SILAR ƊA NAMIJI HAUSA NOVEL

SILAR ƊA NAMIJI😭!!!
FREE BOOK
LABARI TSARAWA DA RUBUTAWA MUJAHEEDAH (MATAR MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN,… AMMYN KHAUSAR CEEE…..
Godiya da yabo dika suntabbata ga Ubangijin talikai mairayawa dama kashewa A sanda yaso, ina mai godiya ga Allah dayaban damar kawomu wannan littafin mai ɗauke da darusuka da dama Acikinsa ina roƙon Allh yarda yaban damar farashi lafiya Allah yaban damar kammalashi lafiya,…
Ada nason jingine typing gaba ɗaya zuwa koda bayan sallah ne ganin watan da muke ciki Amma bisaga wasu dalilai zan fara wannan littafin kuma zan sake muku shi, Amma sai ƙarfe 7:40 bayan shan ruwa A sannan zandinga posting ɗinsa insha Allh, kuma bazaku sameshi kullum ba saboda sabods ina Azimi kuma inada Ayuka ga rashin wuta banida chager so kubiyoni sannu A hankali danjin wannan ƙasaitaccen Littafin maitaken SILAR ƊA NAMIJI!!! Kuma tsaraba ne gareku fansss na watan Ramadan…..
Dikkan ni maisona inasonai basai na faɗe kuba ku kunsan kanku masoyana ngd ngd ngd Allh yabar Ƙauna
JINJINATA GA ƘUNGIYATA DAMA MEMBERS NACIKINTA WATO ROYAL STAR WRITERS ASSICIATION
•••°°°•••°°°•••°°°•••°°°•••°°°••
BISMILLAHI RAHMANI RAHEEEM
WEDNESDAY 6/4/2022----- 5 DAY'S TO RAMADAN
*SILAR ƊA NAMIJI!!!😭😭😭 FREE BOOK*
PAGE 1&4
Banzame ko inaba sai
A harabar HINDAT GOVERMENT GIRLS COLLAGE SCOOL Na hango dandazon ƴan mata natafitowa Acikin makarantar ƙaramar secondry ce kuma ta gwamnati ce A garin sokoto, Sokoto garine maitarin Albarkatu kala kala musamman Ada zuwan sababin shuwaga banni ne yaɗan rusa sokoto bama iya sokoto ƙaɗaiba garuruwa da dama A wannan lokacin sun samu nakasu na matsin rayuwa rashin tattalin Arziki dama rashin Kwanciyar hankali, Amma dik wanda yasan matan sokoto yasansu da kamewa tsoron Allah ilimi tebiyar dama kame kai, badai ina ƴar sokoto yasani faɗar hakan ba A’a sanin gaskiyar garin yasa nafaɗe hakan.
Wata matashiyar budurwa na hanga saifaman sauri take tana tafiya bisaga dukan Alama gida tanufa,
Abayanta taji Anata ƙwaɗamata Kira Deeyam Deeyam kitsayani mana!”
Badan tasoba taja tatsaya yauɗin ma tana tare da ƴan iskan samarin nan dake bata haushi yau kaganta da wannan gobe da wannan jibi da wancan kullum kalan saurayinta daban Neera kenan!
Saida suka ƙaraso kusa da ita neera Tace,” Haba deeyam kullum Akatashi bakisan kijira mutum ba saikawai kikama hanya kiyi tafiyar ki? kuma A ƙasa bayan kinsan Anazuwa ɗaukata maza kizo kishiga ga motanan Haris yazo ya sauke mu gida,”
Cikin takaici da ganin irin rayuwar ƙawarta Neera yasa batace Uffan ba takama hanya tayi tafiyar ta Abunta tanaji tana faman ƙwalamata kira Amma bata tsayaba.
Bataji komai ba A ranta takoma tashiga tanafaɗin “yi haƙuri nasaka jira tariga tawuce,”
Murmushi yayi danshi inda sabo yasaba da halin Deeyam yasani sarai koda duniyace zata taru bazata taɓa shiga motarsa ba, ta tsane maza irinsa shigo yafison rayuwar sakewa,
Wani ɗan madaidaicin gida naga tashiga talakawa ne gaskiya Amma sunada rufin Asiri Itaƙaɗaice A gidansu shiyasa tana shiga tafara shirya wasu kayan dake watse Mama tafito daga banɗaki tanafaɗin A’a ƴan makaranta Andawo? kings daina wannan kankancin naki maza kije kicire kayanki ki huta kici Abinci da sallah daga baya kyayi waɗannan Ai’yukan,”
“To mama,”
Baba dake shigowa Yace,” Allah yabarmun ke mamana ƴata tagari ɗaya fiye da dubu ni wllh kinfiye mun natara yara dan yawan yara wani lokacin bakomai saitarin matsala ka kasa tarbiyarsu suzo su Addabi Al’umma da musulunci, Allah nagdema dakaban ƴa tagari kamar deeyam,”
Murmushi kawai tashige ciki tabarshi suna fira da Mama…
Neera kuwa saida suka jima A motar sunafirarsu tabanza kafin tashiga gida,
Saida tagama laɓaɓe ta tabbatar Abbanta bainan sannan tashiga Kaitsaye Abunta, Mamarta bata tanbayets meya tsaidataba,
kishiyar Mamar ce Tace,” Neera meyatsaidaki haryanzu bayan dik ƙannan ki da yannan ki sundawo kece kawai kika jima haka ina kikaje ne,”?
Tana tura baki Tace,” Baishafeki ba,” tawuce Abunta Umma najinta batace komaiba
Girgiza kai kawai Mama hanna tayi taci gaba da aikinta tana roƙon Allah yasawa bakinta linzami tadaina magana Akan harkar Neera dan talura Uwarta ke ɗaure mata gindi, batun yanzu ba tana ɗauko rigimu iri iri Amma koda yaushe Umma bin bayanta take har Abbansu tasha rigima dashi Akan ƴaƴanta musamman Neera,
A gidan su 2 ne matan Alhaji Shu’aibu Mariya da jamila, mariya nada ƴaƴa 3 2 maza ɗaya macce itace Amarya, sai jamila nada ƴaƴa 5 namiji ɗaya huɗu mata, Acikinsu 2 Neera da jasmin suke da rayuwa iri ɗaya kansu narawa sosai Duniya na ruɗinsu, Neera nada matiƙar farin jini fiye da tinanin maikaratu, tanada ƙira da siffa mai kyau ita farace saidai tanada babban jiki tintana 12 take Masha Allah balantana yanzu datake 16 year’s komai ya bayyana Aƙirarta idan kaganta karantse takai 20 years, samun damar hakan yasan maza dayawa ke bibiyar rayuwar ta, Abba na ƙoƙari sosai gurin ganin yagyara tarbiyarta Amma Umma na warwarewa Acewarta baza’a takura ƴarta ba………..
NIKUWA MUJAHEEDAH MATAR MALAM NACE” MUDDIN KIKACE ƳARKI BAKISON GANIN KUKANTA TOFA TABBAS ITA ZATASO GANIN KUKANKI, HUNMM TO MUDAIJE ZUWA..
Labarin yana kamanceceniya da rayuwar gaskiya Na wata, idan yazamo yazo daidai da ke to kiyi haƙuri kisani badanke nayi ba kawai dai kiyi ƙoƙari kibi littafina idan kinga rayuwar kaga rayuwar tayi kalan taka to plazz kaje kagyara ma’ana kasauya hali……..
Allh yasa mudace MUSHA RUWA LPY RAMADAN KAREEM
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
[07/04 6:26 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
SILAR ƊA NAMIJI!!! FREE BOOK Page 5&10
```RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN..... AMMYN KHAUSAR CEEE....```
BESIDE IN TRUE LIVE STORY,…… SHOURT STORY
Ina godiya sosai da jajircewarki gurin yin sharing wannan littafin nawa Mmn Hibba Allh yasaka da Alkhairi km Allh yabar zumunci ina godiya sosai, dama waɗanda kemun sharing batare da nasani ba dikanku ina gdy Allh ya biyaku
Barkanmu da shanruwa Abokai Fatan kowa yasha ruwa lafiya, Allh kasa muna cikin ƴantattun bayi, Allh kasa munacikin bayinda Akama rahama haɗida rangwame Afuwa dama sassauci, Allh kabawa ƙasarmu nageri’a zaman lpy da kwanciyar Hankali Alfarmar fiyayyen halitta Annabi Muhammad S.A W. ✨🌙RAMADAN MOUBARAK✨
Ƙawance Deeyam da Neera Allah ne kawai ya haɗashi domin da bayin Allah bane da tini sun rabu dan ko ƙaɗan halayyarsu ba iri ɗaya bace.
Tinda safe Nawar yafalka yahau shirye-shiryen zuwa sokoto dan gabatar da wata wani taro da babansa zai jagoranta saikuma fita Ƙasar waje ya kamashi saiya tura Ɗan nashi Nawar, Nawar matashi ne kyakykyawa fari sol kamar idan ka taɓashi jini zaifara zuba daga fatarshi, A kwai wanka ga ƙwalisa saidai sam bai ɗauke Halayya maikyau irin ta Mahaifiyarsa yariga ya sangartu da ƙuɗi baisan rashi ba dole dik Abunda ya keso yasamu, Hakan yasa ba wata Hotel da cholove daka babban birnin Rives da bata sanshi ba, yakan taɓa shaye shaye ga shegen biyar matan tsiya Momyn sa kanyi faɗa sosai Amma ga banza dan baji zaiyi ba,
Ya shirya tsaf cikin riga da wando na suit black hatta glass ɗin idansa da ta kalmansa zuwa Watch Hand ɗinsa black ne,Masha Allh kawai nace dana ƙare masa kallo danfa Nawar Ajin farko ne gurin kyau da kwalliya,
Saida ya sauko ƙasa ya ɗagawa Mahaifiyarsa hannu kawai yasa kai yafice Abunsa baiko bi takan maganar da take masa ba,
” Allah kashiryamun wannan yaron Mommy tafaɗa cike da damuwar halin nasa,”
Baijima ba jirginsu ya sauka kankace me Motoci sunzo daga Gwamnan garin sun ɗaukeshi zuwa ƙasaitaccen holl ɗinda za’ai taron..
Bayan gama taron Aka bashi driver dan maidashi Air-port ɗin Sharara gudu kawai driver keyi dan Nawar sai zazza gamasa masifa yake Akan yayi sauri yana da wani badget dazai gudanar A river.
Deeyam yau tatashi da ciwon kai dan ko School bataje,
Mama tace “Mamana kidaure kije bakin titinnan kisiyo magani kinji,”
Da to kawai ta ƙarɓa dan baƙaramin jin jiki take ba, Hijab tasa har ƙasa tahau hanya , yau deeyam bata tsaya duba titin ba saboda tsananin zafin ciwon kanta kawai ta hau, tindaga nesa suka zuba mata hong Amma ina sam bataji danma kamar bata hayyacinta wannan lokacin, jikake kipppppppp yabuge Deeyam tafaɗi A gun ƙasa………………
Plzzzz comments and shariya dan Allah🙏🙏🙏🙏🙏🙏
WhatsApp number 07064904617 or Call number 07031012948
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
[07/04 7:38 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
SILAR ƊA NAMIJI!!! FREE BOOK Page 11&15
```RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN..... AMMYN KHAUSAR CEEE....```
BESIDE IN TRUE LIVE STORY,…… SHOURT STORY
Ya Allah Wamuka bige kuma? tafiyar tawa tasamu tsaiko kenan, Cewar Nawar Atare suka fito shida driver ɗin har wasu mutane sunfara zagaye ta suna faɗin "Innalillahi Deeyam cefa,"
Saida ya maimaita sunan A zuciyarsa kafin ya iya cewa “ko zaku sata mota mukaita Asibiti mafi kusa Anan,”?
Wani daga cikin mutanen yace,” ƙwarai kuwa da taimakonsu suka sata motar, wani daga cikin mazan Unguwar yaso bin bayansu Acewarsa baisan halinsu ba Amma kuma ganin motar gidan gwamna Hankalinsa ya kwanta yafasa bin nasu.
Har suka ƙarasa Asibiti idansa nakanta ganin sam bata motsi amma dik da hakan haryanzu jikinta Arufe yake shif Aransa Yace wannan kodai yar malamin garin nan ce?
Sani driver ne ya ƙatseshi dafaɗin Ankawo yallaɓai,
Fitowa yayi tare da ɗan kamota saida yaji wani bugawar zuciya da ƙarfi kamar A sannan yafara taɓa macce Abun ya bashi mamaki sosai ganin yasa harka da mata manya masu jini Ajika baiji komai ba Amma wannan daga kamata sai wani shock? lalle ɗiyar malamin garin ce.
Nurse’s ɗin Asibitin suka nufosu da sauri suka ƙarɓe zuwa ciki, ganin motar daga gidan Gwamna yasa cikin mintuna ƙalilan Aka rufu kanta ƙarin ruwa sai Allurai kawai suka mata,
A ƙofar Ɗakin ya tsaya saifaman safa da marwa yake yana duba Agogon hannunsa yanata zuba tsaki,
Fitowa dr. yayi, Sani ne ma yayi ƙarfin halin cewa wane hali yarinyar take,”?
Dr Yace “muje Offi ko,”?
Nawar Yace,” basai Anjecan ba muna sauri dr bafa jininmu bace kawai…….,” gudun kar yace sai Ankawo ƴan sanda gashi kuma shi yana sauri yasa ya sauya Akalar zancen dacewa, kawai kafaɗa muna Anan munason muwuce ne,”
Girgiza kansa dr yayi dan yalura wannan giyar naira na ɗibarsa “Owk ba komai A yanzu kuma batada wani dogon rauni kawai taɗan goggoge ne Amma shima basosai ba sannan tana fama da wani matsanancin ciwon…,”
“Kaga dr wannan baishafe muba dan bamu muka ɗaura mata shi ba so yanzu ƙalau take ko”?
ɗaga masa kai kawai yayi “data farka kwa iya wucewa Amma Asiye waɗannan medice’s ɗin”
Miƙama masa takardar yayi Sale yaƙarɓa shikuwa yanufe cikin ɗakin yanamai jin takaicin rasa Shagalin ligth beb in the world,
Kwance take fuskarta fayau still hijabin najikinta ɗan taɓe baki kawai yayi kafin yakoma gefe ya zauna yana faman zuba tsaki,
A ƙalla sai kusan Awa ɗaya tafarka da salati A bakinta,
Tinda yaji yarda take Ambaton Allah yasa ya maida kallonsa gareta ko ƙyafta idansa bayayi Wannan shine karo nafarka daya ga macce bayan mahaifiyarsa tafalka da Ambaton sunayen Allah,
Saida tagama Addu’o’inta sannan tafara yunƙurin tashi dama buɗe idanuwanta cikin nasa idan nata suka faɗa kallon kallo suka shigayi naɗan wani lokaci ita tanamasa kallon rashin yarda dama waye shi, Shikuwa kallon ma’anoni da dama yake mata haryanajin inama Ace ita ya Aura tinda bisaga dikanku Alamu kamilace ita.
“Sani Yaƙatse musu tinaninsu dacewa sannu ƴammata kin falka? ko zaki iya miƙewa muje gida ƴallaɓai nasauri ne,”
Maida kallonta tayi kan sani Ahankali Tace,” meya kawoni nan,? su waye ku,”?
Murmushi yayi yayi kafin yabata labarin dik Abunda yafaru.
Ɗan zabura tayi da sauri ta miƙe tsaye hartana fisge canula ɗin hannunta,
Nawar yamatso da sauri kusa da ita yana mai kama hannunta inda tafisge canula ɗin jini na ɗiga wani bandage dake gurin yaɗauka ya maƙala mata yanajin bugawar zuciyarta daya riƙe hannunta kawai, Ahankali Yace,” kada kiyi wasa da lafiyarki dik halinda kika tsince kanki Aciki muje musauke ki gida daganan muwuce muma,”
Kallonsa tayi tare da ɗan kwace hannunta daga nashi tana mai sauke idata ƙasa dan haka kawai taji gabanta nabugawa game dashi, cikin ƙarfin hali Tace,” nagode zan iyakai kaina ma,”
Murmushinsa maikyau yayi kafin Yace,” mu muka bigeki dan haka muzamu sauke ki gida malama nasan kina tsoro ko? to kada kidamu bamai cutarwa tsakanin nidashi, muje kawai,”
Badan tasoba tabi bayansa tanajin faɗuwar gaba,
Saids yatsaya babban phamacy yasaye maganukan da Abincin take Away sannan suka nufe kwatancen nata zuwa gidansu..
Bawanda yayi magana cikinsu harsuka isa saidai dik ta takure kanta gefe, lokaci lokaci yakan ɗan murmusa idan yaga yadda tawani takure kamar tahaɗu da dodo,
Suna tsaida motar tayi saurin fitowa hakan yayi daidai da fitowar baba daga gidan dan zuwa nemanta, ganinta cikin mota haɗaɗɗiya ba ƙaramin ɗa gamasa hankali yayi ba,
Gurinsa tanufa tanamai durƙusawa tana gaidashi kafin yayi magana Nawar yafito yanufoshi.
Cikin ladabi ya sunkuya yagaidashi yabashi labarin komai,
Baba Yace,” to mungode kashiga daga ciki mana,”
“A’a baba ina sauri ne banan ne garin mu ba dik da dai narasa jirgina na yau saigobe zan koma Amma insha Allah kafin nakoma gobe zan dawo yanzu ga magungunnan ta Ajikinsu dik A kwai yarda za’ai Amfani dasu,”
Sallama sukayi Akan gobe zaibiyo sannan yawuce…………..
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
[08/04 12:09 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): SILAR ƊA NAMIJI!!! FREE BOOK Page 16&19
```RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN..... AMMYN KHAUSAR CEEE....```
BESIDE IN TRUE LIVE STORY,…… SHOURT STORY
Inama ɗaukacin dukan jama’ar musulmai barkda shanruwa Allah yaƙarɓe Ayukanmu nagari marasa kyau Allah ka yafemuna RAMADAN MOUBARK
Gidan Gwamna ya koma suka zauna da najib ɗansa harzuwa goben dama Akwai sanayya tsakaninsu kusan tare sukayi karatu A ƙasar Ustrilli’a saidai basu cika sanun jutuwa ba saboda halinsu ba iri ɗa yabane,
Wayarsa Najib ya miƙa masa Yace,” kai lazy kanaji wayarka na ringing ka barta Mommy ce fa,”
Yana ɗan tura baki yaƙarɓe wayar saboda harya fara bacci da gangan yamaida wayar silent ɗazun sai yanzu yacire dan yasan indai zai barta da ringing km kunne to ba ƙaramin Takurawa rayuwarsa za’ayi ba da kira,
Kara wayar kawai yayi A kunnensa batare da yace komai ba,
Mommy dajin numfashinsa Alamar yana ƙalau dai yasa hankalinta ya kwanta Tace,” Haba Nawar meke damunka, wai meka ɗau duniya ne? Shin ka manta nice Uwarka nice nasha wahala kanka Amma kullum cikin sani ɓacin rai kake taya zakaga haske A kan lamarin ka? Nawar da bahaka kake ba, tabbas miyagun Abokai dakake bibiya suka lalatamun kai,” Kuka tasa daga bisani ta tsinke kiran.
Dik maganar da Mommy ke faɗi Najib yaji komai dan dama yana ɗan duba wasu file ne,
Aje file ɗin yayi ya fuskance Nawar tareda naɗamasa duka Abaya da ƙarfi,
Miƙewa zaune yayi bashi Yana mutsitstsika ido cikin masifa Yace,” me haka najib yazaka shiga rayuwata bakasan idan inajin bacci ko inayi ba’a tadani ba ko Ahanani ba,”
Cikin takaici Najib Yace,” Wannan kuma kai tashafa malam Wllh kaji tsoron Allah Uwa Uwa ce wani nacan Uwarda zata masa faɗa Akan gaskiya wllh yarasa wani yanada ita saidai ita kanta batasan gaskiyar ba balantana ta ɗaura ɗan nata ko dan taguji ɓacin ransa taƙi gaya mai wllh Nawar kaji tsoron Allah Akan Abinda kakema Mommyn ka wllh sai Wutar Allah tacika,”
Tsaki yayi yamiƙe daniyar banmasa ɗakin dan yaɓata masa rai sosai,
Saurin riƙo hannunsa Nawar yayi Yace,” Kada kayi fushi zankirata nabata haƙuri kuma daga yau na daina insha Allh,”
Murmushi Najib yayi Yace,” ko kaifa yanzu ma shirya ai,”
:::::::::::;;;;;;;;;;;;;;
BAYAN WASU KWANAKI Abubuwa da yawa sunfaru daga ciki harda saka ranar Auren Nawar da Deeyam inda Neera Ake shirin gudanar da nata bikin itada Kamal,
Kamal bawani bane face ɗan kasuwa rufin Asiri ne kawai dashi yataɓa Aure Amma yasaki matarsa saboda matsala dasuka samu..
Gidan nu Neera yacika sosai Su deeyam sungama rabon katin dan yau ne ɗaurin wankin Amarya,
Takurata suke Akan tatashi taje tayi wanka da kwalliya Amma kota kansu bata biba, babbar wayarta Smath 8 take charting Abunta tana murmushi lokaci lokaci.
Ganin sam batada niyar tashi yasa deeyam ƙwace wayar Tace,” Haba malama kedawa haka? idanma Angon ne ai saiyajira dika kwanaki nawa suka rage ne,”?
Tafaɗa cikin sigar zolaya.
Miƙewa zaune Neera tayi Tace,” Wllh kunfaye takura waima wacece Amaryar dama Angon? Shirme fa kawai kuke, Mtswwww Allah yakyauta nayi charting da wannan matsiyacin, dalla ban wayata,” tafisge wayar tacigaba da charting ɗinta.
Mamaki ne yakama dika sauran ƙwayen dake wurin musamman deeyama “Kina hankalinki kuwa Neera mijinki zaki kira da matsiyaci,”?
“Miji!!!? ni wllh banda miji kuma banyi miji ba Amma son zanyi badai yanzu ba, kai bari kugani dan nagaji da wannan Abun naku wllh,”
Wayar taɗaga tasaka wata number kira ringing 2 Ana 3 Aka ɗaga,
Muryar wata ƴar matashiyar budurwa naji tanacewa,” Laaah Aunty Amarya kece dakanki kika kirani yau? Ai munana zuwa wankin Amarya yanzu haka shirin tahowar muke,”
“Ke dallah malama banason surutun banza da uwarku nakeson magana tana kusa kibata kawai,”
“Aunty kina cikin hayyacinki kuwa? zaginmu zakiyi,”?
“Shin zaki bata wayar ne ko a’a nasake neman wani layin da za’a haɗani da ita,”
Kan nafi tayi magana Mamansu taƙarɓe wayar takara Akunnenta dik wata maganar Neera Mama taji, Tace,” Ai uwarsu ɗince faɗi dik Abinda kikeson faɗe inajinki,”
“Masha Allah dama zangaya miki ne wllh wllh wllh kigayawa wannan matsiyacin ɗan naki Yazo yaƙarɓe dik wata tsiyarsa ni nafasa Auransa dan ni ba’ajinsa bace wllh, idan kuma kikayi taurin kan hanashi ko shi yayi wllh wllh wllh randa Zantare gidansa wllh saina kashe shi……………….
Tirƙashi kunji wata sabuwa kuma, lalle Neera ta iya tada ƙura ran bikin farko Tawargazashi da kanta ko meye silanyin hakan?????????? Muhaɗu A next page kawai dan sanin meye dalilinta dama me zaifaru............... Kitaimaka idan kingani kimun sharing koda baki karanta ba dan Allh...
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
[08/04 12:12 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): SILAR ƊA NAMIJI!!! FREE BOOK Page 20&29
```RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN..... AMMYN KHAUSAR CEEE....```
BESIDE IN TRUE LIVE STORY,…… SHOURT STORY
*TSARABAR RAMADAN*
Tana maganar cikin ɗaga murya da nuna gaskiyarta muraran Akan zata iya Aikata Abunda Tace,
Hakan yafara janyo hankalin mutane zuwa ɗakin hatta Abba saida Aka kirashi da yake waje,
Fisge waryar Deeyam tayi takatse kiran cikin takaici Tace,"Kina hankalinki kuwa wannan wane irin kunyatawa ne da tozarci? kinsan bakisonsa meyasa kika bari suka kawo kayansu, kuma har Akazo biki,"?
“Ni bance inasonai ba kuma ni bance Aƙarɓe kayansu dan haka wllh koda sama da ƙasa taza game narantse bazan Aure shi, ba”
Tasssss Abba ya wanketa dawasu zafafab maruka Cikin baƙinci da tozarci irin wanda tamasa Yace,” wllh baki isaba Neera ni na haifeki bawai ke kika haifan ba, dan haka Auran nan ba fashi,”
“Dawa bakoda wannan tsinanniyar mara kunyar ba, Ai wllh ko itaɗaice macce to saidai ya tabbata ba Aura kanajin Tana furta kalmar kisa kace dole ɗana ya Aure ta? wllh bazai yuba Akai kasuwa munyafe,” Faɗar Maman kamal dake cikin fushi.
Mama ƙarama Tace," A'a baza ayi hakaba dan Allah kuyi haƙuri Azauna Akan lamarin nan,"
“Wane zama ke kuwa munafuka waya sawo bakinki? idan kinji haushi saiki bashi ƴarki nidai bazan Aura ba wllh,” tafaɗa cike da rashin kunya tana wani tura baki.
Niyar dukanta Abba yaso Aka dakatar dashi Mama kuwa itama tahau bakinta ,”Bafa zaiyu kowa yasawa ƴata baki ba tace batayi Ai magana taƙare da hanka kowa yakama gabansa shikuwa Gobe a’aika masa da kayansa,”
Cikin takaici Abba yace,” kiɗauki ƴar taki kubar min gidana na sakeki saki ɗaya,”
Yana gama faɗin hakan yabar ɗakin cikin ɓacin rai, Zuciyarsa natafasa Akan wannan Abun baiyi baiyi Aune ba yafaɗi yana mai dafe satin zuciyar sa,
Sosai mama taƙaɗu da sakin dan bata zaci haka ba jiki ba ƙwari ita da Neera sukabar gidan Amma Neera ko Ajikinta dan Ayanzu batajin zata sauya.
Haka kowa ya watse ba daɗi sauran dangi kuwa suka ɗunguma zuwa Asibiti da Abba, likita ya tabbatar musu yariga yasami ciwon sashen ɓaren jiki ma’ana Paralysed dik rabin jikinsa bazai sake Amfanuwa ba.
Sosai Mama tatsorata dajin hakan itakanta Neera ta tsorata Tanbayar kanta take to metayi kenan SILAR ƊA NAMIJI Abbanta ya nakasa Auren Mamanta ya mutu, da zasusan Ainahin dalilin faruwar hakan datasan saki Uku Abba zaima Mama itakuwa cireta zaiyi daga ƴaƴansa ma gaba ɗaya,.
Sosai mama tadamu dason takoma dan dik Abunda yadameta saidai dik yarda taso Abba yaƙi maidata da ƙyar Akasamu yamaidata yabari Neera tadawo itama,
Ayanzu Neera tayi sababin ƙawaye ƴan bari ƴan duniya waɗanda sukayi sallama da rigar mutunci dik sunɓata yanin tarbiyarta dika ta fanɗare sosai, boko islamiyya gaba ɗaya tadaina zuwa tsiyarta kawai take tsulawa, Taɗauke huɗubar shaiɗan da shawarar miyagun Abokai data samu,
Akwai randa tadawo gida dawata tsinanniyar shiga na riga da wando dik ta matse jiki surar jikinta bayyane,
Baƙaramun tashin hankali Abba yashiga sanadin ganinta wannan halin dan dik ƙaurin sheesha take.
Da hannun ɗaya yariga dukanta yana ball da ita yana faɗin da haihuwarki wllh gwanda ɓarinki kincuce rayuwar tarbiyar gidana natsane ki mara Albarka, mariya kizo kiga mugun irin da kikaban A gidana Allah waddaran haihuwar ki, da ƙyar mutane suka ƙwace Neera hannunsa, Amma ya rantse yau bataza kwana gidan ba,
A yau mama tasha kuka sosai kasa fitowa ɗaki tayi zazzaɓi mazafi yarufeta ,
Neera kuwa gidansu Deeyam takwana faɗa da nasiha ba irin wadda iyayen Deeyam dama deeyam ɗin basu mata ba kuka kawai take ga Alama taɗau sanyi, Aƙasan ranta sai ƙunar zuci take dan tasan SILAR ƊA NAMIJI shine yajefa dika wannan bala’in….
Washe gari shuru harkusan 12:00 Mama bata fitoba hakan yasa mama ƙarama taleƙata saidai me ta tarar rai yayi Halinsa Mmn Neera takoma ga Allah amma kusa da ita da kwai wata rubutacciyar wasiƙa data Aje.
Baƙaɗan mutuwar ta girgiza Abba da Neera ba dika garin yaɗauka Akan halin Neera ne yasa mahaifiyarta Haɗe zuciya harta mutu,
Taci kuka tarame tayi baƙi tayi laushi sosai
Amma bayan wasu kwanaki miyagun ƙawayen nata suka sake maidara ruwa tacigaba da sharholiyarta ta manta da mutuwar Mamanta Amma Acan ƙasan ranta Mahaifiyarta nanan kuma tana yawan sata Addu’a saidai Azahiri tanuna tamanta da ita,
Zagi ba kalar wanda batasha Amma tayi fatali da kowa miyagun ƙawaye sungama ɓat rayuwarta, Harka take da manyan maza masu ƙuɗi ita kanta manyan motoci take hawa A yanzu, Amma bisaga dikan Alamu dakwai wani ɓoyayyen sirrin data Aje Aranta game da Deeyam…………
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
[10/04 7:18 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): SILAR ƊA NAMIJI!!! FREE BOOK Page 30&39
```RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN..... AMMYN KHAUSAR CEEE....```
BESIDE IN TRUE LIVE STORY,…… SHOURT STORY
Amun Afuwa narashin jina na ƴanwasu kwanaki hakan tafarune saboda matsalar wutar nepa da muke fuskanta sam bama samun wuta,
Anafaɗin saura wata saura sati saura kwana gashi har Anfara yanzu har in Allah ya ƙaddara gobe tuesday zamu Azumi na 10 kai jama’a kwanakinmu na tafiya fa, Allah yabamu ladan ibadunmu Allah kasa muna cikin bayinda Aka ƴanta Allah kaimuna kyakykyawan ƙarshe
Rayuwar Neera Tasauya lokuta da dama Mahaifinta kan mata duka sosai yahana ta Abunci wani sa'inma yace bazata kwana gidan ba, hakan yaƙaramata lasisin ƙara gurɓata rayuwarta.
*📝 Iyaye da dama kanyi irin wannan wautar zuwa sakaci dama shirme, naganin idan yaransu suka same matsala Amaimakon sujasu jiki cikin hikima da lallashi su ganardasun Amma sai kaga wasu nama ƴaƴansu baki wasu sukoresu hakan kuskire ne babba domin yin hkn ba gyara bane saidai ƙaro tarin matsalolin da zasujanyo, Dik yarda ƴarki zata zama to wllh nasan kinaso Abarki kuma bazaki so ganin ƙarin lalacewarta ba Amma Uba namiji saikaga sam baya jan ƴaƴansa Ajiki waima Abun kunya yake gudu saiya kore ƴaƴan hakan bawani gyara face ƙarin lalacewa wllh,..*
Aikata hakan da Abba yayi ba ƙaramar taka rawa yayi gurin ƙara riguza rayuwar Neera ba taƙara faɗawa muguwar hanya nabin maza…
Bikin deeyam yakankama Har Anfara Neera ta taka rawa sosai takashe ƙuɗinta Abikin, Angama bikin Ankai Amarya Rivers koda wasa Neera bata bisu kai Amarya kawai tamata fatan Alkhairi.
Rayuwa natafiya inda kwana ki ke shuɗewa shekara nazama wata inda wata kezama sati sati yazama kwana kwanakin kowanne ɗan Adam mai shaƙar numfashi na ƙarewa yana ƙara kusantar kabarinsa Allah kasa mucika da imani.
A yanzu bawani hotel ko clove da Akejidashi dagan harzuwa Abuja wanda basusan da zaman neera ba manyan motoci tana hawa Abinci saiwanda taga dama, zubar da ciki kuwa tayi ba Adadi daga ƙarshe tayi planing, A yanzu sam bata tsoron kowa idanta cike yake da toka, saidai idan zaka mata nasiha zata saurare ka Amma miyagun Abokanta sam basa bari tahau hanyar gaskiya saboda itace star ɗinsu, Dik takore wani namiji dake sonta da gaske bata sauraren kowa sai ƴan iskanda ke taka rawa gun ɓata rayuwarta …
;
Aɓangaren Amarya Deeyam kuwa tasha tarairaya da soyayya Amma bayan wasu kwanaki halayyar Nawar tafara bayyana A yanzu tagane manemi matane kuma ɗan giya mazinaci tayi kuka sosai, gashi tayi nisa da Ahlinta dama garinta tabbas wannan shine matsalar Aure nesa ba ta inda takejin daɗi takowanne fanne ga Alama ma tanada sabon ciki Amma bawata tarairaya ko lallashi A yanzu tagano matsalar Aure nesa da Ahlinka da tasani da bata yarda da daɗin bakinsa ba, SILAR ƊA NAMIJI!!! Tarabu da iyayenta ƴan’uwanta masoyanta ƙawayenta yanzu ko wanne hali Neera take ciki? bata sanina, Idan Zata tina Akwai haɗuwar da suka taɓayi da Neera tanuna tsanarsa sosai shikuwa murmushi kawai yayi yanuna mutumin kirki dana banza basa jutuwa ai, Sai A yanzu take zargin dakawai wani Abu ƙasa Amma inazataga Neera gata Anan wannan sabuwar duniyar?………………………
_BARKA DA SHANRUWA ABOKAI ALLAH YAƘARƁE IBADUNMU RAMADAN MUBARAK_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
[10/04 10:13 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): SILAR ƊA NAMIJI!!! FREE BOOK Page 40&49
```RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN..... AMMYN KHAUSAR CEEE....```
BESIDE IN TRUE LIVE STORY,…… SHOURT STORY
Yauma kamar kullum tajima tana jiran ganin dawowarsa dan batajin daɗin jikinta tawuni tana fama da Amai da zazzaɓi, sai kusan 12:30 harma bacci ya fara ɗaukarta taji Alamar buɗemasa gate yashigo, wartsake idan tayi tana mai kallon Agogon ɗakin tana girgiza kanta,
Banko ƙofar yayi yashigo ko sallama babu yana tangaɗi karuwarsa na gefensa tana riƙe dashi ita kanta Aɗan bige take saidai yafita buguwa,
A ɗan razane Deeyam tamiƙe tana mai tare hanyar palourn nasa cikin ƙunar zuci tace,” Wace shegiyar ce wannan? ko dayake basai kafaɗamun ba nasan karuwarka ce yanzu kai ko tsoron Allah bakayi karaboni da Ahlina da garina da masoyana kazo ka kawoni nan kana sheƙe Ayarka gabana bakama tausayin halinda nake ciki Ashe haka, hake Nawar wllh nayi danasanin Auranka wllh, kasani dik Abunda kake mun wllh bakaci bulus ba dan Allah ba Azzalumin bawa bane kasani dik kaɓata ƴar wani sai Anɓata koma Aɓata……….,”
Tass tasss tassss kakeji ya wanketa da wasu zafafan maruka har uku, hakan bai wadatar dashi ba yacire belts ɗin ƙugunsa yadinga jibgarta dashi tako ina , ihu take tana neman taimako tana bashi hƙr Amma Abanza,
Karuwar tasa kuwa ƙala batace ba dan sarai tasan halinshi bashida mutunci balantana ragowa yanzu zai iya dawowa kantama ita ƙuɗinsa kawai kesa tabisa saiko kyawonsa Amma sam baida hali nagari,
Saida yamata liƙis sannan yajefar da belt ɗin yana masifa yace,” idan kika sake kamanta halayyata Akan wani nawa wllh saina miki Abunda yafi wannan yo inbada rashin tinani irin naku haka kawai zaki yarda da Aurenmu tindaga sokoto harnan Rivers wllh mata kunada ƙarancin tunani Ace Namiji yazo daga uwa duniya haka kawai ku Amince dashi ku Aureshi kubishi to zakuga Abunda bakuso wllh kuma Azaba wahala walaƙanci dama tozarci yanzu kika fara gani tinda har kika zaɓe Auren nesa,”.. Mtssssswwww banza kawai, muje ciki Zuby..
Anan sukabarta gwanin ban tausayi tana kuka haɗida dafe mararta dajini ke zuba da ƙyar tasamu da rarrafe taje toleit ta gyara jikinta dama gasa jikin nata tadawo ta kwanta taci gaba da kukanta da nadamar Auran Nawar ga mararta dake mata Azababben ciwo…
Yarda taga dare haka taga rana dik taɓata ɗakin dajini, koda yashigo ya ganta Ahalin yaɗan tsorata cikin sauri ya kaita Asibiti, bayan gwaje gwaje Aka tabbatar musu cikin yazube sam bai damu ba dan dama baisan da zaman cikin kuma baitsara haihuwa nan kusa ba,
Ƴar Aiki yasamo ita yakawo tacigaba da kula da ita shikuwa yakoma gurin sheƙe Ayarsa, koda taji sauƙi Aka sallameta da taimakon samira tadawo gida Anan ne ma tasami labarin yaɗaga daga ƙasar….
Neera kuwa A babbar Hotel ɗin dake garin Abuja na hangota tana janye da ƙaton troly bag ɗinta Ga Alama taɗan yada zango ne Anan,
Bayanta wani saurayi yabiyo yanafaman kiran sunanta,
Kamar muryar wanda tasani hakan yasa tajuyo wazata gani? mutumin da tafi komi tsana A rayuwarta wanda ya rabata farincikinta yarabata da Mahaifiyarta…………
TOFA READERS GATANBAYA WAYE WANNAN??????
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
_BASEEEATA ITACE ARZIKINA😍_
[10/04 10:51 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): SILAR ƊA NAMIJI!!! FREE BOOK Page 50&59
```RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN..... AMMYN KHAUSAR CEEE....```
BESIDE IN TRUE LIVE STORY,…… SHOURT STORY
✍🏻…………………… Ba kowa bane face Nawar, da sarsarfa yaƙaraso gurinta yana ƙoƙarin riƙo hannunta da sauri taja baya ɗaure fuska tayi Tace," Lafiya meye haka bakada hankali ne,"?
Shu’umin Murmushinsu na ƴan duniya yayi Kafin Yace,”Ammafa kinsamu lafiya babyna kinfa faso gari da yawa gashi na ɗauraki kan network ɗin harkina neman zartani, gaskiya ganinki haryasa Abata ta motsa,”
yaƙarashe maganar yana mai ɗagamata gira.
“Allah waddaranka Nawar tinda nake bantaɓa ganin mutum mara imani irinka ba wllh kayi silar ruguza komai nawa daga ƙarshe inada yaƙinin kana wahalar dz matarka da wannan mummunan halin naka Natsane ka Nawar, ka matsamun kan haya konamaka ihu wllh,”
Dariya yayi kafin Yace," You can try it baby, waike Azatonki dan Aure ƙawarki hakan zaisa nadaina ne? kawai ƙawarki takasan mara tunani itada Iyayen nata shine kawai laifinsu, Amma kesan bazan iya barinki ba ko,"?
Murmushin takaici tayi “Lalle Namiji dik wata cuta gareka taƙare waiku rayuwarku bakuda imanine? gaba ɗayanku maza wllh haka kuke bakuda imani balantana kirki, karabani da Ahlina karabani da masoyana karabani Mahaifiyata to wllh idan kacigaba da bibiyata narantse saina ɓata rayuwar Siyasar Mahaifinka narantse,”
Batajira Ansarshi ba tawuce ciki Abunta tana mai tina Abubuwanda Suka faru sama da shekara 5 Abaya…
Deeyam tarame tafige tafita Hayyacinta inbanda wahala ba Abinda take A gidan Nawar dik da bairageta daci ko sutura muhalli maikyau dama Abunci Amma ba kulawa……….
Tinda Neera tafalaka yau takejinta badaidai ba hakan yasa ta garza Asibiti gwajin farko Aka tabbatar mata tana ɗauke da H.I.V gawani ciwon nadan dasuka gano meke damun gaban nata bayan wari da wasu ruwa Ba Abunda ke fita Aciki, ba ƙaramin ƙoƙari likitocin keyi na iyazuwa dubata ba dan warin yafara Addabar Asibitin,
Mutane ƙalilan ne sukaje dubata wasu ƙawen nata suna zuwa sukaga halinda take ciki daga ranar bazasu sake komawa ba hatta mazan kuwa……
NOTE 📝 Shin ko kungani ba, wannan ƙaɗan daga cikin halayyar miyagun Abokai wllh saidai suturaka ga halaka da zarar sukaga kahalaka wani bala’in yafaɗama wllh bamai sake kusantarka cikinsu, taɓangaren mazan ma haka, iyakacinsu susoki sanda kikeda lafiya dan sumoreki dazarar kinrasa lafiya wata ni’ima taki tagushe wllh zasu gujeki, ƴar’uwa kiji tsoron Allah kada kibari ƙyallin duniya da miyagun Abokai sujaki zuwaga halaka, ba iya duniya ƙaɗaiba Ake girbar Abunda Aka shuka harzuwa lahira ma wllh wllh wllh muji tsoron Allh, musan irin Abokanda zamu zauna dasu musan irin mazan da zamuso, haka kuma iyaye kusa ido Akan ƴaƴanku sosai kucigaba da riƙe Amanarda Allah yabaku dan Ƴaƴa Amanene Agareku Allah zaitanbayeku yarda kuka riƙe Amanar, Allah kabamu ikon Aikata maikyau Allah kafiddamu shairin miyagun Abokai…. Ameen Wannan janhankaline dama shawara , kusani ni bana rubuta littafi dan kuyi nishaɗi ƙaɗaiba ina rubutawa dan Muɗauke darasi maikyau dan mu gyara rayuwarmu dama gobenmu, Masu bibiyata ina godiya sosai da soyayyarku Agareni ngd..
Gamai buƙatar kasancewa dani Akwai shafina A facebook maitaken MARUBUCIYAR LITTAFFAN HAUSA, zaku iya bibiyata ta wannan shafin, ko groups ɗina dake A facebook, ZAFAFA NOVELS, DA NOVELS OF MUJAHEEDAH GROUP, koma sunan nawa gaba ɗaya YARBAEEWA HEEDAH HAYDAR OSTHMAN.. ko whatsApp number ɗina gamasuyi 07064904617 idanma kirane 07031012948, Akwai group whatsApp sainajiku ina Alfari daku masoyana...........💃💃💃💃💃💃💃💃
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
SILAR ƊA NAMIJI!!! FREE BOOK Page 60&69
```RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN..... AMMYN KHAUSAR CEEE....```
BESIDE IN TRUE LIVE STORY,…… SHOURT STORY
Tinkanin Abunda Neera ta mallaka saida yaƙare gun neman magani Amma sam ba'asamu nasaraba dan kuwa ma'aikatan Asibitin fitar da ita sukayi waje daƙyar tasamu tabar Asibitin, Gurin Alhaji isa tanufa inda suka saba haɗuwa A gest in ɗinsa amma daga ƙarshe yamata walaƙanci dama korar kare, haka rayuwa taciga kowa yaguje Neera inda take garari kawai duniya tajuya mata baya danasanin nabanza take domun kuwa bata dawowa balantana tagyara, A wani kango take rayuwa kamar wata tsumma.
Deeyam kuwa yau tasamu damar barin gidan saida taɗauke dik wani Abu daza’a buƙata daya dangance pasport da viza daganan tahau jirgi tadawo Ƙasarta kuma garinta baƙaramun farinciki tayi ba ganin kanta A ƙasarta Nigeri’a gidansu tanufa sunji mamakin ganinta haka dan sam bata hayyacinta saida tahuta bayan wasu kwanaki sannan tabasu labarin komai Allah waddai da halinsa iyayenta sukayi, taneme ganin Neera Amma saitaji labari mara daɗi wai Ansame gawarta Awani kangon gida ga Alama wani ciwo maitsanani ne yakasheta Amma Ansami wata wasiƙa wadda kenuni Akan ƙawarta Deeyam ta rubuta,
***
Koda Nawar yadawo baisame Deeyama ba gashi yadawo da tsananin sonta Amma bata gashi iyayensa sunsan dik irin tsoyarda yake tsulawa, batare da sunce dashi Uffan ba suka sakashi gaba har gidan su Deeyam Akatakurashi yasaketa badan yasoba…
Anan yasami labarin Mutuwar Neera Afirgice yamiƙe tsaye Yace,” What? tamutu? yaushe meyasa meta? nashiga Uku taya zata mutu bayan ban Neme Afuwanta nashiga uku ni Nawar tabbasa ta Silata Neera tarasa komai.
Dikansu ƙwalalo ido sukayi suka bisa da ido ganin dik yawani firgice dajin labarin mutuwar Neera kenan Akwai lauje cikin naɗi……
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
[12/04 8:57 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): SILAR ƊA NAMIJI!!! FREE BOOK Page 70&79
```RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN..... AMMYN KHAUSAR CEEE....```
BESIDE IN TRUE LIVE STORY,…… SHOURT STORY
Cikin faɗuwar gaba yake tanbayar ina Zaihaɗu da iyayenta gaskiya baiyarda tamutu ba,
Ɗunguma sukayi dukansu sukaje gidansu tabbas ba'a ƙaryar mutuwa domun kuwa taron mutane ne masu shirin kaita gidanta na gaskiya,
Tinda suka shiga ciki itada dashi zuciyar kowannensu take faman bugawa da ƙarfi bakamar Nawar da yakasa komai Abubuwanda suka faru kawai suka shiga dawo masa,
Kishiyar Mama tamiƙowa deeyam wata wasiƙa Tace,"Neera tajima tana ɓoye wani sirri gakowa ma bawai gareki keƙaɗaiba wanda inatinanin wannan wasiƙar tana ɗauke da Abunda take ɓoyewa dan koyanzu Ansameta ne tare da gawarta, Ƙarɓa kiranta sosai kowama yaji menene,"
Hannunta har rawa yake taƙarɓa tawarware tafara karantawa kamar haka…… ………..…………………………………………………
```SAIFA KUNYI HƘR DA GAJEREN PAGE ƊINNAN DAN WLLH BANDA CHAGE BAMUDA WUTA AMMA ƘIRIS YARAGE NA KAMMALASHI GABA ƊAYA DAMA NACE MUKU GAJEREN LABARI NE, KUMA MAI KAMANCECE NIYA DA RAYUWAR GASKIYA NAWATA ABUNDA NAƘARA CIKI ƘAƊAN NE```
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
[12/04 1:05 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): SILAR ƊA NAMIJI!!! FREE BOOK Page 80&89
```RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN..... AMMYN KHAUSAR CEEE....```
BESIDE IN TRUE LIVE STORY,…… SHOURT STORY
*AFTER 5 YEARS AGO*
Tafiya take tana sauri dan ƙarɓo maganin mamarta dan dawowar da tayi Abba yaƙi kulata sam gashi tanada hawan jini A yanzu, koda taje ƙarɓo maganin mai chemist ɗin ya hanata Acewarsa yagaji da bada bashi gaskiya, dik ƙoƙarinta Akan yabata Amma sam yahanata, Yace," indai kinason magani wllh jeki kineko ƙuɗi naira dubu 5,000 ne kawai,"
Ba yarda ta iya tafito tana share hawaye bakin titin tasami guri tazauna tana hawaye haɗida tinanin inazata zasami ƙuɗin ga yunwa na Addabata tinjiya rabonta da Abinci koshi na mahaifiyarta ne dan batada lafiya wandan Akabata takasaci sai tabata ita, dan ita gaba ɗaya yayi rantsuwa Akan kada Asake bata koda ruwan gidan ne balantana Abinci.
Fitowarsa Shan iska kenan bayan sungama meeting ɗin yana tafe yana ɗan shafa cikinsa dan wani rin fitinannen Feeling yakeji, kamar daga masa idansa yafaɗa kan Neera Aransa yace,"banza tafaɗi gasasshiya kenan ," yanamai lasar lips ɗinsa,
Gurinta yanufa fitowa yayi tareda sunkuyawa gabanta yana mai leƙen fuskarta,
Ɗagowa tayi ƙamshin turarensa tadake hancinta sosai, saida Zuciyarta tabuga dan baƙamin kyakykyawa bane yaci gayu kuma sosai.
Lura da tashafa’a da kallon kyansa yayi murshi Yace,”Aransa wannan bazatayi wahalar kamuwa ba, balantana ba maccenda zatamun wahala domun inada kyau ga ƙuɗi,”
Afili Yafurta,"kyakykyawa meke damunki haka kikazo nan kikazauna harkina hawaye? haba wannan ba irin naku bane meke faruwa dakene,"?
Ɗan kauda kanta tayi gefe batasan dalili ba gaban ta yatsananta faɗuwa.
Ganin batada niyar masa magana ko kulashi Hakan yasa Yace,”kitashi daganan mana dan Allah kizo naɗauke ki daganan mana kinga dik idanuwan mutane yafara dawowa kanmu,”
Badan tasoba tamiƙe dakansa yabuɗe mata tashiga sannan shima yashiga,
Yatsaf yakarance tanacikin damuwa sosai kuma yanada yaƙinin ƙuɗine matsalarta,
Baizame ko inada itaba sai Ƙasaitacciyar Hotal ɗin garin,
Fitowa yayi ganin taƙifitowa itama yasa shidawowa inda take Yace,”bafa komai zaifaru ba kawai zan ƙarɓe sakona ne Anan kizo bayan naƙarɓa saimu wuce kinga ko Abinci kyasamu kiɗan taɓa dan gadikan Alamu kinajin yunwa,”
Yayi gaskiya tanajin yunwa sosai sanin intayi wasa da damar shikenan kuma yasa tabi bayansa,
Ɗaki maikyau yakama suka shiga, bakin gadon tazauna tana faman zare ido, landline yakira yamusu Order ɗin Abinci Yace,”bara naƙarɓo Abinci ko,”?
Jinjina masa kai kawai tayi batare batare da tayi magaba ba,
Yana fito yaƙarɓo Abinci yazuba maganin kwana A lemun harda Abincin saida ya ɗan zuba ƙaɗan yajuya sannan yakawo mata Yace,” Bismilla zaki iyaci bara naje nadawo kafin nadawo kingama saimu wuce kawai,”
“To” kawai Tace
Yana fita bata kawo komai Arantaba dama yunwace take kawai tahau Abincin taci sosai takora lemun tashiga toilet tawanko hannayenta da ƙyar takawo bakin gadon dan wani irin bacci takeji tana kawowa bakin gadon takwanta, take Bacci mai nauyi yayi gaba da ita,
Koda yaje wajen bawani Abu yafiddashi ba dama yafita ne dan tasake jiki taci Abinci koda yadawo yasamu tayi bacci dahaka ya Aiwatar da mugun nufinsa Akanta,
Wahala tafarfaɗo ida takoma sumar da ita, sam baitausaya mata ba kuma bai mata sannu ba saida yagama Aika Aikar tasa yamiƙe yayi wankansa sannan yafito ya Aje mata ƙuɗaɗe masu yawa yakwashe kayansa yafice Abinsa.
Koda tafarka tadawo hayyacinta taganta cikin wannan mugun halin taci kuka sosai ganin kukan ba Abinda zaitamake ta dashi yasa tagyara kanta da kanta takwashw ƙuɗin tafice itama tindaga lokacin bata sake ganinsa ko labarinsa ba sai sanda taganshi gurin deeyam dasunan shi zata Aura tayi niyar faɗa mata komai game dashi Amma ganin tana sonsa ba ƙaɗanba yasa tabar zancen A zuciyarta, Ana haka har ciki yabayyana Ajikinta wanda bati ƙasa A guywa wurin tunkararsa taga yamasa ba Amma sai yanuna mata ita kamar motar hayace dik wanda yaga dama zai hau dan haka kada tasake nemansa inma taimako takeso basai tamasa ta ƴanbariki ba, ƙuɗi masu yawa yawatsa mata yabarta yayi tafiyarsa, Anacikin haka Aurenta ds kamal yabayyana batasan tanada cikin ba saida Akazo ran wankin Amarya wannan dalilin yasa Tace,” Bazatayi ba, domun ƊA NAMIJI YAZAMA SILAR WARGAZA KOMAI NA RAYUWARTA
Tabbasa naji buhun ƙaiƙayi ne dik wadda taɗauka saita yada Ahaka hartasamu tazubda cikin tindaga nan tazama karuwa tafara bin maza dik SILAR ƊA NAMIJI Tarabu da mamarta SILAR ƊA NAMIJI!! Mahaifinta yatsaneya yakoreta dik ta SILAR ƊA NAMIJI!!! Tafaɗa rayuwa mara kyau da datty dik ta SILAR ƊA NAMIJI!! Haƙiƙa Namiji dakalin majina ne dik kataka sai ka zame tabbas bariki Alalan gero ne idan baka iyataba kwaɓe maka zatayi, Rayuwar bariki bakomai Acikinta face ƙasƙanci da cutarda rayuwa domin garin bin mazanta nan tahaɗu da wani Azzalumin ɗan ƙungiyar Asiri ya Asirceta tanaji tana gani yazuba mata wani Abu tagaban ta tindaganan gabanta yalalace yadinga fidda tsutsotsi da wasu ruwa masu wari gashi tasamu H.I.V dik ta SILAR ƊA NAMIJI!!!……………………………… … … ………
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
[12/04 9:34 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): SILAR ƊA NAMIJI!!! FREE BOOK Page 90&99
```RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN..... AMMYN KHAUSAR CEEE....```
BESIDE IN TRUE LIVE STORY,…… SHOURT STORY
SECOND TO THE LAST PAGE
Tinda Deeyam tafara karatun take risgar kuka ba wanda baiyi kukaba Aɗakin Amma deeyam tafi kowa shiga damuwa,
Nawar kam lokaci lokaci yake sauke Ajiyar zuciya sam ƙwaƙwalwarsa tadaina Aiki,
Cikin kunya da baƙin ciki mahaifiyarsa Tace,” da nasan haka zaka zama dana kasheka tin kana ciki wai Ace nice halimatu nahaife mazinaci mara Amana mara gskiya Allah waddaranka Nawar, kagani ko Alaji wannan shine illar sangarta yara da ƙuɗi kullum nayi magana kace nacika takura Nawar nawa yake dahar zansashi gaba ina Masifa kasangarta yaro kotawani ɓangare yanzu gashi Abunda hakan yajanyo yaruga dik wani farin cikin Ahali wllh Allah bazai barka ba Nawar,” Taƙarashe maganar cikin kuka.
Deeyam tamiƙe tsaye tafuskanceshi sosai Tace," Tabbas *SILAR ƊA NAMIJI!!!* Nayi kuka ba ƙaɗan ba na zubda hawaye nashiga damuwa Amma wanda ƙawata tashiga *SILAR ƊA NAMIJI!!* harta rasa ranta nata yafi nawa muni kaje wllh ƙarshen ka bazaiyi kyauba dik wani namiji mai hali irin naka wllh saiyayi mummun ƙarshe na tsaneka natse rayuwarka,"
Tindaga wannan lokacin Nawar yarasa sukani idan yaruge idansa Neera da deeyam kawai yake gani gashi iyayensa duk sun juyamasa baya yarasa dik wani gata A yanzu,
Tinda Najib ɗan govenor ɗin garin yasami labari daga wurin Abokinsa Nawar yakasa sukuni Rayuwar Deeyam tafara bashi tausayi Ace ƙarama da ita tazama bazawara Abun bako daɗin faɗi, dagewa yayi saida yaga ya mallaketa dan ba ƙaramun tausaya mata yake ba, da farko bata Amince ba amma kuma iyayenta basu takurata ba Amma ganin irin dagewarsa hakan yasa ta Amince har Aka ɗaura Aurensu....
Sosai Najib ke kula da ita dama Iyayenta harda Mahaifin Neera Soyayya maitsata sukee cike da ƙaunar juna…………………………
```Nasha faɗamuku ni bana tsayawa nazarin littafi dama rubutashi dan kawai nishaɗi, banui dan kikaranta kiji daɗi ba haka kaima banyi dan ka karanta kaji daɗi ba, A'a nayi ne dan musamu darasi mugyara rayuwarmu inda takeda buƙatar gyara kuma dan yazama wa'azi dama janhankali, Musani wllh tinkan Aje Ake shiri bawai sai Andawoba, Shidai sharri ɗan Aike ne koda yaje wllh saiyadawo kuma inzaka gina ramun mugunta to kaginashi gajere, muji tsoron Allah mutuwa wajibice hisabi dole siraɗi gaskiya ne kuma kowa saiya haushi mudage da Aikata Alki nagari dan samun kyakykyawar makoma Allah yasa mudace......... (SAƘUNAN KU NAZUWA GARENI MASOYANA CIKIN IKON ALLAH WATA HARDA KIRA DAN KAWAI WANNAN LITTAFIN NA *SILAR ƊA NAMIJI!!!* NAGODE SOSAI DAMA WAƊANDA KEMUN LAKING DA COMMENT TA ƁANGAREN FACEBOOK KO WHATSAPP INA GODIYA```
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
[12/04 11:24 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): SILAR ƊA NAMIJI!!! FREE BOOK Page 100
```RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN..... AMMYN KHAUSAR CEEE....```
BESIDE IN TRUE LIVE STORY,…… SHOURT STORY
FINAL!
FINAL!!
FINAL!!!
FINAL PAGE,, shafi na ƙarshe 12/4/2022 wanda yayi daidai 11 gawatan Raman dan… Ina godiya ga Allah dayabi ikon Kammala wannan labarin lafiya dik da yaɗan bani tsaiko na ƴanwasu matsaloli da dama dasukayita faɗomun Amma yanzu Alhmdllh gashi na kammala cikin ikon Allah… Inasamun saƙwaninku kuma ina gdy waɗanda basa ganin reply ɗin maganata dawuri bayan sunmun dan Allah kumun Afuwa wllh ina busy kunsan dole nasamu mssg dayawa wani lkcn harnakan rasa wanne zanfara dubawa? sbd yawan mssg wllh inajin daɗin kulawarku dama tururuwa wajen nemna ina gdy sam banda rayuwar walaƙanci kowa nawane kamar yadda nima nake takowa ba walaƙanci kansa naƙi Respond ba wllh Abubuwan ne dayawa dan Allah kucigaba damun Uzuri kuma kucigaba da kasancewa dani haɗida mun sharing littafaina tako ina dan Allah ina godiya sosai Allah yabar Zumunci
Kwanciyar hankali yaratsa deeyam tamanta baya saidai in labari yataso saidai tayi murmushi dan *SILAR ƊA NAMIJI!!!* tawahala tayi kuka Amma cikin ikon Allah kuma *SILAR ƊA NAMIJI!!!* Gashi tana farinci......
Yau sammako yayi yafiya dan Akwai wani Aiki da daddynsa ya sakashi, baisamu kansa ba sai kusan 4:30 yakira ta bata ɗagaba dik hankalinsa yakoma gida hakan yasa yakoma bashiri,
Koda yake gidan yatarar da ita Kwance kan 3,seater tanaɗan yamutsa fuska tana shafar cikinta,
Dasauri yaƙaraso gurin yazauna ƙasa yana shafar cikin nata Yace,” dear meke damunki bakida lafiya ne? gashi nafita tinsafe bamu haɗuba wllh dady yasani Aiki kiyi haƙuri kinji yanzu gayamun meke damunki,”?
Miƙewa tayi zauna tazuba masa ido mamaki take wai dan ciwon ciki ƙaɗai yawani ruɗe hakan Abaya inda tsohon mijinta taci duka kuma tawahala Allah sarki lalle Allah maisauyawa bayi ƙaddararsu ne,
“Kiyi magana mana dear kodai naɓata ranki ne,”?
Yaƙarasa maganar yana wani lanƙwasa kai.
Dariya tasuɓuce mata ganin yarda yawani damu haka, kama hannunsa tayi “Mijina ai baya laifi dan kota ina shi haskene Agareni gashi sarkin tausayi, kadaina damuwa bakomai kawai ciwon cikine kuma yanzu yadaina bakomai,”
"Haba dai ciwon cikin zaki kira ƙarami? lalle kinamun wasa da lafiyarki to banyarda ba maza tashi yanzu Asibiti zamu Adubaki,"
“Ah nifa ba inda zani kada kawahalar da kanka dama ƙuɗinka Allah yadaina kawai muje kaci Abinci,”
“Yanzu kina haka kika dafa Abunci? lalle dole nakawo ƴarki dan bazaiyu da yarintarki wahala ta tsufarmin dakeba, Meye Amfanin dik wata dukiya da miji zaitara inhar ba bautawa matars da itaba? bawata fa’ida ai, ƙorafi bai ƙarɓu maza kitashi banason musu,”
Yaƙarashe maganar yana ɗauko mata hijab ɗinta,
Dole tamiƙe sukanufa Asibiti, gwajin farko Likita ya tabbatarmusu tanada cikine,
Aiko murna gun Najib ba’a magana nantake yahau bugawa iyaye da ƴan’uwa da Abokan Arziki yana faɗin shifa baba zaizama kwanan nan ,
Kukawa sosai Deeyam takesamu tindaga kan mijin nata harzuwa gun ƴan’uwansa,
Tana zaune yana mata tausa naƙuɗa tafaɗo mata cikin hanzari yanufe Asibiti da ita, Bata wani shawahala sosai ba tahaifo ƴarta macce kyakykyawa Abun mamaki sam bata biyo kowa A wannan Ahalin ba gaba ɗayanta dik Neera taɗauko, Aiko nantake Deeyama tabawa ƴar sunan little Neera bawani ja sunan ba dan shima sarai yana mata Addu'ar samun rahamar Ubangiji kuma yanason matarsa da farin cikinsa,
Ansha biki kam harkan gata da dangi,
Abban Neera yaji daɗi sosai da hakan,
Zaman lafiya nishaɗi Arziki kawai ke bayyana tsakaninsu…
Aɓangaren Nawar kuwa garin shaye-shayen nasa yahau mota tsautsayi yagifta yadake icce tsallaken titi, saida mutane suka kawomasa ɗauki harsuka kaisa Asibiti baisan halinda yake ciki ba,
Sai kusan kwanaki 3 sannan ya farfaɗo Anan yake samun labarin yawan ta Ammali da kayan mayen da yake hakan ya saukar masa cansa kuma har Abada bazai iya haihua ba gashi hantarsa ta taɓu kuma Angutsire kafa da hannunsa saboda sunriga sunyi karayarda bazasu gyaruba,
Yaci kuka yana nadamar Rayuwarsa ga ciwon H.I.V Gashi yasami labarin Abokinsa ya munafurcesa ya Aure matarsa harsun haihu, hakan yasa take yadinga zunduma ihu yana kiran sunan Neera da Deeyam Abu kamar wasa Ashe ciwon hauka yashigo,
Kamashi daddynsa yasa Akayi Aka maidashi gidan Mahaukata,
Koda su Deeyam suka sami labarin Abunka da zuciyar macce take tadinga kuka tafurta tayafemasa tana fatar Allah yabashi lafiya, Shikanshi Najib yabashi tausayi Amma hakan shine daidai da dik wani Azzalumin namji kamarsa.
Lallashinta yahauyi yana kwantar mata da hankali Afili tafurta SILAR ƊA NAMJI!!! Nayi kuka baƙaɗanba Amma…..
Yacafe Zancen da cewa” Amma yanzu SILAR ƊA NAMJI!!! kina farinciki ba…….
Dariya tayi shima haka yana haɗe bakinsu guri ɗaya………….……………………………………………
TAMMAT BI HAMDULLAH…………………
TO NIKAINA ANAN NA KAMMALA LABARIN MAITAKEN SILAR ƊA NAMIJI!!! INAFATAN KURAKURAINA ALLAH YA YAFEMUN INDA NAYI DAIDAI ALLAH KABAN LADA
Jinjina gadikan ilahirin ƙungiyarmu ta Royal star Write Association, Allah yaƙara muna haɗin kai da kaunar junanmu,...
_Kafin narufe labarin dole namiƙa sakon godiya gareki QAWALLE'S wato Mmn Hibba, Allah yabar zumunci ina gdy da ƙoƙarinki naganin littafina yazaga wasu birane ngd sosai Allah ya sauke mana ke lpy😁_
Dik da baku onlne Amma hakan bazai hana na Ambaceku ba Masoyana na Arziki SWEET MARYAM YUSEEF Mmn Juwairiyya Sai MARYAM SANUSY (MEERY QUEEN) Inaji daku sosai wllh
Waɗanda ma bansami damar faɗaba kusani kuma inayinku dik wani maiyina nima ina yinsa.
*Allah ƙara lpy shugabar Royal Sister Nana M sha'aban keɗin tadabance Mujaheedah (MATAR MALAM) nayinki over💃💃💃💃💃💃*
_NASADAUKAR DA WANNAN LITTAFI GAREKI ƘAWATA *NUSAIBA KABEER* ALLAH YAKAWO HASKE CIKIN RAYUWARKI YARABAKI DA MIYAGUN ƘAWAYE AMEEEN_
••••••••••••••••••••
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
````````````````````´´´``````
*📝NOTE,,, Abunda wannan littafin nawa yake koyardamu kuma yake nuna muna shine Illar bin maza illane sosai musamman ga rayuwar macce dan mugun tanbone dabazai gogeba har jikokin jikokinta Za'a cigaba da jifansu dasu, dashi sannan Zina mugun taboce haka take kamar bashin banki dazarar kacishi ko kana raye kobaka raye wllh sai Kabiyashi to kamar haka zina take, idan ke macce kin Aikata koda kintuba ƴaƴanki saisunyi gadonki haka kaima kuma yarda kaɓata ƴar wani sai Anɓata taka inma bakada Akwai yaya ko ƙanwa Kai harma Uwarka wllh wani sai yaɓata Uwarka dan kaima uwar wani kama dan haka saima Taka uwar wllh bani naceba wannan faɗar Allah ne , Annabi muhammad S.A.W Yanacewa," DAKUSA HANNUNKU KUSHAFE MATANDA BANAKU BA WAƊANDA BA MUHARRAMAN KU BA TO ABUNDA ZAIFAYE MUKU SAUƘI KU ƊAUKE WANNAN HANNUN KUTURA CIKIN WUTA MAITSANANIN CI HANNUN NAN NAKU YAƘONE YAZAMA HABƊI "TOKA" KU ƘARƘAƊE TABI ISKA HAKAN ZAIFI SAUƘI DA ALKHAIRI AGAREKU,"""" Inna lillahi wa'inna ilaihin raju'un wanda baima Aikata zinar ba kenan Amma kunji hukuncinsa inataga wanda ya Aikata❗❗❗❗????❓❓❓❓❓❓ muji tsoron Allah wllh muji tsoronn Allah ƴan'uwa muguje Aikata zina wllh, Allah ka karemu ka kare zuri'armu dafaɗawa Uƙuba dama ƙazamar rayuwa ta Zina Ammeeen...... Nawar yasami muguwar sakayya wanda baitaɓa kawowa Aransa zaisameta ba, haka Neera tabar duniyar wanda bata kawo mutuwa kusa Atsarinta ba Kawai tabiye shairin shaiɗan da miyagun Abokai,.. Haka deeyam basu Zurfafa tunani da bincike Akan Nawar ba dan kawai yanuna musu ladabin kunama na ƊA NAMIJI, kuma ƙuɗinsa sunrufe musu ido daga ƙarshe gashi tawahala taga sakamakon illar rashin bincike da yarda da ƊA NAMIJI, dama yin Auren nesa.... Wllh ƙuɗi wasu Abune dake makantarda bawa su shagaltar dashi,, Allah kabamu Arziki mai Amfani wanda zamu Amfanar bawai wanda zai Amfanar damu muƙaɗaiba,, Allah kasa mudace, Allah kasa wannan littafin nawa yazama silar gyaruwar rayuwar masu hali irin nasu, Allah kashiriyae damu AMEEN*
```Daga taku harkullum masoyiyarku maison ganin farincikin ```ku, Mujaheedah (MATAR MALAM) Marubuciyar °°°°••••••••°°° MAIZAMAN ```KANTA! "PAID BOOK" BAƘIN KISHI! "PAID BOO" DOCTOR HEESHAM 2022 "PAID BOOK", FAHAT HOT LOVE, "FREE ```BOOK" SAINA KASHE MIJINA! 'FREE BOOK" RAUNIN MACCE.... 'FREE BOOK" BARRISTER KHALEEL "FREE BOOK" ```SO SIRRIN ZUCIYA" FREE BOOK" SILAR ƊA NAMJI "FREE BOOK"………………………………………………``` ```Saiwanda zankawo muku son maitaken *YAREEMA SUHAEEM JININ SAURTAAAAAA "PAID BOOK"* kodajin wannan sunan kasan Akwai baza fasaharda Allah yabani Hunmmmmm kudai kuhanzarta sambaɗo kuɗinku dan mallakar wannan ƙasaitaccen littafi,,,........ haryau dai number da zakusaman itace 07064904617 ga whatsApp ƙaɗai, idan kirane kuma ta wannan 07031012948... INA MARABA DAKU MASOYANA, SAINA JIKU......... ALLAH YANUNA MUNA ƘARSHEN WANNAN WATAN LAFIYA ALLAH KABAMU IKON AIKATA AIKI MAIKYAU ACIKINSA ALLAH YAKAIMU SALLAH LAFIYA AMEEN RAMADAN MUBARAK..........```
SUBUHANA KALLAH HUMMUMA WABIHAMDIHI NASH HADU ALLAH ILAHA ILLAH ANTA NASTAGFIRUKA WA’NATUBU ILAIKA
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍