WANI Dare HAUSA NOVEL

WANI DARE🌌 Free book
_RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💖 MALAM, AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN...._
MARUBUCIYAR.... 1-FAHAT HOT LOVE, 2-RAUNIN MACCE... 3-SAINA KASHE MIJINA.. 4-SO SIRRIN ZUCIYA.. 5- ZUCIYAR NAMIJI.. 6- SILAR ƊA NAMIJI..7- BARRISTER KHALEEL..8-AKAN PRE_WEEDING PICTURE'S..9-MAIZAMAN KANTA"PAID BOOK" 10-BAƘIN KISHI"PAID BOOK" 12-ABBAKAR SARAKIEY"PAID BOOK" 13-DORCTOR HEESHAM.. 14- *TAƘAMA PAID BOOK* ALL MY WRITE'S 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💗 MALAM... AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HAYDAR OSTHMAN....
Godiya ga Allah maɗaukakin sarki daya sake bani ikon rubuta wannan sabon littafin nawa maitaken *WANI DARE🌌* Inaroƙon Allah daya yafemun kura kuranda zansamu ciki inda nayi daidai kuma Allah kaban ladansa, Ameen... Allh kabawa ƙasata NIGERI'A🇳🇬 ZAMAN LAFIYA DA ARZIKI MAI AMFANI DA SHUWAGABANNI NAGARI AMEEN....
Kafin tafiyar tayi nisa ina neman Afuwarku Readers masoyana Akan dik inda zanyi kuskure, Wannan labarin ƙirƙirarrene nayi Amfani da fasahata haɗida kwakwalwata kawai dan kawo muna Abunda zamu Amfana banyishi dancin zarafin wani ko wata ba inma da gaske ke haka kike toni bansani ba kawai nayi Amfani da ƙwaƙwalwatane nayi labarin dan faɗakarwa da ilimantar da Al’umma, Kada kumanta dika littafaina ba satar fasaha ko kwaikwayar labarin wani ko wata dika nawane na ƙashin kaina, then bana labari dan saka nishaɗi kawai inayine dan muƙaru dama faɗakar da Al’umma.. KADA KUƊAUKA SAKA BATSA ALABARI ƊAUKAKA NE KO SAMUN AL’UMMA WANNAN DIKA MAIDA KAI BAYANE WLLH DAN DIK ABUNDA KIKA RUBUTA TO DOLE KITSAYU GABAN UBANGIJI DAMA KOWA DA KOWA RANAR GOBE ƘIYAMA KIFAƊE ABUNDA KIKA RUBUTA DAMA DALILINKI NARUBUTA HAKAN, ALLAH KASA MUDACE ALLAH KABAMU IKON RUBUTA ALKHAIRI AMEEN….. BARKA DA SABUWAR SHEKAR MUSULINCI ALL
SUNDAY 31/7/2022 JULLY
BISMILLAHI RAHMANI RAHEEM
…………… Wani kyakykyawan guy nahanga wanda bazai haura shekara 35 saje da ɗan ƙaramin gemu ya ƙawata fuskarshi kansa ɗauke da sanyayyar suma baƙa silik, chaculate colour ne amma dai ya haɗu fans.
Ahankali ya turo ƙofar palourn yashigo, ƙarema palourn kallon yayi yana nan yarda yabarshi kan yaje sallar Assubah, ɗan tsaki yaja tareda nufan step step ɗin dake ɗakin bayan yagama haurawa naga ɗakuna kusan 3 Amma ɗayan yafita daban 2 ne dai Ajere, Ahankali ya murɗa handle ɗin ɗakin Yashiga, kallo nabi dakin yahaɗu gaskiya yaji komai, can ƙarshen gadon ya hangota kwance dik tawani duƙunƙune cikin blanket ɗin,.
Ƙarasowa yayi tare da saka hannu yaɗan kawarda dogon gashinta daya rufe fuskarta, ƙuramata ido yayi naɗan wani lokaci, nikaina kallonta nake itakanta chaculate colour ce maikyau fuskar nan tata tayi fayau.,
Duƙoda kansa yayi Tareda huramata iskan bakinsa,
Ɗan motsawa tayi Amma still bata tashiba,
Sake huramata iskan yayi, Ahankali tabuɗe idanuwanta tazubasu tar Akan fuskarsa wanda yanayinsa yayi daban dabazaka iyagano fushi yake ko fara’aba, Sake masa murmushi tayi tare da faɗin “Dama Safiya tawaye sosai haka Ashe,”
Miƙewa yayi yanufe gaban Mirro yana taje sumar kansa Yace,”Olmost 7:30 dear amma ko wankan tsalki bakiyi ba balantana sallah da haɗamun break fast, Akoda yaushe ina ƙoƙarin nuna miki mahimmancin Sallah da ibada dazama cikin tsalki amma kullum kasa dulmiya kanki ruwa kike Bansan meyasa ba, danayi ƙorafi kice saboda cikin ne gashi yanzu bacikin kuma ba ɗa ba jika amma still baki sauyaba sannan Abun mamaki bama haka kike ba bansan meya maidaki haka ba,” Yaƙarasa maganar yaɗa ɗan dafe kaisa haɗida barin ɗakin dan doguwar maganar nan datayi hartasashi ciwon kai, dama haka bayason doguwar magana Amma Ayanzu kullum sai Humaira tasaka shi,.
Da sauri tamiƙe tare da lalabar ƙaramin towel ɗinta dake wurin taɗaura tafaɗa towel Agurguje tayi wanka taɗauro Alwala tafito ta tayarda sallah, bayan tagama tagyara ɗakin sannan takoma nata ɗakin ta gyara tasaka doguwar rigar materi’al ɗinta, batawani yi kwalliya ba Amma tayi kyau fitowa tayi Amma wayam bayanan taduba ko ina bayanan tasan tabbas yatafi Office ne dama lokuta da dama idan har taɓatamasa rai yakan horata dabarin gidan da ƙincin Abincinta, zama tayi ɗaya dagacikin manyan kujerun ɗakin tazabga tagumi tunani tafara itadai iyasaninta batasan ta da wannan halin ba Amma WANI DARE🌌🏴☠️ Yasata sauyawa haka nantake, ganin tinanin bazai tsinana mata komai ba yasa ta miƙe taje taɗaura girki bata jima ba ta kammala, wani wankan tasake tareda sabon shiri gaban madubi tadawo bayan tasaka earpice Akunnuwant tana sauraren waƙa, ɗaukar sarƙa tajeyi kan madubi ɗago kanda zatayi kawai saitaci karo dawata mummunar halitta cikin madubin tasaka fararen kaya amma batada fuska saidai kana iya ganin zanen inda fuskar tata take bakinta na Waje sai jini yake fita,. Wata irin ƙara tasake tare da ja baya jikake kaffffff…..………………………………………………… …
KOMAI YAFARU DA MAIRA WATO HUMAIRA? BANSANI BA AYANZU DAN ZANƊAN HUTA AMMA DAN SANIN KUKASANCE DANI MUJAHEEDAH MATAR MALAM AMMIEYN KHAUSAR… DANJIN CIGABAN LABARIN, BAZANCIGABA BA SAINAGA COMMENTS OVER DAN SHINE ƘWARIN GUYWATA TINDA FREE NE TO KU ANTAYO COMMENT DA SHARHI INBASU TO BACIGABA
COMMENTS SHARE FISABILILLAH
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 or call 07031012948
WANI DARE🌌 Free book 🅿️6&10
_RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💖 MALAM, AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN...._
MARUBUCIYAR.... 1-FAHAT HOT LOVE, 2-RAUNIN MACCE... 3-SAINA KASHE MIJINA.. 4-SO SIRRIN ZUCIYA.. 5- ZUCIYAR NAMIJI.. 6- SILAR ƊA NAMIJI..7- BARRISTER KHALEEL..8-AKAN PRE_WEEDING PICTURE'S..9-MAIZAMAN KANTA"PAID BOOK" 10-BAƘIN KISHI"PAID BOOK" 12-ABBAKAR SARAKIEY"PAID BOOK" 13-DORCTOR HEESHAM.. 14- *TAƘAMA PAID BOOK* 15, _WANI DARE FREE BOOK_ ALL MY WRITE'S 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💗 MALAM... AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HAYDAR OSTHMAN....
*NASA DAUKAR GA MASOYANA MASOYA LITTAFINA KAWAI👌*
…………Shigowarshi gidan kenan tin A parking space yaji ihun nata cikin sauri yafito ko parking baigama ba yanufo cikin, koda yazo tayi baya zata faɗi cikin hanzari yataro ta, tafaɗo jikinsa, kiran sunanta yafara yana ɗan shafa fuskarta Amma shuru, hakan yasa yakwantar da ita kan gado ya ɗauko ruwa masu sanyi yazuba Ahannunsa yaɗan shafamata Afuska, dogon numfashi taja kafin Ahankali taware idanuwanta kansa, harzata sake wani ihun ganin shine yasa tafaɗa ƙirjinsa tana kuka,.
“Colm down, faɗamun meke damunki meya faru ne,?”
Saida taɗan tsagaita kukan sannan tace ,"Haka kawai fa naga wata mummunar halitta cikin madubinnan wllh,"
"Cikin madubi kuma,?"
"Eh wllh cikin naganta ko fuska batada amma tanada baki kuma Abakin jini ke fita," tana magana tana nuna masa madubin har lokacin fuskarta ba ɓoye Aƙirjinsa bata duba gurin ba,.
Maida kallonsa gun madubin yayi cike da mamaki Amma baiga komai ba shikam,
Cikin kwantar da hankali Yace,"Kinga kawai kintsorata ne amma bakomai kitashi kawai," yana maganar yana shafa bayanta Alamar lallashi,.
"Wllh gaskiya nake gayama maka deen naganta,"
Ɗanshuru yayi naɗan wani lokaci yana karantar yanayinta eh kam yes A tsorace take ko suman tsorone yasumar da ita, kenan Ana nufin gidan nasa nada iska ne Aljanu ko dai Ajikinta suke ko kuma me,?
Kukan da tasake sake masa ne tareda ƙanƙamesa tana faɗin subar ɗakin shine yadawo dashi Hayyacinsa,.
Cikin kulawa yace "ɗago,"
“Um ni tsoro nakeji,” tayi maganar cikin muryar shagwaɓa tana ƙara narkewa jikinsa,
"Amma ba ina nan ba, to tsoro name kuma? nace ki ɗauko ki kalleni," ya ƙarasa maganar cikin Muryar kasa.,
Jin muryarsa Ahakan yasa taɗan ɗago ƙaɗan amma still tana riƙe dashi,
Kallonsa take shima haka, kafin Yace ,”da kikaga Abun kinyi Addu’a kuwa,”
Sunkuyarda kanta tayi dan tasan intaci gaba da kallonsa yanzu yagano har ƙiɗa take saurare lokacin,.
Ganin bata Ansaba kuma ta sunkuyarda kai hakan yabashi tabbacin batayi ba, Cikin takaici Yace, "Kinga ni ba, danme bazaki riƙa gane gane ba? kinwatsar da ibada, baki Askar baki sallah kan lokaci muddin bana gidan koma inanan sainasha daga kina wasa da ibada Maira haka kawai cikin *WANI DARE* Dik kinsauya bansan dalili ba,"
Kanta Aƙasa tace “Kayi haƙuri zangyara insha Allah, yanzu muje kayi wanka kaci Abinci,”
Ajiyar Zuciya kawai yasauke yana yarabata da jikinsa yafice, binbayansa tayi itama tana ɗan tinani tinane tinanenta...
((())))***
Zaune nahango wata ƴarbudurwa dabazata haura 22 years ba itada ƙawayenta biyu sai fira suke suna ƙyaƙyata dariya, Sham "Bakida imani" cewar ɗaya daga cikin ƴanmatan
"Anga yamiki ina yafiya ne? kuma gashi sai ruwanmu yatsinke Abakin kaba, ba ita wasa da ibada ba, ai wllh batama fara ganin tashin hankalin ba,"
Dariya suke sake gaba ɗayansu tare da tafawa,
"Kiji tsoron Allah Shamsiyya kidaina wahalar da baiwar Allah nan haka koma nace bayin Allah nan dan har mijinta kina wahalarwa, waike bakima tsoron hakke harfa rabata da ɗan cikinta kikayi why Sham me humaira ta tare muku Arayuwa ne kuke son ganin bayanta sama da shekaru dan Allah kubarta haka,"
Keeeee!!! Zee nuna muna tsoron Allah zakiyi? kodan kinga kinsan sirrinmu kikeson wasa dashi? to wllh bari kiji kindai sai halin ƙungiyarmu muddin Ogerh juju yasan cewa kinsan hakan kuma kina wannan maganar wllh rasa ranki zakiyi to dan haka ina shawartarki daki kama bakinki baruwanki kindaiƙi mu da ƙungiyarmu so baruwanki da dik Abunda zamuyi inko kekiji bakyaƙi gani ba wllh," Sham taƙarasa maganar cikin masifa.
Meery Tace,"Wai ita gani take kamar tafi ƙarfinmu shiyasa take faɗamuna Abinda taga dama kisani komai yawan ibadarki da tsoron Allah ki wllh cikin *WANI DARE* Ma iya maganinki, kamar yarda mukayi maganin Humaira cikin *WANI DARE* Kema ma iya wllh,"
Hunm Sanin halinsu darashin imaninsu Yasa tace,"Allah shiryeku ni gobe zanbar garin ma Amma kusani kamai nisan dare gari zai waye, cikin *WANI DARE* Allah zai sakawa Maira, nabarku lafiya,. miƙewa tayi tabar gurin.
Sham Taja tsaki tace ,"wllh badan inajin ƙaunar Zee Araina ba wllh dasai naga bayanta cikin *WANI DARE* Amma muje zuwa inƙere nayawo zabo na yawo dole suhaɗe watarana, Maira tabijire mana kuma tayi sa'ar samun hand some saimu barta?,"
“Never dole tayita ganin masifu Akowanne lokaci domun ba’a taɓamu Akwana lafiya dik wandan yaci tuwo damu to miya yasha, tabbas WANI DARE Nazuwa da zamu ƙara gigitata,” cewar meery cikin gurɓatarciyar hausarta dama ita ba musulma bace….…………………………………
*TABBBAH SARƘAƘIYA NIKAINA NAKASA GANO ME MA'ANAR WANI DARE🌌🏴☠️ YAKE NUFI, AMMA SANNU AHANKALI ZAN FAYYACEWA MAKARANTA KOMAI INDAI MUNA TARE COMMENT KAWAI NAKE BUƘATA.....*
COMMENTS AND SHARE FISABILILLAH
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 or call 07031012948
WANI DARE🌌 Free book 🅿️11&15
_RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💖 MALAM, AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN...._
MARUBUCIYAR.... 1-FAHAT HOT LOVE, 2-RAUNIN MACCE... 3-SAINA KASHE MIJINA.. 4-SO SIRRIN ZUCIYA.. 5- ZUCIYAR NAMIJI.. 6- SILAR ƊA NAMIJI..7- BARRISTER KHALEEL..8-AKAN PRE_WEEDING PICTURE'S..9-MAIZAMAN KANTA"PAID BOOK" 10-BAƘIN KISHI"PAID BOOK" 12-ABBAKAR SARAKIEY"PAID BOOK" 13-DORCTOR HEESHAM.. 14- *TAƘAMA PAID BOOK* 15, _WANI DARE FREE BOOK_ ALL MY WRITE'S 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💗 MALAM... AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HAYDAR OSTHMAN....
*NASA DAUKAR GA MASOYANA MASOYA LITTAFINA KAWAI👌*
Fitowarsa daga wanka kenan tashigo ɗakin kasancewar yau week ba aiki, tsane jikinsa yake da towel ɗin hannunsa ɗayan kuma yana ɗaure A west ɗinsa, Shigowa tayi da sallama haɗida matsowa kusa dashi tana ɗan jingina bayanta kan nasa bayan, wani iri yakeji amma baimata magana ba yasanta da shegen son jiki dama, janyo man tayi tafara shafamasa kan lallausar fatarsa Ahankalin take bin ko ina najinkinsa da shafa man, shikuwa dik jikinsa yasake wata kasa kefaman dirar masa, juyo da ita gabansa yayi suna fuskantar juna Ahankali yafurta ,"Plzz kidaina inajin wani iri ne," yaƙarasa maganar ya raba jikinsu,.
Sarai tagane nufinsa bawai baison sex da itabane kawai shi mutum ne dakomai nasa yake kan tsari gashi sam baison bari najasa jikinsa , yayi wanka baison tasake maidashi ruwa ne,.
Kwaɓe fuska tayi cikin shagwaɓa tace “Meyasa Ayanzu kadaina bani haƙƙena duka? yanzu saiwani guduna kake kamar dodo to inkai baka buƙatata ni ina buƙatarka, inacikin hali na……,”
Ƙararrawar gida tanuna Alamar baƙo yazo tafara rura gakuma nocking da Aketayi daɗan ƙarfi kuma ƙararrawar saifaman daddanata Ake ba sassautawa shine dalilin ƙatse mata maganarta, tamiƙe tana share hawayen da suke ƙoƙarin zubomata tabar ɗakin.,
Ajiyar zuciya yasauke yanajin dik bai kyautaba Akan Abunda yamata gashi hartana zubda hawaye saboda shi kuma bayan yayi Alƙawarin share hawayenta, to amma meye Ammafanin sex basamun yara?????? tanbayar da zuciyarsa taje fomasa kenan, wadda take yanayinsa yaɗan sauya, Shirinsa kawai yaƙarasa yaji yanason barin gidan dika ma yau yafasa wuni A gida.,
Ƙara saita kanta tayi kafin tabuɗe ƙofar, tsofafin mate ɗinta ƙawayenta na school.
Ƙwalalo ido tayi tana musu kallon mamaki dan rabonta dasu sama da shekara 13 kenan tinkan tayi Aure wai yau sune gidanta, cikin jindaɗi tace , "Shamsiyya Meery You are welcome, kune Agidana yau? baku manta daniba Ashe long time," taƙarasa maganar tana musu iso cikin palourn,.
Sukuwa sai biyarta suke da idanuwa haɗida bin ƙasaitaccen palourn, gaba ɗaya Maira tasauya musu tayi ƙiba ga haske ka sihirtaccen kyau data ƙara Allah yasa dai baciki ne da itaba, kai ina bama shibane dan dashine da tuni sungano sun Aikashi inda suka Aika na farko, wannan zuwan nasuma sunzo ne dansu Aje wani maganin Agidan dakuma ganin ya nata yanayin yake, dika Azuciyar ta take maganar sham kenan.
Tanata rawar jiki dasu ita Adole ga mate ɗinta sunzo Kayan drinks tazube gabansu da fruits,
Aiko suka hauci da sha suna mata dabara dan gano wasu Abubuwan saidai bata sauya ba yarda take Ada haryanzu haka take dik wayanka bazakaji sirrinta ba balantana kuma na mijinta, ko ɓarinda tayi bata bari suka sani ba,
Firar school taɗauko ku musu suka fara firar sunata shewa da ɗaga murya,.
Fitowa yayi tindaga nesa yaƙare musu kallo kuma saiyaga dikansu basu masaba haka kawai yaji gabansa yafaɗi yaji baiyarda dasu ba, Sanye ɗayan take cikin riga da wando waɗanda basuma rufe cibiyarta b balantana wandon yakai koda gwiwa ne kanta ɗauke da gashin Attachmenta mai kala 2 tawani sakeshi har bayanta kamar wata dodadniya haka yaganta, ɗayan itace da kayan Arziki wai dan wani figaggiyar doguwar rigace ta Atamfa wadda tayi bala'in kamata kana iya hango ya musasshen ƙirjinta daya kwanta wanda zai tabbatar maka itaɗin karuwace inko bahaka ba to baƙaramar bazawara bace, sai ɗan ƙaramin gyale data Aza saman kanta bako ɗankwali,.
(HAHHHHHHHHHH NIKO NACE SEEP DIK TSABAR JIN HAUSHINTA NE HAKA HARDA KIRANTA BAZAWARA😅😆😆😆😆)
Ƙarasowa palourn yayi baiko dube inda suke ba Yace,"Zanfita wani uzuri yakamani kimin Afuwa dear kasance war yau ranarki ce amma zanfita dole ce zata fiddani, idan kina buƙatar wani Abu ki kirani," yaƙarasa maganar yana ƙoƙarin barin palourn.
Tinda yake maganar suke satar kallonsu bama kamar meery ita sam bata zata haka yake ba lokaci ɗaya taji wata muguwar Sha'awarsa tafisgeta,..
Taɓangaren Shamsiyya ma haka saidai itakam Abunda tafi Ayyanawa daban dantaji haushin wofantarwar da yamusu saikace yaga gashi kowasu Abun ƙyama,?
Hakama Humaira sosai taji zafin Abunda Yuseep yama Abokanta, Akan me zaiwalaƙantasu haka bayan baima taɓa ganinsu ba saiyau ko nata haushin ne yashafesu? ɗayan ɓangaren zuciyarta Yace " mata koma yayane ai bai dace ya walaƙantasu hakaba"
Kamar tashareshi itama saikuma taga rashin dacewar hakan sai kawai tadaure cikin jin haushi da ko inkula Tace,” Adawo lafiya,” bata ƙara dakomai ba kan hakan ko kallon inda yake kuma batayi ba,
Girgiza kansa kawai yayi dan yasa taji haushin hakan shiyasa tamasa hakan itama dan tarama…
Yana fita Sham Tace,"wato ko ɗan gaisawar nan inawuni lafiya? baki bashi damar yidamu ba ko?,"
Dik saitaji wani iri, itadai iyasaninta dashi baida walaƙanci kowama nashi, amma yau gashi ƙawayenta ma yake walaƙantawa dan kawai yaga tanasonai harta bada kanta wurin faɗamai tanaji desire shikuwa bayaji shine zaimata haka? Hunmm wllh zata rama kuma koda feells zaikasheta bazata sake bada kanta gareshi ba muddin bashine yazo mataba,.
Meery Tace,”yadai kinyi shuru munata magana muƙaɗai,”?
Ahankali tafurta “Kuyi haƙuri Akwai Abunda kedamunsa ne amma bahaka yake ba wllh insha Allah next day idan kuka dawo zaku tabbatar bahaka yakeba,”
“Ah badamuwa manta kawai ai mu wurinki mukazo dama kinsan su likitoci Akwaisu da miskilanci da rashin son magana amma dai yanason ki gaskiya, wai da gaske Maira baki taɓa samun ciki ba tin Aurenku da Seep,”?
Cikin son goge laifin mijin nata tace,"eh to nasamu kusanma saida yakusa haihuwa muka rasashi yazube kamar dai sau 2 haka,"
Cikin nuna damuwa sukace,”Allah yabaku wani,”
“Ameen ngd bara na ɗaura muku kirgi to ,”
To kawai sukace dan dama sunƙaƙu tamatsa susaka Abunda yakawosu,
Tanabarin ɗakin kuwa cikin sauri Sham tabuɗe jakarta taɗauko wani Abu kamar powder tahura Aɗakin, tini hayaƙi yayi ƙofar ɗaƙin Maira na bacci yaɓace ɓata, Murmushin mugunta dasamun nasara sukayi, kafin tadawo sucigaba da fira….
Sunjima Kafin suwuce…..
………………………………………………………
SHARE COMMENT FISABILILLAH
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 or call 07031012948
WANI DARE🌌 Free book 🅿️16 &20
_RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💖 MALAM, AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN...._
MARUBUCIYAR.... 1-FAHAT HOT LOVE, 2-RAUNIN MACCE... 3-SAINA KASHE MIJINA.. 4-SO SIRRIN ZUCIYA.. 5- ZUCIYAR NAMIJI.. 6- SILAR ƊA NAMIJI..7- BARRISTER KHALEEL..8-AKAN PRE_WEEDING PICTURE'S..9-MAIZAMAN KANTA"PAID BOOK" 10-BAƘIN KISHI"PAID BOOK" 12-ABBAKAR SARAKIEY"PAID BOOK" 13-DORCTOR HEESHAM.. 14- *TAƘAMA PAID BOOK* 15, _WANI DARE FREE BOOK_ ALL MY WRITE'S 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💗 MALAM... AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HAYDAR OSTHMAN....
*NASA DAUKAR GA MASOYANA MASOYA LITTAFINA KAWAI👌*
*Waye Yuseep?*
Yuseep ɗane ga Alhaji Umar masani matar Umar ɗaya ƴaƴansu 2 Seep da naxla sunsami tarbiya sosai dik da irin ƙuɗin Alhaji baihana bawa ƴaƴansa tarbiya ba, Yuseep yafita ƙasar waje inda yayi karatun likitanci,.
WACECE HUMAIRA??
Maira ƴace ga Malam Sani shahararren malamin Addini wanda yayi suna Afaɗin duniya gaba ɗaya, Yanada mata 2 Uwani da Hajara, Hajara itace Uwargida macce maiyawan haƙuri da juriyya haɗida kawaici tanada yara 3 Humaira da sahir zuwa Autansu Najib, Humaira mai Addinice sosai tayi sauka karona ba Adadi tanada hadda sosai cikin kanta, hakama sauran ƙannenta,
Taɓangaren kishiyar mamarta Uwani kuwantana da yara 2 Hamra da sumy, Uwani macce ce maiyawan masifa haɗida hassada garashin godiya wannan yasa batacika samun zaman lafiya da malam umar ba kusan komai zaimusu saitace yanuna banbanci hakan yakan matiƙar ɓatamasa saboda yasan komai zaiyi yakan kwatanta Adalci Dik da Aransa ba macce mafi soyuwa da ƙauna irin Hajara Amma sam bainunawa dan neman zaman lafiya amma gabanza gun Uwani dan hassada da kishi sunriga sungama rufe mata idanuwa, haka ta ɗaura ƴaƴanta Akan muguwar hanya dukansu sunsane su hajara bama kamar Maira dan itace mafi soyuwa gurin malam baruwansa yakan nuna ƙaunarta Afili dan itakam tatsaya tayi karatunta saɓanin su, wannan yasa suke ɗauke da tsabar tsanar humaira bama kamar Sumayya, tasha ƙoƙarin yin komai dan ganin bayana Humaira amma hakan batayi ba, hakan yasa taɗaukarwa kanta Alƙawarin ganin bayan Humaira takowanne fanne,
Bayan wasu lokuta Yuseep ya bayyana garesu, sunyi bakin ƙoƙarinsu ganin Auren baiyuba ganinsa ɗan masu ƙuɗi amma ina Idan Allah yaƙaddara ba mahani haka dole suka haƙura Akayi Amma fa mugun riƙo nanan Aransu sumfake dacewar WANI DARE Zasuga bayanta……………….
SUWAYE SHAMSIYYA DA MEERY KUMA MEYE ALAƘARSU? ZUWA NEXT PAGE ZAMU SANI............
COMMENTS AND SHARE FISABILILLAH
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 or call 07031012948
WANI DARE🌌 Free book 🅿️25&29
_RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💖 MALAM, AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN...._
MARUBUCIYAR.... 1-FAHAT HOT LOVE, 2-RAUNIN MACCE... 3-SAINA KASHE MIJINA.. 4-SO SIRRIN ZUCIYA.. 5- ZUCIYAR NAMIJI.. 6- SILAR ƊA NAMIJI..7- BARRISTER KHALEEL..8-AKAN PRE_WEEDING PICTURE'S..9-MAIZAMAN KANTA"PAID BOOK" 10-BAƘIN KISHI"PAID BOOK" 12-ABBAKAR SARAKIEY"PAID BOOK" 13-DORCTOR HEESHAM.. 14- *TAƘAMA PAID BOOK* 15, _WANI DARE FREE BOOK_ ALL MY WRITE'S 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💗 MALAM... AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HAYDAR OSTHMAN....
*NASA DAUKAR GA MASOYANA MASOYA LITTAFINA KAWAI👌*
Meery ƴar ƙauyen Shagamoce wanda ke lagos dik wani matsafi yasan dazaman shagamo inda suka ƙware gun zafi da shanjini zasu iya tada gawarda tayi shekara 15 cikin ƙasa wanda dik namanta yaza gwanye jikinta matsafane nabugawa ga jarida, tabaro lagos ne tazo Nan Abuja karatu,
Sham, yan garin katsina ce takasance yarin maitsabar son ƙuɗi Akan son ƙuɗinta har mutuncinta take iya saidawa, ita kanta tazo nan Abuja karatu ne,,
.
Kan Humaira tayi Aure tashiga makarantar itama itadasu Sumy Anan suka haɗu dasu Meery, sosai Abota maiƙarfi tashiga tsakanin Meery da sumy batare da Humaira tasani ba, itakanta takan zauna dasu suyi fira,.
Basu wani jima tareba sai Maira tayi Aurenta lokacin sungama diplomer sunje hutu, koda suka dawo cigaba wai digree zasuyi ba maira cikinsu., saidai sunsami labarin Aurenta harda pic ɗinsu itada Mijin tindaga nan sukafara kaiwa rayuwar Humaira hari, Ahankalima tsabar son ƙuɗi irin na Sham tafaɗa ƙungiyar Asiri wadda kusan baban meery ne shugabansu,
Cikin farko da Humaira tasamu Sumy ce takaimata wani magani data ƙarɓar hannunsu Meery da sham saicikin yazube wanda shugaba Fita yabawa jinin ga dodon tsafinsu fita, dik tsafinda sukema Humaira sukan samu galaba ne tahanyar ƴar uwarta sumy, saidai sumy sam batasan meery da sham matsafa bane, Cikin tafiyar suka haɗu da zee wadda tasan sirrinsu amma mahaifin meery baisan tasan komai game dasuba, takasance maiyawan ibada shiyasa sam tsafinsu baicika tasiri kantaba Amma tasan irin harinda suke kaiwa Humaira kuma tasilarsu tasanta, saidai talashe takobin WANI DARE Zata fallasasu dukansu……..
Tsafinsu yafara tasiri ne randa Humaira tasadu da mijinta batayi wankan janaba ba tayi bacci da Aburta dik da hakan bahalinta bane amma *WANI DARE* tayi wannan sakacin harsuka samu damar tura mata wasu Aljanu Agidan dan ba Aljaninda keda zarrar shiga jikinta ko mijinta, Saboda Akwaisu da ibadah.........
WANNAN KENAN……..
MUNDAWO CIGABAN LABARIN………
TO SAI NEXT PAGE ZANFARA AMMA DAN YANZU NAGAJI GASKIYA.........
COMMENTS AND SHARE FISABILILLAH
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 or call 07031012948
WANI DARE🌌 Free book 🅿️30&35
_RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💖 MALAM, AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN...._
MARUBUCIYAR.... 1-FAHAT HOT LOVE, 2-RAUNIN MACCE... 3-SAINA KASHE MIJINA.. 4-SO SIRRIN ZUCIYA.. 5- ZUCIYAR NAMIJI.. 6- SILAR ƊA NAMIJI..7- BARRISTER KHALEEL..8-AKAN PRE_WEEDING PICTURE'S..9-MAIZAMAN KANTA"PAID BOOK" 10-BAƘIN KISHI"PAID BOOK" 12-ABBAKAR SARAKIEY"PAID BOOK" 13-DORCTOR HEESHAM.. 14- *TAƘAMA PAID BOOK* 15, _WANI DARE FREE BOOK_ ALL MY WRITE'S 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💗 MALAM... AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HAYDAR OSTHMAN....
*NASA DAUKAR GA MASOYANA MASOYA LITTAFINA KAWAI👌*
Baidawo ba Sai Around 6:30, tana zaune nan palourn tana faman danna wayarta koba Afaɗaba kasan charting take,
Da sallama yashigo palourn ko ɗagaowa batayi ba balantana yasami sannu da zuwa kawai ta Ansa sallamar ne Ataƙaice,.
Zubamata ido yayi naɗan wani lokaci kafin yawuce sama Abinsa,
Taɓe baki kawai tayi tacigaba da Abunda take, bata miƙe wurin ba saida Akafara kiran sallah takoma ɗakinta,
Shima ɗin fitowa yayi yawuce yaje masallaci baidawo ba sai bayan isha, koda yazo tahaɗa masa Abincin Aɗakin nasa Amma bata ciki, Murmushi yayi haɗida zama yaci Abunsa kafin yafito yanofo nata ɗakin, Harta soma bacci ma tarufe kanta sosai da bargon, kunna wutar ɗakin yayi tareda zama gefen gadon Yace,”Nasan kinaji bakiyi bacci ba so kitashi muyi wata magana dake,”
Ko motsawa batayi ba amma kuma tanajinsa tasharesa,.
“Amma ai kinanaji ba”
Still bata tankashi ba,.
Hawa gadon yayi tareda yaye bargon data rufa dashi yana janyota zuwa jikinsa,
Miƙewa tayi cikin sauri tareda matsawa daga jikinsa tanaɗan tura baki Tace'"Meye haka nika rabu dani inason nayi bacci," taƙarasa maganar tana sake ƙoƙarin kwanciya wani gefen.
Sake kamota yayi zuwa jikinsa yana faɗin,"Bacci zai hanaki saurare maganar mijinki ne? kitashi banason gardama stilk fushi kike dani saboda bantsaya nayi magana da waɗannan ƴan iskan....,"
Miƙewa zaune zumbur tayi tareda ƙuramasa ido, cikin jin haushin kalamansa Tace,"ƙawayen nawane ƴan iskan? saboda kaga sunzo gidanka,? A'a bazan ɗauka ba Yuseep wllh bazan jura ba ehe ," tafaɗe maganar cikin harzuƙa tana barin kan gadon,.
“Yau niki ke kiran sunana gatsal haka Maira? bawani sakayawa bakomai sannan ba girmamawa cikin magana,”?
Mtswwwwwwww dogon tsaki kawai taja tanufe waje cike da haushi datakaicin canzawarsa lokaci ɗaya, Tana kawoaa bakin ƙofar taji wani iska yahuro tabayanta batayi Aune ba kawai iskan yakwasheta tayi ƙasa bata gama jin zafin faɗuwar ƙasaba taga wata ƙatuwar kyanwa Agefenta nesa da ita ƙaɗan tana mata dariya da zabga zabgan haƙoranta jajaye mara kyan gani, Wani ihu tasake tana yunƙurin tashi Amma takasa hakan yasa tasake suma Awurin,.
Koda yaƙaraso da gudunsa harta suma, ɗaukarta yayi zuwa ɗakin, ruwa maisanyi yashafa mata Afuska bayan wani ɗan lokaci tafarka saidai dik tafirgita tana nunamasa hanyar waje wai ga baƙar kyanwa nan mara kyau nason shigowa indatake zatazo..
dik ƙoƙarinsa naganin tanatsu lokacin Abun yaci tura saida yamata Alluran bacci yasamu natsuwarta bayan tayi bacci,.
Haka yakwana yana rungume da ita sam bai runtsaba bacci ɓarawo ne kawai yasaceshi.
——***
Zazzaune suke dikansu sanye da jajayen riguna kawunansu ɗauke da hulla baƙa sol, kowannensu kanshi Aƙasa yana karanta wasu kalmomi dana kasa tantance mesuke faɗa, wani ƙaton mutun dagashi sai ɗan gajeren wando wanda muninsa ƙaɗai kasan katsorata yake tsakansu inda wata ƙatuwar ƙwarya take ɗauke da hannuwansa jinine cike, jikinsa har rawa yake yakai jinin bakinsa, ba ɓata lokaci yasha jinin inda yajuyo yabawa kowa dake gurin sukasha..
Saida suka gama suna cigaba dawasu surattansu kafin, Shugaban nasu yajuyo yanafaɗin,”Shugabanmu Adalinmu Dodo juju yana buƙatar wani jinin na jarirai wanda kuna gani kuma gabab idanku yazo inda yasabo yashawo jinin saidai baisamoba hakan yaɓata ransa saboda ita waccan ɗin batada ciki Ayanzu kafin tasamu dolene wata daga cikinku tanemo wata maicikin dan bawa dodon tsafinmu jini, taro yawatse,” ɓatan Shugaban yaɓace shida dodon, suma kowa yakama gabansa…….
Washe gari daƙyar yasamu tadawo natsuwarta saidai wunin ranar tare suka wuni dik inda zaishiga tana biye da shi, ganin Abun nata kamar iska yasa yamata tofi na Addu'o'i kuma itama yamatsa mata tayi sannan tadawo hayyacinta,.
Fitowarta daga toilet kenan tana sanye da ɗan ƙaramin tawol ɗinta dik tarabar baya gidan Ashe bayan tafiyarsa office wani mugun feels yataso masa dole yadawo gida, yana zaune kan gadon nata tafito sam bata lura dashiba, kawai taji Anwani rungomota tabayanta ne, ɗan ihu tayi dasauri yasa hannu yarufe mata bakin yana faɗin ,"Nine fa kada kitsorata tinɗazu nadawo ai kina toilet ne shiyasa bakisan dazuwan nawaba, kuma ina horonki da idan kintsorata da Abu kidaina ihu kidinga Addu'a mana ko kinmanta kefa ƴar gidan Malam ce," Yaƙarasa maganar yana shinshinar wuyanta tare da gogamata lipts ɗinsa kan wuyan nata,
Wata irin kasala taji tarufeta dama Seep badaga nan ba komai taurin kan macce yakan iya mantarda ita yajanyota jiki harsu sami natsuwa, amma saitaɗan ja Ajinta itama dik da Amatse take itama ɗin.
Ɗan turesa tafara tanafaɗin,”Amma banji shigowarka ba towaima meya maidaka kaida sai 6:00 Zaka dawo amma ya naganka yanzu,”?
Yana ƙoƙarin ƙara maidata jikinsa haɗida ƙoƙarin walwale towel ɗin jikinta yafisgo maganar," buƙatarki ce tadawo dani kinsan koda ina A inane idan har kika bijiromun to dole na Aje komai nazo gareki,"
ƙara riƙe tawel ɗin tayi tana tura baki,”eh dayake yanzu kai ne ke muradi ai dole kamun daɗin baki to karabu dani ni banaso kuma banshirya ba banajin Wannan yanayin yanzun,” taƙarasa maganar tana zame jikinta daga nashi takoma bakin gadon tana shafa manta,.
Sake biyanta yayi idanunsa harsun ƙaɗa saboda jaraba zama yayi kusa da ita yana ƙarɓe man yayi jifa dashi, yakama hannayenta yariƙe kalan tausayi yakoma yana faɗin,”plzz kiyi haƙuri kidaina fushi akan waccan ranar bazan ƙaraba kiyi haƙuri wllh Amatse nake, idan bakeba ba inda zani dan Allah kiyi haƙuri,” Neman kai bakinsa Anata yake Amma takauda fuskarta Haɗida yamutsa fuska “Nifa nagayama yau bana ra’ayi ka ƙyaleni idan kamatsu kaje kasha tablet ɗinka mana,”
"Haba my Dear kitausaya mun mana bazan sake ba, kada kimanta kefa ƴar malamai ce kuma kema kinsan Abunda kika yanzu badaidai bane mala'iku zasu iya fushi dake, plzzz bazan jimaba dan Allah,"
Ɗan zubamasa ido tayi saikuma taga yabata tausauyi ɗauke kanta kawai tayi batace masa komai ba,
Ganin hakan yasa yafahimce tasauko dan haka yajuyo da fuskarta yakai nasa bakin yana ɗan tsotsar lips ɗinta na ƙasa, kasa daurema salonsa tayi take tabiye masa itama ganin hakan yasa yazame tawel ɗinjikinta da zuge nasa wondon.. Nikam Mujaheedah Matar Mlm naɗauke wayata haɗida idanuwana zuwaje nabarmusu ɗakin dan Wannan sirrinsu ne suƙaɗai…………………..
ALLAH KABAMU IKON RUBUTA ABUNDA ZAMU AMFANA AMEEN
COMMENTS SHARE FISABILILLAH
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 or call 07031012948
WANI DARE🌌 Free book 🅿️39&45
_RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💖 MALAM, AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN...._
MARUBUCIYAR.... 1-FAHAT HOT LOVE, 2-RAUNIN MACCE... 3-SAINA KASHE MIJINA.. 4-SO SIRRIN ZUCIYA.. 5- ZUCIYAR NAMIJI.. 6- SILAR ƊA NAMIJI..7- BARRISTER KHALEEL..8-AKAN PRE_WEEDING PICTURE'S..9-MAIZAMAN KANTA"PAID BOOK" 10-BAƘIN KISHI"PAID BOOK" 12-ABBAKAR SARAKIEY"PAID BOOK" 13-DORCTOR HEESHAM.. 14- *TAƘAMA PAID BOOK* 15, _WANI DARE FREE BOOK_ ALL MY WRITE'S 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💗 MALAM... AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HAYDAR OSTHMAN....
*NASA DAUKAR GA MASOYANA MASOYA LITTAFINA KAWAI👌*
Bayan komai yalafa Yace,"My Mara tashi muje muyi wanka ko,"
“kaje kawai inason yin bacci yanzu idan natashi zanyi,”
“A’ah bazaki daina zama da najasa Ajikin kiba ko,”?
“Bahaka bane inajin bacci ne yanzu kuma nagaji amma zanyi dana natashi ai,”
“A’a sam banyarda ba yanzu zakiyi wankan,”
Tinkan tayi wata magana taji ya ɗauketa kamar ƴar baby yayi banɗakin da ita, Awurin wankan ma saida Aka ƙara ɓata lokaci kafin su fito yashirya yakoma gun Aikinsa..
Ahaka rayuwa tacigaba da tafiya yau daɗi gobe Akasin hakan, yayinda su Shamsy suka kasa suka tsare suna jiran ganin tasamu ciki su sake ɗauke keshi, inda meery ta tsayu kan ganin ta mallake Seep koda A *WANI DARE* ne.
——
Zaune suke A plourn inda kanta nakan cinyarsa shikuwa yana Aiki kan laptot ɗinsa suna ɗan taɓa fira, mita take masa itafa gida takeson zuwa,.
Nocking Akafara Ahankali tamiƙe tana faɗin “to kowaye yanzu,”?
Koda tabuɗe Abun mamaki wai sumy tagani itada Autarsu Hany, cike da mamaki tace, “Sumayya kece yau Agidana?,”
"Eh kobaki son ziyarar tawa nakoma,"?
"A'a A'a yihaƙuri Sumy bahaka nake nufi ba wllh kushigo,"
tana matsamusu daga hanya amma mamaki take tinfa kawota gidan sau ɗaya tazo rak,.
Ko sallama batayi ba kaitsaye tawuce ciki tana zama ɗaya daga cikin kujerun palourn,
Ɗago kansa yayi suka haɗa ido da ita saurin kauda kanta tayi dan sam bazata iya masa rashin kunya ba dan wani irin kwarjini yake mata,. Ɗauke kansa yayi yacigaba da aikinsa yana mai ƙara tsuke fuska,
“Inawuni Ya.,”?
Yatsince muryar sumy kamar bazai Ansaba amma ganin Humaira wurin yasan tana ƙaunar ƴan’uwanta dan haka bayabo ba fallasa ya Ansa da ,”lafiya”
Baisake magana ba kuma bai bar wurin ba.
Kawomusu drinks tayi tazauna tana faɗin,” Ya hanya? kuma yasu Mama da Umma,”?
"da kindamu dason sani ai dakinje kingano ke gaki daddawa ba ko tinawa da uwayenki bakiyi, ni magana nazo nayi dake," gatsal gatsal take maganar tana wani harare harare.
Mugun haushi tabashi dan haka yamiƙe yabar wurin yana jan dogon tsaki, danshi haushinsa batawuce Humaira ba dabata iya takamata birgi bayan itace yayarta…….…………………………………………………
COMMENTS AND SHARE FISABILILLAH
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 ir call 07031012948
WANI DARE🌌 Free book 🅿️49&50
_RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💖 MALAM, AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN...._
MARUBUCIYAR.... 1-FAHAT HOT LOVE, 2-RAUNIN MACCE... 3-SAINA KASHE MIJINA.. 4-SO SIRRIN ZUCIYA.. 5- ZUCIYAR NAMIJI.. 6- SILAR ƊA NAMIJI..7- BARRISTER KHALEEL..8-AKAN PRE_WEEDING PICTURE'S..9-MAIZAMAN KANTA"PAID BOOK" 10-BAƘIN KISHI"PAID BOOK" 12-ABBAKAR SARAKIEY"PAID BOOK" 13-DORCTOR HEESHAM.. 14- *TAƘAMA PAID BOOK* 15, _WANI DARE FREE BOOK_ ALL MY WRITE'S 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💗 MALAM... AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HAYDAR OSTHMAN....
*NASA DAUKAR GA MASOYANA MASOYA LITTAFINA KAWAI👌*
_YA ALLAH KANA SANE DA HALINDA MUKE CIKI NARASHIN TSARO DA SALWANTAR DA RAYUKANMU BAGAIRA BA DALILI YA ALLAH KA KAWO MUNA ƊAUKI YA ALLAH KA KAWO MUNA ƘARSHEN WAƊANNAN KASHE KASHEN DA SACE SACEN ƳAN'UWANMU DA AKE ALLAH KAIMUNA SAUƘI ALLAH KAIMUNA MAGANINSU, ALLAH KACIGABA DA TSAREMU DA KARIYARMU AMEEN YA ALLAH_
Binsa da kallo sukayi dukansu, ɗan taɓe baki Sumy tayi haɗida cewa,”shi wannan mijin naki yafaye faɗin rai jidakai da son walaƙanta mutane kodan yana ganin yana da ƙuɗine? koda yake kece baki nuna masa mahimmancin Ƴan uwanki ba dan da yagirmama mu, ni Abunda yakawo ni sarƙa nakeson ki Aramin wannan ta gold wadda kikasa ran Auranki,”
Gwalalo ido Maira tayi,” Sarƙa tafa ta gold kikace Sumy, haba sumy ina laifin kice nabaki normal sarƙa ko ita wadda nasiya dakaina ko Abbanmu yasiya muna amma taya zan ɗauke sarƙar gold wadda ƙuɗinta zaikai 1millon nabaki kuma wadda mijina yasaimun idan taɓata da wanne ido zan kalleshi? balantana nabasa Ansar cewa saƙar taɓata kuma wurinki, kidai yi haƙuri amma gaskiya sarƙar gold kam bazata samu ba gaskiya Sumy,” taƙarasa zancen tana kauda kanta dan ita Ayanzu tagaji da mulkin mallakarda suke mata Agida sunmata bazaiyu Agidan mijinta ma subiyota sumata ba.,
“Eh lalle Humaira wato wannan mijin naki yaƙara ɓataki yau nikike kallon idona kifaɗamun bazaki bani Aron sarƙar kiba saboda mijinki yasiya,”
Kuka tafashe dashi kafin tacigaba dacewa,”Saboda nazo nema hargidanki shine zakimin gorin Auranma tinda ni banda mijinda zai siyamun dole kimun gori yau ni Humaira ni zakima gorin Aure!!,” bakomai nagode Amma wllh zaki kisan nikikama haka, kuma bazan sake taka ƙofar gidanki ba balantana kimin kwatankwacin walaƙanci irin wannan, Ke hanne tashi muje,”
Tana kuka taja ƙanwar tasu suka bar gidan.
Harbakin ƙofa Maira tabiyosu tana faman bawa Sumy haƙuri amma batako juyo ba balantana tasaurareta,.
Dawowa tayi tazauna daɓas Apalourn tasaka kuka itakam yazatayi da rayuwarta gatada Ƴan'uwa najini amma ace sam basu ƙaunarta wai itakam Arayuwa meta taremusu basu ƙaunarta haka,?
Sautin kukanda yajiyo yasashi fitowa ita yatarar tana kuka sosai, Zama yayi kusa da ita yana tanbayarta lafiya meya faru,”
Amma saboda batason yaga laifi kojin haushin ƴar’uwarta saita sauya maganar dacewa, “Kadufa yau kusan Wata ɗaya bangasu Ummammu ko Abbanmu ba, kumafa tafiya zasuyi ziyara amma bandani,” kuka kawai tasake fashewa dashi Amma can ƙasan zuciyarta wani irin baƙinci da damuwa kedamunta.,
Yaɗan jima yana kallonta amma sam baiyarda da kalamanta ba dan yasan wacece sumaiya tin randa yake zuwa neman Auren Humaira yasani sarai basa ƙaunarta, ganin taɓoye masa gaskiyar yasa yanuna kamar baisan gaskiyar ba shima kawai yahau lallashinta damata Alƙawarin zasuje gobe, harma bari zaiyi takwana koda 2 ne, Aiko murna da tsalle tahauyi yace zata kwana..................
COMMENTS AND SHARE FISABILILLAH
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 or call 07031012948
WANI DARE🌌 Free book 🅿️55&59
_RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💖 MALAM, AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN...._
MARUBUCIYAR.... 1-FAHAT HOT LOVE, 2-RAUNIN MACCE... 3-SAINA KASHE MIJINA.. 4-SO SIRRIN ZUCIYA.. 5- ZUCIYAR NAMIJI.. 6- SILAR ƊA NAMIJI..7- BARRISTER KHALEEL..8-AKAN PRE_WEEDING PICTURE'S..9-MAIZAMAN KANTA"PAID BOOK" 10-BAƘIN KISHI"PAID BOOK" 12-ABBAKAR SARAKIEY"PAID BOOK" 13-DORCTOR HEESHAM.. 14- *TAƘAMA PAID BOOK* 15, _WANI DARE FREE BOOK_ ALL MY WRITE'S 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💗 MALAM... AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HAYDAR OSTHMAN....
*NASA DAUKAR GA MASOYANA MASOYA LITTAFINA KAWAI👌*
NASARA KO FAƊUWA DIKA DAGA ALLAH NE
Tinda safe takammala komai sai ɗaukin tafiyar take koda yafito itama tashirya tsaf dukansu shadda light blee suka saka sunyi kyau sosai, ƙwalalo ido yayi dayaga tajanyo wani Akwati tafito,"Ina zaki da wannan Akwatin haka saikace wadda zata shekara can,"?
"Hunm ai koban shekara ba kasan sainayi ƙaunar shekara wata ɗaya fa banje ba haba kasan dole naɗan jima wurinsu,"
"Yanzu zaki iya daɗewa baki ganni ba ko? saboda bakidamu dani ba yanzu kindaina sona,"
Yafaɗa yana shagwaɓe fuska kamar ƙaramin yaro,.
Dariya sosai tamasa,”Kaga seep muje dan Allah lokaci naga rigima kakeji yau,”
Fitowa sukayi suka shiga motar sukabar gidan, Suna isa cikin gidan tinkan ya ƙarasa packing baiyi Aune ba kawai yaga tayi fit tafice da gudu cikin gidan tana kiran Ummana! Ummana!! Ummana!!! girgiza kansa kawai yayi yafito da kayan suka gaisa da maigadin, ƙanen Maira ne ya ƙaraso gurinsu yana gaida Seep haɗida Ansar Akwatin hannunsa shikuma yaɗauke lodojin da yashigo dasu suka nufe cikin gidan, Dika ma suna A palourn dan harsu granny sunzo baƙaramin daddy zuwan ta yau tajiba, kaitsaye kan Umma tafaɗa kafin tasake dawowa kan kakar babanta dan kakar mamanta tajima da rasuwa,.
“Keee kada ki karyamana Uwa mana,” Cewar Ummanta,”
Hajiya Tace,"barta tayi kewata ne amma itada mijin nata basa zuwa inda nake,"
Zama maira tagyara Aƙasan tana cire gyalenta Tace,”Ba haka bane Hajiya kinsan mijina bazama yake ba shiyasa amma ai yau gani kuma gaki,”
Mama kam inbanda hararar maira ba Abinda take itada sumy dan taƙara kyau ga kwanciyar hankali zaune A fatarta,
Juyawa Maira tayi tagai dasu dika dik da bawani sosai suka Ansaba dan haushinta sukeji,
“Ina Abba wai,” cewar Humaira,.
Yana palourn sa baƙi garesa kinsan yau Akazo neman Auren Aunty sumy,”.
Cikin ɗauki tace,”dan Allah Hany da gaske,”?
“Sosai wllh Aunty,”
“Kai naji daɗi inatayaki murna sumy Allah sa Alkhairi Allah yasa Ayi bikin damu Ashe nazo Adaidai,”
Umma sai hajiya ne kawai suka Ansa mata,
Hajiya tace,”wai ina mijin naki,”?
“laaa namanta ma wllh tare mukazo dashi ma,”
“Eyeee lalle Ƴarnan,” cewar hajiya.,
Da sallama yashigo palourn harƙasa yaduƙa yana gaidasu, cikin fara'a suka ansa bandasu Mama da sumy,.
Ledodin da yashigo dasu ya'aje kusa da Hajiya,
Godiya Hajiya tamasa,
“Ke Humaira kije ki kawowa mijinki ruwa mana,” cewar hajiya.
Harzata miƙe Hamra tace,”Ah Aunty yizamanki bara nakawo masa,” dik da irin hararar da mama da sumy suke ɓallomata hakan baisa tafasa ba, dan ita gaskiya sam bata tare dasu gurin musgunawa ƴaƴan kishiyar uwarta,.
“to nagode Hamra,” cewar Maira…………………………………………………
*COMMENTS AND SHARE FISABILILLAH*
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or 07031012948
WANI DARE🌌 Free book 🅿️60&69
_RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💖 MALAM, AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN...._
MARUBUCIYAR.... 1-FAHAT HOT LOVE, 2-RAUNIN MACCE... 3-SAINA KASHE MIJINA.. 4-SO SIRRIN ZUCIYA.. 5- ZUCIYAR NAMIJI.. 6- SILAR ƊA NAMIJI..7- BARRISTER KHALEEL..8-AKAN PRE_WEEDING PICTURE'S..9-MAIZAMAN KANTA"PAID BOOK" 10-BAƘIN KISHI"PAID BOOK" 12-ABBAKAR SARAKIEY"PAID BOOK" 13-DORCTOR HEESHAM.. 14- *TAƘAMA PAID BOOK* 15, _WANI DARE FREE BOOK_ ALL MY WRITE'S 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💗 MALAM... AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HAYDAR OSTHMAN....
*NASA DAUKAR GA MASOYANA MASOYA LITTAFINA KAWAI👌*
bata jima tafito ɗauke da tire maiɗauke da fruit salat da lemuka sai danbun nama dake gefe, Ajemasa tayi Agabansa, cikin murmushi da yabawa tarbiyar yarinyar bakamar yayarta ba yaƙarɓa,.
Tinda Aka kawo masa Abincin idanuwan maira ke kan tire jin yawunta yatsinke tayi tinda taga danbun naman haka kawai taje yaburgeta ganin kamar yasha banban da wanda tasaba ci, kasa daurewa tayi saida tamiƙe takoma kusa dashi ƙasa tazauna kusa da tiren Ahankali takai hannu har rawa yake taɗibin danbun taci,
Dik kallonta suke, shi mamaki ma tabasa yasan bata faye son danbun kaza ba kodayake wannan na nama ne amma dai da mamaki,
Cikin zolaya Hajiya tace,”Yau dai gashi naga zahiri Yuseefa ɗinnan yafi jidani akan ke tinda ni nama baya ƙatsemun wannan ma nice nazo dashi gashi ke ƙwaɗayin naman ma kike,”
“Kai haba ai bawata kishiya dazata iya ƙwace Seep daga dareni nima haka kawai naji ina ƙwaɗayin wannan yau shikanshi yasan bandamu da danbun kaza ba amma wannan na nama ne kuma naji yayi daɗi wllh,” taƙarasa maganar tana daɗa tura naban bakinta.
“Ah to saikin cinye kinbarshi, Acici kawai dama naga kinzama ƙatuwa Ashe haka kike cinye komai kina barin yaya” cewar Najib Auntansu cikin dariya
Dariya sukayi dukansu banda ita data ɗan tura baki tace,”karai nanifa Allah najib bari Abba yazo shine zaimana tsakani,”
Hajiya tace,"Allah dai ya inga dan daganinki Anga maiyaron ciki to kiki yaye,"
"Ciki kuma Hajiya? A'a wllh nibanda ciki kawai yana kuladani ne shiyasa," taƙarasa maganar tana ɗan tura baki,
Yuseep kam saiyanzu yake mata kallon tsaf tabbas hakane Alamu sunbayyana hakan amma ya'akayi baisani ba tini ga Alama itakanta ma batasani ba, amma ko yaji daɗi sosai Allah yasa wannan cikin yazauna.,
Tinda Aka Anbace cikine da ita gaban Sumy yafaɗi , idan bata mantaba WANI DARE tayi mafalki Akan indai Humaira ta haihu to tabbas bazata taɓa samun cikar burinta kantaba, dole tayi dik yardz zatayi taga wannan cikin ma yafita wllh…
Abba yafito suka gaisa inda Seep yamusu sallama zaitafi, Humaira tabishi dan rakashi, .
Harmota tarakashi, daga wajen motar tatsaya tanamasa Allah yatsare,.
Ɗanjanyota yayi Ahankali tashigo motar Yace,"shine kika ɓuyan babban Albishir irin wannan,"?
Ɗanshagwaɓe fuska tayi kafin tace,”wllh nima bansani ba amma tabbas naji sauyi sosai, amma ai laifinka ne kaiba dr bane,”?
“Zaki shigo hannu, yawwa dan Allah ki kula kada wannan karon ma narasa cikin wllh inason Abuna ki kula to,”
"To" kawai tace tafice motar dan bata kawo komai Aranta ba....………………………………
*COMMENTS AND SHARE FISABILILLAH*
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call 07031012948
WANI DARE🌌 Free book 🅿️60&79
_RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💖 MALAM, AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN...._
MARUBUCIYAR.... 1-FAHAT HOT LOVE, 2-RAUNIN MACCE... 3-SAINA KASHE MIJINA.. 4-SO SIRRIN ZUCIYA.. 5- ZUCIYAR NAMIJI.. 6- SILAR ƊA NAMIJI..7- BARRISTER KHALEEL..8-AKAN PRE_WEEDING PICTURE'S..9-MAIZAMAN KANTA"PAID BOOK" 10-BAƘIN KISHI"PAID BOOK" 12-ABBAKAR SARAKIEY"PAID BOOK" 13-DORCTOR HEESHAM.. 14- *TAƘAMA PAID BOOK* 15, _WANI DARE FREE BOOK_ ALL MY WRITE'S 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💗 MALAM... AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HAYDAR OSTHMAN....
*NASA DAUKAR GA MASOYANA MASOYA LITTAFINA KAWAI👌*
Harbacci yafara ɗaukarta kukan wayarta ne ya tasheta, cikin muryar bacci taɗauka tanafaɗin "Sallamu Akaikum"
“Wa’alaiki salam Momyn yara natashe ki kina bacci ko,”?
Ɗan murmushi tayi kafin tace,"Au harnazama mommyn tasu tinkan suzo duniyar,"?
“Sosai kuwa, Ai inacikin farinciki sosai Maira inafatan Allah yabarmun cikin nan nasakarai sosai gareshi wllh, harna faɗawa su Ammy harma tace zataso taganki nace tabari saikin dawo yanzu kina gida,”
“Uhunm Allah sarki Ammy kenan har ita Ankai mata labarin to Allah yasa mairabon zuwa duniya ne,”
Ɗanjim yayi ƙaɗan yana nazarin me wannan kalmar tata take nufi ta Allah yasa mairabon Zuwa duniya ne? kodai…. saurin kauda tinanin yayi dan baya tsammanin hakan daga wurinta Afili yafurta,”Ameen, so bari nabarki kiyi bacci kishafamun babyns ɗina dan Inatsammanin ƴan 2 zaki haifamuna,”
Tana dariya Tace,”Saida safe kaje karungu me pollow kayi bacci kawai malam,” tana dariyar mugunta taƙatse kiran,
Murmushi yasake yana faɗin “zakiyi bayani yarinya,” kwanciyarsa shima yayi..
Safa damarwa nahango Sumy nayi Afili tafurta,"bazaki haifeshi ba shima wllh boka Zansamu daganan nafidda ƙudurina kan Seep nagaji da biyewa bokansu sumy wllh gobe kawai zanjira naje neman maganin matsalata," da wannan tinanin bacci yaɗauke ta,
*******--********
Meery nahanga gaban baban nata saifaman bada haƙuri take, cikin masufa Davi yake faɗin "baki isa kisa dodon tsafi yasha jinina ba saidai yasha naki, kan me zakisoma ɗanyen aikin nan? idan wani zakiso kiso mana amma bawannan musulmin ba maikafiya da yawan Addi gashi kina neman ruguza mana shiri gaba ɗaya, meye tunaninki idan dodon tsafi yasan cewa kinayunƙurin Auren Musulmi taƙarfin tsafinsa kuma bama lalatacce mai sauƙin taɓawa ba saimai taurin kai irin wannan mijin matar, to inagargaɗinki daki janye maganar tinkan bokan tsafi yasan da hakan," dik da yaransu yake maganar yana gamawa yafice cike dajin haushin ƴartashi wai Yuseep takeson ma tsafi ta Aura.,
Tsaki meery taja tana tura baki Aranta tace,"Shikenan su basuda zaɓi dole saina dodon tsafi, itafa bawai dole sai ta Aura seep ɗin ba koda takashe ƙishinta ne kawai yawadatar, amma komai zaifaru wllh saita ƙeɓe da seep.....………………………………
COMMENTS AND SHARE FISABILILLAH
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call 07031012948
WANI DARE🌌 Free book 🅿️80&85
_RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💖 MALAM, AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN...._
MARUBUCIYAR.... 1-FAHAT HOT LOVE, 2-RAUNIN MACCE... 3-SAINA KASHE MIJINA.. 4-SO SIRRIN ZUCIYA.. 5- ZUCIYAR NAMIJI.. 6- SILAR ƊA NAMIJI..7- BARRISTER KHALEEL..8-AKAN PRE_WEEDING PICTURE'S..9-MAIZAMAN KANTA"PAID BOOK" 10-BAƘIN KISHI"PAID BOOK" 12-ABBAKAR SARAKIEY"PAID BOOK" 13-DORCTOR HEESHAM.. 14- *TAƘAMA PAID BOOK* 15, _WANI DARE FREE BOOK_ ALL MY WRITE'S 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💗 MALAM... AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HAYDAR OSTHMAN....
*NASA DAUKAR GA MASOYANA MASOYA LITTAFINA KAWAI👌*
Kwana 5 tayi Agidan kafin tawuce direct gidansu tawuce tasami ƙarɓa maikyau zuwa yamma yazo suka dawo gida,
Ansaka ranar bikin sumy nanda Wata ɗaya wanda wani ɗan makarantarsu ne takawo,
Cikin Humaira yaɗan kora inda yashiga wata 6 gwaje gwaje yamata sosai Antabbatar yara 2 ne cikinta, murna tattali ba irin wanda bata gani tindaga kanshi zuwa iyayensa harda nata ma, saidai dik wani motsi nata nakanshi,.
Sumy nahanga gaban boka tanafaɗin,"So nake Aɓarar da cikin kawai tareda ɓata mata mahaifa dik Acikin da tasamu yalalace, kuma Arabasu,"
Yan tsibbe tsinbensa yayi kafin yaɗago Yace,"Ina sam bazaiyu ba, bawani mahaluƙi dazai iya rabasu dan sunason junansu bugu da ƙari sunada tsari da ibada sosai, maganar zubba cikin kuma cikin zaizube amma wannan karon bada sahannunki ba dan yanzu haka maganarda nake miki wasu nacan nata faman aikamata tsafinda zaizubda cikin wanda nasu aikin yafi namu ƙarfi,"
“Wasu namata tsafi wanda yafi naka ƙarfi boka,”?
“Ƙwarai kuwa dik wani maitsafi to yana tsoron harkar wani matsafin dan haka bayarda zakiyi dasu, kizuba ido kawai dan bake ƙaɗaibace keson ganin bayanta,”
Jinjina kai tayi kafin Tace,” to nawa mijin dazah Aura inason Amallakemunshi Ahannuna shida dukiyarsa duka,”
“Bakida matsala kan wannan kije kawai zakiga aiki,”
*********************
Har Office ɗinsa Meery taje Amma bata samesa ba, ƙarya tazabga ma ɗaya daga cikin ma'aikatan mafi kusanci dashi tasami number shi,
Sumy nahanga gaban david suna magana Akan yarda zasu sami damar ciro cikin Humaira,
“Kamar yadda Aka saba oga idan tamanta da Azkar ɗinta sai Atura dodon tsafi yaciro,” Cewar Sumy.,
"A'a bazaiyu yaje dakansa ba wannan karon kece zakije dakanki "
Ƙwalalo ido tayi “Amma oga tayaya idan Asiri na yatonufa,”? cikin tsoro tayi maganar
“Kinason kice kinyi sanyi daga son ganin bayanta,”?
“A’a oga,'”
“To kece zakije da wannan Abun kitabbatar taci wannan ko Alemu ne ko Abinci kawai dai taci kotasha,”
Cikin gamsuwa dason ganin bayan Humaira tayarda ƙarɓar maganin tayi,
Ranar itama tabiyo jirgi tadawo, ta tarardz meery A hostel ɗinsu,
Meery tagama ɗana tarkonta kan Yuseep jira kawai take yafaɗa itakuwa ta Afka masa,.……………………………………………
COMEENTS AND SHARE FISABILILLAH
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 or call 07031012948
WANI DARE🌌 Free book 🅿️89&90
_RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💖 MALAM, AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN...._
MARUBUCIYAR.... 1-FAHAT HOT LOVE, 2-RAUNIN MACCE... 3-SAINA KASHE MIJINA.. 4-SO SIRRIN ZUCIYA.. 5- ZUCIYAR NAMIJI.. 6- SILAR ƊA NAMIJI..7- BARRISTER KHALEEL..8-AKAN PRE_WEEDING PICTURE'S..9-MAIZAMAN KANTA"PAID BOOK" 10-BAƘIN KISHI"PAID BOOK" 12-ABBAKAR SARAKIEY"PAID BOOK" 13-DORCTOR HEESHAM.. 14- *TAƘAMA PAID BOOK* 15, _WANI DARE FREE BOOK_ ALL MY WRITE'S 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💗 MALAM... AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HAYDAR OSTHMAN....
*NASA DAUKAR GA MASOYANA MASOYA LITTAFINA KAWAI👌*
*YA ALLAH KABAWA ƘASARMU NIGERI'A ZAMAN LAFIYA, ALLAH KAHAƊAMU DA SHUWAGABANNI NAGARI AMEEN,..*
A yau Ake fara bikin sumy dan hakan Maira tashirya tsaf Ya sauketa can, "Inaƙara tinatar dake Maira kikula da cikin nan sosai kada kibari wani Abu yasa meshi inaƙara sanar miki,"
"Wai nikam ina maganar ka tado sane Seep sam baigano kaba kullum da tsarfin da kake shugomun dashi musamman danasami cikin nan shin mekake nufi ne,"?
Cikin ƴar hasala tayi maganar dan Ayanzu tafara jin haushin kalmar,
“Inadai gaya miki ne kawai saboda kiƙara kula kuma kisan inason cikina sosai,” Yaƙarasa maganar yana nuna Alamar bakomai,
Buɗe motar tayi tafice cikeda haushi batace masa komai ba,.
–
Shamsiyya sundiro gidan itada Meery kuma bakomai yakawo Sham ba face aiwatar da ƙudurinsu,.
Anan palourn suka haɗe dukansu Akadinga fira,
Asace Shamsiyya tamiƙe tahaɗo Fruit daganan tazuba maganin , fitowa tayi takawomata tanafaɗin,”Gashi maiciki nasan kina buƙatar fruit Ayanzu sama da komai,”
Taƙarasa maganar tana ɗaura mata fruit ɗin kan cinyarta,
Bata kawo komai ba taƙarɓa tana faɗin,”zan rama ne Allah kawo lokacin ku narama,”
Tana dariya da cin fruit ɗin sosai,
Ganin tacinye fruit ɗin duka ba ƙaramun daɗi tajiba ganin tacinye tasan dole tarƙonsu zai kama,.
Har Akagama bikin bataji komai ba da yamma yazo yaɗauke ta suka komai gida,
Tana zaune bakin gadon tana mitar yaƙi bari takwanacan harzuawa sanda za’agama bikin nan duka,.
Kayan bacci yake sawa Murmushi yamata Yace,"kinsan bazan iya barin harkwana 7 satifa kenan kinacan banganki ba gwanda gaki gani gakuma cikina,"
Miƙewa tayi tana faɗin "kajidashi dai," jin wani Abu yawani fisge cikinta da ƙarfi, dafe cikin tayi tareda rusa wani ihun Azaba dataji yaziyarce ta, ƙasa tayi tana zabga ihu sosai,
Cikin ruɗewa yaƙaraso gurinta yana faɗin "meya faru? meke damunki,"?
"Cikin Azaba tadanƙe hannunsa tana faɗin cikina Yuseep marata bayana wayyo Allah zan mutu ciwo sosai nakeji wayyo,"
Sai yanzu hankalinsa yakai kan ƙafafunta, binsu da kallo yayi tindaga saman har ƙasan jini kezuba sosai kamar Anbuɗe fanfo, Cikin tashin hankali Yace,”kar dai wannab cikin makina ƙoƙarin rabani dashi ne Humaira,”?
Batamajin meyake faɗi saboda Azabar ciwon da takeji, tini tasume Aƙasan,.
Cikin sanyin jiki yakamata suka nufe Asibiti, Suna isa direct Emagency Akatafi da ita,
Da ƙyar Akasamu ceto rayuwarta jinin yatsaya,
Fitowa dr Ahmad yayi yana goge gumin fuskarsa,
Da sauri Yuseep yaƙaraso wurinsa yana faɗin," Yaya Ahmad Cikin nanan kuwa,"?
“Colm down Yuseep amma kasani kai musulmi ne yakamata kayi imani da ƙaddara nasan yarda kakeson Haihuwar kuma gashi kana rasawa lokuta da dama plzz kayi..,”
“Is owk dr kawai kafaɗin meke faruwa kafaɗamun gaskiya dan Allah,”
“Hunmm hakane amma zanƙara faɗama ita ƙaddara koda yaushe zuwa take matarka tasake ɓari amma wannan yayi muni gaskiya tazubda jini dayawa yakamata ma muje kabada jininka Asamata dan tarasa jini gaskiya nayi mamakin fitar cikin nana Abu saikace sihiri ciki da wata 8 yafita kai da mamaki wllh,”
Dafe kansa yayi yana faɗin ,"Innalillahi wa'inna ilaihin raju'un," luuuuu yayi ƙasa yafaɗi...........…………………………………………
*COMMENTS AND SHARE FISABILILLAH
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 or call 07031012948
WANI DARE🌌 Free book 🅿️91&95
_RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💖 MALAM, AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN...._
MARUBUCIYAR.... 1-FAHAT HOT LOVE, 2-RAUNIN MACCE... 3-SAINA KASHE MIJINA.. 4-SO SIRRIN ZUCIYA.. 5- ZUCIYAR NAMIJI.. 6- SILAR ƊA NAMIJI..7- BARRISTER KHALEEL..8-AKAN PRE_WEEDING PICTURE'S..9-MAIZAMAN KANTA"PAID BOOK" 10-BAƘIN KISHI"PAID BOOK" 12-ABBAKAR SARAKIEY"PAID BOOK" 13-DORCTOR HEESHAM.. 14- *TAƘAMA PAID BOOK* 15, _WANI DARE FREE BOOK_ ALL MY WRITE'S 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💗 MALAM... AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HAYDAR OSTHMAN....
*NASA DAUKAR GA MASOYANA MASOYA LITTAFINA KAWAI👌*
Cikin sauri Ahmad yakamashi kwantardashi Kan gadonda ke Office ɗinsa namarasa lafiyansa Akayi, ruwa ya ɗaura masa kafin yasami damar kiran Najib dasu Ansar kan kowa cikinsu yafaɗawa iyayensu,
Hakan takasance bayan wayewar gari dika suka bayyana, takowanne ɓangare kowa yazo Abba ne yabada jininsa Akasa mata,.
Buɗe idanuwansa yayi ya miƙe toilet ɗinsa yashiga yafito ya sauya kaya break fast yahaɗa yanacin Abunsa hankalinsa kwance Amma can ƙasan zuciyarsa wani irin tururu kedamunsa wai cikin yasake zubewa,
Shigowa dr Ahmad yayi Yana faɗin," peation Anfarka ne amma bakaje ganin matar kaba kumafa dika Ahlinka suna waje babanta shine ma yabada jininda Akasa mata amma fa yarinyar tanajin jiki,'
Mitsssss,”to mezan mata ne? ko ni kebada lafiyar ne? kai kam kacika surutu wllh,”
Miƙewa yayi yafito waje gaida iyayen nasu yayi kafin sumasa sannu suma,
Dan ganin idanuwan iyayenta kawai yasa yashiga ɗakin amma badan yaso yashiga,
Harta farfaɗo lokacin tana ƙurɓab tea wanda Ammin sa tahaɗa mata, sau ɗaya ya kalleta ya kauda kansa tarame nakwaba ɗaya tak, amma haushinta yakeji yanzu,.
Baice mata komaiba yajuya zaifita, da mamaki tace,"Amma seep bakace komai ba ko sannu bakamun ba balantana tanbayar yanawa jikin,"
"Kece fa kika rabani da yarana har karo na 2 Yanzu kece wai zanma sannu? Hunm lalle kinada ƙarfin hali Humaira Ashe kyanki na ɗan maciji ne, kuma bawani sona dakike tinda kike iya zubarda ɗan cikinmu kinban kunya,"
Baisaurare Ansarta ba yabar ɗakin cike da haushi….
Kukane Yasuɓuce mata kenan Yuseep zarginta yake da zubda cikin nan meyasa zai mata haka itama batasan dalilin hakan ba wllh, tana cikin kukan ne Ammi tashigo Azaton ta tana baƙin cikin rasa cikin ne, dan haka tahau lallashinta,
Tindaga ranar bata sake saka Yuseep A idanuwanta bayan yasa kowa yatafi Akan shi zai kula da ita, kwananan ta 5 Asibitin dik tarame ta sauya Asannan Akasalla meta Ammi tazo dakanta takaita wurin takula da ita na kwana 3 kafin tamaidatz gidanta,.
Tinda tadawo taga mugun sauyi bayacin Abincinta baya zuwa ɗakinta baya dawowa gida dawuri wanisa inma saitayi bacci zaidawo, sam yadaina kulata dik ta rame ta fita hayyacinta, shikansa haƙuri kawai yake amma yanacikin damuwa but yanason koya mata hankali ne,
Shigowarsa kenan yau yanason yin aiki Agida, jinshigowarsa yasa tamiƙe Asaɓule jiki ba ƙwari tanufo ɗakinsa Zaune tasa mesa yadasa laptot Agaba yana dannawa da sallama tashigo Ansawa yayi ciki ciki batare da yaɗagoba,
Bakin gadon tazauna tace,”Idan laifi namaka kayi haƙuri kadaina Azabtar dani haka wllh inacutuwa sosai kadaina kula dani bayan A yanzu nake neman kulawarka dan Allah yuseep ka…,”
“Kinga malama dakata dan Allah kada kici kamun kunnuwa da surutun banza bakiga aiki nake ba, kinacutuwa nicutat dani dakikayi fa? sau nawa kina kifarmun da ciki? idan bakisona ko bakison ki haihu dani meyasa kika Aure ni ehe,”?
Yaƙarasa maganar cikin tsawa,.
Kuka maizafi yaƙwace mata tana faɗin,” wllh banida masaniya Akai Allah bani ke zubda cikin ba amma kuma kasan inasonka wllh bani na…..,”
Dogon tsaki yaja tareda barin ɗakin Ayanzu mugub haushi take bashi .
*****--
Ahaka rayuwa tacigaba da tafiya, inda sumy ta tare da Angonta dik yarda takeso haka yakeyi saboda tagama shanyesa,
Inda Shamsiyya kuwa bokan tsafinsu yahanata Aure saidai aikata baɗalarsu kawai suke da Uban Meery batare da ita meery ɗin tasani ba,.
Zaune yake A office insa dik Abunda yadamesa yau kusan wata 6 kenan baya kula Matarsa kuma yahanata fita ko ina Anya yamata Adalci kuwa? wata zuciyar kece masa wannan shine daidai da Abunda ta aikata maka ai,
Shigowar Ahmad ce taƙatse masa tunaninsa wasu file yaɗauka sannan Yace,”kaji tsoron Allah dr idan kagaji da ƴar mutane kasake ta kawai kai kasami sauƙin tunani itama haka,” yana gama maganar yafice Abunsa,
Ajiyar zuciya yasauke gaskiya bazan iya sakin Humaira ba dan inasonta amma Zandai turata gida kawai kafin nasamu mafita shawarar da ya yanke Aransa kenan,
Sam Ahmad baisan meery ba amma yasan ita ƙawar matarsa ce dan haka da izininsa Akabarta tashiga office ɗin seep, tana shiga tinkan taƙarasa tasami shu’umin turare tasa, tayi sa’a koda tashig baya gurin yana banɗaki dan haka da sauri cikin murna tabuɗe fridge ɗinsa taɗauko lemu haɗida zubamasa table na tayarda sha’awa ta ɗaura masa kan table ɗinsa sannan takoma gefe taɓuya dan tanason ganin halinda zaishiga kafin tafito, koda yafito yaga lemu kan table ɗinsa yayi tinanin ko Ahmad ne yashigo dan yaji ƙarar shigowar mutum, baikawo komai Aransa ba yaɗauke lemun yakoma kan 3ster dake Aje Agefe cikin office ɗin dan manyan baƙi yazauna yafara shan lemun, wani kala yaji lemun Abakinsa amma baikawo komai ba yashanyeshi tasss, kafin wasu lokuta yaji mararsa na bala’in sara masa lokaci guda yaji taɗaure masa wata muguwar sha’awa mara misali ta dirar masa lokaci ɗaya, idanuwansa suka sauya daga fari zuwa ja yadafe marar yana salati, ganin halinda yafaɗa yasa meery fitowa daga maɓoyarta batunanin komai kawai ta Afka masa……………………………………………………………
KOMAI ZAIFARU??? TO KUBIYONI NEXT PAGE DANJIN YAZATA ƘARGE, INAJINJINA MUKU DAYAWAN COMMENT ƊINKU MEMBERS NA ZAFAFA HAUSA NOVELS DA DIKAN MASU COMMENT A FACE BOOK INA GDY MUJAHEEDAH TAKUCE
COMMENTS AND SHARE FISABILILLAH
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
*(((DOMUN TUROMUN SAƘO TA EMAIL DAN BADA SHAWARA KO GUDUNMU KUNEMAN TA Shafa'atu [email protected] NA GODE SAINA JIKU INASONKU MASOYANA🥰❤️💃💃💃))))*
WhatsApp number 07064904617 or call 07031012948
WANI DARE🌌 Free book 🅿️99&100
_RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💖 MALAM, AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HYDAR OSTHMAN...._
MARUBUCIYAR.... 1-FAHAT HOT LOVE, 2-RAUNIN MACCE... 3-SAINA KASHE MIJINA.. 4-SO SIRRIN ZUCIYA.. 5- ZUCIYAR NAMIJI.. 6- SILAR ƊA NAMIJI..7- BARRISTER KHALEEL..8-AKAN PRE_WEEDING PICTURE'S..9-MAIZAMAN KANTA"PAID BOOK" 10-BAƘIN KISHI"PAID BOOK" 12-ABBAKAR SARAKIEY"PAID BOOK" 13-DORCTOR HEESHAM.. 14- *TAƘAMA PAID BOOK* 15, _WANI DARE FREE BOOK_ ALL MY WRITE'S 🥰MUJAHEEDAH🥰 MATAR 💗 MALAM... AMMIEYN 🤱🏼 KHAUSAR.. HEEDAH HAYDAR OSTHMAN....
*NASA DAUKAR GA MASOYANA MASOYA LITTAFINA KAWAI👌*
*FINAL FINAL FINAL FINAL PAGE*
*SATURDAY AUGUST 6/8/2022*
____Idanuwansa rufe batare da yasan wacece ba dan buƙace yake kawai yahaɗe bakinsu kissing juna suke zafafe cike da buƙatar junansu, hannayensa yatura A ƴar ƙaramar rigar tata zuwa cikin breast ɗinta saidai Abun mamaki saiyaji Abu kamar takalmin shiga wanka dik sunwani yamushe badai irin na Humairan sa ba, cikin ƙarfin hali yabuɗe idanuwansa dik da dishi dishi yake gani saboda tsabar jaraba amma hakan bai hana fuskar Meery bayyana ba, cikin sauri yature ta yana faɗin "Auzubillah, ke waya baki damar.. shigomun.. office..ba.. izini.. harki..,"
Dik Ahaɗe yake maganar saboda mugun ciwonda mararsa take.
Tashi tayi tana sake yowa kansa dik da taji zafin faɗuwarda tayi natureta dayayi “ka tsaya mutaimake juna dr bawanda zaisani kana cikin halin buƙata nima haka so bawanda zaisani,”
Ƙoƙarin kamosa take amma sai zillewa yake, cikin ƙarfin hali yasake tureta tafaɗi shikuwa yasaka glass ɗinsa dan ɓoye Asirin idanuwansa yafito waje, “Karufemin Office ɗina Sani ” yana gama faɗin hakan yabar wurin
Fitowarta banɗaki kenan tazauna bakin gado tana tinanin halin rayuwa da Abunda keshiga tsakaninta da Yuseep, tayi sakaci dan Ayanzu tafara zargin Aikin sihiri ne keɗawai niya da ita dik da batasan wake bibiyarta ba Amma tanada yaƙinin sihiri ne lurada yawan mafarkanta da Abubuwan tsoro datayita haɗuwa dasu, Afili tafurta "Nayi sakaci ni Humaira nayi sakaci wurin Ibada gashi Anrabani da cikina kuma Anrabani da mijina dik A *WANI DARE* kuka yaƙwace mata sosai take nadamar sakacin Ibadatar gashi dik cikin *WANI DARE* Wasu sunrusa mata komai,
Ganin kukan bazai Amfana mata komai ba yasa tamiƙe tareda share hawayenta, gaban sik ɗin kayanta tanufa dan zaɓar wanda zata saka kamar wanda Aka wurga haka kawai taji Anrugu mota taba,
Cike da tsoro tajuyo Seep tagani saiwani faman shigewa jikinta yake, tinkan tagama gano wani hali yake ciki, taji yaƙwace towel ɗin jikinta yayi kan gadon da ita dik ƙoƙarinta naƙwace kanta amma Abun yaci tura, dan Awani zafafafe yake Aikin kamar wani mayunwacin zakin, tanaji nagani yarya samawa kansa satisfy ammafa taji jiki tasan tahaɗu da maza, bacci mainauyi yaɗaukesa, rabajikinta danasa tayi tana zubda hawaye tareda komawa towel tasake wanka tafito palourn bayan tahaɗa Abunda zataci tazauna, kogin tunani tafaɗa Aranta tace,”haka zata rayu kenan bawata kulawa tsakaninsu idan kuma yana buƙatarta saiyazo mata bako shiri kamar wata dabba? Hawaye tashare tamiƙe haɗa kayanta tayi, tasami ƴar takarda tarubuta masa…. NAGAJI YUSEEP HAƘURI NA YAƘARE BAZAIYU BAKA KULANI BA KUMA NAZAMO ABAR HUTAWARKA IDAN KATASHI DAN HAKA NI NAYI GIDANMU AMMA KAYI HAƘURI IDAN NATAƁA SAƁAMAKA DOLECE TASA NABARKA AMMA INASONKA MIJINA KASANI BANI NA ZUBDA CIKINKA BA ALLAH NE SHAIDATA WLLH…
Ajemasa takardar gefen madubi tayi kan tabar gidan tana share hawayen dake zubo mata…..
baifarka ba sai Araound 3:00 baccin Awa ɗaya da rabi yayi kenan ɗan dafe kansa yayi dayaji yana saramasa still haryanzu duba ɗakin yayi dakyau komai tsaf sai kamshi ke tashi, Atunaninsa tana banɗaki dan haka yamiƙe yasa kayansa yabar ɗakin dashigarsa ɗakinsa yafaɗa banɗaki yayi wanka yafito yasake shiri, fitowa yasakeyi nanma baiji motsinta ba, fita yayi Abunsa wurin shaƙatawa yanafa yajima can yana tinanin Abunda yafaru yanzu da meery tayi nasara kansa fa? waima meya hau kansa hakane harya biyewa shaiɗan da ita suka aita wannan ɓarnan? rashin samun ansa daganin ɓata lokacinsane yasa yamiƙe yakoma gida saidai har lokacin ba motsin matar sa,. baidamuba yaɗauka fushi take nazuwa mata dayayi bashiri dan haka yashige ɗakinsa yayi kwanciyarsa, amma yana saka dik randa zaiyi ido Huɗu da meery saiya ɓallata,.
Washe garima dayatashi bawani motsinta jin shuru yayi yawa yasa yaleƙa saidai Abun mamaki yarda yabar gadon jiya yamutse yanzun ma hakan yake bagyara, leƙa har banɗaki da kitching yayi amma bako labarinta Sake dawowa ɗakin yayi yabuɗa wadrove ɗinta saidai ba ko rabin kayanta sai yanzu yalura har cikin Akwatunanta ba guda 2 idansa yafaɗa ƙan wasiƙar da tabarmasa, ɗauka yayi tareda zama gefen fadon yawarwareta, Sam baiji daɗin Abunda yagani ciki ba Ayanzu har kunya yaji taya zainemi Ubanta bayab kojiya bainemeta ba? damuwa yafaɗa da tunani kala kala,
Aɓangaren Humaira kuwa sam bagida tajeba Akwai ƙuɗi Ahnnunta hakan yasa tawuce Katsina inda ɗayan kawunta wanda shima malamin ƙauyen ne na makarantar Allo matarsa ɗaya Abu ƴaƴansa 2 Audu da Mairo suna son Humaira dan dama can takan ziyarcesu kuma tamusu ƙyautar ƙuɗi hakan yasa suka tarbeta hannu bibbiyu bayan tahuta tafaɗa musu komai,
Jinjina kai malam lauwali yayi tare da faɗin,” Zaki zauna nan kenan amma yakamata iyayenki su sauna,”
“Amma kawu Abari sainan gaba ƙaɗan dan allah,”
Da ƙyardai suka shawo kansa itada matarsa Abu,.
Zamansu lafiya ƙalau sai fire firensu suke amma koda yaushe malan yakan bata rubutu tasha dama nashafawa dan kare kai.
Meery kuwa jiki baƙwari cikin hasala tabar Asibitin Hotol takoma takira Abokin baɗalarta namir yazo suka sheƙe Ayarsu, namir shinefa mijin sumy, dan Ayanzu dik wani sihiri yadaina tasiri shikansa shu'umi ne badaga baya ba gun bin bokaye, sai bibiyar ƴanmata dik sumy tarame taƙoɗe koda taje ƙorafi ba ruwan Abba Acewarsa itace takawoshi dan haka baruwansa,.
BAYAN SATI ƊAYA
Ammi ce dakanta tazo gidan dan duba lafiyarsu bata ko faɗamasa zatazo ba, gidan bakowa sai maigadi kawai, gaisawa sukayi tace,"Masu gidan fa dika basa nanne harda Humaira naga komai Akulle,"
"To Ai hajiya ita matar gidan yau sati ɗaya batanan saidai oga kawai kuma yatafi aiki,"
“Sati ɗaya batanan? to ina taje,”?
“Bansani ba hajiya amma Alamu sun nuna kamar yasaketa ne ko tayi fushi dan harkayanta taɗiba tafice tana kuka,”
“Subhanallah wani Abu yafaru kenan? kuma shine yuseeo baifaɗamun ba, nagode ɗan nan,” ficewa tayi ranta ɓace direct gidansu Humaira tanufa amma kuma can ɗinma batanan, kiransa Abba yayi Akan yazo saida gabansa yafaɗi kafin yace ,”to ganinan zuwa,”
Bayan yazo anzauna antattauna yake faɗin dalilin tafiyarta kumashi yana fushine kan yana ganin itace ke zubda cikin,
Salati sukayi inda Ammi tayi tamasa faɗa dan yanzu ba’amasan inda takeba,
*BAYAN WATA 8*
Cikin Humaira yagirma Ashe dama sanda Wannan Abun yashiga tsakaninsu tasami ciki gashi yau wata 8 keda cikin bayan tasha maganin tsari iri iri wanda malam yabata, kuma yaune yaɗauko ta suka dawo gida..
Awatannin nan Yuseep dik yarame gashi koda yaushe mafalkin matarsa yake,
Sumy kam yau takama mijinta da meery dik da tanada ciki saida suka danbace harta illata meery dan kuwa Agabanta tawatsa mata ruwan zafi, harda namir ɗin ihu kawai suke cikin ƙarfin hali yamiƙe yama sumayya shegen doka har saida tasume Anan, Hayaniyarsu tajanyo jama’a ganin dukansu na neman taimako Aka kaisu Asibiti, Sumayya dai cikin yafita saboda wahala, inda gaban meery yalalace gaba ɗaya namir kuwa yasami muguwar matsala Agabansa takasa riƙe fitsari,
Hasala taɗibe Namir yarafkawa Sumy saki 3 Agaban Uwayen nata duka, shikan ɗaukesa nasa iyayen sukayi suna zagin Sumayya sukabar ƙasar dashi,.
Sumayya sai kuka take tana kiran Akiramata Humaira taneme gafarar ta ga Abunda tayi mata, hakama ɓangaren meery itada kanta tatona dik wani ƙulli nasu Akan Humaira,
Sosai Abba da Yuseep suka shiga ruɗu bama kamar yuseep, sai Ayanzu yake nadamar ɗaukar hukuncin A WANI DARE
koda suka koma gida suka same Humaira dacikinta murna kamar me gun yuseep yaneme Afuwarta hakama meery da sumy,
dik ƙoƙarin Su shamsiyya dan ganin bayan Cikin Humaira Abun yaci tura daga ƙarshe dai har dodon nasu yahasala yacinye sumy taɓangaren David kuwa mahaifin meery tini yahaukace yabi titi can mota taƙaɗesa yamutu, Meery kuwa H.v.b tabayyana jikinta Asibitin korarta sukayi dan sungahi gawani wari datake musu, samun labarin mutuwar Ubanta data sumy yasa take tahaɗe zuciyarta itama tamutu .
Humaira kam dik yarda yuseep yaso shawo kanta Abun yafaskara dole yaƙyaleta Agidansu, Haihuwa tazo mata tahaifo yaranta 3 2 maza ɗaya 1 macce Kazo kaga murna gun Ahalin ranar suna yara sukaci sunan kakanninsu,
Nadama sosai sumayya da uwarta suke, dan ƙiris ma yarage Amma yasake Uwarta Umma tahana.
BAYAN WASU SHEKARU
Komai yazama tarihi inda yaransu Humaira sungirma harma tanada Wani cikin, soyayya suke sosai da kulawa ga yawan ibada ko cikin dare suka farka to saisunyi sallah da roƙon Allah kariya sannan susake kwanciya, Ayanzu komai yashuɗe cikin WANI DARE ……..
Hakama Zainab Allh yakare ta daga shairinsu dik da tsawon lokacin sun hana kowa yasota balantana tayi Aure Amma cikin *WANI DARE* Allah yamata maganinsu inda dr Ahmad Abokin Yuseep ya Aureta farinciki yawanzu Arayukansu dukansu A *WANI DARE*......................
TAMMAT BIHAMDULLAH//////// ANAN NAKAWO ƘARSHEN WANNAN LABARIN NAWA MAITAKEN -WANI DARE- INA ROƘON ALLA DAYA YAFEMUN LAIFUKANA DAMA KURA KURAN DA NASAMU CIKI, ALLAH YABAWA ƘASATA NUGERI’A ZAMAN LAFIYA DA SHUWA GABANNI NAGARI AMEEN
```SHARHI----- Abunda wannan littafin yaƙunsa shine nuna mahimmancin Ibada, idan har katsare ibada to Allah zaikareka sannan Ƙaryar wani matsafi ko wata matsafiya taƙutsa rayuwarka,. ina ƙara jan hankalinmu damudaina wasa da ibada, kuma mukasance masu tsoron Allah, dik wata ɓarna dazamu aikata Allah yana sane damu kawai zai Aramuna rana ne dan ganin shin zamu dawo hanyar gaskiya ne ko a'a ɓarnar zamuyitayi? masu rabo su bala'i ke saukarwa rana ɗaya haryazamo silar shiryuwarsu, idanko barabo saikaga sunata ɓarna Amma bawani bala'i dazai zasamesu to wllh irinsu idan Allah yatashi kamasu to Akwai matsala dan ƙumus ɗaya Allah Zaimuku,. Ya Allah kabamu ikon Aikata Alkhairi Allah kahanemu aikata mugun Aiki Allah kasa mufi ƙarfin zukatanmu Allah kainuna ƙarshe maikyau Ameen---```
INA ƘARA NEMAN ADDU’ARKU DAN ALLAH ZANI ZANA EXAM KUMUN FATAN NASARA PLZZ,, INA GDY GAREKU MASOYANA
EMAIL ƊINA SHINE Shafa’atu [email protected], ACCT FACEBOOK KUMA Ammin khausar, whatsApp number 07064904617 or call 07031012948/////////// SUNDAY 7/8/2022 AUG
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number number 07064904617 or call 07031012948