ya gagara domin gaba ɗaya nakasa rintsawa idanuna ya fushe sam nakasa yin bacci se faman nanata maganganun sakina nake acikin ƙwaƙwalwata.
Wannan rayuwa wato gaba ɗayanta abar darasice ga bawa yakamata tun da sauran damarmu mu dinga gyara halai yarmu kafin mutuwa tazo ta riskemu wannan itace ranar nadama ga bawa.
Wai yanzu ace zalinci cin amana zamba cikin aminci handama da baba kere sune suka yawaita ga al’umarmu? makashin ka yana tare dakai kana tare da mutum amman shi zagon ƙasa yake maka shin mai Umar yake dashine da har sakina zataimin wannan ƙullalliyar akanshi?
Lumshe ƙananun idanuna nayi ina hasko yadda umar yake a zahiri.
Umar dogon namijine mai suffar ƙarfafan maza farine tas mai dogon hanci da manyan idanu yana da mugun haƙuri tare da kawaici da rashin magana,Amma akwai zuciya idan ranshi ya ɓaci, Lumshe idanuna na kumayi ina Mai juyawa na rungume filon dake gabana tuno tsadaddiyar soyayyarshi wadda kansa naji kamar mu kaɗaine ke rayuwa a duniyar in yana gwadamin ita, yasan salon narkar da zuciyar mace haka nan yasan laƙanin mantar dake a duniyar da kike koke wacece wajan taurin kai matukar umar ya soma rikitaki da salonsa tofa bazaki kaucewa biye masa ba.
Wani azababban fitsarine ya kamani acikin wannan dare gani Mai mugun tsoro tashin anisa na soma amman taimin shuru,ganin ya soma zubomin a pant ɗina yasa na mike da sauri tare da fita ina tsaki.
Duk tunaninshi dana yaranshi dana matarshi ya hanani sukuni har yasa na raba dare idanuna bude.
Addu’a nai kana na shiga bayi na kama ruwan na fito nai alwala na nufi hanyar ɗaki adai dai dokin kofar ɗakinmu naɗan doki bakin kofar da ƙafata wadda naɗanji zafi kaɗan amman sena maze na shige ɗaki bayan na kaɗe shinfiɗata na kwanta abina.
Yatsana ne babba na ƙafa ya cigaba da zafi kamar an watsa barkono addu’a nai a wajan na shafa a wannan karon naji dama sannan bacci ya kwasheni wanda ban farkaba seda akai asubahi koda na tashi still yatsan nawa ya ɗan kumfura haka nayo alwala nazo nai sallah bayan nai azkar na koma bacci wanda rabi azabar yatsan ce fall a jikina wadda harta zuban zazzaɓi mai zafi.
Da wajan karfe bakwai ta isa tasha wanda kusan bakwai da rabi motarsu ta tashi zuwa garin na abuja,Tunda tahau motar ta kifa kanta a saman jakarta tana tunanin matakin dazata dauka akan humaira haka har suka isa garin abuja bata wani yanke tartibin abinda zata mata ɗin ba.
Taxi ta tara ta shigar da kayanta sannan ta masa kwatancen inda zataje tafiyar mintuna kaɗan ta kaita unguwar tasu kuɗinshi ta bashi sannan ta saukar da kayanta tare da nufar cikin gidan ta kama kofar gate ta bude da ƙyar ta shigar da jakarta cikin falon tana uban nishin azabar gajiya data zafin ciwon kan marin jiya dayaki sakinta har yau.
Gumi ta yarfe na wahala tana mai kallonshi a fakaice kafin ta karasa saman kujerar dayake zaune da sassarfa ta isa gareshi……….
AUTAR MANYA
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*35 & 36*
Zaune yake dagashi se dogon farin wandon yadin kufta system ce a saman cinyarshi yana dannawa sabida wani aiki dayake gudanarwa acikinta.
Idanunshi manne da farin gilashi wanda ya zauna das a fuskar tashi abin sha’awa.
Cikin wani irin yauƙi da gwalli sakina ta ƙarasa gabanshi tare da saka hannu ta janye system ɗin dayake aiki da ita ta, kana ta mayar da jikinta ta zauna a saman cinyarshi hannunta ta ɗora a saman sajenshi taɗanja kaɗan tana wani irin ƙifta idanunta.
“Beby nai missing naka amman shine ka tawomin da yarana babu ko sallamar kirki ko?”
Tafaɗi maganar cike da salon jan hankali.
Murmushi ya sauke kaɗan domin a iya wannan lokacin yagama karantar cutar mai da yara da takeyi a bayan idanunshi, amman danya ɓatar mata da tunaninta yasa yace mata.
“Dafatan kin dawo lafiya?”
Ya kauda wannan maganar datake soko masa.
“Lafiya kalau na dawo se ɗunbin kewar ƴaƴana”
Tafaɗa da wata irin siga.
Shikam dariyama ta basa a wannan karon.
“Ƴaƴanki ko? kima daina damuwa dasu fa kin manta uwar data haifesu ma tana can tana rayuwarta babu su bare ke?”
Yafaɗi maganar da siga biyu.
Jikinta ne yay sanyi a wannan karon tai danasanin jefa mai tambayar ma gaba ɗaya.
“Nida ita akwai bam-banci domin ni ina sonka”.
Tafaɗa a zuciye.
“Ita kuma ƙina take? look sakina idan kinsan cin zarafina zakiyi daga zuwanki zaki koma inda kika fito yanzu”.
Yafaɗa cikin ɓacin rai matuƙa.
Wanda yasa hatta idanunshi seda ya soma fitar da jar kala.
Numfashi taja a galabaice dajin wannan baƙin furucin nashi.
“Umar mai kake nufi akan waccan marar mutunci kake gayamin waɗan nan maganganun? kalla fuskana akan naje gidansu gaisar da mahaifanta dan kawai mamanta tace ni matarka ce jiba yadda ta miƙe ta zubamin maruka har biyar jere”
Tafaɗa tana mai nuna mai fuskarta data kuma yin ja abinka da farar fata.
Zaro idanunshi yay waje cike da mamaki.
“Toke waya baki ikon zuwar musu gida da izinin waye?”
Rau rau tai da idanunta.
“Tsautsayine ya kaini ba wani abun ba”.
“Yayi miki kyau amman bana tunanin Aisha zata mareki akan kawai dan kince ke matata ce gaskiya domin wannan kalmar bazata saka ta mareki ba? sakina sau tari kina yin abun da nake kallonki dasu kada fa ki manta ina aikine da shashin bincike ne na masu manyan laifuka wallahi! wanda ya fiki rashin gaskiya ma tashi ɗaya nake ganoshi bare ke! ke kina cin alfarmar aurena ne amman bada ban haka ba da tuni na watsaki waje, Sabida haka ki taka a hankali kisan da wa kike zaune ba sakarai bane sedai kawaici irin na fulanin usul”.
Yakai maganar yana mai tashi yabar mata wajan ya nufi bedroom ɗinsa zama yayi a gefen gado gaba ɗaya abin duniya yay masa zafi.
Ya soma gajiya da halin sakina wanda kawai kallonta yake dasu bawai baya sane bane musamman akan yaransa wallahi kawai yana mata kawaici ne akansu.
Wayarsa dake yashe a bakin gadon ya ɗauka ya shiga contact ɗinsa lambar ogansa ya shiga kira bugu ɗaya ya ɗauka gaisawa suka shigayi, sannan suka ɗora akan bayanin binciken da aka sakashi ya gudanar akan wani mutum wanda ake zargi daya saci yara guda biyu yayi garkuwa dasu, sosai suka zanta akan maganar yanzu haka an samu nasarar gano inda mutumin yake zaune sabida haka dole ogan nasa yace mai zasu turashi kano sabida akwai waɗanda aka gano suna tare da mutumin sedai su suna zaune ne anan kano bayan sun gama maganar sallama sukai sannan ya kashe wayar yana mai dafe kansa dake barazanar tarwatse masa.
Sam bai shirya tunkarar kano a wannan lokacinba, sabida yaransa suna tsaka da karatune shikuma baya son abinda ze nesanta shi da yaranshi musamman a wannan lokacin da sakina take gallaza musu duk da bai nuna mata yasan komi ba, amman abin yana mugun taɓa masa ransa amman ta kusan tuƙeshi takaishi bango domin shi ɗabi’arshi ce kawaici zai taraka in kana masa abu amman da zarar ka kaishi bango tofa komi ma ze iya faruwa.
Tsaki yaja mai ƙarfi sannan ya miƙe tawul ya dauro a west ɗinshi kana ya faɗa toilet ya sakarma kanshi ruwa,ya jima yana cuɗe jikinshi da lallausan soson dake hannunshi,sannan ya kammala wankan nashi ya fito a centern ɗakin ya tsaya ya goge ruwan jikinshi gaban jerin kayansa ya tsaya ya ɗauki yadin kufta ruwan madara mai ɗinkin riga har ƙasa se wando sakawa yay kana ya feshe kansa da turare mai ƙamshi gyara sajen fuskarshi yayi sosai sannan ya ɗauki makullin motarshi ya fita makarantar su islam.
A hanya nuratu ta kirashi tsiya take mai akan rashin zumuncin sa wai ya manta da ita kwana biyu baya nimanta murmushi yayi yana mai bata hakuri akan yanayin aikinsa ne ya kawo hakan.
Koda ya ƙarasa makarantar seda ya jira su aka tashi sannan ya kamo hanya suka yo gida tun a mota daya ce musu mommy ta dawo yaga islam ta haɗe ranta saɓanin ada daya daukosu sunata murnar ganinshi, Amman tunda yace musu mommy ta dawo sukaja bakinsu suka tsuke harya ƙarasa gida basu tanka masa ba, abakin gate ɗinsa ya tsayar da motar tare da bude musu kofar kallon islam yayi gaba ɗaya yarinyar ta kom kamannin mahaifiyarta sak,inka cire farar fatarshi data ɗauko shiyasa tafi aslam kyau nesa ba kusaba sabida ita ta haɗe da kamannin humaira da kuma manyan idanun mahaifinta ne,
“My happiness zanje nai mana take away na dinner kuje gida maza ki kula da ƙaninki kafin na dawo”.
Tura baki tai gaba tamkar yadda humaira ke masa inzatai rigima sannan tace mai.
“Mudai daddy kaje damu zamu bika can ɗin”
Tafaɗa tana mai kafesa da manyan idanunta.
murmushi ya sauke mata yana mai lakato kumatunta yana maijin soyayyar ta acikin ransa fiye da komi na rayuwarsa.
“Sorry my love jeki cire uniform ɗinki kicirewa ƙaninki ku zauna a ɗakinku kujirani ina zuwa”
Yafaɗi maganar cikin tausayin kansa dana yaran nasa.
Babu damar musu haka taja aslam tana ƙunci kamar zata kurma ihu! suka nufi gidan.
Ya jima yana kallonsu don seda suka ƙulewa ganinshi sannan yaja motar ya nufi inda ze amso musu abincin dare.
Yana tafe yana tunanin su aransa tare da fargabar abinda zeje ya dawo akan su.
Cikin sanɗa kamar munafukai sukai sallama a falon hannun islam rike dana aslam.
Tana zaune ta haɗe kai da gwiwa tana nanata cin zarafin da umar yay mata a ɗazun wanda shiya hanata tashi daga wajan bare ma ta kintsa kayan ta datazo dasu.
Cikin rawar jiki suka zube a gabanta.
“Mommy barka da yamma”
Islam ta faɗa sabida itace mai baki aslam kam bayada wani wayon kirki bare bakin magana sosai.
Wata uwar harara ta maka musu cike da tsanarsu.
“Dan ubanki inda banyi yammar ba zaki ganni anan wato baku so na dawo gidan ubanku bako? shegiya mai fuska kamar anyi ɓarin kayan miya a injin markaɗe kutashi kubani waje ƴaƴan jaraba” ta saka ƙafa ta haure islam tai baya amman tsabar tsoronta bai bar islam tai kuka ba da sauri taja ƙaninta suka bar falon ɗakinsu suka nufa kuka! yarinyar ta saka a ƙasan tiles tana mai sosa wajan data duketan.
Cikin kuka aslam ya matso gabanta ya saka hannu ya share mata hawayen.
“Yaya ki bar kuka! dan gayawa daddy”
Yafaɗa da gwaranci sabida baya iya magana sosai.
Cikin son kanin nata ta janyoshi jikinta tana share mai hawayen dayake.
“Aslam ɗina kada ka gayawa dady kaga mommy tace in muka gaya masa zata yanka mu mudaina ganin daddy da inno da maman kano wadda na kwana a wajanta”.
Tafaɗa tana mai tashi tsaye ta wanko fuskarta suka cire kayansu tsuru sukai a ɗakin suna jiran ubansu ya dawo domin tsoron fita suke waje.
“Yaya humaira ki tashi ga abin karyawarki inji anty”
Naji muryar anisa kanwata akaina tana min magana.
Ɗago da jajayen idanuna nai na sauke akanta.
“Anisa kiramin anty ƙafata kamar zata cire wayyo yatsana………..
TOFA!
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*37 & 38*
Nafaɗa ina mai sakin kuka tamkar raina ze fita sabida wani irin azabar ciwo da yatsan nawa yakemin da sauri anisa ta fita tsakar gida mintuna kaɗan se gasu sun shigo tare da anty cikin ɗimuwa anty ta dubeni.
“Tashi humairah muga yatsan naki meke damunki?”.
Da ƙyar na sami damar yunƙurawa na tashi daga kwanciyar danake ɗin, na saka matashi na gyara zamana, hannu ta saka ta ɗago yatsan nawa dayay jajir kamar ze fice sabida azaba
“Subuhanallahi yaya akai kikai wannan rauni haka kamar wadda bata kallon gabanta?”
Tafaɗa tana mai kallon yatsan nawa.
Rintse idanuna nai sabida zafin dana keji sosai ga zazzaɓin dayake damuna.
“Wallahi anty jiya naisa a bakin ƙofa bamma zaton ze zaman haka ba, wallahi bakiji yadda yakemin zafi ba kamar ze fitar min da yatsana”.
Nafaɗa ina mai rintse idanuna kaɗan.
“To Allah ya sawwaƙe ya kuma kare gaba Allah ma yasa yau babu makarantar yaran da sedai ki fashi bara a kawo miki abincinki nan inyaso seki sha ko panadol ne insha ALLAHU zakiji afuwa”.
Fita tai anisa ma tai mini sannu tabi bayanta.
Can kuma segata dauke da kwanukan abincin karyawa ta diren agabana, Godiya nai mata sannan na sauko ina ɗingisa kafar a hankali nake tafiya harna nufi gaban kayana na zaro zani na ɗaura sannan na matsi maclean na ɗauki brush na nufi tsakar gida.
Wanko bakina nayi tare da fuskata na koma ɗaki agaban a bincin, na zauna na saka hannuna na buɗe kwanukan tuwone ɗumame da miyar kuɓewa jan murfin nai na rufe sabida tsanar danaiwa tuwo ko kaɗan bana ƙaunarsa jan jikina nai na koma saman gado na ƙudunduna abina ban wani jimaba bacci mai nauyi ya kuma fusgata.
A wani haɗaɗɗan gidan cin abinci yayi parking seda ya gyara dai dai ton motar tasa,Sannan ya kasheta ya fita waje yana mai shaƙar iskar dake kaɗowa daga sararin samaniya, taka ƙafafunshi yayi ya karasa shiga cikin wajan.
Direct wajan order ya nufa yaje yay order abinda yake buƙatar suci shida yaran nasa sannan ya nufi wajan biyan kuɗi akai amfani da Atm card ɗinsa wajan biyan kuɗin.
Hannunshi ɗauke da manyan ledoji masu tambarin wajan cin abincin guda biyu ya nufi gaban motar shi ya bude gidan baya ya zuba ledojin sannan ya zagaya wajan driver ya shiga yaja motar ya nufi hanyar gidansa.
Tafiya yake cikin nutsuwa yana lissafa lamuran rayuwa waɗanda suke faruwa ga bawa.
Yau zakaga safiya tayi anjima zakaga azahar tayi daga nan se yamma se dare gaba ɗaya rayuwar gudu take wadda wasu daga cikin bayi basa gane yadda rayuwar take sema wata algaita da shaiɗan da muƙarraban sa ke buga musu.
Lumshe idanuwan sa yayi tare da furzar da sassayan iskar cikin bakinsa yana mai hasaso lamarin duniya yadda yake tafiya, Komi na rayuwa akwai geji tare kuma da iyaka wallahi a wannan aikin nashi yaga abubuwa da dama waɗanda suka basa tsoro ainun.
Babban abinda yake daɗa daure masa kansa shine yadda a yanzu wai mutum yazama abokin tsoron ɗan uwansa mutum a yanzu, In bakai taka tsan tsan da rayuwarkaba sekaji ance babu kai, yanzu wasa ake da rayuwar mutum kamar ba a bakin komi ba, babban abin da ya kuma ɗaure masa kansa shine.
Case ɗin wannan mutumin wanda ake xargi yana garkuwa da mutane, shi baban yaran da aka ɗauke abin da yake faɗa masa last week dayaje office ɗinsu shine.
Business yake na kayayyakin masarufi yana zaune a shagonsu na kasuwa kawai sega wannan mutumin yazo yace mai zeyi siyayya ta kimanin maƙudan kuɗaɗe, waɗanda suke da daraja.
Bayan sunyi cinikin ya amshi accnt numbern sa ya tura masa da waɗan nan kuɗaɗen.
Bayan sati ɗaya still ya kuma zuwa yay masa siyayya wadda tafi ta farko kuɗi sedai a wannan karon bai basa kuɗin duka ba seya bashi rabi seyace masa ze masa ciko Da zarar wasu kuɗi sun shigo masa.
Ranar da mutumin ya kirasa akan cewar ze kawo masa kuɗin se akai akasi yana gida baya shago amman seya ce mai ya tura mai ta accnt,A lokacinne mutumin yace wai accnt nasa ya sami matsala in ba damuwa yay masa kwatancen gidansa ya kawo masa mana.
Cikin yadda yay masa kwatancen gidan nasa da daddare yazo masa da kudin bayan sunyi waya ya shaida mai yana kofar gidan.
Fita yayi ya amso kudin kana sukai sallama.
Tafiyar mutumin da kwana ɗaya aka shiga gidansa aka ɗaukewa matarsa manyan sarƙoƙi na gwall sannan akai gaba da ƴarsa mace da kuma yaronsa namiji.
Ɗimuwa tashin hankali sun shiga, sedai abinda ze baka mamaki yadda aka kira wayar uban nasu akan cewar seya bada kuɗaɗe masu kauri sannan za,a sakar mai yaran nashi wannan dalilin yasa mahaifin yaran ya garzayo office ɗinsu ya bada report wanda nan da nan suka baza jami’ansu akan suyi bincike akan al’amarin wanda suka dauki wajan sati uku suna faman abu guda.
Wanda cikin hukuncin Allah suna ta samin nasara akai.
Wannan aikin ne ze kaishi kano nan da kwanaki guda, domin ya ƙara bincikar sauran waɗanda abin ya shafa kamar yadda jadawalin aikinshi ya basa dama.
Da wannan tunanin ya ƙarasa gida jikinsa a mugun mace.
Baya kaunar abinda xe saka ya tafi yabar yaran nan nasa a gida batare da wani ba.
Amman ya barwa Allah ikonshi domin shine mai tsare kowa.
Parking ya gyara a bakin gate ɗinshi sannan ya kashe motar,Ya shiga gidan kofar falon ya tura babu kowa a falon se Ƙarar tv.
Gaban tv’n yaje ya kashe sannan ya zube ledojin daya shigo dasu a falon ya nufi kofar dakinshi, alwala ya ɗauro a toilet sannan ya fito falon still baiga kowa ba.
Baiko dubi dakin sakina ba ya nufi ɗakin yaran nashi.
Hannu ya saka ya murɗa handle ɗin kofar tare dayin sallama.
Islam na zaune saman sopa tana duba littafin azkar a hannunta, wanda ya zauna ya koya mata, shikuwa aslam yana raɓe a gefenta yana kallon yadda take karatun nata.
Gabansu ya karasa ya zauna a gefen, su ya ɗaga aslam yana mai cewa.
“My boy bazaka kula daddyn naka ba?”
Dariya yaron nasa yayi yana mai kwantar da kansa a jikin mahaifin nasa.
Itako islam batai magana ba har ta kammala azkar ɗin nata ta shafa sannan ta mike.
“Daddy sannu da dawowa”
Abinda ta faɗa mai kenan taja jikinta tabar mai ɗakin.
Murmushi kurum yayi ya bi bayanta aslam a hannunshi.
Tana xaune a kasan carpet tai tagumi.
Cikin damuwa ya zauna a gabanta ya saka hannu ya cire mata tagumin nata.
“Bebyn daddy waya taɓamin kene?”
Ya faɗa yana tsareta da idanunshi.
Tura baki tai gaba tana kokarin yimai kuka!.
“Daddy bakai ne katafi kabarmu ba,inata kiranka kaimin banza”.
Seta saka mai kuka! wanda hakan ya kumayi dai-dai da zuwan sakina falon wadda taci ado na burgewa.
Da sassarfa ta karaso gaban islam tawani kamota cike da kirsa.
“Ambebi na, waya taɓamin ke kike kuka tunda kika shigo nike maki magana kinmin shuru, ko daddy ne?”
Gaba ɗaya ido suka zuba mata daga islam ɗin har aslam ɗin suna kallonta wanda hakan ya bawa umar damar fahimtar wani ɓoyayyan al’amari a tare dasu ɗin.
Cikin rashin sabo da hakan, islam ta janye jikinta.
Kallo tabi mahaifinta dashi cikin kuka tace mai.
“Daddy dan Allah ka kaimu wajan maman kano, dan Allah daddy bama jin daɗin zama babu ita anan gidan………..
AUTAR MANYA
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*39 & 40*
Tsira mata manyan idanunshi yayi yana mai kallonta dasu.
Kafin ya lumshesu ya ƙara zuba su akanta.
Sosai yayi mamkin furucin yarinyar tasa.
“Islam mekike faɗa ne banji ba?”
Yafaɗa rannan nasa a haɗe.
“Daddy wajan mamammu zaka kaimu”.
Gabansa ne ya faɗi amman bai nuna ba.
“Islam wace mamanku kuma?”
Yajefa mata tambayar, wadda kusan a tare suka saki ajiyar zuciya shida sakina wanda shi na fargaba ne ita kuwa na ɗunbin mamakin yarinyar ne wanda take ganin in batai da gaske ba tofa ze zamane ka sare maciji amman baka kauda kansa ba.
“Wadda rannan ta gammu take kuka! wadda nace nima ka kaini wajanta,dady ranar daka kaini wajanta na kwana ko, Bakaga abinda tai mini ba ta goyani ta min wanka ta saimin alewa da safe, ta tafi dani school ɗinsu sannan kuma anty anisa taimin kitso ƙananu mai kyau dady ina sonta kamar yadd take sona”.
Ajiyar zuciya ya sauke mai ƙarfin gaske.
“Ita tace zata dawo?”
Dariya islam tayi sannan tace mai.
“Lah daddy tace bazata dawo gidanmu ba amman tana so adinga kaimu wajanta tace min itace mahaifiyata, kuma daddy ko a islamiyya ance kaso mahaifanka, shiyasa nake sonta”.
Tsaki sakina taja tare da tashi fuww tabar wajan tanajin ranta idan yay dubu ya ɓaci tabbas duk yadda zatai ta salwantar da rayuwar yaran a yanzu take nema sabida ashe ita hauka tai abaya data raba humaira da umar domin waɗan nan yaran ma tana ganin har sunfi humaira soyuwa a zuciyar umar ɗin.
Zama tai a bakin gadonta tana mai nanata ƙiyayyar islam a ranta bata kaunar yarinyar domin tafi kowa tsaya mata aranta tabbas shiri nagaba zata san yadda tai ta salwantar da rayuwar yarinyar ne baki ɗaya.
“Islam kin bani mamaki tun a yanzu kin soma ban bantani nida mamanki wato kinfi sonta dani ko?”
Yafaɗa yana zaro mata idanunshi.
Rufe fuska tai da hannunta.
“Daddy kaima muna sonka mana sosai ma daddy itama haka”
Baice komi ba haka ya tashi ya nufi kicin ya wanko tire yazo dashi wannan abincin daya siyo musu ya ɗora akai, seda sukai sallar magarib sannan ya zuba musu ya ajewa sakina nata yarasa mai yasa tama tashi daga wajan nasu.
Abincin su sukaci suka koshi sannan suka sha ruwa.
“Daddy naga mama tana kuka ranar dana kwana wajanta, bata san ina kallonta ba, setai ta share hawaye ita kaɗai”.
Shafa kanta yayi.
“Islam iya magana ko idanunta ke ciwo ne?”
Murmushi tayi domin bata ma gane nufinsa ba abinka da yaro.
Sema kara nitsa masa wata hirar tata data kumayi a ranar haka islam ta hana ubanta sakat abu kaɗan mamanta kaza da kaza seda ya zare mata idanu ya fatattake ta sannan tai ɗaki tana dariya.
BAYAN KWANA BIYU.
Kwanansa biyu yana faman shirye shirye kafin ya nufi kano bayan yaje gidan wannan dattijuwar data taɓa masa aiki kwanakin baya ya daukota akan tana kwanar mai da yaransa domin yafi jin yarda da ita akan sakina.
Masifa ma sakinar tahauyi, akanme ze kawo mata wata tsohuwa gida cemai akai tsoron gidan takeji, baibi ta kanta ba haka ya saka kansa yabar gidan.
Tunda yasaka kafa kuwa ya taho kano sakina ta bude fai fan rashin mutunci wanda ta uzzirawa baba da yaran nasa kamar xata dafasu ɗanyu.
Rashin mutunci salo salo kaaar zata kashe mai yara haka take garasu.
KANO
Shikuwa tunda yazo kano baima sauka a ɗorayi ba hotel ya kama anan kusa da inda aka turashin bayan ya kintsa shirinsa na komi ya fara gudanar da aikinsa cikin ƙwarewa.
Alhamdulillahi yau yake kwana biyu ciff a garin na kano kuma babu wanda yasan ya shigo garin idan ka cire inna,
Yauma kamar kullum seda ya fito daga hotel ɗin daya saukan bakin wani guri ya samu marar hayaniya kayan jikinsa ya sauya daga masu kyau zuwa wasu yagaggu masu datti sannan ya adana waɗan nan nasan baƙi ya samu ya shafa a fuskarsa nan da nan ya ɓadda kamarsa kamar ba Umar ba.
Tafiya yake ko takalmi babu a kafarsa bazaka taɓa kallonsa kace mai yana da hankaliba haka zalika duk shaidawarka dashi bazaka ganeshi ba.
Wajan dayake hasashen suna yawan wucewa yabi kan gwanar kwaltar layin yaje ya zauna yana faman sosa jikinsa kamar mahaukaci.
Unguwar babu wata hayaniyar jama’a idan ka cire motocin dake wucewa tsilla tsilla.
Wajan mintuna goma ya dauka anan a zaune kafin motocin sutaho ajere kamar yadda yake ganinsu idan zasu wuce.
Tashi yayi da gudu yana bin motar kamar wani mai hauka tuburan harya cimmasu kafin ya sami dutse ya buga a bayan motar.
Cikin sauri drivern yay revars kana ya kashe ya fito yana nufo wajan umar wanda ya sheke da dariya wadda ta nunawa drivern kamar umar mahaukacine sedai shi umar bayan dariyar haukan dayake harma data cin nasarar aikinsa, sabida wannan drivern daya fito shine ɗayan abokin aikin wannan ɗan garkuwan daya ma alhaji wada mai wake! Gaba da yaransa, wanda bincike ya nuna shi wannan mutumin na nan kano ɗin mai suna habu ɗan ƙwai, shine abokin aikinsa amman shi yafi zama anan kano inda shikuma wanda ake xargin ya kwashe ƴaƴan wada mai waken yana garin minna, inda aka tura wani jami’in can minna ɗin shikuma umar aka turoshi nan shida sauran abokan aikinsa mutum huɗu sedai kowa da ɓangaren da aka ɗorashi.
Cikin tsanaki mutumin yabi umar da kallo.
Sannan kuma yaɗan girgiza kai ganin alamun hauka a tare dashi ɗin kana ya koma motarshi yaja ya tafi.
Sosa kai umar yayi yacigaba da bin mutumin har inda yaga yayi parking anan yaga ikon Allah domin sosai yaga mutumin yana gaisawa da makotansa cikin mutunci kafin a bude mai katon gate ɗinsa ya danna motarshi.
Juyowa yayi domin a yau ya shaida gidan mutumin sekuma aiki nagaba.
Dakatawa yay maganar ogansa na masa amsa kuwa acikin kunnensa.
“Umar sekayi a hankali ka iya takunka domin binciken mu ya nuna mana cewar habu ɗan ƙwai shararren ɗan garkuwa da mutane ne wanda yay ƙaurin suna a cikinsu sedai abinda ze baka tsoro da lamarinsa shine yadda yake ɓadda kama wajan nuna shiɗin nagartaccene kai hankali dashi umar domin mutumin hatsabibine yana da manyan yara ƴan daba dayake aikawa gari gari kaga acikinsu wannan wanda yay awon gaba da ƴaƴan wada mai wake yake, kuma kaga muna da tabbacin ma yaran suna nan gidan habu ɗan ƙwai ɗin a ajiye wannan dalilin ma yasa muka turoku kano, yanzu aiki nagaba akansa yake da kuma na naija ɗin sekuma maganar fitowa da wancan bawan Allahn ƴaƴansa, lallai lallai umar ka tabbata ka gano mana inda aka boye wannan yara, domin habu ɗan ƙwai ya wuce tunanin ka, yana da mugun wayo sekai a hankali”.
Nisawa yayi tare da waigawa yaga babu kowa a wajan agogonsa na iphone wanda yake recording komi na aikinsa ya dauko ya gyara mai zama sannan ya nufi masaukinsa, akan ya xauna ya tsara shirin gobe.
Yana gab da shiga hotel ɗin nasa ya ɗaga idanunsa karaf.
Nima na ɗaga nawa idanuna ina kallon tsallaken titin danike na wajan arean by pass domin naje asibitine akan yatsana kuma sena sami napep wanda ya kawoni nan ya sauke yanzu ina neman wanda ze kaini gidane sabida yatsan ya tukuramin kullum da zazzabi nake kwana wannan dalilin ne yasa na yanke shawarar zuwa ganin likita wanda naje ya bani magunguna yanzu haka gasu a hannuna.
kamar ance na waiga na haɗa idanu da wani kamar ya……………
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*41 & 42*
Umar da sauri na kuma murje idanuna still wanna mutumin mai kama da ya umar nagani yana kokarin juya bayansa, tsananin mamakine yasaka ƙafafuna sagewa da kuma sauri najasu na nufi tsallaka titin batare dana lura da manyan motocin dake shawagi a kan titin ba nidai fatana na isa gareshi,Cikin sauri na ɗage zanin jikina na ƙarasa da sauri lokacin yana kokarin barin wajan, seda na ɗaga ƙafata kafin na kamoshi yana gaf da nufar wata hanya mai dauke da yawan jama’a awajanta na ƙara ƙaimin saurin danake har ALLAH yasa na cimmasa ina hucin gajiya nasha gabansa.
Gabana ne yay mugun faɗuwa ganin wani riƙaƙƙen mahaukaci mai tsananin kama da ya umar, ya tsaya cak yana kallona, ƙasa nai da idanuna gabana yana cigaba da faɗuwa, haka xalika ina tsareshi da ido ina kallon sa tundaga sama har ƙasa, babu yadda za,ai kataɓa cewa ba baban islam bane sabida kamar ta ɓaci sedai wannan baƙine ƙirin haka na bisa da kallo a tsorace kamar kacemin katt na arce.
Shikuwa Umar ya tsaya ɗinne domin yaga wani irin condition zata shiga sabida haka ya dakata cakk yana binta da kallo haka zalika zuciyarsa na tsananin dokawa da sauri-da sauri wanda inda tana gabb dashi dazataji sautin bugun zuciyar nashi.
“Abban…….i….s….l…a…m”
Nafaɗa a rarrabe cike da zulumi a jikina.
Dariya naga ya sheƙe da ita alamun babu hankali agareshi.
Da sauri na matsa wajansa batare danaji tsoro ko fargaba ba.
Kama hannunshi nai kokarin yi amman seya doke nawa hannun yana cigaba damin dariya.
“Wallahi kaine garin yaya kazama haka zomu tafi gida nasan su baba basu san yadda ka koma ba ina su islam ɗin?”
Nafaɗa da ɗan saurina alokacin gaba ɗaya hankalina ya gama fita daga jikina mijina uban ƴaƴana nagansa cikin wannan yanayi ai dole na shiga damuwa duk da bama tare amman dai ai darajar haihuwa ba wasa ba.
Gaba ɗaya duk wani tsoro ya fitarmin araina tunkarar sa nai ina kuka ina jan hannunshi shikuma yana doke nawa hannun yana min dariya.
Amman cikin ransa sosai yay mamakin yadda humaira tai masa ganin xata fara tara mai jama’a yasa ya soma kokarin fusgewa daga rikon datai masa domin ya nufi masaukinsa.
Nikuwa ganin hakan yasa na daddage na kurma ihun neman taimakon jama’a da mugun ƙarfina.
“Wayyo Allah jama’a na shiga uku kuzo ku taimaken baban ƴaƴana ne wallahi shine ze gudu kuma karna je yay wani wajan”
Nafaɗa ina mai daka uban tsalle na janyoshi jikina na rungume ƙugunsa tsamm ina kuka!.
Wata ɓoyayyar ajiyar zuciya ya sauke tare kuma da lafewa ajikinta batare daya bari ta fuskanci hakaba tsohon tsumin mayatar tane yake bijiro masa haka xalika wata haɗaɗɗiyar ƙwallace mai yawa ta soma karakaini acikin kurmin idanunsa, tabbas ayanzu ta sami wani mahalli mai kyau acikin rayuwarsa wace macen ce xata ganka a haka ta tsaya dakai har ta haɗa jikinta da naka? ada yana mata kallon maƙiyarsa amman wannan kaɗai ta saka ta wanke dukkan wani tabo na cikin rayuwarsa, Ganin kukan nata na ƙaruwa jama’a sun soma isowa wajansu wanda bai shirya bayyana kansa a gareta a hakanba, yasa ya zameta da ƙarfi ya tureta daga jikin nasa sa’annan kuma ya arta aguje yabar wajan.
Cikin zafin nama nima na take mai baya ina kiran”Dan Allah jama’ar annabi ku taimakeni kada ya tseremin wallahi baban ƴaƴana ne wayyo na shiga uku ya Umar Ya umar” haka na shiga nana tawa.
Amman ina tuni ya tserewa ganina yama kulen na daina ganinsa ko kaɗan.
Wata irin faɗuwa nai a wajan ina birgima ina kuka! wanda nafi awa awajan ina yinsa kafin na mike jikina yay futu futu da ƙasa na nufi hanyar gida hankalina a tsananin tashe….
Ajiyar zuciya yaja mai ƙarfi bayan ya tabbata daya mata nisan da bazata gansaba, Seda yaje ma ɓoyar kayansa ya ɗauka ya shirya kansa tsaff sannan ya kama hanyar masaukin nasa jikinsa gaba ɗaya a matukar mace.
Dakin daya kama ya yada xango bayan ya bude xama yay dabas a kasan carpet ya dafe saman kansa sautin kukanta yana amsa amo! acikin dodon kunnensa rintse idanunsa yay da karfi yana jin kansa na barazanar sarewa ya faɗi batare daya shirya ba.
Da sauri ya mike ya nufi bathroom ɗinsa a haka ya sakarma kansa ruwa batare daya tube kayan jikinsa ba.
Ya jiƙe jagab da ruwa haka ya tube kayan ya zubar cikin washing machine ya fito shirya kansa yay tare da ɗaukar wayarsa da system ɗinsa ya fita falo, zama yay ya mike kafafunsa a saman sopa ya ɗora system ɗin da agogon dake hannunsa wanda ya cire tun a lokacin daxe shiga wanka bayanan cigaban da aka samu ya soma turawa ya jima yana aikinsa kafin yakashe kayan nasa ya nufi toilet ya dauro alwala ya ɗauki abin sallah ya data sallar magariba.
Kamar mahaukaciya na nufi bakin titi ina tafe ina haɗe hanya, har Allah ya haɗani da ɗan sahu, hawanta nai tare da kifa kaina ina cigaba da kukana.
“Hajiya ina muka nufa?”
Naji muryar mai ɗan sahun cikin kunnuwa na.
“Ɗorayi”.
Nabasa amsa cikin kuka! har muka karasa unguwarmu ina kukana seda yacemin mun karaso sannan na ɗago kaina gabana ne ya faɗi tunawar danai ashe da maganin da jakar duka na watsar dasu garin gudun ɗazu.
Dabur cewa nai bayan na sauko ina faman kame kame ina raba idanuna na rashin makama.
“Kinga nasan abunda ke damunki, kije gida Allah ya kyauta kibar kudin kawai”
Ajiyar zuciya na saukar mai karfi tare da yimai godiya sannan na kama hanyar gidan inna kai tsaye.
Tundaga bakin kofar gidan nake faman ƙwalla mata kira.
Kafin na karasa a hargitse na kutsa kaina cikin gidan batare da nayi sallama ba.
“Innah! innah!! nafaɗa a furgice cike da ɗimuwa ta karaso gabana tana mai cewa.
“Humaira lafiyarki daga ina kike haka naga kayanki duk ƙasa?”.
Ban bata amsa ba illah gaban frij ɗinta dake tsakar gidan dana nufa na bude ruwan faro na ɗauko babbar roba seda na bude sannan na kafa kaina a cikinsa na shanye shi tass sabida bushewar da maƙoshina yayi sannan na yarda jarkar duk tana tsaye tana kallona babu ko ƙiftawa.
Fashe mata da kuka nai ina mai ɗora kaina saman ƙafaɗunta.
“Wallahi inna shina gani kizo muje na nuna miki shi wallahi shine”.
Nafaɗa ina kuma cigaba da kukana.
“Waye shikuma humaira?”.
Tafaɗa itama agigice.
“Ya umar innah nagani kamar baya hayyacinsa da kayan datti amman wallahi shine innah duk da nagansa a tsananin hauka nai iya yina domin ganin na kamosa ya gujemin innah kixo muje wajansa kar a sabauta miki rayuwar ɗanki domin a yanzu dani dake da ƴaƴansa mukafi mahimmanci agaresa”.
Naƙarasa ina mai fashe mata da kuka!
Ajiyar zuciya ta mayar tunawa da bayanin umar dayay mata akan ya shigo kano kan wani case amman baya son ma kowa yasan da zuwan nasa.
Cikin tsanaki ta jawoni jikinta sannan tai hanyar ɗakinta dani se lokacin na karewa ɗakin inna kallo ashe haka aka narka dukiya cikinsa.
Akan wata haɗaɗɗiyar royal chair ta zaunar dani sannan ta nufi ɗakin gadonta wayarta ta ɗauko tazo gabana ta zauna daga gefena.
Layinsa ta shiga kira amman harta katse ba’a ɗauka ba, sedaga baya wayar tata tashiga ringing! handsfree ta daɗo tare dayin sallama a nutse.
Ajiyar zuciya na sauke jin dakakkiyar muryarshi acikin wayar yana gaisar da inna sannan yana mai bata hakuri akan yana sallah ne yasa bai ɗauki kiran nataba.
“Humairah ce gata zaune tazomin da maganar ta ganka awani hali, dafatan dai kana cikin koshin lafiya ko?”.
Ajiyar zuciya ya sauke wadda najita har ɓargona kafin naji yace mata.
“Lafiya kalau inna kinganni ma sallah na idar,amman wace humairan?”
Haɗe rai inna tai kafin ta soma masa faɗa.
“ta gidan ubanka ja’iri kawai dan ubanka yarinya taganka cikin wani hali tazomin agigice sannan kanemi ɓaɗa mata yaji cikin idanunta, to humaira matarka uwar ƴaƴanka in baka ganeta ba ai zaka shaida islam ko?”
Dariya ya saki yana mai cewa.
“Haba innata mayar da wuƙar seki cemin ƴarkice ta ganni, to kice mata bani bane ba tama daina wahalar da kanta”.
Wata irin kunya ce ta kamani nan da nan naji na muzanta da wannan yarfin dayay min.
Amman kafin nai yunkurin furta wata kalma naji muryar inna nacewa
“Ai waƙa abakin mai ita tafi daɗi marar mutunci gata ai seka gaya mata da kanka ni sallah zanyi”
Tafaɗa mai tana mai mikon wayar saman cinyata.
Wata irin mummunar faɗuwar gaba naji acikin dukkan ilahirin jikina lokacin danaji sautin…………
ZUMA A BAKI Is not for free book domin neman ƙarin bayani seki tuntubi wannan numbern 08142105218
Albishirin ku masu son karanta ƙayatattun labaran soyayya masu narkar da zuciya gami da ilimantarwa da faɗakarwa to gada ma ta samu ki nemi waɗannan zafafan littatan waɗanda aka baje soyayya mai tsayawa a zuƙatan makaranta cikinsu👇🏼
AUREN BARE
H A S K E
KOBA SO
DA IZZATA
ƊAN MAJALISSA
Nemi wannan numbern 08142105218 duk ɗaya akan farashin naira 300 ne amman idan siya zaki gaba ɗaya xaki biya naira 1000 ɗaya ne
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*43 & 44*
Amon! muryarshi acikin dodon kunnena yana cewa.
“Tsananin soyayyar tawace ta saka nake miki gizo? to inma mafarki kike seki maza ki farka domin niɗin nan nai miki nisa yarinya”.
Yaƙarasa faɗin maganar yana feson iskar bakinsa ta cikin wayar.
Wani malolon takaicine ya zomin wuyana nai matuƙar nadamar jin furucin nasa agareni.
“Hellow! nasan kina jina shuru kikai, to da kika cewa inna kinganni a wajan by pass ke uban mi yakai ki wajan? nasan dai nan ba arean mu bane ba, nidai dan ALLAH ki rufawa ƴaƴana asiri kada ki soma kule kule domin nasan halin jarabarki ba lallai ki iya riƙe kanki ba ko wancan lokacin keki ke ribata na”.
Yafaɗa dawani irin salo na rainin hankali kafin ya katse wayar ƙitt! yabarni a dashe.
Tsanin tashin hankali zulumi fargaba da tarin nadama sune suka saka numfashina fitar wucin gadi.
Wani irin kukane mai karfi ya tawomin cikin azama na saka hannuna na toshe bakina kafin na kumajin wayar tai ringing.
Ban ɗauka ba kuma bani da niyyar ɗagawa illah kukan dana cigaba dayi na tarin nadamar mai ma ya kaini wajan shiga hurumin da yanzu nasan ba nawa bane.
Umar dariya ya kece da ita yasan tana can tana kuka domin Allah ya bata arhar hawaye, cikin mugunta ya kuma kiran wayar domin ya kuma hargitsa ta a karo na biyu.
Nikuwa hararar wayarma nake ina cigaba da kukana.
“Humaira ɗaga wayar nan lazumi nake”.
Najiyo muryar innah daga cikin ɗakin gadonta.
Babu yadda zanyi, inyi mata musu dalilin hakan yasa na ɗauki wayar na kara a kunnena batare dana tanka masa ba.
“Nasan kina jina kuka kikeyi sabida nace nai miki nisa ko? Aisha mai matata tai miki kika mareta tsabar bakin ciki da hassada ne na ta aure miki tsohon mijinki yasa kika ɗaga samudawan baƙaƙen hannayenki masu kama dana mai walda kika zuba mata a fararen larabawan kumatunta, ko? to wallahi kinci bashi domin ki tara karonmu dake bazeyi daɗi ba.
Da sauri na miƙe tsam na fita waje takalmina na zira a ƙafata, nama fice agidan gaba ɗaya wayar tana kare a kunnena nayi hakanne domin kada innah taji raina a tsananin ɓace nace masa.
“Dakata ya umar! na buga masa tsawa.
“Dafarko maganar da kake akaina ta wai karnai kule kule sabida yaranka, shin ka manta magajiyar gidan karuwai ka aura ne karewar kule kule , sanin kankane yaya tarbiyar gidanmu take kasan hakan baya cikin tsarina”.
Na numfasa sannan na ɗora………..
“maganar matarka kuma dakai da ita duka bakwa gabana bana ta taku domin witsiyar rakumi tai nisa da ƙasa har abada nai maka nisan da bazaka taɓa.kamoni ba, kuma bana fatan ma na kara wata rayuwa dakai, abu nagaba ko a ɗazu darajar ƴaƴana kaci dahar na nuna damuwata akanka nayi hakanne sabida makomar yarana amman ba dan kai ba kuma ka saka ka aje aranka ba’a sauyawa tuwo suna har abada ƙiyayyar nan danake maka bazan dainata ba haka zalika ni aurena ma ya kusa sabida haka se anjima”.
Bai bari na katse wayar ba naji sautin masifarsa kamar ze faso wayar ya fito dan jaraba.
“Aisha dan ubanki ni sa’ankine? Aisha kijirani nazo nai miki rashin mutunci ni xaki duba ki faɗawa maganar banxa data wofi?”.
Mamakine ya kamani to mai ya jawo abun xagi anan?
“A,a magana kaifa aka baka amsa nikam kadaina zagarmin ubana in kai baka ganin darajar sa naya haifa ya baka itama ta haifa ta barmaka toni nasan ciwonsa ya isheka haka malam ya isa kuma kaxoɗin in kacika kai ɗan………”
Baibarni nakaiba ya kuma katseni.
“Humairah zagina xakiyi nace zakigana xakiyi sabida kina taƙama da mai mata da ƴaƴa takwas yazo ya tayaki sabida fa tsabar bakin jininki tunda kike xawarci ba uban daya tayaki hakanan zaki hakuri naxo ki koma ɗakinki kiyi rainon ƴaƴanki dana kishiyarki domin bana hango alkairi ga wannan dattijon daya fito miki”.
Takaici mamaki zulumi fargaba sune suka dirarmin a zuciyata.
“Ya umar waya gaya maka wanda zan aura?”.
Nafaɗa cikin tuhuma.
“Hmm wayace miki komi naki ba,a tafin hannuna yake ba shima ɗin dayaya aka cusa miki shi? to albishirinki babama hango bakin jinin da zakiyi yay shiyasa ya laƙabamin ke a wancan lokacin”.
Yafaɗa yana kunshe dariyarsa sabida jin sautin kukanta dayay a fili.
“Wallahi Allah Seya sakamin dik abinda kake aikatawa akaina kaida Allah, aikin banza inba tsabar saka idanu da bakin ciki ba maye bama tare ma seka bi diddigina tokaje baza,a koma gidan nakanba kuma ƴaƴan ma bana so kaje ta rikesu wallahi ko a hanya na gansu bazan kula suba kuma kaima ko a hanya ka ganni kada ka nuna ma kasanni ko gidanmu kada ka kuma takowa tunda ba gidanku bane”.
Awannan karon yakasa saita dariyarsa seda ya dara sosai lallai ƙuruci dangin hauka ƴaƴa biyu amman har yau bata sauyaba ashe da kwanto tai masa halin nan na nan.
“Hmm gidanku tun kafin kisan zakizo duniya nike rayuwa acikinsa haka zalika ko a yau nacewa baba zaki koma tofa ze kara bani sabida ba mai iyawa da cin abincinki ai seni ɗin,kuma ni ba bin diddiginki nike ba sedai ko kece kebin nawa marar kunya kawai, kuma nasan bazaki taba kallona a hanya kiƙi kulani ba tunda kika iya rungumar mahaukaci mai kama dani nasan ko iya nan aka tsaya da wasan wallahi nayi miki illah”.
Kitt ya kuma katse kiransa yabarni da takaici.
ZUMA A BAKI Is not for free book domin neman ƙarin bayani seki tuntubi wannan numbern 08142105218
Albishirin ku masu son karanta ƙayatattun labaran soyayya masu narkar da zuciya gami da ilimantarwa da faɗakarwa to gada ma ta samu ki nemi waɗannan zafafan littatan waɗanda aka baje soyayya mai tsayawa a zuƙatan makaranta cikinsu👇🏼
AUREN BARE
H A S K E
KOBA SO
DA IZZATA
ƊAN MAJALISSA
Nemi wannan numbern 08142105218 duk ɗaya akan farashin naira 300 ne amman idan siya zaki gaba ɗaya xaki biya naira 1000 ɗaya ne
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*45 & 46*
Da ɗumbin takaicin baƙaƙen kalamansa gareni na koma gida idanuna jajir naci kuka nagodewa Allah domin ya umar yau ya cuceni kuma ya gama dani.
Da anty naci karo tana ɗiban ruwa a rijiya da kallo ta bini tana nazarina nikuwa sallama kawai nai na faɗa ɗaki tare da zama a saman gado ina cigaba da kukana ga wayar innah a hannuna.
Seda nai kusan mintuna biyar a zaune sannan anty ta shigo ɗakin namu.
“Humaira”!
Naji muryarta acikin dodon kunnena.
“Na’am Anti”.
Nafaɗa cikin kukan takaicin danake yi.
“Ina kika tsaya tun la’asar daga asibitin ina kika nufa yanaga kina kuka sannan banga jakarki ba?”.
Gabana ne yafaɗi sabida narasa amsar dazan bata,haka na cigaba da kukana yin duniya anty tai dani naƙi magana daga karshema masifa takamamin data gaji sannan ta ɗora da cewar bari baba ya dawo.
Tana fita na mike tsaye naje nayo alwala na dawo ɗakinmu sallah nai ina idarwa na kira anisa akan ta mikawa innah wayarta.
Ana sallar isha’i na haye saman gado na kwanta sabida ban shirya amsa tambayar baba gareni ba.
Seda na kwanta sannan ƙafata tace bata san zancen ba haka tasakani agaba da zafi ina kuka ina jamai Allah ya isa da kyar bacci yay awon gaba dani.
Koda asubahi ma dakyar nai sallar asubahi ina idarwa na koma gado sanin ranar week end ne yasa nasha malamin baccina raina fess.
Wajan karfe goman safiya na tashi raina a ɓace haka zalika idanuna sunyi ja tare da kumburi, yunƙurawa nai tare da fita tsakar gida seda na ɗora ruwan wanka sannan naje ɗakin anty muka gaisa.
Daga nan nai ɗakin umma cikin ɓangarenta, alokacin ne umma ta tareni da farin cikinta akan cewar wannan bawan Allahn yacewa shugabar makaranta dan Allah yau ze xo wajena sabida nan da next week zebar kasar.
Tsananin jin kunyar umma yasa na amince mata atake kuwa ta kira mai makaranta a waya wato matar kaninta ta sanar mata da, amincewata sannan mukai sallama na fito waje.
Gaban murhun dana ɗowa ruwan ɗumin naje domin na duba koyay zafi
Koda na duba ruwan yayi ɗumi saukewa nai na zuba a bokitin wanka na faɗa banɗaki se lokacin na lura ashe al’adata ce take zuwa a yau ɗin sabida yadda naji ɓacin rai mai tsanani atun tashina a baccin yau.
Sosai na gyara jikina sannan nai wanka na fito abina, kicin naje na haɗa ruwan shayi marar suga haka zalika ban saka madara ba, na nufi ɗakin anty ina kurba sabida yadda yake warwaremin hanjina.
“Humaira zauna nan daman jiranki nake bawai rabuwa nai dake ba”.
Zama nai kaina aƙasa ina mai kurɓar shayin dake hannuna.
“Humaira jiya ina kika tsaya sannan kuma ina jakarki?”.
Ƙasa nai da kaina bazan taɓa gaya mata abin kunyar danai ba.
“Anti suna gidan inna”.
na faɗa kaina tsaye.
Da mamaki saman fuskarta naji tace min.
“Mai ya kaiki gidan innah bayan nasan tunda kika rabu da umar baki sake kai mata ziyara ba?”.
Gumi naji ya soma ketomin abinka da rashin sabo da karya, da ƙyar na ƙaƙalo wata akaro na biyu nace mata.
“Inna yadda yatsana kemin zafi wallahi na ɗauka mutuwa zanyi shiyasa dana dawo daga wajan likitan danaga can yafimin kusa na sauka wallahi nama jima agidan don harta kiramin su islam muka gaisa,To kukan da islam takeyi ne akaina yasa na manto jakar na tawo ina kuka”
Nafaɗa ina mai neman gafarar ubangijina abisa karyar danai a yanzun.
Murmushi anty tai sannan ta dubeni.
“Babu wani nan kedai kawai kice kin biya tacan domin kiji muryar yaranki, wato humaira wannan tunanin yaran ne yake hanaki cin abinci kwana biyu? mai yasa bazaki fawwalawa ALLAH komai ba?”.
Ajiyar zuciya na mayar tajin daɗi sabida ada danaji tace ba waninan wallahi na ɗauka ƙaryatani zatai amman danaji tai wannan furucin senaji matukar dadi araina.
“Anty nifa ba dansu naje ba, wallahi anty da gaske nake”.
Nafaɗa cikin shagwaɓa
Dariya anti tai tana tsokana akan naki daurewa da rashin ƴaƴana musamman a yanzu dana san kawata ke auren babansu.
Azuciyata nake cewa lallai anti bazaki gane yadda kishi yake ba tunda baba bai taɓa miki kishiya ba amman wallahi abin nan ya taɓani duk da bama tare daya umar amman bani ba masoyina ma nasan seya jimin takaicin wannan cin amana.
Amman a fili murmushi nai mata kana na soma rattaba mata bayanin zuwan wannan bawan Allah’n.
“To Allah ya zaɓa miki mafi alkairi amman inata addu’a akan Allah ya bayyana gaskiya ki koma ɗakinki sabida ina tausayin ki ashekarunki ace kinyi aure biyu kin soma raba ƴaƴa”.
Ƙwallah ce ta tarar min a kurmin idanuna batare dana bari ta ganiba na goge na ƙaƙalo murmushin yake ina mai amsa mata da “amin”.
Tashi nai na nufi ɗakinmu.
To wunin ranar nayisa ne cikin kasala da faɗuwar gaba, kuka kam nayisa kamar babu gobe sabida jikina yana bani kila in wannan mutumin yazo tofa aurena yazo sabida xan amince masane kawai ya auren domin na nisanta kaina da Umar.
Karfe biyar da rabin yamma yazo lokacin ina cin abincin rana, Umma ce ta aiko sadiya ɗiyarta akan shugabar makaranta tai mata waya cewar yana waje.
Hijabi na ɗauka dogo fari tass na ɗora akan doguwar rigar dake jikina naɗan fesa turare kaɗan sannan na fita seda naje wajan anty na gaya mata sannan na fita kofar gida gabana na faɗuwa.
Babban mutum mai kimanin shekaru arba’in da biyar nagani tsaye ajikin wata farar honda a kofar gidanmu.
Cikin nutsuwa na karasa gabansa sabida ya haifeni ba yaro bane har kasa na tsugunna na gaisar dashi.
Cikin farin ciki yacemin.
“Tashi tashi ƴammata barka da yamma my beby”
Gabana ne ya faɗi wata kunya ta kamani na mike naɗan raɓe daga gefenshi.
“Beby babu wajan zama ne?”.
Yafaɗa yana washen bakinsa dayaci goro domin gaya nan jajir.
Batare danai masa magana ba na wuce gida sallaya na ɗauko mai na shinfiɗa masa a kofar gidanmu saman dakalinmu naje na gaya masa yazo muka zauna akai.
Bayan mun kuma gaisawa nan ya soma min bayanin kansa a taƙaice.
“Da farko sunana Alhaji sa’eed ni haiffffan garin kano ne kuma ni ɗan uwan hadiza ne, yarana takwas matata ɗaya dalilin ƙarin aurena shine matata bata kula dani”.
Da sauri na ɗago sabida mamakin jin kalaminsa.
Ɗagen gira yay.
“Yes bata san tattalin miji ba haka zalika kome na kawo mata bata godemin se rainuwa wannan dalilin yasa a yanzu na sauwake wa kaina da wahalarta komi nawa nake direshi a ɗakina inci abinda raina keso,Haka zalika ga rashin kunya kala kala, hakan yasa nake kulleta a ɗaki nai mata ɗan banzan duka daga baya kuma ta bullomin da rashin bani hakkin kwanciyar aure shima sena daureta da igiya na haye kanta nai bidirina hankalina kwance wannan dalilin yasa nakeson na kara aure na huta”.
Gumine naji yana ketomin kota ina.
Seda na yarfe sannan nace mai.
“Amman tayaya kuna zaman haka har ka kai war haka da ita batare daka mata illah ba?”
Murmushi yayi.
“Ada batamin kowani hali wallahi seda ta shiga wata makarantar matan aure tofa daga nan ta haɗu da ƙawaye na grp suka soma ɗorata a hanya, abinda ze baki mamaki yawancinsu matan manyan masu kudine wannan dalilin yasa suke gasa a junansu har hakan ta kawo tana min korafin ita kaza da kaxa yay mata kaɗan da sauransu atakaice dai yanzu komi nai mata bata gani sabida hangen na sama da ita,iya hakuri ina hakuri da ita bazan iya sakinta ba sabida darajar haihuwa amman aure zanyi domin na sami nutsuwa, kullum cikin tsurfar anko waya kaza da kaza ta fito na sai mata take”.
Ajiyar zuciya nakai mai karfi kafin naji ya cigaba.
“Daga karshe ma inna kawo mata kayan abinci setaki yin girkin wai ita baxataci kalar abinci kaza ba se kaza ke danaga abin ze daman kawai sena kulle store ɗina, na soma dire mata ƴar awo inta ga dama tayi in bata ga dama ba ta barshi ai cikinta ne nikam ina zuwa da take away ɗina daga wje naci na koshi, sabida ita naga nasiha da bada baki baya mata se an haɗata da masifa”.
Wani tsoron Allah ne ya kamani daman haka mazan suke? ahaka nake fatan nai wani auren? dama haka ya umar yay hakuri dani? tabbas ba namijin daze dauki abinda naiwa ya umar koda kuwa waye, duk da zugar da sakina kemin amman nima nasan kaina ban kyautawa ya umar ba ashe haka yayta hakuri dani har haihuwa biyu, da auren sakina da jarabawar dana shiga bayan rabuwa ta da umar wallahi kaf isharace gareni haka zalika darasi ALLLAH ya nuna mini.
“Beby bakya jina?”.
Naji muryarsa a kunnena.
Firgigit! na juyo na sauke ajiyar zuciya sannan nace mai.
“Amman nikam inda zaka ɗauki shawarata auren dazaka daɗa wallahi baze kawo maka gyaraba face illah da haɗari sabida daga lokacin daka fara kokarin kara aure to wallahi kawayen matarka zasu soma zugata akan tabi malamai daga nan sekaga wata barnar ta afku amman addu’a da nasiha sune zasu kawo muku gyara a tsakaninku haka nan abincin da kakeci kai ɗaya a ɗaki ka hanasu wallahi rashin adalci……..”.
Dannowar hancin wata shegiyar mota layinmune ya hanani ƙarasa maganar tawa.
ZUMA A BAKI Is not for free book domin neman ƙarin bayani seki tuntubi wannan numbern 08142105218
Albishirin ku masu son karanta ƙayatattun labaran soyayya masu narkar da zuciya gami da ilimantarwa da faɗakarwa to gada ma ta samu ki nemi waɗannan zafafan littatan waɗanda aka baje soyayya mai tsayawa a zuƙatan makaranta cikinsu👇🏼
AUREN BARE
H A S K E
KOBA SO
DA IZZATA
ƊAN MAJALISSA
Nemi wannan numbern 08142105218 duk ɗaya akan farashin naira 300 ne amman idan siya zaki gaba ɗaya xaki biya naira 1000 ɗaya ne
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*47 & 48*
Dakatawa motar tai adai dai saitinmu domin tayar motar ma ta kusan takamin ƙafafuna da sauri najanye ƙafafun nawa na ɗagesu nai saman dakalin dasu ina mai kallon baƙar motar dataji uban baƙaƙen glass waɗanda ba,a ganin na cikinta, tsabar yadda motar ke sheƙi yasa ina kallon hoton fuskata ajikinta.
Tajima a tsaye batare dana cikinta ya fitoba haka nan ba,a kasheta ba, gaba ɗayanmu nida Alhaji daka tawa mukai tare da zubawa motar idanu muna kallon wanda ze fito daga cikinta musamman ni danakejin bada ban alhajiba da wallahi senaje na buga mai glass ɗin koda ɗan gidan ubanwaye domin rainin hankalin yakai ya komo ai.
Kamar daga sama naji anbude murfin motar da ƙarfi, gabana ne yay wata iriyar faɗuwa wanda yasa jinin dake zuwarmin na al’ada ya kuma zubomin aguje kamar an koroshi.
Sanye yake cikin wata ɗanyar gezner kalar sky blue anyi masa ɗinkin halp jamfa,babu hula a saman kansa se uban baƙin glass ɗin daya kafta a saman fuskarshi baƙin takalmi sau ciki ya saka aƙafafunsa, Ganin yana tunkaro inda mukene yasa nasha jinin jikina babu abinda ilahirin jikina yake face mazari yana kaɗawa da ƙarfi da ƙarfi,tsananin dokawar da kirjina keyine ya tsoratani domin da ƙarfi yake dokawar tamkar ze faɗo ƙasa.
Cikin nutsuwa naji sallamar sa acikin kunnuwa na.
“Amin wa’alaikassalam”.
Cewar alhaji sa’eed.
“Ranka ya daɗe baka san da matar aure kake zaune ba in ita bata da hankalin gaya maka tana da aure ni gashi na gaya maka”.
Da sauri na ɗaga idanuna na dubeshi yawani tsaya agabanmu ya harɗe hannunshi a saman kirjinshi.
“Ko kaɗan ban sani ba kuma bayan haka ni ai ɗan gida…….,
Bai barshi ya karasa faɗar maganar ba ya tari numfashinsa.
“Stop! malam kai wani irin mutum ne bada ban kaci darajar furfura ba da babu abinda ze hana na gaya maka magana marar daɗi, zaka wani kawo baki fal goro kana wani cewa kai nagidane karewa kaine raɓa,ƙarewar gida kekuma dallah tashi ki bawa mutane waje uban me wannan tsohon ze zuba miki inba majina ba”.
Yafaɗa a tsawace.
“Wallahi ni ƙarya yake ba wani auren dake kaina kuma…….
Ya saka haɓar hannunshi ya bugemin bakina tare dajana ya wurga cikin motarshi wani irin razanannan kallo yake aika min kafin ya sakawa motar key yaja mubar wajan baki ɗaya.
Kifa kaina nai a tsakanin cinyoyina ina rafka kukan takaicin abinda yay mini.
Tafiya mukai mai ɗan banzan nisa kafin naji yayi parking alokacin na ɗago kaina naga ashe wajan wani shaƙatawa ya shigo damu wanda bansan sunan wajan ba sedai yadda naga jama’a ɗaiɗaiku suna shawagi abakin wata bishiya ya gyara parking ɗinsa sosai.
Amai makon naji maganarsa sedai naji tattausan hannunsa a saman haɓata ya ɗago fuskata.
Fuskarsa jajir da alamun zafin rai naji muryarsa.
“Aishahhh mai kike cewa a waya? zuwa nai mu fiƙe raini nida ke sekuma naga wancan tsohon, ke yanzu in banda abin kunya ki rabu da yaro sabon jini ki koma tsoho mai baki fal goro idan ramawa zaki ai seki auro ƙaninki kamar yadda na auri ɗanya jakaf, amman dai anci baya wato shiyasa naga kinci wannan farin hijabin kamar fatalwa, ke mai yasa har yau yadda nasanki haka kike ne”.
Tsananin takaicin maganar tasane yasa na doke hannunsa ina yunƙurin fita daga motar ya saka hannu ya dannen cinyata ya kan kame alamun baze barni nai wani yunkuri ba.
Ɗago fuskata nai na zuba mai idanu.
“Ya umar mai na tare maka? katuna komi bawa zeyi ya tuna akwai mutuwa akwai hisabi nidai nasan baka da matsala dani a yanzu tunda bana aurenka”.
Nafaɗa ina mai fashe mai da kuka!.
“Kabarni naji da abinda nakeji arayuwata kabarni naje nai rayuwata nima kamar kowace mace,ba tsohoba ko sa’an kakana zan aura ina tunanin a yanzu bakada da matsala da hakan ko kana da ita?”.
Nafaɗa ina zaro mai idanuna waje.
Rintse idanunshi yay tare da zare glass ɗin idanunshi gaba ɗaya idanunshi ya haɗe da wani irin ja kamar gaushi wanda ya bani damar sunkuyar da kaina ƙasa domin bazan iya jurewa kallonshi ba.
“Bani da izini Aisha amma a yadda kike yakamata ki koma ɗakinki kiyi gadin ƴaƴanki”.
Share hawayena nai sannan nace mai.
“Tun suna yara kake rainonsu wani abun bai cisuba se yanzu? nima aure zanyi bazanje gidan wani da agololi ba haka zalika xan koma makaranta nai ilimi na zama mace kamar kowa”.
Dariya ya kece da ita wadda nake ganin kamar da biyu acikinta.
“Aisha baki dace da duk abinda kika lissafo ba haka nan bakin ki kaɗai ne yake furta hakan amman zuciyarki ta karyata hakan”.
Kallonsa nai ina hango tsantsar rikici acikin idanunsa.
“Nidai na gaya maka koma dai maye kai kasani kaji dashi kuma nidai bana sonka kuma bazan koma gidanka ba ko mazan duniya sun kare”.
Shafo tulin sumar dake kansa yay tare daɗan kallon gefensa kaɗan.
“Koda nai miki haka?”.
Yafaɗa yana mai rungumoni ya hadeni da kirjinshi.
Ƙoƙarin tureshi nake amman hakan ya faskara sema kuma mannenin dayake da kirjinshi kamo cikin kunnena yay da mugunta yana cewa.
“Aisha!Aisha!! tawa duk duniya babu mai iya zama dake wallahi seni ɗin,haka zalika kem bazaki iya rayuwa da kowa ba seni nine na fara buɗe miki ido akaf mazan duniya baki da first love kamar ni, bazan ce ina sonki ba a yanzu amman ina son ki koma ɗakinki kodan kiyi gadin ƴaƴanki”.
Yafaɗa domin son ya ƙular da ita.
Tureshi nai ina kuka! gashi bai bani damar maganaba.
Sema yamutsamin jikina danaji yanayi da hannunshi ɗago kaina yay tare da tsiran idanu yana kallon yadda fuskata ta jike da ruwan hawaye.
Tsintar bakinsa nai akan fuskata yana mai fito da harshe yana lashe hawayen nawa dashi.
Seda ya lashen tass sannan ya fito da harshen nasa sosai, ya haɗe da bakina yana kissing lip’s ɗina kamar babu gobe.
Wata ajiyar zuciya na sauke jin haɗaɗɗan tattausan bakinsa acikin nawa yana sumbata yana zuban miyaun cikin bakinsa acikin nawa.
Gaba ɗaya mun shagala da hakan musamman shi danaji yay min rikon tsauri da karfi na fusge fuskata na cure waje ɗaya ina kuka! ina neman yafiyar ubangijina.
Shiko jikinsa a matukar mace naga ya mayar da kansa back seat na kujeran yana mai faman huro iskar bakinshi kamar mai cin yaji.
Munkai kusan mintuna biyar a haka sannan yaja motar muka bar wajan.
A kofar gidanmu yay parking tare da bude motar batare dayay magana ba sema rintse idanunsa dayay kamar mai jin kunyata.
Ina fitowa mukai kiciɓus da baba da baffa zasu fito daga gida.
Cak baba yatsaya yana nazarina.
“Humaira daga ina kike”.
Tun kafin ma nai magana yay saurin bude kofar side nasa ya fito da sauri naji baba yana cewa.
“A,a Auda umari kuke kenan?”
Da gudu nai cikin gida batare danai tunanin komi ba nai ɗakinmu na barsu a wajan.
Haka na wanzu ina faman tunani abu guda har dare ban fitoba seda anty ta gaji sannan ta leƙo anan naji tana ta min tsiya wai daman nasan umar zezo nacewa alhaji yazo dama ai tasan munafurcine shiyasa jiya naita kuka ashe da biyu nake.
Bance mata komi ba na koma ɗakinmu wajan karfe goman dare anisa tazo take cemin baba na kirana.
Hijabi na saka jikina yana rawa na nufi ɗakin nasa.
Zama nai ina mai kallon baba kafin na mayar da kaina kasa.
“Humaira ranar ita yau lahadi zaki koma gidan tsohon mijinki mun gama magana gobe za,a daura aure idan ya kammala aikin daya kawosa nan zaku wuce tare bana son doguwar magana kije ki rike ƴaƴanki sabida naga alamun kema kinfison hakan sabida yadda kika share alhaji ɗazu kika tafi wajan uban ƴaƴanki to Alhamdulillahi maganar makaranta babu bare maganar wani auren domin haka ki koma ɗakinki yafi miki alheri”.
Kukane ya kufcen da sauri nai ɗakinmu ina mai cewa.
“Burinka ya cika umar nasan kasheni zakuyi kaida sakina daman nasan plant ka haɗa a ɗazun yasa ka ɗauken a motar ka”.
Nafaɗa ina mai fashewa da kuka…………
Cikin nutsuwa ya ƙarasa gabansu baba adake kamar wani soja,yana kuma kunshe dariyarta aransa na yadda yaga tasaka gudu kamar wadda ta fito daga gudun hijira.
“Baba barka da yammaci…………….
Gamai buƙatar karanta littafina sabo wanda zezo a farkon sabuwar wannan shekara mai zuwa ze biya
BAƘAR FATA
(Romantic story)
Norma grp#300
VIP#500
Sp#1000
Complt#1000
Accnt#0078174806 starling bank then show me your evidance of payment ina maraba da masoyana ƙashin bayan nasarata one love❤️💯
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*49 & 50*
Cikin sakin fuska baba ya dubi umar yace masa.
“Barkan kadai Umar, dafatan kana lafiya yaya iyalin naka?”.
Murmushi ya sauke yana mai saka hannunshi ya shafo sumar dake saman kansa.
“Lafiya lau nima nazo wani ɗan aikine kanon dafatan kuna cikin koshin lafiya?”.
“Alhamdulillahi umari ashe kaida humaira ne, shiyasa naga tai gida aguje ja’irar yarinya”.
Cewar baffa ƙananin baba yana dariya.
Cikin tausasan kalamai yacewa baba daman magana ce dashi in babu damuwa ze dawo nan da magari ba.
“A,a umari haba sekace bako muje shagon zaure mana muyi maganar tunda naga da sauran lokaci kafin ayi magaribar”.
Bai misaltawa baba ba haka suka rankaya sukayi cikin gidan a shagon soro baba ya gyara mai wajan zama kana ya zauna.
Cikin nutsuwa ya kalli baffa domin baze iya duban baba da maganar ba sabida kunya wadda tunda ya saketa bai taɓa waiwayarta da sunan biko ba se yanzu.
“Baffa daman mungama magana da Aisha akan cewar ita tafi son ta koma sabida ƴaƴanta shine nazo na baku hakuri baba ataimaka Aisha ta koma wajan yaranta”.
Tsit! shagon yayi kafin baffa yace mai.
“To Alhamdulillahi Umar daman mu a kullum gyara mukeso ba ɓarna ba sabida haka tunda har ita humairan da kanta tace taji tagani zata koma ai babu wani abu semuyi muku fatan alheri Allah ya saɓa hali”.
Da amin baba ya amsa.
Anan suka gama maganar da zasuyi kuma atake anan baffa ya amshi wakilcin humaira akaro na biyu shikuma baba ya amshi na umar sadaki ya bayar bayan haka suka bar maganar akan gobe za,a daura aure.
To bayan kammala wannan gidan imran ya wuce ya sami kanwarsa maryam ɗauke da tsohon ciki ko ruwa ma bai tsaya yasha agidan ba yayi gidan inna sabida imran ɗin baya nan yana wajan aikinsa wanda bayan kammala karatunshi shima ya sami aikin banki anan wani sabon banki shiyasa haduwar tasu take wuya sabida yanayin aikin kowa sedai duk wata tattaunawa suna yinta a waya.
Innah tana tsakar gida tana faman gyara zogalan ,dazatai miya sallama yayi ya shigo tare da neman guri ya zauna a gefenta yana gaisarta.
kada ran kada han ta amsa mai domin ya bata haushi jiya akan abinda yay ma humaira a waya.
Bayan wajan yay shuru kamar babu kowa inna ce ta dubeshi.
“Umar umarni nake baka akan kaje ka dawo da uwar yaranka wallahi a wannan karon bazan ɗaga maka ƙafaba nagama magana ta”.
Tafaɗa ranta a ɓace.
“Inna yanzuma daga gidansu nake kuma insha Allahu gobe zata zama matata akaro na biyu”.
Jiyowa tai ta dubeshi.
“Kai dan Allah umari da gaske kake?”.
Cikin tsantsar mamakin soyayyar da innah kewa aurenshi da humaira ya dubeta yau ta soma kiran sunanshi domin bata faɗa sabida kara irinta ɗan fari.
“Innah da gaske mana nake kedai ki mana fatan alkairi wallahi innah tunda na saki yarinyar kawai rayuwa nake amman komai baya min daɗi”.
Yafaɗa cikin damuwa.
“Yo daman kai waya gaya maka ana saɓawa Allah a zauna kalau? ai saki baya daga cikin abinda Allah yakeso musamman idan anyishi cikin ganganci da kuma sauri shin wai mai ma yasa tun lokacin bakai tunanin mayarta ba?”.
Ransa aɗan ɓace idanunsa jajir ya dubi innah.
“Wallahi innah lokacin na kasa controlling na kaina ne sabida abinda ya faru”………tas ya kwashe duk abinda yagani alokacin da abinda humaira kemai ada ya sanar da ita.
“Inna na rufeki ne sabida kada kiga baƙinta har watarana nazo nace zan mayarta kiƙi yarda, sannan kuma nima daga baya nai nadamar saurin sakin danai domin anan shine kaɗai laifina tare kuma da rashin bincike inna se jiya data ganni a datti wanda banga ƴa macen dazata ganka a haka ta kulaka ba inba mai tsananin sonka ba innah inkinga yadda Aisha taita kuka akaina abin ze baki mamaki”.
Ya dakata yana lumshe idanunsa.
Innah kuma cewa tayi.
“Allah sarki yaro ashe har yau kana nan da wannan xurfin cikin naka? shin mai yasa bakai kokarin sanar dani komi ba alokacin ai da tuni maganar ɗanka na wajan huɗu ake da humaira domin bazan zuba ido aurenku ya salwanta ba da tabbas zanyi iya karfina domin ganin na tare wannan ɓarnar”.
Da sauri ya tari numfashinta.
“Innah bazaki iya ba! domin babu wani mahalukin daya isa ya tarewa wani bawa ƙaddarar da Allah ya ƙaddara zata sameshi sabida haka ƙaddarar aurena da humair tun fil azal samammiyace dan haka innah babu wanda ya isa ya gyara abinda Allah ya raba gashi nan se yanzu da lokacin dai daiton yayi Allah ya ƙullah komai cikin nutsuwa”.
Mayar da ajiyar zuciya innah tayi.
“To hakane yaro Allah na tuba da wancan kalamin nawa na ɗazu, to amman mai yasa kai lokacin daka ganta da wannan bakai nazarin wani abuba kawai ka saketa sannan mai yasa baka tambayeta akan mai ya kawosa ba? dan kawai kafin ta aureka suna soyayya seya zama cewar da auren nata ma zasuyi kenan? kai ganganci yaro domin zartar da hukunci babu bincike bakaramar illah bane arayuwa hakanan yana kawo nadama mai yawa”.
“Wallahi innah sam kaina bai kawo hakan ba se bayan dana rabu da ita sannan naga rashin adalcina nayin biris da bincike akan abinda ya kawo afkuwar hakan amman yanzu alhamdulilahi tunda zata koma ɗakinta”.
A ɗage ta dubeshi tana murmushi.
“Amman koda ta dawo ɗin yana da kyau kai bincike akan abinda ya haidar da waccan matsalar domin muddin bakai bincike ba ina mai tabbatar maka da cewa wallahi setaga tafi ta baya illah”.
Gabansa ne ya faɗi baki sake kuma yana kallon mahaifiyar tashi.
Ƙarar wayarsace ta dawo dashi a tunanin daya afka.
Bayan ya ɗaga bayani ogansa kemai akan amfa gano ɗayan mutumin nan na naija wanda suke haɗaka da habu ɗan ƙwai wajan garkuwa da mutane, yanzu yana son ya kuma turamai da bayanan cigaban da aka samu anan ɗin.
agurguje yaywa inna sallama ya fita daga gidan ya kama hanyar hotel a daren ranar ya kammala tura bayan sa sannan ya afka tunanin mafita akan umarnin da innah ta bashi wanda zuwa washe gari yagama yanke shawarar zebi komi a sannu har Allah ya bashi sa’a gefe ɗaya kuma ga tarin damuwar kewar yaranshi wanda kullum ya kira sakeena a waya setace mai bata kusa wanda hakan ya kuma hasko mai akwai abinda yaran ke fuskanta game da zaman gidan nasu tare da ita.
MONDAY MORNING.
Cikin shiga ta alfarma ya kintsa kansa kallo ɗaya zakai mai kasan yana matukar farin ciki ayau ɗin amma tsabar basar da abu arai yasa baxaka fahimta ba.
Waya sukai dasu salim suna mai shaƙiyanci wai ungulu ta koma gidanta na tsamiya haka yayta biye musu kafin ya sauka ya faɗa mota seda ya biya gidan innah yay break fast sannan sukai waya da tsoho kakansa wanda yay masa fatan alkairi wajan karfe goma yabar gidan innah ya wuce nan kofar gidansu humaira anan suka haɗu da abokansa aka hau gaggaisawa tare da tsokanar juna kafin su wuce wajan daurin auren wanda ya sami halartar mutane masu yawan gaske.
Ƙarfe sha biyun ranar litinin wanda yay dai dai dai ga 1/1 dubban mutane suka shaida daurin auren UMAR MUHAMMAD SARKIN GIDA DA AISHA YUSUF NUHU, akaro na biyu.
Bayan gama daurin aure kuma walima suka wuce wadda abokansa sukai masa bazatar haɗata domin baya da masaniya akanta.
Anci ansha an hantse daga nan tafiya yay ya kuma cire kayansa ya kuma komawa wajan bincikensa.
Cikin amincin Allah ayau dai a mahaukacin tuburan yajewa habu ɗan ƙwai domun seda ya sami sa’ar faɗawa cikin gidan wanda daman burinsa kenan……….
AISHA.
Da zazzaɓi na kwana na takaicin yankan kaunar da umari yay mini wallahi nasan daman da gayya ya dauken a motar tasa shiyasa naga yanatamin dariya.
Da zazzafan ciwon kai na kwana haka nan dashi na tashi har su anty xulfa sukazo ban fita ba tun bayan sallar asubahi ina ɗaki ina ƙunci,
Lokacin da anisa tazomin da albishir ɗin ɗaura aurena wallahi seda na zageta dan takaici.
Karfe biyu anty zulfa tashigo dakin da faɗa da masifa ta sakani gaba naci abinci sannan ta soma shafamin dilka ajikina.
“Duk anty ta gayamin abinda ya faru to yanxu dai ki sani bake kaɗai gareshi ba a wannan karon inason ki nunawa ita kawar nan taki cewar kema mace ce mai cikakken iko kada ki ɗag mata kafa cikin ruwan sanyi kici durun uwarta! yadda ya kamata daman shi ai karshen cin amana tabewa, shikuwa umar wannan karon shima nuna masa ke mace ce mai aji! kada ki yarda yaga lagonki jawa ɗan banza linzami a ɗaki karki fito falo da kunci sabida makiya karsu gani su maki dariya sannan waɗan nan magun gunan sadidan ne kisha sosai kayan fruit ne aka haɗesu da garin madara aka dama da zuma kisha insha Allah zaki sami ni’ima sadidan ajikinki domin seda ita zaki gigita MAZAN”!.
Nidai bance mata komaiba sedai nima a wannan karon na ɗaura ɗammarar gyara ɓarnar danai ada can baya……….
UMAR.
Gamai buƙatar karanta littafina sabo wanda zezo a farkon sabuwar wannan shekara mai zuwa ze biya
BAƘAR FATA
(Romantic story)
Norma grp#300
VIP#500
Sp#1000
Complt#1000
Accnt#0078174806 starling bank then show me your evidance of payment ina maraba da masoyana ƙashin bayan nasarata one love❤️💯
💃💃💃💃💃💃💯
INA MARABA DA MASOYANA ONE LOVE💯💯❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️💃
ZUMA A BAKI Is not for free book domin neman ƙarin bayani seki tuntubi wannan numbern 08142105218
Albishirin ku masu son karanta ƙayatattun labaran soyayya masu narkar da zuciya gami da ilimantarwa da faɗakarwa to gada ma ta samu ki nemi waɗannan zafafan littatan waɗanda aka baje soyayya mai tsayawa a zuƙatan makaranta cikinsu👇🏼
AUREN BARE
H A S K E
KOBA SO
DA IZZATA
ƊAN MAJALISSA
Nemi wannan numbern 08142105218 duk ɗaya akan farashin naira 300 ne amman idan siya zaki gaba ɗaya xaki biya naira 1000 ɗaya ne
*SANARWA TA MUSAMMAN*
ina mata ƴan ƙwalisa? shin kokunsan ƙamshi da gyara shine mace? to matso na baki bayani shahararriyar mai haɗa turarukan mata da kuma kayan gyaran jikin mata wato Ummu noor yanxu ma ta kara xuwar muku da xafafan kayan ƙamshi dana gyara jiki domin kara kankaro miki da martabarki wajan oga ga kayan nata kamar haka👇🏼
Turaren wutane
Humrh
Kulacham
Turaren wanka
Turaren Kaya
Gyaran jiki
Na amare
Da masu jego
Da magungun nan mata
Irin su kaza
Tantabara
Tsumi
Gumbar
Zuma
Sauran bayani dai in mutum yamin magana na masa
gamai neman karin bayani seya kira👇🏼
Ummu noor
08067807620
09057713999
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*51 & 52*
AFUWAN YAU NAƊAN TASHI DA RASHIN JIN DAƊIN YANAYIN NE…..
UMAR.
Da wani irin gudu ya shiga cikin Gidan Habu ɗan ƙwai duk da tarin matasan daya gani shaƙe acikin harabar gidan waɗanda kallo ɗaya yay musu yagane abokan hulɗar ɗan ƙwaine sabida yadda yaga sunata faman bankar ƙwayoyin shaye shaye acikinsu.
Wani ne ya hura usir nan da nan wasu ƙattin maza suka takewa umar baya suna cewa….
“Kai! kai!! kada ka shiga kofar nan wallahi ka shiga a ajalinka”
Sarai yana jinsu amman baiko kulasu ba haka ya ƙarawa mansa gudu harseda yakai kofar farko wadda yasa karfi ya doketa akuma dai dai wannan lokacin, yaji ƙarar sautin koke koke! idanunsa ya bude tar akan yaran Alhaji wada mai wake waɗanda ake faman nima fiye da sati uku, tare dawasu yaran waɗanda suma yake kyautata zaton suma ɗin satosun akai domin garkuwa, da sauri kuma ya saita ƴar na’urar vedio camarar dake hannunshi wadda sam bazaka taɓa cewa akwaita ba sabida ƙanƙantar ta cikin mintunan da bazasu gaza ashirin ba ya gama aikinsa ganin waɗannan matasan sun kusan shigowa ɗakin dayake yasa yay saurin bara shure shure kamar wanda baya cikin hayyacinshi a matukar firgice suka shigo ɗakin suna faman nishi sabida akwai tazara mai yawa a tsakanin harabar gidan da ɗakin wanda seda sukasha gudu kafin su shigo nan ɗin wanda wannan damar daya samune yasa ya gama abinda yake batare da sunci mai ba.
“Kai waya baka izinin shigomin gida?”
Habu ɗan kwai wanda keta faman nishi yake faɗawa umar cikin muzurai.
Dariya umar ya kwashe da ita yana faman soshe-soshen karya kafin ya kaiwa bangon ɗakin mari yana mai cewa.
“Hararata kake dan ubanka hararata kake”.
Yana cigaba da kaiwa bangon naushi.
“Dallah ku kamashi kuje ku wurgamin shi waje ta yadda baze ƙara gigin zuwa inda nakeba”.
Habu ya dubi matasan yana basu umarni kafin kuma ya dubi umar yana mai janyo hannumshi.
“Ƙaton banza ƙaton wofi kaci sa’a kana da taɓin hankali wallahi yau dase dai uwarka ta haifi wani waya gaya maka ana wasa da dodo?”.
Maza ku fitar min dashi kafin zuciyata ta sauya tunani akansa.
Umar yana dariyar rainin wayo kamar bai san abinda suke ba yanaji yana gani suka kamasa suka fita dashi yanata dariyarsa.
Cikin amincin Allah suka wurgoshi kofar gida gudun kada su ankare yasa yana tafe yana tsalle tsalle harya karasa hanya kana ya sami napep ya nufi masaukinshi.
Gaba ɗaya jikinsa yana masa ciwo.
Tabbas yasan aikinsu mai haɗarine amman darajar ceton rai Allah ze karesu.
Ya sauka ya bawa mai napep ɗin kudinshi sannan ya nufi cikin hotel ɗin.
Cikin kuzari ya kammala kintsa kansa cikin coffee’n jallabiya mai yankan hannu sallar la’asar yay sannan ya nufi wajan frij ya dauko moult mai sanyi ya zauna akan sopa yana sha seda ya kammala sannan ya ɗauko laptop ɗinshi.
Ya shiga tura manyan bayanan daya samu akan habu ɗan ƙwai.
Sosai bayanan suka girgiza ogansa aikuwa nan da nan ya kira umar awaya cikin girmamawa suka gaisa.
“Mr sarkin gida! naga sakonka amman abin fa yayi mugun ɗauremin kai kuma nai matukar baka numbern yabo sabida haka yanzu zanyi report na case ɗin zuwa kano idan yaso se a tura musu jami’anmu na can ɗin to amman wani hanzari ba gudu ba yana da kyau ayau komi dare ka fita daga kano katawo abuja domin anan ɗin zakafi samin safe sabida ina gudun kada kuma su soma bin diddiginka”.
Gashin kansa ya hautsina da ɗan ƙarfi! yana mai furzo da huci daga cikin bakinsa.
Lip’s ɗinsa masu azabar ja kamar an sakama janbaki ya shiga tsotsa.
“Oga babu damuwa fa a ko ina nake Allah yana tare dani”.
Yafaɗa cikin rashin sukuni.
“Yes a ko’ina kake akwai ALLAH amman bada ga ni bane daga can saman mune ma’ana hedquater ita ta bada damar ayau ka tattara komi ka komo kodai ka manta daman iya yau wa’adin aikin naka ya kare?”.
Lumshe idanunshi yay sam ya manta sabida matsalar humaira.
“Ayyah! wallahi na manta amman babu komi insha Allahu zanzo komi dare”.
Yafaɗa ransa badan yaso ba.
“Okey yanzu sekaje airport sabida akwai jirgin daze tashi daga 6:00pm kano to abuja babu matsala insha Allah tuni angama maka komai”.
Murmushi ya sauke mai sauti daman wannan ƙa’idar aikin sune in za’a turaka waje tofa komi naka yana ƙarƙashin kulawarsu.
“Oga kasanfa wancan zuwan da mota na naxo sannan kuma zan tafi da madam ne”.
Cikin kulawa yace mai.
“Babu matsala koma dai da wayene karka damu zancen mota kuma ka barta wajan wanda ka yarda dashi insha Allah gobe zan tura driver na ya zo maka da ita”.
Godiya yay masa sabida irin mutuncin da ogan nasu kemai lallai daman so gamon jinine wani haka kawai zakaji daga haɗuwarku dashi Allah ya ɗoraka akanshi yana sonk yana kyautata maka, domin gaskiya shikam tunda ya soma aiki wajan suke tare da ogan nasa amman bazece ga ranar daya taɓa bata mai ba sema tarin llkairin dake yimasa.
Duk wannan tunanin zucin yana yinsane bayan sun kammala wayar dasuke da ogan nasa.
Still wayar ya kuma dauka ya soma kiran baba cike da alkunya.
Cikin farin ciki baba ya dauki wayar gaisawa sukai baba ya kuma yi masa fatan alkairi..
“Baba daman wajan aikinmune suka ɓuƙaceni yau sabida haka karfe shidan yamma ma zan wuce ko ita ta gama kintsawa?”.
Yafaɗi hakanne domin a kashe magana domin idan innah ya gayawa zata iya cewa ya bari daga baya shikuwa yanzu yadda ya gaggaji ɗinnan baze iya dawowa kano nan kusa ba.
Hakama ita kanta humairan yaje mata da maganar yasan halin taurin kanta ƙi zatai ƙarshe ma arabu baram baram.
“To masha Allahu amman kasan yadda abin yazo a bazata ko shiri bamu gabatar ba gakuma hidimar bikin sadiya, sabida haka kaɗan ɗaga mana ƙafa mugama na sadiyar inyaso itan ta tare daga baya tunda bazzawara ce”.
Baba yakai maganar zuciyarsa ɗaya.
“Haba baba yau koda bani na auri Aisha ba ai baba ni mai yi mata kayan ɗakine bare kuma daga hannuna ta fito nine ma zan bada hakurin rashin lefe wanda insha Allah daga baya zanyi mata, amman indai dan kayan gadone wallahi kubari akwaisu wadatattu agidana, sannan itama sadiyan baba nabarine bikin yazo amman wallahi na dauke muku”.
Yafaɗa muryarsa can ƙasa kamar koda yaushe.
“A,a umari dame zakaji da hidimar aiko mana da kayan abincin da kakeyi duk wata koko da hidimar karatun anisa dana abba daka dauke mana banda gyara mana gida dakayi sannan kuma kazo kace ka ɗauke masu nauyin kayan ɗaki inaga hakan kamar bamuyi dai dai ba”.
Rintse idanunsa yay har sanda baba ya kammala maganarsa.
“Ya salam baba dame zan biyaka? wallahi babu baba tunda ka dauki AISHA ka bani alokacin da bani dashi baka duba wannan ba, ka dauki mahaifiyata ka rike tare dani da kanwata baka taɓa gazawa ba haka muka taso kamar jini ɗaya! baba wallahi bani da arzikin dazan rama abinda kaimin daga karshe Aisha ta bani abinda har abada bani da kamarshi ma’ana ƴaƴana baba duk duniya kun gama min komai sema hakurin dazan kuma baka na sakin Aisha danai acikin ganganci da fushi wanda insha Allahu bazan kuma ba har abada”.
Yafaɗa cike da alkunya.
Daga ɓangaren baba murmushi ya saki.
“Nagode umari kaji Allah yajiƙan muhammadu mutumin arziki nima har abada bazan manta da mahaifinka ba kuma zuri’ata bazasu manta da alkairin muhammadu gareniba humaira kanwarkace matarka uwar yayanka fatana Allah ya baku zaman lafiya mai dorewa sabida haka bara na sanar da mahaifiyarta ta sakata ta kintsa kayanta daka fito seku wuce kaji”.
Wata sahihiyar nutsuwace ta ziyarceshi.
“Nagode! baba Allah ubangiji ya kara maka girma nagode! nagode!!”.
Yafaɗa yana mai katse wayar.
Faɗawa saman katifar dake ɗakin yay yana mai shafo saman kirjinsa a fili ya furta.
“Yaushe rabon ƙauna……….”
kafin ya mike ya nufi bathroom domin yay wankan tafiya.
AISHA
Cikin sauri anty ta shigo ɗakinmu ina zaune a tsakiyar su fatima ƴaƴan anty zulfa muna ɗan taɓa hira.
Sanye nake cikin doguwar rigar atamfa sabuwa dal, fatima taimin ɗaurin ture kaga tsiya.
Ɗayan hannuna kuwa jan lalli irin na sajan nafisa ke sakamin.
“Humaira ki som haɗa kayanki inji babanku anjima kaɗan umari zezo ku wuce………….
ina mata ƴan ƙwalisa? shin kokunsan ƙamshi da gyara shine mace? to matso na baki bayani shahararriyar mai haɗa turarukan mata da kuma kayan gyaran jikin mata wato maman noor yanxu ma ta kara xuwar muku da xafafan kayan ƙamshi dana gyara jiki domin kara kankaro miki da martabarki wajan oga ga kayan nata kamar haka👇🏼
Turaren wutane
Humrh
Kulacham
Turaren wanka
Turaren Kaya
Gyaran jiki
Na amare
Da masu jego
Da magungun nan mata
Irin su kaza
Tantabara
Tsumi
Gumbar
Zuma
Sauran bayani dai in mutum yamin magana na masa
gamai neman karin bayani seya kira👇🏼
Ummu noor
08067807620
09057713999
ZUMA A BAKI Is not for free book domin neman ƙarin bayani seki tuntubi wannan numbern 08142105218
Albishirin ku masu son karanta ƙayatattun labaran soyayya masu narkar da zuciya gami da ilimantarwa da faɗakarwa to gada ma ta samu ki nemi waɗannan zafafan littatan waɗanda aka baje soyayya mai tsayawa a zuƙatan makaranta cikinsu👇🏼
AUREN BARE
H A S K E
KOBA SO
DA IZZATA
ƊAN MAJALISSA
Nemi wannan numbern 08142105218 duk ɗaya akan farashin naira 300 ne amman idan siya zaki gaba ɗaya xaki biya naira 1000 ɗaya ne
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*53 & 54*
A matuƙar firgice na dubeta tare da cewa.
“Anty zamu wuce kuma?”.
Kallona tai cikin ɗan zafin rai kaɗan.
“Eh! zaku wuce mana ko bazaki ba naje na shaidawa ubanki?”.
Idanuna cike da tarin takaici nace mata.
“A,a ni bazanwa baba gardama ba amman dai nikam bangama shirina ba ko dolene seya tafi dani?”.
Nafaɗa idanuna na zubar da hawaye mai yawa.
“Fatima ku bani waje sannan ku turomin uwani”.
Tafaɗawa su fatiman anty zulfa cike da bada umarni.
Fita sukai daga ɗakin inda yarage dagani se ita sekuma sautin kuka na dake fita.
Sallamar anty uwanice tasa naɗan tsagaita da kukan danake yi.
“Uwani gata nan seta kuma gaya miki uban daya sakata kuka wallahi na soma gajiya da halin humaira sabida haka zan zuba miki idanu ai bake kaɗai ke gareni ba haba sekace wata yarinya”.
Anty ta faɗa cike da tarin takaicina.
Zama anty uwani tai fuskarta a ɗaure.
“Kiyi haƙuri anty ki zauna ai magana ai bakya yi fushi da itaba rabuwar farin ciki akeso kuyi bata ɓacin rai ba”.
Cewar anty uwani.
“Haba uwani wallahi na rasa irin taurin kai na yarinyar nan abin da nakeso ta gane a yanzu kotai wani auren wallahi bazata sami kwanciyar hankali kamar na gidan umar ba, ki duba rashin kirkin data dinga shuka mai lokacin suna tare ai koda zugar ƙawa itama da ɓurɓushin halinta na taurin kan tsiya, amman yaron nan duk ya mantasu ya kuma kawo kansa akaro nabiyu to kodan ki koma gaban ƴaƴanki bazaki farin ciki ba, munafukar Allah ai duk bakinku guda da umar din amman anan kita nuna bakya sonsa wallahi uwani nagama da humaira nagama ganota kukan munafurci take domin gaba ɗayansu babu mai gaskiya daga ita harshi ɗin kowa ya afu da ɗan uwansa”.
Tafaɗa tana mai kuma zama a gefe na.
“Nifa anty wallahi bana sonshi……..”
Bugemin baki tai wanda har seda tajimin ciwo.
“Idan kika kuma cewa bakya son umar wallahi senai miki baki!!! dan ubanki ke wace irin yarinya cene? zuwa xaki ki kuma kaso auren ki dawomin?.to wallahi kika kuma kasowa sedai ki nemi wata uwar badai niba wallahi kinji na rantse tun dake shasha shace”.
Tafaɗa a matukar fusace tare kuma da bar mana ɗakin.
“Kingani ko?.yanzu hankalinki ya kwanta kin ɓatawa mahaifiyarki rai ko?”.
Anty uwani ta faɗan haka.
Kuka na rushe dashi ina mai dafota.
“Anty uwani umar ya rainamin hankali Anty bani nacewa umar ina son kome ba amman sabida ya rainani yana ganina a arha shine yaje ya haɗa karya wajan baba har aka mayar da auren batare daya nemi jin ra’ayina ba sukuma su baba sabida sun ganni a motarsa suka amince sabida yay min ƙofar rago kwanakin baya, Anty uwani wallahi bada ban ƴaƴana ba sedai duk wadda za,a ayi amman da bazan koma mai ba kuma.wallahi kona koma yanzun ma seyay biko yay duk abin da bai ba ada sannan zega fuskata”.
Nafaɗa cikin kuka!.
“To nidai dan Allah humaira ki nutsu ko iyayenki suma hankalinsu ya kwanta sannan dan Allah kada ki ɗagawa waccan baƙar gadarar ƙafa dai dai dana minti ɗaya idan tai miki ki mata ki nuna mata nan ɗin kece dashi domin gidankine dana yaranki, Amman umar kam ki sassauta mai domin a farko baiji daɗinki ba dan Allah wannan karon ki buɗe ƙafa yadda ya kamata karki mai rowa domin mu zuri’armu basu gaji rowa ba kula kirsa tarairaya tsafta kula da ibada duk ki rike insha Allah da sannu ALLLAH ze kawo mana karshen komi”.
Tura bakina mai kamar ƙaramar yarinya.
“Nifa ba yau zan koma ba yabarni nagama shirina na taho daga baya”.
Da kallo ta bini.
“ki tashi malama ki tattara kayanki karnaji karna gani ehe!”.
Ganin fuskarta babu saukine yasa na tashi gaban sif ɗina ta kaya naje na soma haɗawa cikin gajiya na kammala su acikin wata ƙatuwar trolly se lokacin ta fita daga ɗakin ganin da sauran time yasa naje nai wanka na ɗauro alwala nai sallar la’asar tare da yin azkar.
Dayake garin akwai ɗan sanyi yasa na shafa mai tare da zira riga da skirt na karen muski jajaye masu kauri.
Sena ɗora bakin mayafina kato akai kana na fita ɗakin anty.
Bamma sameta ba tana can ɗakin baba dan haka can ɗin na bita lokacin wajan biyar da minti goma, gaisar da baba nai anan ya soma yimin nasiha mai ratsa jiki kamar haka:.
“Humairah kibi mijinki sauda ƙafa kiyi koyi da mahaifiyarki gata nan wallahi bata taɓa saɓamin ba, bare nai tunanin ƙara mata abokiyar zama ko saki! sannan ki tafi gidan mijinki da zuciya ɗaya karki yarda zuciya ta ɗebeki ki rama sharri da sharri ki zama mai yafiya sannan ki zama mai rama sharri da alkairi, Kinsani na sani duka mun sani ƙawarki ta cutar dake amman ki ƙaddara hakan a matsayin kaddarar Allah wadda ya tsara tun fil azal daman can dole seta dalilinki zata auri mijinki seki lissafa haduwarku da ita wadda ta kasance ta sila wadda daman can ALLAH ya ƙaddara……..
Kome kikaga ya sami bawa tofa akwai sila da kuma ƙaddarar faruwa wadda baka taɓa sauyata, idan mukace duk abinda akai mana na sharri zamu rama da sharri tofa da duniyar tamu ta tarwatse tuni, sabida haka kiyi koyi da hakuri halin Annabi muhammadu (s.a.w) Wanda ansha haɗa masa makircin dayafi namu amman yay hakuri kuma ya nufi waɗanda suka haɗa masan da alkairi daga ƙarshe meya faru? su sun taɓe shikuma Allah ya ɗaga darajarsa ya kuma ƙara tsare shi daga dukkan halaka,sabida haka humaira ni a matsayina na mahaifi gareki ina mai horarki dayin hakuri dayin yafiya da kuma kawar da kai domin kawar da kai ɗabi’ace ta manyan mutane dan Allah kada ki tafi gidan umar da niyyar ɗaukar fansa ki tafi da niyyar neman aljannarki insha Allah ubangiji ze mi luɗifi da’imi duniya da lahira kinji ƴar albarka”.
Yafaɗan muryarshi na rawa.
Kuka na saka na wannan nasihar ta mahaifina domin ta ratsani ta shiga jikina ada na ƙullaci sakina araina na nuna cewar nima zan rama dukkan abinda taimin.
Amman yanzu kam bana jin zan iya mayar da sharri da sharri sedai na mayar da alkairi ga sharri sannan kuma bazan taɓa zuwa da zummar ɗaukar fansaba zanje da zummar neman lahirata nasan Allah yana bayan mai gaskiya kuma insha Allah gaskiya zatai halinta.
Amman dai babu zancen wani aminci ko shigewa jikinta sedai araina babu ƙullinta Cikinshi.
Tunanin danake yine ya tsaya cak lokacin danaji sassanyan ƙamshin turaren dayake kunno kai cikin ɗakin.
“Assalamu Alaikum”.
Naji sautin muryarshi acikin kunnuwa na.
Da sauri nai ƙasa da kaina tare da rintse su sabida haushinsa danakeji yasa bana son ko kallonshi.
“Amin wa’alai kassalam”.
“A,a umar harka fitoma ashe? lale maraba sannu kaji ɗan albarka”.
Kansa a sunkuye kamar munafuki naji yana gaisar dasu baba.
Niko bai sami arzikin kallo ba bare na gaisar shi sema cigaba da tunani danai.
“Umar ga humaira nan na baka amanarta a matsayina na mahaifin ta bazance maka komai ba game da ƙarancin shekarunta domin har yau bata haɗa ashirin a duniya ba sabida haka wani abun sekai mata uzuri, sannan intai ba dai dai ba ka dauki mataki bata da uwa ba ta da uba acan ɗin bata da kowa se Allahn daya halicceta sekuma kai dan Haka ina mai jaddada amanarta gareka umari Allah ya baku zaman lafiya da’imi”.
A ƙasan laɓɓan sa ya amsa da amin amman can cikin xuciyarshi yana mamakin halinta har yau baxata sauya ba, ai ko banza ta gaisar dashi amman ko arzikin kallo baima samu ba tome take nufine?………..
ZUMA A BAKI Is not for free book domin neman ƙarin bayani seki tuntubi wannan numbern 08142105218
Albishirin ku masu son karanta ƙayatattun labaran soyayya masu narkar da zuciya gami da ilimantarwa da faɗakarwa to gada ma ta samu ki nemi waɗannan zafafan littatan waɗanda aka baje soyayya mai tsayawa a zuƙatan makaranta cikinsu👇🏼
AUREN BARE
H A S K E
KOBA SO
DA IZZATA
ƊAN MAJALISSA
Nemi wannan numbern 08142105218 duk ɗaya akan farashin naira 300 ne amman idan siya zaki gaba ɗaya xaki biya naira 1000 ɗaya ne
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*55 & 56*
Kyawawan idanunshi masu girma ya lumshe tare da ɗan taune ƙasan laɓɓansa kaɗan sabida harga Allah shi fa bayajin ze ɗauki rainin daya ɗauka ada.
Cikin nutsuwarsa kuma wadda ta kama jikinshi ya miƙe tsaye hannunshi ya ɗago ya dubi agogon farar azurfar dake ɗaure bisa tsintsiyar hannunshi kafin ya furta.
“Zamu wuce sabida kada mu makara”.
Yafaɗa yana mai ɗan rissunar da kansa ƙasa kaɗan batare daya bari sun haɗa idanu dasu baba ba.
“To babu damuwa Umari Allah ya kaiku lafiya ga wannan akaiwa abokaina”.
Yana mai miko masa wata baƙar leda wadda aka cikata da alawowi da kayan zaƙi iri iri.
Kai naga rashin kunya ƙiri da muzu batare dayay kunyar mahaifana ba naga ya washe bakinsa yana cewa.
“Kai amman baba mungode Allah ya ƙara girma naji daɗi sosai”.
Yafaɗa cikin farin ciki marar misaltuwa wanda tunda ya shigo ma bai yi far’a kamar wadda yay ɗin ba.
Fita yayi waje ya barni batare daya kulani ba, sedai yasha sallamarsa dasu anty.
Gaban anty na matsa idan mai zubda ƙwallah na kamo hannunta.
“Dan girman Allah anty kiyi hakuri da abinda nai ɗazu bana so na tafi da ɓacin ranki domin halin rai da mutuwa ban saniba ko zan dawo da raina ko bazan dawo ba, idan na rasu mahaifiyata tana fushi dani mai zancewa ubangijina dan Allah kiyi haƙuri anty”.
Janye hannun ƴar tata tai daga jikinta amman zuciyarta ta karye da lafazin ɗiyar tata.
Cikin dauriya ta furta mata.
“Nayafe miki kuma ni daman baki min laifi ba. sedai har yau ina kan bakana wallahi! idan har kika saɓawa mijinki ban yafe miki ba sabida haka kije Allah ya baki sa’a”.
Tafaɗa muryarta a dake.
“Anty nifa ba saɓa mai nace zanyi ba idan har domin hakane kiyi hakuri bazanyi ba”.
Nafaɗa zuciyata na tafasa kamar an watsa gaushin wuta.
“To tashi kije yana jiranki ki gaida yaran naki”.
Muryata na rawa nace “to”!
Tare kuma da fita daga ɗakin jikina sanyi ƙalau.
Ina fita na tarar da ilahirin ƴan gidan dama ƴan bikin duk suna tsakar gida a tsaye sallama nai musu ina danne kukana.
Anisa da ƙanwata mai aure suka rungumeni muka soma kuka.
Muryar ya imran ce ta katse mana kukan namu.
“Malama ki fito muna jiranki”. dayake shize kaimu airport a motar ya umar ɗin.
Zuciya a matuƙar ƙuntace na kama hanyar ƙofar gida ina sharar hawaye da gefen mayafina araina ina ayyana kowa na gidanmu yafi son ya umar nikam bani da mai sona.
Yana bakin motar a tsaye yanata amsa waya wadda kallo ɗaya nai masa nasan da matarsa yake wayar duba da yadda naga kamar yana mata magana akan ta ɗora girki yana hanya.
Banko sake kallonshi ba na kama murfin baya na bude.
Dayake su anisa sun riga sun shigar min da jakata bayan motar tun ɗazu.
Zamana da mintin da baifi ɗaya ba shima ya shigo amman a gefen driver ya zauna inda ya imran shike jan motar.
Seda muka biya ta gidan innah.
Kaina a ƙasa naji muryarshi sama sama akaina.
“Ki fito malama”.
Kamar karna tanka mai sekuma na tuna da ya imran sena fito muka shiga gidan innan dashi ya imaran kuma yana mota.
Tana zaune a falonta gabanta manyan ledojine guda biyu.
A ƙasan carfet muka zube mu duka nina soma gaisar da ita kaina aƙasa sannan shima ya gaisar da ita kafin ya soma magana.
“Innah mu zamu wuce sekuma idan Allah ya kaimu maryam ta haihu zamu zo”.
Maryam kanwarsa kenan matar yayana imran.
Se lokacin na ɗago idona cike da hararsa nace mai.
“Wani irin haihuwar maryam kuma ita da se nan da wajan wata biyar ga bikin sadiyar baffa kasan sauran wata biyu kana nufin bazaka zoba?”
Kamar baze mata magana ba sabida salon rainin hankalin datazo mai dashi secan kuma ya furta.
“Ai bani kaɗai ba kema bazaki zoba indai a ƙarƙashin ikona kike”.
Yafaɗa fuskarsa a haɗe.
“Taɓɓijam Lallai kana ruwa kusa da kada ai wallahi senazo in banzoba ai ba biki nice babbar yaya”.
Murmushin gefen baki yaya lallai har yau da sauranta wai miji kake cewa yana ruwa kuma a gaban mahaifiyar sa to yaushe humaira zata girma tasan ciwon kanta ne?
Bai tanka taba sedai inna ce tace:
“Yau naga abinda ya isheni”.
Ta kama haɓa tana dariya.
“Humairah yanzu mijin naki kike gayawa haka bashi hakuri agabana”.
Tafaɗa cikin bada umarni.
“Ni Allah innah bazan basa haƙuri ba kowa shi kowa shi sekace ɗan gwall yanzuma agida anty har baki taimin akansa wai inna ɓata mai rai bata yafan ba baba ya gama min faɗa sannan keda nakejin zanji daɗi wajanki kuma kema kina goyon bayansa haba innah nima a dubani mana in basa sona ke ai bazaki ƙini ba kodan ƴan jikokin ki”
Habawa umar mai zeyi inba dariya ba sosai ya dara itako innah harda ƙaramar ƙwarewa sabida dariya.
Ganin sun mayar dani shasha sha yasa na fashe da kuka har da ɗan tarina.
Kafin kuma su tsagaita damin dariyar nutsuwar shi, ya dai dai ta kamar bashi ba.
“Innah ki rabu da ita batace ina ruwa ba tabbas zakiga ruwa ganin idanunki basena barki kinzo ba, Innah tun ɗazu yarinyar nan take min fitsara kofa gaisar dani batai ba, karewa ma sabida bata ƙaunata bakiga kukan datake ba kamar wadda zata ƙiyama tunda tahau mota taƙi kallona shine dan kunya bata isheta ba danai maganar zuwa sannan ta tanka min”.
Har yau dariyar saman fuskar innah bata gushe ba.
Lallai soyayyar umar da humaira ita akecewa dashan Allah tabbas idan kace zaka shiga tsakanin su tofa zakaji kunya.
“Nidai itaku babu ruwana maza ki ɗauki ledar nan ɗaya taki ɗaya ta sakina Allah ya tsare hanya sekuje kuci kanku da jarabar faɗa tunda kamar kowa yana ganin hanjin kowa kuke”.
Ai danaji innah tace min sakina jinai kamar ta watsamin dafin maciji a fatar jikina.
Fuwww na ɗauki iya tawa ledar na bar ta sakinan a yashe nayo gaba ina ji yana cewa innah cikin dariya.
“Innah sefa kinjawa ƴarki kunne tana baƙin ciki da matata duba dan tsabar kishin tsiya bazata ɗaukar mata ledar ba”.
Banji mai tace mai ba nai cikin mota raina a mugun ɓace.
Har waje innah ta biyoshi tana ta mai addu’a shikuma yana amsawa cike da jin daɗi sukai sallama ya shigo motar tare da ledar a hannunshi.
Har mukaje airport ban ɗago ba seda ya imran yay min magana sannan na fita mukai sallama dashi ya juya.
Cuku-cukun ganin kayanmu sun sami gurbi yayi sannan ya dawo kusa dani ya zauna dan rashin kunya ya wani kamo hannuna yana matsawa nikuwa na jawo hannunsa dake cikin nawa na gartsa mai cizo.
“Ashhhhhh! zafi muguwa zata fasan yatsa”
Yafaɗa ƙasa ƙasa ta yadda dagani seshi ne zamuji.
Murguɗa baki na nai ina mai cewa.
“Duk cikin jarabata ne kasan abinka da harija daɗi naji shine naga yafi dacewa dana cijeka domin ya zama tukwici gareka”.
Sarai ya gane magana ta jefa masa amman seya basar tare da saka hannun data cije shin acikin bakinsa yana hurawa da iskar bakin nasa domin harga Allah yaji zafi matuka.
Tundaga lokacin bai kuma gigin min magana ba bare ya raɓan harka kira sunayenmu muka tashi muka nufi step ɗin jirgin.
Da taimakonshi na samu nahau har muka zauna a kusa da juna sewani nan nan yake dani niko ina zamewa.
Cikin amincin Allah ya ɗaura min belt kafin kuma jirgin ya tashi a wannan karon seda na rungumeshi batare dana sani ba sabida fargaba kasancewar wannan ne hawana jirgi karon farko aduniya.
Shagala yay dajin lallausar fatar jikinta asaman cinyarshi lasar busassun laɓɓansa yay domin harga Allah yasan yay missing soft body skin nata hannunshi ya ɗora a saman bayanta ya ɗan janyota kaɗan yana wasa da gefen sajen fuskarta.
Duk budirin dayake ina jinsa seda naga jirgin ya dai daita a haxo sannan na turesa na miƙe na koma inda nake.
Still bai kuma daddara ba ya kuma matso da bakinsa Wajan kunnena.
Yaɗan lasa kaɗan.
“Wai ina jarabar ki tada take? koyaya ada naɗan raɓeki sekin nacen amman yanxu naji kin ɗauke wuta kodai sena sai miki magani?”.
Yafaɗa yana fesomin hucin cikin bakinsa mai mugun ƙamshi.
Awannan karon wani jarababban feeling ne naji ya tasomin mai mugun ƙarfi matse cinyata nai ina rintse idanuna inajin daɗin yadda yake ɗan lasar gefen kunnena kaɗan tare da huran iskar cikin bakinsa.
Kamar ze haɗiyeta yakeji shikaɗai yasan yadda madam ɗinsa ke harba mai kamar zata tsaga mai jiki ta fito lallai humaira duniya ce rabon daya jishi cikin wannan yanayin harya manta amman tun ranar data gansa a matsayin mahaukaci data raɓesa yake fama da wannan jarabar har yau kuma bai sami dai dai ton yanayinshiba gaba ɗaya adaddafe yakeyin komai domin ya tabbata inda baba bai aura mai itaba da tuni ya shiga wani yanayi.
Hannunshi ya ɗora a tsakiyar hannuna tare da haɗesu waje ɗaya yana ɗan matsan kaɗan idanunshi a lumshe kamar mai bacci gaba ɗaya ya sakarmin nauyinshi a kafaɗuna, juyowa nai ina fuskantar shi domin nai masa tsiya nifa bana son wannan iskancin kamar baya duba jama’ar cikin jirgin damma naga su kowa sabgar gabanshi yake bamai damuwa da kowa.
Numfashinmu ne ya haɗe waje guda tare da bada wani irin ɗuma mamman yanayi mai matiƙar kashewa bawa jikinshi.
Matso da fuskarshi yake gab da tawa still idanunshi na lumshe kamar mai bacci.
Zazzafan numfashi ya sauken a saitin bakina tare kuma da ɗan gogan tsinin gemunshi adaidai dokin wuyana yana saka hannunshi acikin bakina kaɗan kaɗan.
Wani irin yanayi na shiga na tsananin buƙatar da bantaɓa shigarsaba tabbas idan ban nesa da umar ba tofa ze iya rusamin ƙudirin zuciyata.
Bankai da ida tunani ba na tsinci bakinsa cikin nawa.
Harshen sa mai daɗi kamar suga naji yana juyawa acikin bakina har wani irin tanɗa yakema yawun bakina kamar ze shanyansu.
Fitar da numfashi yake akai akai kamar wani zautacce.
Sosai yake shanbakina tamkar ze tsinkamin harshena seda yakai iya inda yaji ya sami nutsuwa sannan ya janye bakin nasa anawa yana fitar da numfashi sama sama.
Still kuma yana ɗan taɓa fuskata kaɗan idanun sa lumshe.
Da sauri naja da baya ina dafe marata wadda take kartamin seda nai ta maza sannan na dai daita nutsuwa kana na kame waje ɗaya na hade raina sosai.
Wata irin nutsuwa yake samu acikin zuciyarshi.
Humaira sirrin ɗanɗano daga bakima kasami nutsuwa inaga kaje jakar kanonta ai inaga hauka zakai umar lallai baka sauyawa tuwo suna yadda yakeji ada in yana tare da ita yanzun ma bata sauya zani ba.
Hannun shi yasa yana shafa sajenshi tare daɗan gemunshi yana lashe saman leɓansa da harshen sa shikaɗai ya san daɗin daya shiga a ɗazu bai kuma gigin raɓarta ba domin tabbas inya cika zaƙewa za,ai abin kunya ajirgin.
Haka tafiyar ta cigaba har Allah ya saukesu lafiya.
ZUMA A BAKI Is not for free book domin neman ƙarin bayani seki tuntubi wannan numbern 08142105218
Albishirin ku masu son karanta ƙayatattun labaran soyayya masu narkar da zuciya gami da ilimantarwa da faɗakarwa to gada ma ta samu ki nemi waɗannan zafafan littatan waɗanda aka baje soyayya mai tsayawa a zuƙatan makaranta cikinsu👇🏼
AUREN BARE
H A S K E
KOBA SO
DA IZZATA
ƊAN MAJALISSA
Nemi wannan numbern 08142105218 duk ɗaya akan farashin naira 300 ne amman idan siya zaki gaba ɗaya xaki biya naira 1000 ɗaya ne
ina mata ƴan ƙwalisa? shin kokunsan ƙamshi da gyara shine mace? to matso na baki bayani shahararriyar mai haɗa turarukan mata da kuma kayan gyaran jikin mata wato maman noor yanxu ma ta kara xuwar muku da xafafan kayan ƙamshi dana gyara jiki domin kara kankaro miki da martabarki wajan oga ga kayan nata kamar haka👇🏼
Turaren wutane
Humrh
Kulacham
Turaren wanka
Turaren Kaya
Gyaran jiki
Na amare
Da masu jego
Da magungun nan mata
Irin su kaza
Tantabara
Tsumi
Gumbar
Zuma
Sauran bayani dai in mutum yamin magana na masa
gamai neman karin bayani seya kira👇🏼
Ummu noor
08067807620
09057713999
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*57 & 58*
Cikin nutsuwa jirgin namu ke sakkowa daga sararin samaniya zuwa harabar da aka tanada domin saukar jirgi da tashinsa na garin abuja, Rintse idanuna nai ina karanto dukkan addu’ar datazo min bakina batare danayi gigin raɓarsa ba duk da kuwa irin tarin tsoron dake cin raina.
Bayan dai dai ton da jirgin ya samu saukowa mutane suka somayi daga ciki zuwa waje.
Hamdala nai ga sarki Allah daya bamu ikon isa lafiya ina mai raɓewa ta bayansa yana gaba ina baya haka muka sauko ƙasa afarfarjiyar wajan na tsaya shikuma matsowa yay kamar ze haɗeni da jikinsa.
” two minutes please ina zuwa”.
Ban tanka mai ba haryay gaba nikuwa ido na ɗaga ina kallon yadda garin yay haske kamar ba dare ba kodan kyawawan ƙwayayen dake wajanne oho.
Ina cikin tunanin ne kuma naji ya dawo tare da kamo hannuna ya rike tafiya muka somayi har zuwa gaban gate inda naga wata bakar mota fake daga can gefen namu isarmu gaban motar yasa nagane domin mu take wajan gaisawa mukai da drivern dake cikin motar kana ya buden na shiga ina mai kallon jakar kayana a gefena shikuma ya shiga barin baya nan da nan motar taja ta soma tafiya wadda na kurawa hanyar idanu ina kallon yadda tsarin garin na abuja yake mai kyau da kyawun tsari.
Mun jima muna tafiya daga airport ɗin zuwa wata anguwa mai mugun sanyi tare da cikar manyan bishiyu irin masu tsayin nan, raɓewa nai ina mai kallon tsarin unguwar wadda seka rantse babu kowa acikinta tafiyar mintuna kaɗan mukai acikinta kafin naga ya sauya hanya ya nufi wata kwana wadda ita kuma take da yawan fitilu.
Harya ƙarasa gaban wani madai daicin farin gate mai uban kyau da kyawun tsari horn ya buga atake anan mai gadi yazo ya bude mana nan da nan ya danna hancin motar izuwa cikin farfajiyar gidan wadda bata da wani girma sedai kallo ɗaya kai mata zakasan cewa an kashe kuɗi mai yawan gaske agidan.
Bai kashe motar ba naga ya umar ya bude yana mai cewa.
“To nafa gode semun haɗu a office”
Dariya naga mutumin yayi yana mai cewa.
“Madam seda safe agaisar dasu islam”
Murmushi nai masa ina mai amsa masa sannan na kama marufin motar na fita waje.
Gaisawa suka tsaya damai gadin gidan nikuwa jakar na ɗauka nai wajan kofar dake kallona na saka hannuna cike da kokari na bude bakina ɗauke da addu’ar neman tsari dakuma nasara ga makiya na ƙwaɗa sallama a falon ina mai saka kafata ta dama a kan lallausan carfet ɗin da aka mamale a falon.
Abinda dana gani shiyay matiƙar ɗagamin hankalina.
Kunnuwana suka toshe na wucin gadi kafin kuma maganar danaji ta dawon da tunanina.
Wato su islam nagani suna tsallan ƙwaɗo a centern carfet ɗin suna cewa.
“Mommy dan Allah kiyi hakuri bazamu sake ba”.
Gefe ɗaya wata tsohu nagani tana kuka tana la’antar sakina.
“Iya idan ma zaki daina wannan tsinuwar kya daina ni baiwar ubansuce zasu ɓatamin falo to daman na lafa musune sabida ko ubansu ze dawo yau to tunda naga dare yayi nasan baxe dawo ba sabida haka watan cin uwarsu ya kamata agidan nan”.
Sakina ta faɗa jikinta sanye da wasu shegun riga da wando ɗamammu kanta babu kallabi.
Sakin jakar hannuna nai da sauri na wanzu a gabanta.
“Sedai watan cin ubanki sakina……………,
Ban ƙarasa ba naji muryarshi a bayana.
“Aisha bana son fitina ina kika san matata…….?
Shima bai karasa ba idanunshi ya sauka a kan ƴaƴansa ababan soyuwa aranshi tsugunne suna tsallan gwaɗo da gudu naga ya yada wayarsa ya nufesu cikin tashin hankali ya ɗaga aslam ya janyo islam jikinsa suka zube a wajan atake kuma yaran suka saka mugun ihu!.
“Daddy ƙafata zata cire wayyo daddynahhhhj”
Cewar islam cikin kuka wadda tafi shan wahala domin a kwanakin nan sakina tafi takura mata.
Cikin kuka naji muryar wannan tsohuwar tana magana.
“Yawwa baban aisha gwara da Allah ya kawo ka domin ka ganewa idanuna ka wallahi narasa yadda zanyi da hajiya sakina domin azabar datake wa yaranka kamar babu lahira gwara da Allah yasa ka gani da idanunka domin ni tasan bani da karfin kirki shiyasa take cin karanta babu babbaka agidan nan”.
Tafaɗa tana face majinar kuka daga hancinta.
Idan har ba kallon tsoro naiwa umar ba wallahi shima kukan yake yana rungume da ƴaƴansa.
Cikin nutsuwa naga ya kwashe su yay hanyar wata kwana dasu batare daya cewa kowa komai ba.
Mai zanyi?
Sekawai na dauki jakata na nufi binsa adai dai bakin corridown naga tasha gabana tana huci.
“Ke dakata nan gidan mijina ne nafi karfin jagaliyanci uban me zaki min agaba na matsa konai ciki dake”.
Nafaɗa a dake.
Dariya naji ta kece da ita.
“To ki tabbata kinzo da likkafani da makara domin kuwa daga nan se kabarinki domin gonar umar domin ni kaɗai akai mata kunya kunya”.
Murmushi nai mata na raɓeta seda nakai bakin kofar nace mata.
“Iska tana wahalar da mai kayan kara mai jiya tai bare yau! mai laya kiyayi mai zamani nafiki nasha gabanki se gani se hange daga nesa mai guri tazo mai tabarma seta matsa”.
Ina gama faɗin haka na tura kofar na shiga na turata da karfi zube jakata nai a ƙasa na nufi kofar danai tunanin bayine alwala na dauro nazo na soma sallah har lokacin banji yacemin komi ba yana zaune gefen gado yagama shafa musu man zafi.
Seda na idar sannan na dube shi batare danai masa magana ba.
Aje aslam yay wanda har yay bacci ya ɗauki islam itama ya kwantar agefen aslam lokacin ya shiga bayi mintuna kusan ashirin ya kwashe sannan ya fito ɗaure da tawul iya gwiwarsa gaban katon wajan adana tufar sa ya nufa ya bude se lokacin na shaida ashe nan ɗin ɗakinsa ne.
Seda ya kintsa cikin jallabiya fara ƙall sannan ya shinfiɗa abun sallah ya tayar seda ya jima yana addu’oi kafin ya nade.
“Mai zakici?”.
Ƙeya na tura mai.
“Malama mai zakici bana son rainin wayo ina miki magana zaki mayar dani ɗan iska”.
yafaɗa acikin fushi.
“Kaga dakata wallahi baze yuwu ba ita wadda ta ɓata maka rai daban nida zaka sauken daban ina sam idan dan abincine kabarni daga nan har jibi a koshe nake”.
Kaɗa kafaɗarsa yay alamun ko ajikinshi.
“Duk da dukansun datai aita fiki kina matsayin uwarsu amman kina kallonsu cikin azaba kika kasa tafiya ki cecesu se shirme da haukan banza da kika tsaya yi dayake ke haryau baki san ciwon kanki ba”.
Tura mai bakina nai.
“Allah ya rabani da hauka tunda kai dakai cikin ka san zafinsu ai base lallai mai naƙuda ta sani ba”.
Nafaɗa cikin baƙar magana.
Sarai yasan baƙar magana ta gaya masa amman yadda ransa ke ɓace bai son tanka mata ko sakina ya barta ne se gobe domin yau idan yace ze taɓata tofa xe iya illahta rayuwarta.
Fita yay xuwa kicin domin ya haɗo ruwan ɗumi tea ya haɗa a cup tare da saka karamin cokali yana juyawa.
Cikin fitsara ta shigo kicin ɗin tawani tsaya ƙerere agabansa.
“Malam ban gane waccan matar ba mai taxomin gidana?”
Bai tanka taba sabida yadda yakeji akanta.
“Bani wuri na wuce”
Yafaɗa yana mai kokarin fita.
“Wallahi bazan fita ba seka gayan uban mai tazomin gidana na shiga uku”!!!
“Matsa sakina kada ki saka na sauya shawara akanki”.
“Baxan kauce Ba.
Tas!tas!!tas!!!
Ya wanke ta da zafafan maruka har uku yay watsi da ruwan tean a tiles kana ya damƙota ya gwarata da bangon kicin ɗin samudawan hannayensa ya zuba a wuyanta ya shaketa.
Idanu ta soma rabawa tana shashshekar mutuwa.
“Gidan ubankine nan dakike tsareni akan na shigo da matata ciki ko kin manta aro ta baki daman? koda yake daman ai ke yaudara ce ta shigo dake rayuwa ta daman kuma bahaushe yace ƙarshen alewa ƙasa, kuma kinyi wasa da wayonki wallahi bakida wata daraja wajena daman abinda kike shukawa ƴaƴana kenan munafuka wallahi bada ban innah kartai fushin sakin kiba wallahi da bazaki sake kwana agidana ba munafuka dase dai ki tafi gidan ubanki dan uwarki”.
Yafaɗa yana turata baya ta faɗi tana kuka.
Tsallaketa yay ya nufi ɗakinshi rannan bakin kirin.
Koda yaje ɗakin yay matikar mamakin yadda yaga humaira tana gyarawa yaranta kwanciya itama tana gyara inda zata kwanta.
Ɗagowar dazanyi bayan na kammala gyara musu kwanciya na gansa akaina yay wani ƙerere.
“Bafa anan zasu kwana ba suna da ɗakinsu”.
“Nifa baxan yarda ba haka kawai ta bisu can ta kashen”.
Nafaɗa ina tura baki.
“Dallah ban son gulma uban waye da yake kwana dasu da bakya nan dacan baki sami zarafin tuna hakan ba seyanzu dan gulma”.
Tsitt nai masa inaji yazo ya kashe su ya kaisu ɗakinsu ya kwantar sannan ya dawo ɗakin namu.
Ruwa ya dauka acikin frij ɗin dake ɗakin yasha kaɗan tare da cire rigar jikinshi yay saura daga shi se Boxer wanda ya baiwa babban kirjinshi damar bayyana waje mai cike da gargasa kwantacciya se nippy ɗinshi dasuka fito sosai gwanin sha’awa.
Laptop ya dauko ya ɗora a saman cinyarshi yana dannawa ya jima yana tura bayanan daze tura sannan ya kashe tashi tsaye yay yana miƙa gabana ne yay mugun faɗuwa ganin yadda abarsa ta mike cikin wando tana min well come.
Jan bargo nai abina ina rintse idanuna katari danai da gashin daya kwanta a saman cinyoyinshi gwanin sha’awa.
Kashe ƙwan ɗakin yay duk zatona akan sopar ɗazu ze kwanta ina senaga ya hawo saman gadon cikin bargona ya shigo baya nai ya kuma matsoni.
Cikin rainin hankali naji yana cewa.
“Haba bazzawarata waya gaya miki bazzawara tana haka kefa umar use ce”!
Wani irin malolone yazomin wuya ko waya kawosa nan ɗin oho tsabar takaicine yasa na haye ruwan cikinshi na gartsa mai cizo a nippy ɗinsa da mugunta.
Amai makon ya sakeni seji nai ya ɗora hannunsa a mazaunaina yana matsasu a hankali.
“Wayyo ta kunnoni daman nace kekike kunna ni”.
Luff nai inajin yadda yake sama da ƙasa a tsakanin bayana da maxaunai na.
Birgima nai naja baya ina hade jikin waje ɗaya.
Matsoni yay “Haba wai dan Allah ke sekace yarinya ina matsowa kina kaucewa”.
“Bana bukatarka”.
“Nikuma ina bukata wallahi baki isaba gwara ma kin barni na kashe arna”.
Kukan ƙarya na soma tare da tashi zaune.
“Ni wallahi so kake ka kasheni kaifa kace inada jaraba to ina ruwan kowa da kowa kabarni nai rayuwata ahaka kaga kozan mutu”
Daga kwancen ya janyoni.
“Idan kika mutu na kama wa gimbiyata uwar ƴaƴana masoyiyar ada” yafaɗa yana dariya.
“Kaɗanfa zan bawani yawa kedai rufe idanunki na nuna miki abin daɗi”.
Rintse idanuna nai kamar doluwa atake anan ya sutalan kayan jikina yay saura dagani se pant.
Hannuna yakai ƙasan marar shi yana dannawa saman jaharshi, wani irin zuutt naji yayi yana jan numfashi zare hannuna nake jikina na rawa.
Da sauri ya kamoni yana kokarin rungumeni.
Naja baya ina kuka.
A rude ya ɗago yana kallona da jajayen idanunshi.
“Dan Allah kada kimin haka ki taimakeni”.
Yafaɗa muryarshi tana rawa.
“Ka manta irin cin zarafin dakai min? tun ina zaman gida kake gayan baƙaƙen magana harda cemin mai bakar zuciya kamar ta fuska koka manta harcewa kai kada na kuma zuwa gidan innah marar zuciya sannan kazo kacemin ni harijace to ni yanzu na rike jarabar tawa kaima ka rike taka”.
Jikinshi na tsananin rawa yake roƙona kamar ba umar ba.
“Dan Allah kada kimin haka Beby ta zumatahhhh duniyata wallahi baxan kuma ba plsss ceci yayanki”
Yafaɗa yana zuƙar iska kamar mai cin yaji.
Kai jama’a iya garuwa umar yayi wajena kafin na bashi dama domin idan zan tsaya gaya muku yadda na kaɗa kansa wallahi sena cika shafin nan atakaice dai seda na gama wulaƙanta sa yana magiya yana roƙona kamar zemin kuka sannan na faɗa kirjinsa ina kuka! wanda bana komai bane sena tsabar soyayyarsa araina wadda nasan babu wani namijin daze sami gurbi har abada kamar nasa araina.
Hannunshi yasa ya tareni yana lasar kurmin wuyana tare da huran iskar cikin bakinsa, kafin ya kwantar dani a ƙasanshi ya bi kaina yana lasar kowani saƙo da lungu na jikina yana sarrafani a haukace.
Wata ƙaƙƙarfar ajiyar zuciya muka saki atare lokacin daya ɗora lip’s ɗinshi asaman nippy ɗina yana zagaye waɗanda suke cike damƙam kamar bana wadda tashayar da yara biyu ba.
Wata wawiyar zuƙa yake musu yana sha kamar baze sakiba da zafi zafi yake sarrafasu babu abinda muke se fitar da numfashi sama sama kamar zamu cinye junanmu haka muka koma kowa burinsa ya jiyar da ɗan uwansa daɗi.
Faɗin irin budirin da umar yay dani a wannan ranar ɓata bakine nadai bar duk wata mace ta ƙwatanta yaya kwanciya da mijin da kikeso take? domin fallasa irin romon daɗin yay yawa.
Cikin tsabar farin ciki ya saɓeni mukai bathroom anan ma seda yagama wasa dani sannan mukai wanka muka fito waje inajina fresh ba wata damuwa.
Rungumeni yay a kirjinshi muka cigaba da baccinmu domin dakwai sauran lokaci kafin ai asubah.
ZUMA A BAKI Is not for free book domin neman ƙarin bayani seki tuntubi wannan numbern 08142105218
Albishirin ku masu son karanta ƙayatattun labaran soyayya masu narkar da zuciya gami da ilimantarwa da faɗakarwa to gada ma ta samu ki nemi waɗannan zafafan littatan waɗanda aka baje soyayya mai tsayawa a zuƙatan makaranta cikinsu👇🏼
AUREN BARE
H A S K E
KOBA SO
DA IZZATA
ƊAN MAJALISSA
Nemi wannan numbern 08142105218 duk ɗaya akan farashin naira 300 ne amman idan siya zaki gaba ɗaya xaki biya naira 1000 ɗaya ne
ina mata ƴan ƙwalisa? shin kokunsan ƙamshi da gyara shine mace? to matso na baki bayani shahararriyar mai haɗa turarukan mata da kuma kayan gyaran jikin mata wato maman noor yanxu ma ta kara xuwar muku da xafafan kayan ƙamshi dana gyara jiki domin kara kankaro miki da martabarki wajan oga ga kayan nata kamar haka👇🏼
Turaren wutane
Humrh
Kulacham
Turaren wanka
Turaren Kaya
Gyaran jiki
Na amare
Da masu jego
Da magungun nan mata
Irin su kaza
Tantabara
Tsumi
Gumbar
Zuma
Sauran bayani dai in mutum yamin magana na masa
gamai neman karin bayani seya kira👇🏼
Ummu noor
08067807620
09057713999
GABA ƊAYA SADAUKAR WANE GA
HAJIYA ZULAIHAT ( MRS DR BASHIR)
Kainuwa dashan Allah, Rabbi ya ƙara lafiya da wadata mama🌹
*59 & 60*
Baccinmu muka sha sosai gwanin daɗi domin nikam tunda nake bantaɓa yin bacci mai daɗi kamarshi ba haka zalika rabonda da samin haka harna manta jikina haɗe dana mijina abin sona uban ƴaƴana.
Koda aka kira sallar asubahi shiya soma buɗe idanunshi ya zube a saman kyakykyawar fuskarta mai yalwar gashi wanda ya kwanta daga wajan goshinta har zuwa wajan kumatunta.
Tsira mata idanunshi yayi yana kallonta idanunta lumshe tana baccin gajiya, lasar ƙasan laɓɓansa yay da harshenshi kana yaɗan ranƙwafo da jikinsa ya manna bakinshi a saman goshinta ya sumbata sannan ya dawo dashi saman hancinta ya tsotse still ya kuma dawo dashi saitin bakinta ya kafa nasa akai yana tsotsa like sweet.
Cikin baccina naji ɗumin yawu acikin bakina turo bakina nai ina kokarin miƙewa, ya bini ya danne da faffaɗan kirjinshi yana huramin iskar dake cikin bakinshi bai sakeni ba seda ya lashe ya tsotse dukkan miyan dake bakina sannan ya ɗagani ya ɗorani a saman cinyarshi yana mai zageni da hannunshi.
Bayana yake shafowa asannu harna ida watstsakewa a baccin sannan muka nufi bayi, dakansa ya sutalan kayana ya haɗa mana ruwa a tap mai ɗumi.
Kokarin zare boxern dake jikinsa yake nai saurin hanasa ina mai rau rau da idanuna alamun zanyi kuka domin ni ban shirya ganin antyn shiba.
Da taimakonsa nai wankan tsarki domin yace semun sake sannan shima na taimaka masa yay nashi ina kare fuskata har muka kammala mukayo alwala.
Abinda ya sakani farin ciki yadda ya taso su islam yay musu alwala ya shinfiɗa mana abin sallah muka tayar wanda shiya jamu jam’i.
Muna idarwa nai azkar na koma bacci saɓanin shida ya saka yaransa agaba suna karatun alkur’ani mai girma atare dasu.
Ban farkaba se wajan bakwai na safiya inda najishi a jikina yana fidda numfashi alamun baccin yayi mai daɗi, zare jikina nai anasa na nufi bayi nai brush kana nazo na soma fitar da kayana ina jerawa a kusa da nashi, seda na kammala sannan na koma nai wanka simple make up nai tare da zira jallabiya black colour fita nai mayafinta naɗe akaina falon babu kowa kofar danai tunanin kicin ce ita na nufa tare da shiga cikinta kayan miya na gyara madai dai ta waɗanda nagani acikin freezer naɗan markaɗasu a blander sannan na ɗora miyar ƙwai da hanta wadda seda na kashe karnin ƙwan da kayan kamshi cikin mintuna ashirin na kammala haɗaɗɗan break fast ɗina na soyayyar doya da miyar hanta da ƙwai sannan na dafa ruwan tea.
Na wanke komai danai amfani dasu sannan na gyara kicin ɗin na ɗauki tiren dana jera break fast ɗin nai ɗakinmu.
Har lokacin yana bacci haka ma yaran basu tashiba duba agogo nai wajan 9:30 a hankali na karasa wajan kayana na duba humra ta naɗan shafa ajikina sannan na karasa saman gadon kansa na ɗago na ɗora a saman cinyata kana naɗan sada kaina a saman bakinsa ina hura mai iskar cikin bakina ahankali nake goga mai harshena a laɓɓansa harya bude idanunshi tarwar akaina yana kallona dasu baki ya turon gaba kamar yaro ƙarami kafin yay ɗage ya kamo harshena da bakinsa ya cafe ya hade danasa harshen yana masa wata sahihiyar tsotsa kamar ze ciremin yana kwancan a saman cinyata ya janyoni na faɗo kirjinsa ya saka hannu ya dafe kirjina yana wasa dasu ta cikin rigar ganin zata basa wuya yasa ya wurgar da ita gaba ɗaya ya zuba su abakinsa yana sha atake anan ya fitar dani daga duniyar nan haka na biye mai muka ɓata lokaci muna soyayya har kowa ya sami nutsuwa sannan ya kuma saɓata mukai bayi tsaftace jikinmu mukai sannan muka fito mai ya shafamin sannan muka shirya gaskiya na yarda ya umar na sona domin abincin ma a baki yake bani seda ya tabbatar dana koshi sannan shima ya soma cin nasa amman hankalinsa yana kaina se wajan 10 su islam suka tashi dakaina naje ɗakinsu na gyara musu sannan nai musu wanka sunata min kiriniya musamman islam data sake dani wajan iya tsohuwar jiya ta rakani nakai mata abinci tana mai cemin ma ai ita tafiya zatai nace to bara na gaya masa koda muka koma ɗakin ya shirya wai ze fita office shine dana gaya mai yace ze sauketa agidanta.
Har bakin mota muka rakashi muna masa adawo lafiya sannan muka dawo gida aɗaki muka zauna ina tambayarsu yaya makaranta suna bani amsa cikin hikima nake jansu ajiki nake nuna musu nice mahaifiyarsu atake anan suka saki jiki dani mukaita farin cikinmu.
Wajan 12 na ɗora mana girki a falo muka baje muna hira na kunna mana kallo aikuwa fuww sega sakina ta fito ta kashe kallon wai mun dameta.
Tashinai nace mata ai gidan bana uban tabane atakaice dai ranar seda sakina ta raina kanta domin rashin mutunci na karta mata wanda yasa ta koma ɗakinta babu shiri.
Haka muka wuni agidan da yarana sabida ranar ba school.
Da wajan yamma na miƙe na shiga kicin islam na taimakamin muka kammala dinner na jere a daining seda mukai sallar magariba sannan na faɗa wanka, shirya kaina nai cikin wani shegen jeans daƴar guntuwar riga iya cibiya na baza gashina ta baya nai ɓarin shu’umar humra na gyara yarana suma nai musu kwalliya sannan na kama hannunsu mukai falo,matar gidan tana zaune tana shan tea idan ba idona yay min gizo ba ƙwarewa tai data gammu amman seta basar niko gaban tv naje na sauya channel sannan na koma kujera na zauna yarana na gefena.
Zamana da mintuna biyar mukaji karar motarshi da gudu yaran suka tashi zasu fita na hanasu, seda ya kammala saita motarshi sannan ya shigo Jikinshi sanye da suite black se manyan ledojin dake hannunshi bakinsa dauke da sallama ganin mu falon jere yasa ya ƙawata fuskarshi da sauri ya warewa yaran hannu suka shige jikinsa.
Ƙafata na dira a kasa alamun shagwaɓa.
“Nifa yanxu san kai zaka nuna?”.
Sena ɓalle da kuka dariya ya hau min yana to tawo mana tawan.
Dira mazaunaina na soma gabansa ina juyasu kamar da gayya kafin nai saurin mikawa yaran leda.
“Kuje ɗakin daddy gamu nan”.
Gudun karnai barna gabansu.
Da gudu suka dauka sukai hanyar ɗakinsa wanda da wannan damar nai amfani wajan bashi kyakykyawar rumguma ina tsotsar hancinshi da gayya nake hakan domin ta ruwan sanyi zanci uwar sakina.
Domin nasan tana wajan.
Shiko daman mai jiran kaɗan ai seya biyan haka muka nufi daki batare dana barsa ya ankare da jakar ba.
Da wani irin kuka sakina tai ɗaki.
Ta faɗa saman gadonta.
“Why umar bai neman ba jiya yauma haka? yaushe humaira ta kile haka ni zata gwadawa bura’uba lallai zawarci ya kaɗa mata ƙararrawa”.
Tafaɗa cikin ƙunci da kuma sauri ta lalubo wayarta.
Layin data jefa a black list ta bude ta shiga kira.
Da sauri nazeer ya ɗaga yarinyarshi yana mai karkaɗe idanunshi amman seya basar ya ɗaga wayar.
“Hellow my frnd ykk?”.
Tafaɗa cike da duniyanci.
“Lafiya kalau hajjaju”.
Shima ya faɗa cikin ƙwarewa da bariki.
“Ka shirya cin gurasa da mai?”.
Murmushi yay mata.
“Sosai ma indai ba kakile bane ba”.
Dariya tai masa.
“Nazeer wannan karon ba yaudara bazan Lasa maka ZUMA A BAKI ba pls kazo gidana…….”
Tai masa kwatancen gidan umar ɗin tass.
“Humaira ta dawo a wannan karon sonake kai mata sharrin zina!! akama ku turmi da tabarya nikuma nai mak
a alkawarin baka jikina kai yadda kaga dama dani tare da kyautar makudan kudi masu tsoka”.
Dariya yay mai isarshi.
“Angama sarauniya yaushe kike so dill ya fara?”.
Dariyar cin nasara tai “kabari se monday sabida ranar babu yara sannan kuma shima da wuri yake fita kuma ranar zan amshi girki kaga sekai amfani da hakan ka jemata a matsayin kwarto kasan daman ya riga ya sanka iya wuya zanyi try naga kawai gilmawarka ya gani ba kama kaba kaga daga nan tata ta ƙare ko, kasan shi da shegen zafin kishi kila kafin ya saketa ma seyay mata illah”.
Dariya sukai atare nazeeer ya katse wayar yana cije bakinsa.
Ranta fess ta cigaba da sabgarta.
Nikuwa da ƙyar yay min hakuri mukai wanka sakayau amman fa kirjina yasha matsa, bayan min fito wannan ledar daya shigo da ita ya mikon koda na duba kayan baccine kala biyar masu shegen kyau, da taimakonsa na kuma shiryawa ina tura mai bakina naya ɓatan kwalliyar ɗazu shima jallabiya ya saka dark blue mai adon golden ɗin zare muka kashe kammu da turare mai kamshi seda muka biya ɗakinsu islam na ɗauko aslam shikuma ya ɗaukota mukayo falo.
Duk inda na gifta domin haɗa mana abinci idanunsa nakaina dayake rigar dana saka irin mai santsin nance mai hannun shimi seta lafe ajikina musamman daga wajan kirjina kuma bawani tsayi gareta ba, domin dukkanta iya gwiwatane.
Seda nai sarving ɗin yara na tura musu gabansu sannan, na juyo kan daddy shima na haɗa mai, sannan na haɗa wani plate ɗin daban.
“Ƙawata”!
“Jeki kira anty tazo muyi dinner”.
Na umarci islam, ga mamakina senaga yarinyar ta sauya yanayinta amman bata musamba seta mike.
“My happiness koma ci abincinki”.
Ya faɗa cikin kulawa.
Kokarin tashi yake yaje ya kirata na ɓata fuskata tare da danne hannunsa na hanashi tashi da ido na nuna rashin amincewata.
Murmushi ya sakarmin mai ƙayatarwa kana ya zaro wayarsa daga aljihun rigar ya lalubi layinta.
Cike da yanga ta ɗauka batare datai magana ba.
“Ki fito falo muna jiranki”.
Yana faɗin haka ya katse kiran wallahi seda naji babu daɗi domin nifa ina da zafin kishi akan abinda nakeso bare na buɗi idanu naga ƙawata a matsayin kishiyata wadda na bawa dukkan yardata.
Idanuna na lumshe batare danai dogon nazari ba hawaye mai ɗumi ya soma zubomin batare dana bari yagani ba.
Tun kafin ta shigo turarenta mai kamshi yay mana sallama gabana ne ya yanke ya faɗi ganin ƴar iskar shigar datai da nononta kamar na bare taci wata uwar vest mai karamin hannu se guntun skirt kanta babu ko ɗankwali.
Agabansa ta tsugunna ta kamo hannunsa ta sumbata sannan ta nemi guri ta zauna a kusada kujerar dayake kenan mun sakashi a tsakiya yara kuma na ɗayan ɓarin.
Bata kalli inda nake ba bare taimin magana.
Murmushi nai mai ciwo rayuwa kenan wai sakina kemin haka amman sena share tashi nai ina rangwaɗa tare da nufar gaban plate ɗin dana haɗa mana abincin na tura mata nata gabanta.
Murmushin mugunta nai tare da cewa.
“Anty sakina ga naki wannan kuma zamuci da daddy”.
Nafaɗa ina mai jefa masa kallon da tun ina yarinya idan nai masa shi yake manta dawa yake tare.
Harshena nake juyawa acikin bakina ina ɗan tsotsa kaɗan kaɗan ina kallonsa a shagwaɓe.
Jikina naɗan matsar gabansa ganin yaran sun gama cin nasu har sun nufi gaban tv suna kallon tom and jerry,tattausan hannuna nakai saman sajensa naɗan shafo tare da hura mai iskar dake bakina kaɗan abincin na matsar gabansa sosai, sannan na ɗauki spoon na ɗibo madai daici na soma ciyar dashi, babu shiri yahau amsa yana ci yana lumshe idanu kamar babu halittarta a garemu haka na zage na ciyar dashi wanda rabin soyayyace seda nagama basa sannan nima ya soma bani.
Tunda suka soma soyayyar agabanta taji komai ya fice mata akanta tayaya tai sake humaira ta dawo? bayan tasan daman yadda humaira take a zuciyar umar hawayen bakin ciki ta share amman tunowa da target ɗinta akansu yasa ta saki ranta batare dataci abinci ba ta mike.
“Hy ina zaki kijara nagama bawa beby abincin akwai magana”
Taji muryar umar akanta wadda take rawar jarabar bukatar humaira.
Ba damar musu domin ta tuno matsar jiya dan haka seta tashi tsam ta koma kujerar falo tai kasa da kanta tana nadamar zuci.
Seda na ɓata lokaci ina jansa da soyayya seda na tabbatar kafarta ta gaji da zaman jiranmu sannan na bashi damar mikewa still hannuna na kasan mararshi ina masa tausa wadda yaketa faman miƙa.
A kujera ɗaya muka zauna dashi muna kallonta wadda take kai gaba ɗaya rabin jikina yana jikinsa hannuna yana jikinsa ina mai wasanni.
Lumshe idanunshi yake cike da ƙarfin hali ya dubi yaransa.
“Ku tashi maza aje ai alwala a kwanta a kashe ƙwai”.
Ba musu suka mike da sauri na kirasu suna zuwa na ɗaga kowa nai masa kiss sannan nace.
“Ayi balaƙi da nasi maganin miyagu”
Da sauri ta ɗago muka haɗa ido na kashe mata ɗaya ina jefa mata kallon dani kike zancen.
Shiko bai fuskanci komai ba illah murmushin dayay yaran suka amsa dato.
“Mammah”
“Kuyiwa anty sakina seda safe as from to day ta koma anty nikuma mammah kunji yarana?”.
Da to suka kuma amsamin sannan suka nufeta sukai mata seda safe amsawar yake tai musu sannan suka wuce.
Seda ya dai dai ta nutsuwar sa sannan ya dubeni.
“Humairah ga sakina nan ku zauna lafiya kece babba amman anan kece karama domin ta rigaki zuwa nan ɗin nasanki bakida matsala dan Allah ku kwantar min da hankalina”.
Tura bakina nai gaba naki cemai komi.
Baibi takaina ba.
“Sakina ga matata nan ku zauna lafiya zanyi kwana uku a ɗakinta yakama litinin zaki amshi girkin ki kamar yadda ake kwana uku a ɗakin wadda ba budurwa ba”.
Ga mamata nan ta mai maita wannan furucin ya kona ranta har seda ta nuna.mai a yanayin maganarta.
“Ni daman ai bance ba matarka bace Allah kyauta”.
“Look sakina bana son dogon turanci nagama magana ta sannan kuma ina miki godiya ga abinda kikaiwa yarana amman komai yazo karshe tunda ga mahaifiyar sunan nasan zata basu dukkan kulawar data dace wallahi kin bani mamaki ban taɓa tunanin zaki haka ba”.
Rau rau tai da fuska.
“Kayi hakuri wallahi kuskure nai amman bazan kuma ba”.
Tafaɗa ranta a ɓace.
“Babu komai komi ai na rayuwa yiwa kaine”.
Yafaɗa tare da kamani muka tashi sallama yay mata muka nufi ɗaki.
Zame jikina nai anasa na raɓe nai bayi nayo alwalar sallar isha wadda banyi ba amman yara sukam sunyi tasu shima yacemin yay tasa awaje.
Na shinfiɗa abin sallah na tayar ina idarwa nai addu’oina na koma na dauro ta kwanciya sannan nazo na wuceshi nai kwanciyata.
Yana zaune saman sopa dagashi se ɗan guntun wando ya biyoni bayan ya gama komai nasa ya kwanta abayana yana gogamin sajenshi a bayana.
Banza nai masa hannunshi yasa ya jawoni.
“Mai akai mikine naga kamar kin sauya”.
Doke mai hannun nai na koma na kuma juya mai bayana.
Harshen sa yasaka yana lasar fatar dake bayan kunnena yana min tafiyar tsutsa da hannunshi.
“Bakai kace wai ita na sama a gidan nan na to amman waya fara ɓareka a leda?”.
Nafaɗa ina kukan ƙarya.
Jikinsa na wata irin rawa ya janyoni jikinsa akuma rude yace.
“Wato nida ke kamar bansan wayafi kishin ɗan uwansa ba hakika naiwa Allah godiya daya nuna ranar da Aisha take nunan so mai zafi tare da kishi haka nan muka kwanta tare muna faranta ran junanmu tabbas wannan rana ta daban ce, ki ɗauka sakina kamar ƙaddararta ce ta rabamu wallahi inda ina tare dake babu macen data isa ta shigo rayuwarmu amman kaddarar rabuwar mu ta shigo da aurena da waccan badan ina sonta ba kauna zallah ke nakewa ƙanwata ina maki mahaukacin son dayake tafiya da dukkan bugun numfashina”
Yafaɗa yana tura harshensa a cikin kunnena.
“To nuratu fa?”
Nafaɗa a bazata.
Murmushi yay mai sauti.
“Aishata rigima nifa nuratu itake haukan sona ammani nagaya mata gaskiya idan na aureta zumuncinmu xe lalace sabida matiƙar kina tare dani wallahi babu macen dazanwa adalci ki tayani da addu’a naiwa sakina adalci domin harga Allah kece da zuciyata”.
Hawayen daɗi na zubo sannan nace to mai tace?”
“Ta fitar da miji nan da two weeks bikinta amman badan taso ba tace ni takeso”.
Yafaɗa cikin zolaya.
“Ai seka aureta mayan mata”.
Hannunshi yakai saman kirjina yana shafosu.
“Mata ababan sone kokinga laifina amman dai serious nur zatai aure nan da two weeks nima innah ke gayamin domin tunda nai mata maganar bazan aureta ba bata kuma kirana ba”.
Juyowa nai ina fuskantar sa.
Nakai hannuna kan kirjinshi na shafo nippy ɗinshi.
“Wai dan Allah bayan rabuwar mu wani hali ka shiga?sannan tayaya kai tunanin mayar dani gidanka? sannan tayaya ka iya sakina duk da tarin son da kake min?”.
Haɗeni yay da jikinsa ɗumin jikinmu na kuma haduwa.
“Bayan rabuwar mu wallahi har ciwo na kwanta kafin na dangana da rashin ki kuma wallahi duk abinda nake maki ada kawai dauriya ce amman har ƙasan raina bana so musamman ranar dana koreki kin tuna ranar da kika kawowa yara sabulu munzo hutu wallahi ganin kina kuka nima seda nai ranar seda nasha maganin zazzaɓi sabida damuwar hakan ta haifar min da zazzafan zazzaɓi akanki na daina zuwa hutu kano sannan na zuba securities masu yawa akan shige da ficenki hatta school ɗin da kike zuwa koyarwa na sani ke sau uku maza na biyoki bakya sani nike saka waɗanda kemin gadinki na korarsu, Hatta wannan tsohon nasan da zuwansa kuma dalilin zuwansa yasa nazo kofar gidanku ranar, duk da yadda kema na hango sona a idanunki ranar danaje wani bincike nai shigar mahaukata kokin tuna yadda kikaita kuka akaina? to wannan ma ta karamin ƙarfin gwiwar tunkarar auranki duk da daman na barkine ki ɗan gasu amman daman nasan zan mayar dake domin da shirin hakan nake kwana nake tashi nadai barkine ki gasu da sona kamar yadda lokacin danaga wannan guy ɗin na kasa samun nutsuwa wanda har yau ina hango hoton komi ki dauka kaddara ta rabamu amman bana zarginki da komi face sharrin shaiɗan dayay nasara sarrafa zuciyata a lokacin na sakeki sorry my dear”.
Atakaice hatta yadda ya auri sakina seda ya gayamin alokacin na kara shan mamaki da rashin amanar ɗan adam lallai sakina ta nunan darasi arayuwa.
“Wallahi nima banson ina maka mugun soba seda muka rabu kasan nima kullum senai kuka akanka hatta anty tausayina take ji akan yadda taga ina damuwa dakai dayawan tunaninka kai hakuri sharrin shaiɗan yasa waccan lokacin naita munana maka amman wannan karon na shirya tsaf domin neman aljanata”.
“Nima ban rikeki ba domin lokacin harda kuruciya akanki sannan nafi zargin akwai mai zugaki domin ada ba haka kike ba”.
Ban bashi damar cigaba da maganar ba na jefa bakina ana sa na soma bashi hot kiss mai narkar da zuciyar masoyi.
Ranar mun jiyar da kammu daɗin aure da asuba ma seda akai kafi shayi sannan muka koma bacci.
Tsawon kwana uku muna kashe kammu da love domin ko falo bama fitowa seda ya more missing ɗina dayay wanda kullum buga harka muke ba dare ba rana ba yamma dayake mun shiga week end.
BAYAN KWANA BIYU.
yakama litini makamar aiki da wuri ya mika yara school shima ya wuce office wanda inya dawo ze wuce ɗakin sakina wadda tundaga sau ɗayan nan ban kuma ganinta a gidan ba domin bata fitowa falon.
Tsaf na gama gyara ko ina na gidan na koma ɗaki na gasa cinyoyina domin yadda ya hanani sakat a kwanaki ukun nan, dagani se tawul na fito na kwanta, sabida baccin gajiyar danake ji, jinai ana taɓa kofar ɗakina sena tashi naje na saka key na koma na kwanta banjima ba bacci ya kwasheni.
Umar kuwa sosai ya sami shaidar karin girma tare da karramawa akan aikinsa sosai ya taso gida cikin farin ciki sabida yadda aikinshi yay kyau ma’ana an kama waɗan nan ƴan garkuwar ta dalilin binciken dayay harma an mikawa alhaji wada mai wake yaransa su habu ɗan ƙwai kuma an mika su ga hukuma wannan namijin kokarin da umar yay ne yasa hedqauter ɗinsu ta ƙara masa girma tare da shaidar karramawa harma da hutun sati biyu agida.
Haka ya taso gida batare dayaje dauko yaransa ba sabida lokacin ba,a tashesu a school ba.
Ahanya nekuma alhaji wada ya kirashi bayan sun gaisa yay masa godiya sosai sannan yace yana mai albishir daya basa sabon gidanshi dake kano anan unguwar gaida sannan kuma ya biya masa hajji bana kujera biyu.
Mamakin wannnn kyauta umar yay amman seyay masa godiya ya kashe wayar yanata mamaki daman wannan karon yakeson yasai fili ya soma gini kuma segashi Allah ya kawo masa ta hanya mafi sauki harda kyautar kujerar makka biyu wadda atake anan yay sadaukarwarta ga baba da innah.
Tabbas yasan yaywa alhaji wada kokari akan yaransa amman bai ɗauka zemai irin wannan kyauta haka ba tabbas wasu mutanan sunsan alkairi komai kankantarsa.
Da ɗaukin waɗan nan albishir ya fafari motar yay gidansa.
Nazeer karfe goman safiyar litinin tai mai agarin abuja bayan yaci dogon kudiri aransa kai tsaye a kofar gidan umar ya yada zango.
Sakina dubarar aiken mai gadi tai kafin ta leko ta shigo da nazir gidan sabida bata tunanin umar ze dawo a wannan lokacin.
Ɗakinta takaisa taɗan tura kofar tana masa bayani.
Tunda ta soma masa magana ya kafe da mici micin idanunsa yana ayyana lallai sakina jakace.
Tashi yay tsam ya kamota ya wurgata saman gadon aurenta na sunna yabi ya haye kanta yana lasar fatar wuyanta.
“Lallai sakina ke dabba ce kin manta furucinki na karshe gareni? mai kika mayar dani daƙiƙi koko soko? to yau nazo dominki na dauki fansata wadda naketa shirinta segashi kin bani hanya mai sauki akan ɗaukar tata”.
Da wani irin tsoro ta tureshi.
“nazir kana hauka da aurena mai zakai min dan Allah kada ka ketan haddi na tuba dan Allah dan Allah”.
Dariya ya saki.
“Hmm sakina mai tsoro ga ban tsoro ke wace irin marar imanine da auranta zaki rabata da yaranta da mijinta akaro na biyu? alhalin ke bazaki iya rike masu suba? au ke kinsan darajar naki auren amman baki san na wani ba kawarki aminiyarki kika yaudara aidaman kinsan karshenki koba afaɗa ba”
“Niba burina nazo nai zina da matar aure ba domin duk barikina nasan gejin yinta nazone domin mijinki yazo ya kamamu ahaka har hakan tasa asirin da kika rufe ya tonu”.
Wannan furuncin yay dai dai da lokacin da umar ya shigo gidan ya tura kofar dakin humaira yajita arufe seya nufi na sakina tura kofarsa yay dai dai da sanda yaga katon gardi akan matarsa akuma kan gadonsu.
Jikinsa yana rawa ya bugawa nazer tsawa wadda tasaka nazeer dira daga saman gadon jikinshi yana faman mazari.
Wata shaka yakaiwa nazeer wanda ya kusan kaisa kiyamata kafin ya haɗesu shida sakina yahau jibga abinka da tsohon ɗan tauri gakuma kirar karfi seda ya tabbatar sun daku sannan ya watsosu falo.
Ihunsune ya farkar dani da gudu naja hijabi nai falo ganin yana kokarin kisan kai yasa nasha gabansa.
“Hy umar control your mind sekai kisan kai”
Idanuna arufe seda na bude nai katari da nazeer durkushe bakinsa yana ɗigar jini sakina kau tana kwance tana mayar da numfashi.
Da mamaki na dubesa.
“Nazeer mai ya kawoka gidan nan?”.
Da rarrafe yazo gaban umar ya rike mai kafarsa.
“Kai hakuri officer kozaka kasheni wallahi sena faɗi gaskiya…………………………”
Komai AtoZ seda nazeer ya faɗawa umar tundaga haduwarsu da sakina da komai hatta kawancenmu kai wani abunma ban sani ba ni kuka ma kasa zuwarmin nai saɓanin ya umar dayake kuka kamar mace.
Kafin nazer ya fito da wayarsa ya kunna recording ɗin daya dauka na makircin datake shirin haɗamin ya kunna afili a wannan karon kuka na saka wato bani da laifine yasa Allah yay gaggawar kawon sakayya domun wallahi inda nazeer bai amsa mata ba da wani xata nemo tunda bata da imani.
“Tayaya rayuwa zatai dai dai bayan na jikinka dashi ake cutar dakai tayaya duniya zatai lafiya bayan zamba acikin aminci yay yawa macuta sun yi yawa maha’inta sunyi yawa tayaya zamuga dai dai bayan muna bakin ciki ga junanmu hassada ƙyashi sun mana katutu ƙawarki aminiyarki kikaiwa haka wadda ta baki dukkan yarda wallahi nai tirr dake daman ina kan binciken silar bayyanar wannan saurayin a kofar gidana sekuma Allah ya sawwaqa komi lallai sakina kin cika macuciya sakamakon cutarki kije na sakeki saki biyu kuma gaki ga duniyar nan”.
“Kaikuma kaje idan zaka shiryu ka dai daita rayuwarka kamar kowa kayi idan kuma bazakai ba kaje duniya ce tafi bagaruwa jima”.
Gabana nazeer ya nufo yana kuka yana neman yafiyata akan yaudarar dayay min da kuma sanadin kisan aurena na farko.
“Nazeer na yafe maka wallahi kodan namijin kokarin dakaimin kaje Allah ya yafe maka amin”.
Da gudu yabar falon yana kuka.
Itako sakina wata janyowa umar yay mata ya wurga waje bayan ya naɗa mata matsiyacin duka babarta ya kira awaya ya sanar mata sannan ya kira innah yana kuka yana shaida mata.
“Hmm yaro kenan aini tun ranar da humaira tabar gidan nan naji komi abakin sakinar inda take gayawa humaira bata san ina jiyosu ba wallahi yaro abin yay min zafi karka manta wannan dalilin yasa nace maka kaita bincike domin ni babbace bazance komi ba to Allah yasa rabuwar takuce tafi alkairi”.
Tafaɗa sukai sallama.
Zubewa yay agabana yana kuka a saman kafafuna.
“Dan Allah ki yafan aisha ban kyauta ba nai aiki daka ashe makashinki yana tare dake amman why baki taɓa sanar dani ba?”.
Nima zubewar nai gaban sa ina kuka na cusa kaina a kirjinshi
“Allah na barwa nake addu’a gashi nan cikin sauki ya bayyana gaskiya karka damu daman rayuwar ta gaji haka ba,a taɓa samun nasara se an fuskanci kalubale nagodewa Allah dayasa tafiyar batai nisa ba da tuni an cutar dani fiye dana baya”.
Rungumeshi nai mukai ɗaki na taimaka mai yay wanka har lokacin ransa yana ɓace.
Da dubara nake jansa da hira anan yake shaidamin abinda ya faru gareshi fatan alkairi nai masa tare da mikewa na fita na gyara falon na wuce kicin raina fess.
Tsahon kwanaki rayuwa muke mai cike da farin ciki kayan ɗakin sakina yasa an fitar dasu ɗakin ya koma nawa nasa kuma ya zama nasa kenan sekuma na yara.
Kwanci tashi har nai wata biyu agarin abuja maryam ta haihu bai barni naje ba haka akai bikin sadiya nanma ya hanani zuwa nuratu kam abuja aka kawota da zama kusan kullum ma muna tare domin tana yawan zuwa nikam tunda na koma banzo kano ba sabida yanayin danake fama dashi na juna biyu.
Bayan wata biyar.
Sakina kam da barance ta sami kudin motar kano gaba ɗaga rayuwa ta juya mata tai danasanin cin amana domin bata kwashe mata da daɗi ba agidansu kuwa uwarta tai mata tass takuma ce sedai ta bar mata gidanta da ƙyar makota suka saka baki ta zauna sedai abincin dazata cima setai wankau da gogau take samu takai bakinta.
Gaba ɗaya ta koma wata iri ta rame ta fige ta ƙanjame tai bakikkirin kamar gawayi kamar ba sakina yar gayu ba nadama kam tayita takuma la’anci sharrin shaiɗan daya ƙawata mata mijin kawarta ta aura gaya nan tana girbe abinda ta shuka.
Cikin haka babarta ta soma yi mata zancen aure domin tai idda, anan gaban gidansu ta sami wani mai mata da ƴaƴa cikin sati akai bikinsu wanda adaran ranar taci ubanta wajan uwar gidan domin har karyata yaran sukai a hannu sannan kuma mijin baida lokacinta haka ta wanxu cikin kuncin rayuwar datake jin dama ta mutu ta huta, wajan wata guda mijin yay bai kusance taba domin matarsa tafi karfinsa ganin hakan da cutarwa yasa ya saketa takuma dawowa gida cikin rayuwar kunci.
Ahaka nazeer ya waigota shima duniyar ta juya mai domin agarin harkar barikinsa ya gamu da wata iyamura tai mai shegen duka ta karyasa a ƙafa yanzu haka ya nakasa bara yake wannan tasa ya waigo wajan sakina a farko ta bijire amma ganin yadda itama hannunta da ƴaƴan mijinta sukai mata duka ya nakasa yasa ta amince ya aureta suka tare gidan gado inda mahaifin nazeer ya rasu ya bari ɗaki ɗaya suka samu da bayi rayuwa suke a ƙazance da kunci domin abinda zasukai bakinsuma rasashi suke ahaka ta hafi ya mace da nazeer ɗin komai ya juya musu kamar ba nazerr da sakina ba daman haka Allah yake.
Bayan shekaru biyar.
Yanxu haka mun dawo kano da zama ya umar ya sami rufin asirin Allah haka nan ya zama fitila acikin ahalinshi da nawa yarana huɗu abayan su aslam na haifi mai sunan baba da anty, soyayyarsa gareni kullum sabuwace bani da wata matsala da danginshi haka nawa shima, yakai mahahifiyarshi makka tare da babana sannan nima ya kaini Allah yaywa ayiyah rasuwa haka zalika tsoho ma ya rasu rayuwa tana tafiya mana yadda ta kamata anyi bikin anisa kanwata harta haihu nafisa ta kara haihuwa nuratu ta haihuwa sannan kuma maryam ma ta kuma haihuwa.
Zaune nake a babban falona ina taiwa islam faɗa sabida tai latting fita school sabida suna placement ne ta shiga ss1 sallama mai aikina tai tare da cemin hajiya kinyi baki suna karamin falo.
Fita nai na tarar da wata tsohuwar mace baka da wani gurgu suna zaune a kasan carfet.
Zama nai muka gaisa batare danai ƙyamarsu ba,”Mammah sena dawo” islam yarinya mai shekaru goma sha biyu take gayamin.
“To adawo lafiya bakiga baki ba”.
Gaisarsu tai ta wuce naga wannan tsohuwar tana bin islam da kallo.
“Islam zo baki gane nine bako?”.
Dawowa tai tana ɗan ɗage hancinta gani.
“Islam ina kaninki?”.
“Yana madina daddy ya kaisa makarantar haddar kur’an”
Tafaɗa a gajarce.
“Islam nice antynku ku yafen yaran nan dan Allah cutar danai tai muku abaya ita Allah ya nunan domin nai auren mai mata da wata ɗaya ya sakoni harda karayar da ƴaƴansa sukai min wadda ita ta nakasan rayuwa kinga hannun baya sarrafuwa ta sauki inko ya kama min ciwo kamar zan mutu”.
Kamar islam zatai kuka tace.
“Na yafe miki mommy mammah ki bata magani na tafi school”
Tafita ta barmu tunda ta soma magana nake mamakin yadda Allah yake ikonsa daman sakinace wannan?
Sautin kukanta ya dawo dani daga tunanina tana kuka tana bani hakuri tare da gabatar min da nazeer atake anan tsoron Allah ya kamani tabbas bazakai sharri kaji daɗi ba haka bazakai alkairi kaji rashin daɗiba yanzu tun aduniya ake sakayya wallahi ba’a bari aje can.
“Nazeer sakina na yafe muku kuma Allah yasa wannan ya zama darasi akaina dama sauran alummah sabida haka kuje na yafe muku”.
Na faɗa ina tashi naje ɗaki inata mamaki kayana na hado mata harda na islam dayake tace tana da yarinya sannan na basu kudi kimanin dubu hamsin mukai sallama sunata godiya kamar zasu ari baki
Dawowa nai na zauna aini sakina ta koyan hankali shiyasa tunda na dawo nan ban yarda sabga ta haɗani da kowa ba face mutuncin gaisuwa babban abokina mijina ƴaƴana kawayena.
Koda ya dawo na tareshi da maganar bai wani damu ba haka ya shantakar da abin yana cewa daman ai karshen alewa ƙasa.
Islam kwa data dawo tana basa labari harda kuka rarrashinta yay yana tsokanarta wai mai irin zuciyata.
Kafin ya dawo kaina ya ribacen muyi master room tun a bakin kofa yake faman kissing ɗina tare da ɗagani cakk yay saman bed dani ya shiga ya mutsamin jikina.
“I love you wfy”
Yafaɗa yana kafa bakinsa a na shanuna.
“I love you hubby”
Nima na faɗa ina ɗora a hannuna a lantarkinsa kafin mu lula duniyar ma’aurata
TAMMAT BIHAMDIHI
Anan na kawo karshen littafin zuma a baki.
Jigon labarina:
Yarda da ƙaddarah mai kyau da marar kyau sannan kuma sadaukarwa da cin amana wanda yay girma acikin alummarmu.
Uwa uba soyayyar gaskiya wadda tai aiki acikin labarin.
Kuskuren danai ya Allah ka yafen abin da nai dai dai kuma kabani ladan
My fans abinda kuka gani na dai dai ku ɗauka amman abunda kuka gani na rashin dai dai ku watsar!
Allah ka ƙarawa mahaifiyata lafiya ina godiya sosai gareku da jimirin bina daki daki.
Godiya ga wahidin ahadun daya bani ikon rubutun ya kuma haskan tunanin ya kuma bani karfin gwiwa ya kuma buden ƙwaƙwalwa yakuma haɗani da masoya ta hanyarsa nagode maka ubangijina ina rokon ka daka ƙarawa annabin(s.a.w) daraja da wasila da fadila fil jannatul firdausi amin.
End of zuma a baki on sat/25/december 2022.
AUTAR MANYA
Marubuciyar.
MURADIN ZUCIYA
TAURARO
HASKE
RABON WANI
KOBA SO
ƊAN MAJALISSA
DA IZZATA
AUREN BARE
ZUMA A BAKI
Sekuma……..
BAƘAR FATA
Love and romantic story 2022 da yardar Allah ze faso.
BAƘAR FATA
Kalar fatar jikina!
BAƘAR FATA!
Daga fitattu huɗu🔥
BAƘAR FATA!
Launi daga cikin halittta
BAƘAR FATA!
Takun na musammane
BAƘAR FATA!
Hmmm bazance komai ba amman zance wannan karon sekun wanke hannu kun tanadi ruwan ɗumi kusa sabida😜……….
More information akan BAƘAR FATA DAMA SAURAN CHART ME UP! 08142105218
Autarku ce😘