Hausa Novels

YAYANA MIJINA HAUSA NOVEL COMPLETED

YAYANA MIJINA CHAPTER 128 to END
Admin 001 Mukhtar Adam Nation
tareda Naja’atu Lawal Rijau Niger State
@Whatsapp 070333332323 or 08083232323

Related Articles

END END END
*✨YAYANA MIJINA 128*✨

Sosai kuwa yaci kwalliya baya amare da angoye, Hakeey hanifa duk sunzo dan gagarumin party amrita tamai da abun,.
Masu flower har uku, inda ko wanne ango ke kusa da matarshi a zauna, sannan akaba angoye littafin flowers dan zaban wanda suke so, bari inga Minal, in Sani Ya kalla sai kalleta wannan yayi,?kallan flowers tai aa baiyiba haka sukai tayi sannan aka zabi wanda take so, sannan Mami Ba tare da Bata lokaciba ta zaba, sannan su sarahq, bude littafin yake yana kallan sai ya tabe baki wata ya gani ta mugun mai kyau kallan star boy yayi son inajin wannan zatafiwa star mom kyau ko, da sauri star ya kalla, dad wannn kamar kadangare zai mata kyau murmshi yayi that my son,.

Zaa fara kenan amrita tace a tsaya nan kuwa aka tsaya kallan angoye tai aiba Ba aganku ake ba saboda sai kun tashi ku koma can ta nuna musu kujera dama aikinku zaban flowers da zaifi kyau, hade rai sukai tare da mikewa,.

After 1h aka gama both hannu da kafa, kallan su amrita tai To amare atashi aje wanke, mikewa sukai kannan amarene suka wanke, sannan suka koma maxauninsu, kallan flowers din amrita tai, duk sunyi baki Jan Ma yayi ja sosai guda tasa hakan yana nufin amare nasan angoye sosai, gaba daya aka sa dariya ,kallan angwaye tai To gareku bari mu fara daga minal, sani ne Ya mike yana wani murmshi Dan yasan dole ne Ya ga sunan shi, zama yayi inda Minal ta mika hannun, kallan hannun yayi gaba daya baiga alamar sunanshi ba, kallan nusaiba tayi yaya kawai ka Ba da gari dan munga baka ganiba ba, harara ya maka mata ce miki nai na gama dubawa, sake kallan flowers yayi tsaki yaja ni Ba sunana na, dariya suka sa ka bada gari kenan? Aa aida da da sunana zan gani gaskiya babu, kawai ka bada gari Sukafada suna dariya, tsaki yaja na bayar,da sauri nusabi ta zauna kusa dasu sannan ta Fara nuna mai sunan, tunkan ta karasa yaga karshen GA sunan nan amma in baka luraba bazaka taba ganewaba, sosa keya yayi na gani AI Van lura bane dariya suka sa, to amarya me kikesan ya miki a ruayuwa, murnshi tayi ta fara tunani can tace bazai min kishiya Ba har abada gaba daya aka sa dariya kallan Sani sukai tofa kaji mutnshi yayi a I promise kkayi saida kowa yace yayi saida, to next mami
Da murnshi UMAR ya Mike Ya zauna sannan mami ta mika hannu, kallan hannun yayi sosai flower ta burgeshi, kudi ya ciro a ajihu da farko dai GA wannan aba Mai kunshi Na wannna tsantsarrariya kunshi da taiwa my wife da sauri aka hau guda inda matar tai godiya, kallan hunnun take ta sosai ya dauki wajen 10m baya yaja Wlh tallahi karya ne ba sunana a ana, da Amina ta karbe kaba da gari ne, aiba wani gari Wlh ba sunana yaya azumi shida ina kirgawa inji amina kara rantsewa yayi harv saida yakai azumi 12 ganin Yaki yadda yasa amina zama ta Fara nuna mai, zaro ido yayi ya kalleta Wlh ko tsafi Kikai ko kuma yanzu kika rubuta gaba daya aka sa dariya harda ashrim, nan aka ce amarya ta fadi abun da take so, kallanshi tai ya soni kamar zai mutu, zaro ido yayi sannan kuma yamin alkawarin bazai kara kallan wata macenn Ba nan aka hau dariya sannan yai promise, then next our stars
with his full confidence ashrim ya mike, Sannan ya riko hannun Sarah din, sosai ya kalli flowers aranshi yake fadin taya zaai ace ka nemo sunan ka anan anja nan anja can, kara matso da hannun yayi inda Sarah ta rufe ido GA sunan nan Tana Gani Amma ashrim baiga alamar sunan Ba, dagowa yayi ya kalli mutane inda Suka tsareshi da ido suna jiranshi, mayar da kanshi yayi sannan ya kalli Sarah idonta a rufe, kallan kunshi yayi ya fara shafawa a hankali duk Dan Sara ta bude idonta Amma taki, sosai take jin wani iri ji take kamar ta kwace hannun Amma ba dama,.

Kallan star boy yayi son zo ka taimakeni, da sauri Ya karasa dad me zan a duba sunan sun ashrim zaka duba anan, da sauri star ya nuna wani yace gashinan dad doesn’t, sauri Sara ta bude ido ta. Dauka da gaske yaga sunan, dariya akasa, inda ashrim yace star boy wannan dinne sunana,, kallan mom dinshi yayi mom ki nunawa dad sunan shi niban ganiba, jawoshi amrita tai, babu ruwanka star boy, kallan Sarah yayi ittama lokacin ta dago, da baki yake tambayar a inane ,dan darawa tai tai kasa dakai ganin Ba sarki sai Allan Yasar ashrim bada gari nan aka nuna Mai sannan akace Sarah ta fadi me take so. Kallan shi tai sai kuma tai kasa dakai Tana haqwaye niba abun da nake so iya abun dayamun ya isheni Ma, sosai kuwa yaji dadi inda ashrim kejin kamar ya rumgumeta baya San kukanta, haka akaita ta program har, isha sannan kowa ya watse,.TO FAN SU WAYE SUKAFI BURGEKU? NIDAI NI ZAN ZABA WATO MAMI,.

agajiye suka koma daki kowa yayi wanka sannan sukai sallah, bayan isha sukai shrin bacci dan duk bacci suke ji,. Star boy ne Ya shigo mom kizo ki kaini gun Dad bacci kallanshi tai son ka kwanta anan plz, Nan Ya fara kuka Ba yadda ta iya dole ta mike
Kamar jiya yauma aiki yake a laptop haka ta shiga daki ta na shi bacci bai dadeba yai bacci a hankali ta Mike tana waiwayen shi saiji tayi tayi karo da mutun da sauri Ya riko ta, sannan ya tsaidata, kame lkame ta Fara murmshi yayi tare da riko hannunta ya kaita gaban mirror sannan ya juyar da itta shi kuma yana baya wata haddadiyan sarka ya Zara mata a wuya, irinta sak da wanda parvati tasa a habibi daiman ran auren su Wanda ake mata sharri,.

Kallan sarkan tayi bata San lokacin da tace Wowwww ba dai dai kunneta ya rada mata itta nakesan kisa ran dinner, daga tai almaan To, dago hannun yayi my one ki kara nuna sunan nawa, nuna mai tayi Shafa gun yayi gaskiya kunshin yayi kyau, mutnshi kawai tayi rumgumta ta baya yayi bai kara cewa komai Ba, Dan zamewa tayi yaya bacci nake ji kallanta yayi ki canzan sunan, kafin gobe da sauri ta fice kawai.,
*✨YAYANA MIJINA 129*✨

Amare ne. Dakin su suna kwalliya sai wasa da dariya ake, bayan angama ne aka dakko sarkan da zaa sawa sarah, dakatar Hakeey tai sannan ta dakko wanda ashrim ya bata, kallan sarkan sukai AI tuni saka Fara wai yayi sankai haka dai sukai tayi har aka gama shiri,.

4:00 motoci sukai parking a gidan dan wasuma har sunyi gaba, angwayen zasu dauki amare sannan motan daukan kawayen daban, haka suka fito sannan aka sa ko wacce amarya a motan mijinta, da murmushi ashrim ya kalli Sarah my one kinyi kyau, murmushi ittama tai Na gode sosai Yaya, tsaki yaja wai ba nace ki canza mun suna ba, batace komai dan batasan sunan da zata fada maiba, Sarah baki sona ban taba ji kince kina sona ba ni Wlh bansan wanne irin bakin blood ne dani haka Ba, murmhsi tai batace komai Amma yanzu ta gama amincewa ta kamu da San Yaya nata Allah sarki Yaya Usman duk a zuci take wannan bayanin,.

Haka suka isa gu ya hadu iya haduwa, haka akai buduri Sannan aka watse,. Bayan isha suka koma gida Ba wani Bata lokaci sukai shirin bacci danma sunyi sallah acan, yau kan ashrim yana shigowa ta dankamai star boy dan bacci take ji,.

yau juma,a yaune aka daura auren su minal da Mami bisa sadaki dubu hamshin,.

Yau asabar yau zaa kai amare, usaini ne yaje ya sami mom dinshi yana fada mata shifa yayi mata wato Hakeey kuma yana San akai kudin fadan Na gani ina so kafin su tafi, haka ta amince kan cewa zasu je ran lahadi, nan amrita take sanar mata ittama tayi miji wato Kabeer kuma tana sanshi sunce zaa aiko kafin su tafi itta

tayi naam da hakan,.
1:00 aka zo daukan amare topa nan su minal aka Fara kuka Dan bauchi zasy wulla ittadai Sarah bata wani kuka Dan ta saba sosai suka ba kowa tausayi haka aka tafi dasu Sarah sai gobe tace itta zata tare saboda tana San zuwa neman Hakeey dasu mom,.

7:30 kowa yana pourlor ana hira, wata matace ta kira Sarah daki nan ta bata magun mugunn mata tace tayi amfani dasu, da turarrar Suka sosai tai godiya sannan matan ta tafi text ne Ya shigowa Sarah, plz my one ki kawo min abinci star kuma yace indomie yake so, haka ta mike ta hada komai sannan ta dafawa star boy din ta kofan kitchen ta fita saboda mutane da yawa a parlour,. Da sallama ta shiga, Sannan ta ajjiye abincin, ta mikawa star boy nashi sannan ta zuwa ashrim din batare da Ya karba Ba ya sakko, sannan ya karba Ya ajjiye, kallan ta yayi nasan kinajin yunwa muci tare zaro ido tai sannan ta kalli star boy da yai nisa a cin abincin shi ganin ta kalli star boy yasashi murnshi haba my one, maye dan munci tare plz mana, murmushi tai sannan ta dauki cokalin suna ci har suka gama star boy bai gamaba daya daya yake dauka,ajjiye abincin yayi nina koshi, sannan ya nufi daki saida safe dad, kallanshi Sarah tai yanzu basai an tayaka baccin ba? Eh yace batare da Ya juyoba dan bacci yake ji sosai, kallan ashrim tai ya kafeta da ido, kasa tai da kai na gode sosai da kulawa yaya ashrim,baice mata komai ba kikewa tayi zata hada kayan da sauri Ya riko hannunta ya jata ta fada cinyar shi, cikin ido ya kalle ta wai ba nace ki daina cemun wannan yayan ba kuma bana San godiyar ki da nakowa ne, sosai yaji dadi har saida ta dara, sosai ya matso da fuskarshi dai dai fuskarta da sauri ta runtse ido murmushi yayi inasan wannan turaren naki Sarah, too tace a hankali, zaki iya tafiya ya fada tare da dan sakinta, zata mike kenan ya sake dawo da itta ya Fara kissing nata sun dauki 5m a haka sannan ya saketa da sauri tadau Tray tai waje,.
Yau Sunday Sarah ta dage tana hada kayanta Dan yau zasu koma, mom ce ta shigo, murmushi tai Sarah yau zaki tafi ki barni To kibar mun star mana kinga ni kadaice, kallan mom tayi yadda kikace mom haka zaai dama Ba dashi zan tafiba may be ma Ya Xama naki murnushi tai To Sarah na gode ,.

Bayan laasar suka je gidan su Hakeey anyi komai sannan bayan sun dawo aka zu Na amrita shima an amince,.

Bayan magarita ashrim shi dakanshi zai dauki Sarah nan fa star boy ya Fara rikici dole yaje saida akaimai wayo akace gun likita zasu aimusa allura sannan ya yadda. ..

®bayn sun isa sosai gidan yai kura haka suka zage sukai gyara, sai wajen 9:00 Suka gama amma iya part na ashrim suka gyara basu gyara Na Sarah ba dan aikine sosai, wanka Sarah tai sannan tai shirin bacci kallan dakinta tai to a ina zata kwanta nema, da sallama ashrim ya shigo da abinci a hannunshi tare sukaci sannan yaje shima yayi wanka lokacin daya fito sarah Na kwance kan kuajeran dakin kallanta yayi da murmushi saida ya gama sannan ya kalleta my one kinyi sallah ishane? Uhmmm dama banayi ta fada, OK yace sannan ya gama komai nashi danshi a masallaci yai sallah Ma, kashe wutan dakin yayi yabar bed side, kusa da Sarah yaje ya tsugunna da sauri ta rufe ido kamar Mai bacci, batare dayace komai ya dauketa, da sauri ta bude ido Yaya kayi kwanciyarka a gadon ni zan kwanta acan
Baice mata komai ba ya direta a gadon sannan shima ya kwanta ya jawo ta jikinshi haba Sarah ina mijinki baki hada gun kwanciya dani ba bakisan Ba kyauba kuma daga yau anan zaki dinga kwana, daga kai tayi alaman to, safa kanta yake sannan ya fara kissing nata itta dai duk ta rude,.

Washe gari vayan sallah asuba suka koma 9:00 dai dai Sarah ta Tashi tana jikin ashrim sosai kallan fuskarshi tai kyakkyawane sosai, jan hancinshi tai sannan ta fara Dan zare jikinta har ta zare sannan ta tashi breakfast ta hada musu sannan tahau gyaran part dinta batasha wuyaba tunda Rana ne, 11:00 ashrim ya tashi ganin Bata yasashi tashi yana fitowa yaga break dinsu, part dintaa ya nufa yayi mamakin gama aikin nata da wuri, dakin ya shiga taja jera kaya a wardrobe, rungumta yayi my one baki tashe ni Na tayaki Ba? Aa ainaga bacci kake kaje ka shirra ga break can, kiss ya bata wuya sannan yai gaba,.

Haka sukai two Xama yau week da auren su kuma yau Sarah tana sallah ,.

Yau tana kitchen tana gyaran kifi da gudu ashrim ya karasa gunta sannan ya zauna yana kallan yadda take kankare kifin, ashrim yana bakin kofa tsaye, kallan star boy yayi mom wannan maye kike cire musu, murnshi tai hakaa Allah yayi su jikinsune, zaro ido yayi saboda basu man shafawa ne akai musu haka, sosai suke dariya itta da ashrim, sallama sukaji suka fito Hafsy ce da alamin juyawa ashrim yayi zai fice tai saurin riikota star boy kuwa ashfa ya dauka suka fice,.

Nan alamin da Hafsat suka nemi gakafara dakyar yafe dan Sarah tasa bakine Ma,. Sannan sukai godiya suka fice,.
*✨YAYANA MIJINA 131*✨
After 5years
Sarah Ce a daki tana gyara kayan wardrobe nata ga twin dinta suna ta wasa mazane dukka yau wata 3 da haihuwan su ashrimnr ya shigo da sallama, zama yayi kusa da twin din my one ki shirya mom ta kirani tace lallai Lallai muje mu kwashe su munifa itta ta gashi kullun sai sun sata hauka dariya Sarah tai yaukuma kurar su ake shima dariyar yayi ki shirya muje kaya ta tauko suna hira ta Gama shiri sannan ta shirya aliyu da hydar twin din kenan, daukan su yayi duk sannan ta dauko jakanta suka fito, sallama sukai wa masu aiki sannan suka tafi,.

30m sukai sannan Suka karasa gidan, da sallama suka shiga parlour mom tana kallan news su mom anfa tsofa ,da murna ta karbi su hydar xama sukai suka gaisa, kallan Mom ashrim yayi mom ina jikokin naki ne? Tab suna can Wlh nasan ta adi suke aikuwa kafin ta gama rufe baki sukaji kara a kitchen, da gudu suka shiga abba ne Ya fado da kayan saman drower kallan shi Sarah tai son me zakai, yehhh mom yaushe kikazu ni binka anyi, nace me zakai, dama ina ganin kaka tanayin dan wake shine nima nace bari inyi zaro ido mom tayi sannan ta kalli Sarah Allan ku tafi dasu, riko hannunshi Sarah tai suka koma parlour,suna xuwa mom tayi daki Dan hada musu kaya amma me gaba daya kayanta ne a kasa can gefe shattima ya hada iron a sucket wai xaiyi guga, da sauri ta karasa ta cire dai dai lokacin Sarah ta shigo kallan kayan tai tab dole kice sai mun tafi dasu nan kuwa ta haada musu kaya shattima sai zuba yake mata, parlor suka koma, nan abba da shattima suka koma gun ashrim suna mai zuba,.

Sarah ce ta kalli mom,mon ina munifa? Kallan parlor mom tayi tab bansan inda taiba sallama sukaji mom tace a shigo Mai bayan ruwane da munifa a hannunshi kallan mom yayi hajiya wannan yarinyar ta yake flowers gaba daya zaro ido sukai suna kallan ta, turo baki tai bashine kullun saiyana yanke flowers da kadan kadanba shine nace Bari ni intayashi tunda shi bashi do sauri shine na yanke gaba daya, salati mom tayi sannan tace ko tafi Dan Allah, Dan Allah ku tafi dariya Sarah da ashrim sukai mom a tsaya agyarasu mana aaa Allah ku tafi, nan dai Suka shirya Suka tafi,.

To masu karatu anan zan ajjiye biro anan Na kawo karshen littafina mai taken sunan YAYANA MIJINA 

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button