Entertainment

RAUNIN MACE BAYA HANA DAUKAR FANSA

Alhmdllh my fansss this is my New book.
Ina Gdy g Allah km in Gdy Agareku masoyana Adik inda kuke ngdeee ngdeee 🙏

Kada kudamu kanku nidai littaipaina free books bana karbar kudin kowa bansaniba konan gaba nachanxa xuwa kudi Amma dai yanxu free books
… Akwai
Faherths
** SAINA KASHE MIJINA*
So sirrin xuciya
Yanxu km ga
Raunin macce baya hana daukar fansa*
Dik Free ne danku kawai Masoyana

∆∆∆∆∆∆∆∆∆∆∆∆

RAUNIN MACE BAYA HANA DAUKAR FANSA!!!

∆∆∆∆∆∆∆∆∆∆

NOVELS OF MUJAHEEDAH GROUP WRITING BY MUJAHEEDAH ((((SHAPA’ATU ALEEYOU))))))

Kirkirarren lbrn ne wannan ba kwaikwaya b satar pasaha nayine d brean dina mu Ampana dakuma nuna raunin macce baya hana daukar fansa Akan xaluntarda xa’a mata Allah yabamu ikon daukar darasi maikyau dake ciki km yakaremu dg marasa kyau Adik inda xansamu kuskure ciki inarokon Allah yayapemun km reader’s kuyapan………

BISMILLAHI RAHMANI RAHEEM
. .
RAUNIN MACE BAYA HANA DAUKAR FANSA
PAGE 1-2

Saina dau pansa Akanka rezo tabbas saina nunama RAUNIN MACE BAYA HANA DAUKAR FANSA!!! A’a yata kadakiyi hk bazaki iyaba maza kigudu narokeku kada kucutarmun d Ahlina kupadamun koma mekukeso xanbaku dry daya dg cikin yanpashin sukayi yc bamu bukatar Komai pace rayuwar ka ita Aka turomu mudauka wannan ya taka tanada karpin hali mamy d y Abbas kuka kawai suke sunarike d ni nikuwa Sam ba tsoro Ataredani nakapawa ogan nasu ido ko kyaptawa banayi
Anan kwancen cikin dabara y Abbas yasaka kiran baba Hasan wanda shine kanen mahaipinmu dik yaji Abinda keparuwa cikin tashin hankali yadebo police yanupo gdnmu
Jin motsin motocinda sukagaji Atake wani dg cikin su danaji ankira oga rexo yakunduma Ashar yc police nepa Alhji yc kada muyi kuskure A wannan aikin mu Aikasu lahira kawai muwuce bindiga suka saita daniyar kashemu duka daya dg cikin yaran yc oga better musaka wuta Agidan basai munyi halbiba ogar rexo yc kanada gsky watsa fetur sukayi Adakin sukabi kopar baya sannan suka wurgu Ashana tareda harbun dady Akapa d hannu ganin yana yunkurin tashi dakin yakama d wuta Sosai cikin karpin hali dady yamike yadauko wato laptop d plash Aciki dankamin yy cikin Axabar halbinda sukamasa yk mgn kigudu d wannan hayat nasan wannan ne yakawosu gdnan tabbas nasan basuje ko inaba xasu dawo wannan ba aikin kowaba bane pace Alhji garba Abokin Aikina dama yanabakincikin cigabana kuje d wannan laptop din d plash kada kuba kowa kutabbar Anyi Adalci Akai Alhj garba mugune window daxata sadamu d waje Abba d y Abbas sukabude dady yc kuce mamy cikin kuka take padan ba Inda xani nabarka Alhji muna tare turani km yturo s mamy padowa mukayi kasa gdn yagauraye d wuta Agabanmu muka rasa mahaipinmu biyo bayanmu sukayi gudu muke sosai suna binmu raba hanya mukayi mudasu mamy ita d y Abbas sukawuce nikuwa wani lungu nalabe sbd sunkusa kawowa inda nake ..karar bindigar nasake tarassssss
Apirgece naga wata kyakykyawar budurwa tamike xaune xupa takemata tsiyaya kota ina Akwai sanyi Agarin g Air condition dake dakin Amma basu hana xubar guminba
Innalillahi wa’inna ilahin rajunnn hk kawai take pada jikinta keta rawa Addu’o’i taketa karantawa hartasamu natsawa tamike tasaka wasu kyawawan takalmi dake kusa gadon wutar dakin takunna take haske yagauraye dakin wani dan medium firij tabude tadauko goran ever swan water takapa Abakinta saida tashanyesu tass tadauke bakinta Ajiyar xuciya kawai take saukewa Apili tapurta ko ina mamyna d y Abbas suke Ayanxu???? Bawanda yasan wanna sai Allah hk nabata Ansa
Karasawa tayi gaban glass din dakin tadan yaye kyallen idanuwanta basu pada ko inaba saikan na wani kyankyawan gaye shima yadaga kyallen nasa gabada yaharde hannayensa kan kirjinsa yaxubamata ido dama Ajikinsa yaji ba bacci takeba shys yaxo saitin gidan nata yatsa kurawa juna ido sukayi nadan wani lkc dg bisani taja tsaki tareda sakin kyallen kowama tayi taxauna Aranta tc wannan mutumin mayene kullum sainayi karo d shi Mtswww tsaki taja Addu’a takarayi takashe wutar dakin sannan takwanta batawani jimaba bacci yadauketa

My WhatsApp number 07031012948
Ko 09030835117
Idan ba’a sameni d dayanba Asameni d dayan ina maraba daku masoyana

Comments And
Share plxxxxxx
((Alkhalami yapi takobi)))💪💪💪
Page 2 to 3
27/6/2021 Sunday
*RAUNIN MACE BAYA HANA DAUKAR FANSA!!!
WRITING BY MUJAHEEDAH

   ::::::::::::::::::::
  Shikuwa yadade yanaxaga dakin saida yaga Alamar takwanta sannan shima yakwanta sake-sake kawai yake Aransa gameda ita Ahaka bacci yayi nasarar sace

……..

Ahankali takeware idanuwanta sbd ringing din wayarta d yatsananta cikin takaici take ware idan haske Sosai taga y haska dakin dasauri tabude ido tareda mikewa xaune sheets namakara ga sallah batabi takan wayarba tapada tolet wanka taparayi d brush sannan tadaura Alwala dankaramin tawol tadaura tapito Anan nakaremata kallo farace ba soll irin parinnanne maijaja tanada dogon gashi iya kapada d manyan idanu hadeda xara-xaran eye larsheet bakinta dan karami kmr Antsaga d rexa boobs dinta ba manyabane km bakanana bane masu kyau ne wadanda suka tsaya daidai jikinta kai dole Akira HAYAT MAIKYAU shap-shap tashapa mai tasaka wata Atampa sky blue light wadda tadace d patar jikinta tayi kyau sosai tada sallah tayi gyake light blue tayana d karamar hang back tadauka Ahankali tasauko kan up chairs din wata yar dattijuwar mata tahadu d ita A Palourn kasa inakwana babhhhh taja sunan cikin sigar wasa murmushi datjiyuwar tayi tc lpy lau yata patan ketashi lpy Allah yasadai Baki makaraba dantura baki Tayi tc makara kam aisaidai kada Asake yanxupa Nayi sallah
Waro idanu babah tayi tc kaihaba? Saidapa na kwankwasa koparki
Bacci ne yakara kwasheni shine zaki kwashi latti ba dry sukayi duka tc Abincinpa? A’a babah sainadawo namakara sosai pa dasauri tapice babah namata Allah yatsare

Cikin sauri taketakawa domin 20 minutes suka rage Ashiga lecture dinsu gabanta wata motar maxda 2012 sabuwa dal maikyau tapaba kokarin kaucewa take Amma motar tahanata samun balance na Aikata hkn cikin pushi tadago domin ganin waye xaimata wannan iskanci kawai saitaga wannan guy din Mai facing gdnsu tsuke puska tayi murmushi maikyau yy mata wadda Atake kwarjininsa yasauka Apuskarta janye idanuwanta tayi Ahankali tc xanje school km nayi latti pa

Dadin muryarta yaji Ahankali yc shima I can help you? Saida tadan tura baki tc no thanks I can go plxx get out of side I have to go
Tanakokarin wucewa yasake tareta yc koda xagije kapin kisamu Abun hawa xaki iya wahala lurada yau Monday km nan istabul ne ba Nigeria ba
Nasani tapada Atakaice
Yc to kixo muje nima chanxani km kinsaba ganina kawai bakisaba danibane
Bata tankashiba tashiga motar shima yashiga yaja sukawuce kmr yadda yake Anatse hk yk driving din natse g kamshi Mai dadi dake pita Amotar hadda jikinsa dan lunshe ido tayi tc Aranta so nice..
Baiyi mgn ba itama hk ganin yashiga har department dinsu kaitsaye batareda anhanasaba yasakata saurin kallonsa parking yy shima kallonta yk dauke idanuwanta ty tanapita tc ngdeee
Yc mu Abokaine sbd dikanmu yan Nigeria ne bawani banbanci Just xaki iya jirana Idan kika gama lecture saimu koma uhunm ngdeee tapadi sannan tawuce Abinta tana mamakin halin wannan mutumin itasaima yanxu tasamu damar kallonsa parine digo basosaiba saje maikyau d dankaramin gemo yakawata puskarsa yy kyau black sute ne yasaka.

Datagama lecture batawani nemesaba tanupi gate daniyar pita Anan taganshi suna pira d wani security Tasha mamaki ganin yasake dasu Aranta tc wannan baida girman kai Amma rayuwar sa Abun burgewace
Sallama yamusu yanupota d murmushi yc Weldon muje sunacikin tapiya yc kindaiki padamin sunanki km baki neme sanin nawaba
Ko haryanxu xargina kike bakiyarda daniba? Murmushi tayi tc aa sunana HAYATEE HUSSAIN MA’AJI KAIPA?
Shima murmushi yy yc saida naroka ko? Sunanki d dadi Hayat nace 👌 name ngdeee tapada cikin murmushi nisunana Anwar Ahmad Nasir ni A.s.s C.i.d ne yanxu hk naxo Karin karatu ne sbd Karin matsayi Agun Aiki A c.b.i dake katsina nake aiki
Ajiyar xuciya tasauke Aranta tc c.i.d watakilma nasamu taimako Awani bangare Agunsa
Katsemata tinani yy yc kincika yawan tinani dayawa d damuwa shin xan iyasanin matsalar ki?
Aranta tc bakoyanxuba Axahiri tc am owk klau nakepa bakomai murmushi kawai yy Aransa yc Ahankali xansani
Bawanda yasake mgn Harsuka isa harcikin gdn yakaita tc ngdeee normal bakomai amma bakekadaibace ko? Aixan iyaxama nikadai amma nida wata babah tace yc owk son xanxo nagaidata amma yanxu kimika gaisuwata murmushi tamasa tc to ciki tayi shima yawuce…………….

   Comments

And
Share plxxxxxx
07031012948
Ko
09030835117 writing by ((((Mujaheedah Autar marubuta novels)))
28/6/2021
On Jun Monday time 5:48
Am

∆∆∆∆∆∆∆∆∆∆
RAUNIN MACCE BAYA HANA DAUKAR FANSA!!!
∆∆∆∆∆∆∆∆∆
WRITING BY MUJAHEEDAH

PAGE 4 TO 5
Ahankali shakuwa maiyawa tashiga tsakanin Hayat d Anwar saidai haryanxu taki padamai lbrnta balantana damuwarta hkn nadamunsa shima domin kuwa A yanzu sonta yagama ratsa dik ilahirin jikinsa yaudai yakadurta Aransa idan yasauketa mkrnt xaidawo babah yasan Ainahin matsalar dama yasaba d babah yakanzo sugaisa wani lkcn koda Hayat batanan .. hakanne yakasance bayan yasauketa yadawo
Da sallama yashiga parlour babah dake kallon labarai t Ansa d mamaki tc A’a Anwar kaine dama batare kukatapiba? Yanakokarin xama kujerar d ke facing dinta yc tare mukaje nasauketa nadawo ne dan inason nasan wani Abu gameda ita tacika yawan tinani babah km ba irin tnbyr d banmata Amma takipadamun hkn nadamuna sosai babah shiyasa nadawo Dan Allah kipadamun meke paruwa????????

Saida tadan nisa sannan tc Hayat mutum ce mai matikar xurpin ciki g xcy kamr namiji sautari nakanyimata pada kan ita macce ce tarage xcy Amma ina hkn yapaskara domin halin mahaipinta tadauko.
Abinda kesata damuwa kuwa mahaipinta Aka kashe mahaipiyarta km d yayanta sunbata bawanda yasan indasuke dik sanadin wannan tashin hankalin itakanta sunbiyota da niyar kasheta kiran Alhj garba yashigo wayar daya dg cikinsu. Kunsamu laptop d plash din?
Aa ogar bamusamuba amma mun Aikashi kawai itama yartasa gata Ahannunmu munyi tinanin plash din nahannunta Ashe bainan my Aikata itama? Aaaa banson sakarci plash nace kunemo saiko daukar ran Alhj Hassan Amma bance kukashe karamar yarinyaba
To ogar banatinanin barinta xaixama baraxa Musamman gareka nan gaba?
Dariyar rainin hankali yayi yc ita macce? Mexata iyayi? Itapa macce km Mai RAUNI! RARRAUNA!!!
taya macce xata iya daukar fansa? Km akaina? Wannan shashanci kawai kuke kumanta d ita kuje neman matarsa d dansa watakil suna hannunsu dakunsamu sukam kukashesu domin shape wannan chapter
Dry yy yc sai ogar Angama yadda kace
Kaimubi bayan wadanchan kawai hkn ne umarnin ogar Aikuwa take sukabi bayansu wadda munada yakinin basu samesuba
Plash dinda taboye Abayanta tadauko tareda laptop tapara tapiya tana kuka Ahanya tahadu d Alhj Hassan kanen mahaipinta dasauri yadauketa batareda policy sunsaniba yasulale yabar gun dan gudun kada Ahallakata Adaren yy cikucikun samamata visa xuwa istabul tareda ni dan narika kula d ita ni kanwar mahaipintace nice Autarsu saidai ni mijina yadade d rasuwa wannan yabani damar barin yarana gun Hassan nikuwa naxo tareda ita Anan tinda mukaxo bamusake waiwayar Nigeria ba saudayawa sukexuwa muna Wannan shine lbrn
Hawayen puskarsa yashare yc lkcn ba’a Abinda waddannan police sukayi?
Eh bincikene kawai nayankwanaki dg baya Akarupe Case din Amma kowa yadauka kan dika Ahlin sunmutu shikansa Alhj garba yadauka dika Ahlin sunmutu
Girgixa Kai yy yc wannan lkc dana koma Nigeria insha Allah zansake bude case wannan file din
Babah tc A’a kada kayi itakanta banatinanin Akwai daukar fansa Atareda ita kawai Abarshi d Allah kada kasa kanka A hadari
Gyada kai kawai yy Amma Aransa yc Dole gsky tapito sallama yymata yawuce
…….
Wayarta dake paman ringing tadauka pitowarta toilet kenan dady ne bayan sungaisa yc inapatan wannan karon kina maida hankali Akan Abinda yakaiki? Cikin Alamun Rashin gsky tc dady Amma napadi semester 3 Dole nagyra pada sosai dady yamata Akan bata maida hankali yy pushi wannan karon katse kiran yy murmushi yy tc Kayi hkr dady Dole nacika burina niba paduwar da nake kawai nachanxa course ne ba wanda kuka xabaminbane bazakusan nachanxaba saidai idan nadawo….
Tinda dg lkcn dady baisake waya d itaba km yahana yan gd suyi d ita Acewarsa idan taga kowa yanapuahiyanapushi d ita Dole tachanxa km bawanda xaisake xuwa mata visiting sautari Saidai taga suna waya d babah amma banda ita itakan murmushi kawai take

∆∆∆∆∆∆∆∆∆∆∆∆

After 6 years litter
Yaune Akebikin yaye dalibanda sukayi graduation masu nasara A babbar mkrntr torkiyyah intanational school istabul

…………….. .
To nimadai hutawa xanyi wayata ma tahuta Anan……

Writing by Mujaheedah✍️

(((Alqalami🖊️ yapi takobi⚔️))))💪💪
29/6/2021
On Tuesday Jun

RAUNIN MACCE BAYA HANA DAUKAR FANSA Writing by Mujaheedah

 PG 6 TO 7

. Makeke filin mkrntr Dik inda xaka duba dalibai d malamai ne birjik dik jajayen pata sunpi kowa d murna A puskarsa Musamman Hayat ba Abinda kekara sata parinciki idan tatina ita yau cikakkiyar barrister dap take d cinma burinta kan daukar pansa,
Masu karanta low dik sunsaka rigunar health dadai sauransu.
Kiranta Joseph Antonio yy Agaban fillin kyautar haxaka yapara bata sannan yabata results dinta wanda yy kyau tareda shaidar kowace court xata iyashiga tayi Alkalanci.
Lokacinda yagama padin hkn wani irin murmushi yasubuce mata murna dik tacika ranta,
Danbayani tayi kapin takoma taxauna
Sundade suna biki kusan saida Aka kusa kammalawa Anwar yaxo hkr yabata Akan wani yatsaidashi Amma yatayata Murna sosai basu jimaba sukawuce.
Am kingama karatunki A yau shin meye burinki dayarage yanzu?
Murmushi tayi tareda rintse idanuwanta batareda tabudeba tc burina dayane DAUKAR FANSA!

Jinjina kansa yy yc Amma bakiganin kmr dawala hadida sadaukar d rai Acikin wannan Aiki?

Still idanuwanta Arupe tc nasani Anwar Amma inarayuwane kawai dan nadau fansa Already narasa Abbana wanda baxai dawoba har’abada mamyna yayana dole suma nc rasasu tinda banatare dasu yanzu bansan sadda xanhadu dasuba dik d inaji Ajikina xasudawo gareni Amma bansan wani lkcn ba,
Babah su dady sukawai nakeda yanxu xasuji xapi idan sukarasani Amma bakamar Ainahin nawa Ahlinba dan hk nibanwani damu d rayuwata DAUKAR FANSA SHINE KAWAI BURINA Dole saina nunama Alhj garba yy kuskure barina Araye tareda padar ni macce ce Hunm Yy kuskure km yy wauta domin yabari dankaramin xaki yagirma girmanda xaixama Ajalinsa saina nunama mutane RAUNIN MACCE BAYA HANA DAUKAR FANSA!!!!!!

Ajiyar xcy yasauke idan su sun iyamantawa dake ni kam baxan iyaba Hayat sbd kece rayuwata! Baxan iyajurar wani Abu yasamekiba nima saka kaina Ahadari wajibine dan kula taki rayuwar hayat inasanki tinsanda napara ganinki naji sonki yashiga raina xcyt ruhina gangar jikina bakadanba wllh Hayat baxan iya rayuwa badakeba!! Yakarashe mgnar cikin raunin murya..
Idanuwanta kyar Akansa tinda yapurta kalmar so tabude idanuwanta kallon tsoro mamaki parga takemasa tabbas gsky yake pada domin kallo daya xaka masa kapahimce tsananin sonta Ataredashi Amma Ina hkn baxai taba yuwuwaba sbd ba so Atsarinta tabbas idan tasaka so to xata kasance Mai RAUNIN D AKE KOKARIN KIRANTA DASHI wanda km baxata lamince hkn,
Bude motar ty jikinta harrawa yk domin tabbas Anwar Abunso ne gawace maccenda xatayi Arba dashi amma ita kam dole tabarshi domin ba so Atsarinta
Dakyar tapurta kayi ha…ku…ri…. Dasauri tayicikin gdnsu d gudu pitowa yy yanata kiranta Amma sam batajuyyoba balantana tatsaya,,,
Yadade Awurin kapin yanupi gd ba kwarin jiki……..

Writing by Mujaheedah

Nadan samu matsala A Facebook dina dan hk nasauya komai yanxu d Wannan sunan xaku iya samuna Mujaheedah Haydar Usman.

WhatsApp number 07031012948
Or
09030835117

+(+++(Alkalami🖊️ yapi takobi⚔️+(+++))))
1/7/2021
July Thursday

Ayi hkr Abokai kusan 3 xuwa sama ba’aga posting dinaba km ba’a jiniba wllh bansamu xama typings din bane ina busy km muna pama d matsalar wuta gsky wannan gwamnati to Allah yasauwaka yakawomuna dauki Allah yabamu xaman lpy yayimuna mgnin wannan tsadar rayuwar damuke puskanta Ameen yarabbii 🤲

RUNIN MACCE BAYA HANA DAUKAR FANSA!!!
Page 8 to 9

Koda tashiga palourn bakowa hkn Yatabbatar mata babah tanadaki dan hk direct nata dakin tawuce
Rage kayan jikinta tayi tana tina kalman Anwar dama yanayinda tabarshi Aciki tsaki tayi A bayyane tareda padin koma yayane ni A yanxu ba soyayya gabana saitarin Ayuka ina ptn Allah yasa yapahimceni.

Wani karamin Akwati tadauko dik yadanyi kura dagani andade ba’a daukoshiba, budewa tayi tadauko wata laptop daganin tadan tsupa km tajima kan gadon taxauna tareda bude laptop din gabanta nadukan 3-3 plash tasaka kapin takunna , documents tapara shiga kadarorin mahaipinasu tapara cin karo dasu.
Wani dan rubuta tagani tapara karantawa ….. Ni Alhaji Hussein nasaida dika Abinda na mallaka km nasaka dika kudin Asabon bankina danayi A asirce wanda bawanda yasani inapatan yata ko dona daya dg cikine xaisamu wadannan sakon Ayi sabon ATM card Domin cire kudin pin number itace 0404 nayi hkn ne sbd wata matsala dake tinkaroni… Karshen rubutun kenan sake dubawa tayi amma bawani rubutu Aranta tc wace matsala km nawa Abba ya aje?

Niko nace ai laptop din Ahannunki Take

Videos tashiga meeting room suke wanda bisaga dik kan Alamar Anyi daukar video dinne A Asirce Domin lkc lkc camerar nagocewa Alhj garba wato idan napahimce ka Alhaji Hussein baxabada bada hadin kai gameda wannan aikin ba?
Sosai kapahimce daidai Alaji garba bayadda xa’ayi nasaka hannu Acutarda Al’ummar km baxanyi shuruba idan naga an Aikata hkn muddin ni ina raye!
Buga table din garba yy dakarpi yc kayi kuskure padamin wannan gabana kai maitsoron Allah ko? Tobari kaji xangina masana Antu dadama gidan giya gdn karuwai sannan naxama governor km dole Axabene xantaka wanda nakeso ba Abinda xa’ayi domin Ina tareda manya km inada kudi sannan dgnka xaixama KATUWAR masarrapar miyagun kwayoyi wanda bawanda xaigano dasu Aciki kace idan kana raye bawanda xai Aikata hkn kobada kaiba baxakayi shuruba? Dry yy yc tokaje xagaka Abinda xaiparu yakarashe mgnar cikin bacin rai……. .

Writing by Mujaheedah

{{{{Alkalami🖊️ yapi takobi⚔️}}}
July Thursday 1/7/20/21

Ina gdy d comments dinku masoyana

RAUNIN MACCE BAYA HANA DAUKAR FANSA!!
10 TO 11

 kenan kasheni xakayi Garba?  Koma mezanma kaje xakagani,

mikewa Hussein yc to ta Allah batakaba km ni ba Abinda xaisameni d ixinin Allah
Pada Sosai Akayi tsakanisu Dakyar mutan wurin suka rabasu
Bayan pitar Alhj Hussein kabeer yc Amma sainake ganin kmr Akwai matsala garba yc bawata matsala nizanyi solving din Komai sannan kuma dik wanda yapidda wannan mgn cikinku wllh sunan sa sorry kundaisan halina yanagama padar hkn yapice tareda kiran su rexo Akan sukashe Abba..
Abba napita yahasko kanka yc banida wani xabi duniya cike take d mayaudara tabbas nasan nayi wauta pada d Alhj garba domin baida imani Amma komai nisan dare Dole gari yawaye natara kudi kimanin naira millions 40 A wannan Account din ba Haram Aciki dika Halal ne inaburin watarana Ayi Adalci..

Daganan video din yakare kuka sosai Hayat tasaka tanapadin koda xanmutu sainaga bayanka Alhj garba wllh bazan taba sauraramakaba karabani d Abbana mamyna yayana soyayyata Dole nadau pansa xakasan RAUNIN BAYA HANA DAUKAR FANSA!!!
Da irin wadannan kalaman bacci yadauketa batareda tashiryaba…

Abangaren Anwar ma hkn sam yakasa bacci saijuyi yk yanasonta sosai amma idan xaiduba kalamanta topa tayi gsky km sam soyayya batata bace amma xaiyi kokarin danna soyayyarsa dakuma kokarin taimakamata wurin cika burunta d wannan tinanin bacci yadaukesa…

Writing by Mujaheedah

(((( Alkalami🖊️ yapi takobi⚔️))))
July 1/7/2021 Thursday.

*RAUNIN MACCE BAYA HANA DAUKAR FANSA!!!*

Page 12 to 13

Washegari
Ahankali tasauko kasa tadda babah tagama hada breakfast gaidata ty tc meyasa bakitadaniba nahada breakfast din dakaina?
Murmushi babah ty tc bakomai kihuta xoci kinyi kuka ko? Aa babah gajiyace kawai
Niko ina Answer jiya yau banganshiba,
“Saida gabanta yadan buga kapin tc yana klau inaganin aiki yapara masa yawane babah tc Allah sarki yaron kirki yanada tarbiya,,
Katse mgnr tayi dacewa gobe xamukoma Nigeria nagama karatun km Alhmdllh danasara yanxu saimukoma kixauna gunsu fadeel nasan sunyi kewarki kema hk ngd 🙏 sosai dakika xauna danu tsawon shekaru irin wadannan
“Murmushin manya babah ty tc inakika tabaganin uwa tagaji d xama d yarta? Meye km na gdemin ko kinmanta nidin kanwar mahaipinki ce ni ni matsayin gwagwago nake””

Kai haba uwadai gsky babah saidai namiki ptn gama d duniya lpy kinmin Abinda ko mahaipiyata iyakaci hk.

Xanje nayankomana tickets gobe xamudaga xuwa naija insha Allah km baxata zamuyi babukatar kowa yasan d zuwanmu tanagama padan hkn tamike daki takoma daniyar dauko jaka karta taga wayar nata ringing Anwar ne kmr baxata dgaba km saita daga
Hello! Ajiyar xcy yasauke yc haba HAYATEE Komai laipina banchanchanci irin wannan hukunci ba dan Allah 🙏 kiyi hkr kada kikaramun hk tinda bakyasona najanye mgnr kiyi parinciki kinji?
“”*” Iskan bakinta tahurar tc am sorry Anwar koba komai kaidin kmr yayanane bawai sonkane banayiba kawai inason kapahimce ni dan Allah 🙏? “””

Napahimta HAYATEE km insha Allah xanbada gudunmuwata Akai badan komaiba saidan ganin gurinki yacika then inapatan komai dadewa nakasance nine xabin Xuciyarki

Insha Allah namaka wannan Alkhawarin

Tanajiyo sautin murmushinsa
Tc gobepa xamukoma naija yanxu hk xanje yankamuna tickets

“””Kice xamukoma dai damani tini nagama xamanki kawai nake bari naxo muje then kiban takardunki Akwai wanda nasani A higher court of Nigeria dake Abuja kinga yaxama cikin sauki tinda kinanan garinku saidai pa dole kikasance A Ankare d wayo”””*'””

Kai gsky naji dadi km ngd Allah yasaka d Alkhairi insha Allah xanyi idan kaxoma xannunmaka wasu evidence danakeda Ayanxu,,,
Owk am coming.

Yakatse kiran

Dayaxo tanunamasa yadade yanajinjina lamarin kapin yc tabashi Ainahin plash din itakuma taxauna d copy sbd tsaro tayi na Am d wannan hkm babah
Kapin suyanko tickets din dayin Sabon ATM
Saida suka jibgo tsaraba d kudin Anwar kapin yamma likis sukadawo sunyi gdy Sosai itada babah inda babah tamatsa inyayi sallah yadawo suci Abinci
Hk kuwa Akayi sunsha pira Sosai dg bisani yawuce d ximmar su shirya d wuri sbd jirgin karpe 7:0:0 xasubi…….

Writing by Mujaheedah

(((((Alkhairi🖊️ yapi takobi⚔️))))
July Saturday 3/7/2021

RAUNIN MACE BAYA HANA DAUKAR FANSA!!!!

  ```page 14 to 15```


Tindasape sukashirya sukahau jirgi itadashi kusan tare suka xauna sunadan taba pira babah kuwa tini tayi bacci 
   Around 4:00 jirginsu yy landing a national f.c.t Aire landa 

Ahankali suka sauko tare tinda tasauko tadan lunshe idanu iska maidadi tashaka gsky kowace jaha xakaje to Ainahin kasarka tapiyemaka maka ita Nigeria nada tata ni’imar”””Akodayaushe muna rokon Allah yakara muna ita hadida xaman lpy”””””

Anwar yakatsemata tinani dacewa yakikeki yanxu? Gaki Akasarki naija

Murmushinta maikyau tamasa tc Akwai dadi murna ni’ima dama……
Daukar FANSA!
Yabata Ansa d murmushi
Itama murmushin tamasa tc banson xolaya y Anwar
Cikin tsokana shima yakwaiwaye voice dinta dry suka

Saida yadaukarmusu mota sannan yamusu sallama yc xaiwuce katsina bayarda basuyiba Akan yaxo suje tare Amma yaki yc xaidaixo musu nanda kwanaki kadan kadan “”sallama sukayi tareda sake musayar numbers sannan sukarabu cike d kewa””””

Dago Kanta tayi takurawa wani tapkeken mall idanu ganin motar tanakokarin wucewa tc dankata mlm, babah tc lpy mexakiyi Anan? Munkusa karasawa gdpa tc nasani kawai kadata nace,
Parking driver din yy dasauri tapito mall din tabi d kallo gani take kmr Ainahin Ahlinta zasu pito Agdn hawaye taji nakokarin xubomata dasauri tamaidasu ganin dan dattijon driver gabanta yc yata lpy mekedamunki? Meyasa kikasa wannan mall din Agaba kina kallo hk kmr kinason gano wani Abu?

Murmushin karpin hali tamasa tc bakomai baba muje kawai

Harxata bude motar yc ””kina mamakin yadda wurin yaxama babba ko? Cikin kankanen lkc hunm mutane dadama sunyi mamakin hkn wasuma nacewa pilin wanine ya mallake wanda gobara takashe shida iyalansa Ammapa mu bamuyarda d tashin wutar ba inaxargin sakata Akayi yakarashe mgnar cikin kasa d murya””.
Itakuwa tinda taji yadauko lbrn tapasa shiga motar tanasauraronsa,

Amma baba meyasa kake xargin wutar sakata Akayi? Tajepomai tanbayar
,,, Murmushin manya yy haba yarnan idan xaka lura dawasu Alamu Aixaka gane sata Akayi, bawata fire service datazo saida wutar tachinye Komai km wasu sunce sunji karar halbi da Akadan taba bincekai Akai sai Akabari hasalima dik wadanda sukace sunji halbin dawowa sukayi sukace basujiba idan kinlura Anan Andai murde xancen Amma wllh inajin haushin mai mall dinnan Alhj garba domin baida imani ko kadan gashi gwamnati tatsayamasa dik wasu manya taredashi suke yanxu hk shine mai takarar gwamna!

Adan raxane tace gwamna km baba?

Eh sosai yata km gadik kan Alamu shixaiyi nasara Domin shine tareda manya kinsan kasar yanxu ba gsky

Jinjina kai tayi Alamar gamsuwa Aranta tc lalle tanada babban kalubale Agabanta Akwai Aiki Mai wahala dake gabanta..
Amma baba meyasa baxa’ayi kararsaba?

“”Kwalalo ido waje yy yc lalle yarnan waxaiyi wasa d kura Alhalin bakinta Abude????
Kinga wuce muje nasaukeku natsaidaku d surutu wacchan Kam harta gaji yanuna babah”

Murmushi tamasa tc baba bawani surutu Aikaga nima nasan wannan yanxu ai
Allah yamuna tsari dashi
Baba yc Ameen ….

    Writing by Mujaheedah


   *(((Alkalami🖊️ yapi takobi⚔️))))))*

4/7/2021
Sunday on July

RAUNIN MACCE BAYA HANA DANKAR FANSA!!

Page 17 to 18

Parking yy Adaidai gate din gdnsu tareda saukemusu kayansau sallama yamusu yawuce
“””Noking kopar tayi”, gate man yc waye!”
Tareda lekowa ganin babah yasakashi washe baki yc a’a kune hk dg sama bako sanarwa? Amma ko mutan gdn basusan d xuwankuba ko?”

“””Babah tc sarkin surutu to Ai kabari mukarasa dg ciki ko?”””‘
Kara washe baki yy tareda karbar jakar hannun babah yc kuwuce” kallon Hayat yy yc babah kaddai wannan itace Hayat?”
Sosai itace
“” Masha Allah Amma tagirma mundade bamu gankiba yarinya””
Itama murmushin tamasa tc baba sale bakarabo d Abin dry haryanxu baka chanxa ba Ashe cikin murmushi tayi mgnr,,,
Tapiya suke xuwa ciki sai surutu yake xubamasu inda babah tabiyemasa itadai our ne kawai nata
,,, D sallama suka shiga palourn dika Ahlin suna xaune dama dik irin wannan lkcn xakasamesu tare ,,,
Ah babah sannu d xuwa kece tape hk bako waya? Inakikabar HAYATEE itakadai A wannan garin?
“”” To tare mukaxo kaganta matsawa tayi tareda xama kusada Najeeb suna tsokanar juna
“”””
Hayat kuma dan dukarda kanta tayi tareda gaidasu Mommy karama d babba ne Kawai suka Ansa dady daure puska yy yc ”mekikaxoyi to?”
Dandukawa kasa tayi taxauna dapda kapapunsa cikin shagwaba tc yanzu dady bakayi missing dinaba? Shekara 23 rabona daku dama nan naija gaba daya naxata xakuyi kewana takarashe mgnr cikin rawar murya”””
,,, Dady yc to meye Ampnin d waowarki Alhalin bakisamu Abinda kikaje nemaba?”’

“”” Murmushi yasubucemata tc to ai indai danwannanne dady tokayi parinciki dan yaxu hk takarduna nakan hanya xuwa neman Aiki”””
Aiki kamar ya???
Daparko dady kayi hkr namaka karya naboye gskyr Allah ni ba health nakarantaba low nayi shys nadauke shekaru hk bangamaba harda digree nayi bawani Paduwa danayi kawai na chanxa course ne shine gsky Amma dady kada kamun pada kayi hkr….”””

“””Low km Hayat?”” Bakisan hadarinda ke tatttare d wannan Aikinba?
. .Nasani dady Amma kowane Aiki Akwai kalubale Atareda dashi Akwai hadari just kumin ptn Alkhairi d nasara Daddy
. Babah tc wannan gsky ne Allah yabata sa’a yakuma kareta wannan kawai y wadatar
“”” Hunmmm shikenan Allah yabada sa’a”””
Cike d murna tc Ameen daddy”””
Ah y fu’ad dama kana dakinnan? Aa banana photo nane kawai Anan dry Akayi
Laure taxo tc Anama Abincin pa.
“”Anan kasan sukaci Abincin suna pira wayar ta tapara ringing Anwar ne d murmushi tadaga” hello my barrister ptn kunkarasa gd lpy? “”
Klau Alhmdllh ptn kaima hk kayi hkr bankirakaba kaji Ina
Inaaa….. “”Katseta yy nida napi damuwa aigashi nakira”””
Ah bahaka y Anwar””
Hakanema y babah batamana to tc tareda mikamata wayar Anwar ne
Cikin girmamawa yamata sallama tareda gaidata sunjima suna pira kapin tabawa daddy shima suka gaisa tareda masa Gdy batawayar daddy yy bayan sungama mgn
“” sallama sukayi itama d kara masa gdy dabada sakon gaisuwa gasu Ummeee”””
””’ bayan sungama cin Abincin suka bude tsarabawa sannan tawuce dakinta tayi wanka takwanta tahuta..
Babah kuwa gdnta tawuce…………

`Masu Aikomin sakon ptn Alkhairi yanazuwa gareni kuma ngdeee Sosai inajidaku masoyana A kullum comments dinku shine kwarin gwaywata Ina gdy,, Masu kushe xagi dik inasane daku kuma ngdeee 🙏 baxance komaiba sai Gdy Domin ita wannan daniyar idan ba'a xagekaba bakowa kakeba naji dadi Domin nasan xagi shikesa kasan kanakan hanyar nasara dasamun cigaba, Allah yakara karemu dg makiyanmu na boye dama na bayyane. Ameen yarabbii 🤲

Writing by Mujaheedah

(Alkalami 🖊️yapi takobi⚔️)
7/7/2021
On July Wednesday

RAUNIN MACE BAYA HANA D’AUKAR FANSA!!!

. ..
page 19 to 20
💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

…………….

7/7/2021

On July Wednesday

RAININ MACCE BAYA HANA D’AUKAR FANSA!!!

  ``` Page 19 TO 20```

….

   Zaune take Abakin gado tana duba laptop din saiga kiran Anwar dagawa tayi tareda sallama bayan sungaisa         ""Nabada takardunki kuma Komai yaxama ready ba bukatar xuwa interview kowani makamancin hkn tahannun daddy Allah yasa kikasamu Anbaki office nan cikin Cort din Ada sunce harda gd dan results dinki maikyau ne nace a'a bakibukatar wannan inshort gobe Monday xakipara xuwa Aikin""

Cikin murna tamike tsaye “dagaske? Kai naji dadi sosai y Anwar Allah yasaka da Alkhairi kamun Godiya sosai gunsu daddy kapin muzo mik’o tamu godiyar””

 Murmushi yayi"babukatar hkn kawai kimaida hankali gun Aiki Allah yabada sa'a kuma Allah yatsare mun keeee""" yakarashe mgnar d jan keeee din

Pira Sosai sukayi daga baya sukayi sallama

Cikeda murna tapito tapadawa kowa kowa dika patan Alkhairi sukamata da kuma junjinawa Anwar kan wannan k’okarin da yamata daddy yakirasa yamasa Godiya harda ma babansa sukagaisa damasa godiyar shima…

*After following day*

Tinda sape tashirya Atampa tasaka Ash color light rikada syket dinkin yaxaunamata tayi kyau,
Dakanta tahada black tea tasha koda mutan gidan sukafito hartagama Komai gaidasu tayi tace “zanwuce”
Daddy yace dawuri haka Dougher kodai murnar Aikince tayi yawa haka?”
Jafar yace”itace Mana daddy ko breakfast yau ba’ayi Aikuwa zanhada nawa danaki nacinye duka”
Tc”to Acici Bismillah”
Dariya duka sukayi
“Am daddy kaga Akwai Abubuwa dayawa d xankarba Shiyasa nake sauri”
. “Owk Dougther nasandai Already kin iya mota gawannan karamar kije da ita insha Allah kema sabuwar motarki xatazo”
Saida tadan risana sannan ta Ansa tareda Godiya sannan tawuce…
Tana isa kiran Anwar nashigowa gaisawa sukayi tareda padamai gatan tazo fatan Alkhairi yasake mata sannan takatse kiran
Parking tayi direct inda Office dinta yake tanufa harda masinja gareta ta tarar haryazo tsoho dashi Amutunce tagaidashi cikin jindadi Ansa yace”kece sabuwar lauyer HAYATEE HUSSAIN MA’AJI?”
Gyada kai tayi”sosai nice baba”
“Masha Allah to Allah yataimaka” Ameen” ta Ansa budemata office din sukashiga tare nunamata kayan yayi Aikin yayi kapin yakoma bakin Aikinsa tareda cewa”idan tanabukatar Abu takirashi tahanyar danna wannan kararrawar” to baba na gode”

Saida yafita taduba kayan rigar lauyer ce d hularsu saimanyan littaffan low din tajima tanaduba littaffan Ashiga wata karar tashiga takalle hukuncin bayan sunfito sukadan gaisa dawasu Musamman bilky d office dinta ke kallon na Hayat k.b kuwa labace baki kawai yayi dayaganta yawuce Abinsa itadai Hayat d kallo kawai tabisa
“”Bilky tace manta d wanchan k.b din haka yake Akwai hassada Atareda shi hadida bakinciki kuma sam bashida gaskiya baida Akida Akan kudi zai iya Komai muje mudan huta kapin munwuce gida Amma yasunanki?”
Saida tamata murmushi dan haka kawai taji takwantamata Arai tace” sunana HAYATEE HUSSAIN MA’AJI Amma Anfi kirana d Hayat” nace 👌 nima Hayat xance domin yafi dadi nikuwa bilkysu ibraheem taura Anan nake g.r.a new road nanne gidanmu” Hayat tace”Abin mamaki nima Anan Unguwar nake”
Bilky tace”Masha Allah kinga Abotarmu taxo dasauki kenan muje wllh yunwa nakeji sunatafiya tabata labarin wasu shari’un dasukayi

……………
Godiya maitarin yawa gareki Maman Amatullah har Abada bazan mantakiba ina godiya kuma Allah yakara basira typings kema ya raya Amatullah bisa sunnar Ma’aiki Annabi Muhammad S.A.W Ameen🤲

writing by Mujaheedah

(Alkalami🖊️ yafi takobi⚔️ [28/09 12:10 pm] 🥰Mujaheedah🥰: [28/09 8:13 am] 🥰Mujaheedah🥰: 💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

[28/09 10:09 am] 🥰Mujaheedah🥰: Tuesdays 28 September

28/9/2021

RASHIN COMMENTS RASHIN TYPING ARIKA COMMENTS ABOKAI

*Marubuciyar Faherths hot love, Saina kashe mijina, So sirrin xuciya,  know is RAUNIN MACCE BAYA HANA DAUKAR FANSA!*

writing by Mujaheedah

RAUNIN MACCE BAYA HANA DAUKAR FANSA! page 25 to 26

  Tajima bakin gate din tana tinani Daga bisani komai tatina ohoh saita fasa shiga takoma mota tawuce , tanakawowa bakin joction taga taron mutane Angewaye wani Abu Axatontama Accident ne Akayi tsaida motar tayi tadan xuge glass din motar wani dayaxo giftawa tace "" Dan Allah Mlm lafiya? Taron me Akene Anan?""

Yace wata yarinyace Akama fyade A wani kangon gida shine Akafito da ita Anan ga iyayentacan nakuka hadida Neman taimako”

“” fyade! Kuma Akaxo da ita Atiti??” To hajiya taimako suke nema koda nakaita Asibiti ne? Amma haryanxu saidai Alek’asu Awuce Anrasa maitaimakamusu Kai duniya na imani wallahi hajiya yarinyace kuma gata yartalakawa”
Yanagama fadin hakan yawuce

Fitowa tayi dasauri takutsa cikin taron
Innalillahi wa’innah ilahin raju’unn shine Abunda tafara furtawa domin yarinyace bazata haura 15 years ubanta makahone uwarta tadan tsufa tanarike da ita tadan yafamata Zane Ajiki gashi sai bleeding yarinyar keyi dik kayanta hadida zanen yabaci,
“Cikin takaici tace to meye Amfaninku Anan? Kunzo saiwani video kuke dauka kudaura A social media kusami comment ko? Idan yarkuce ko k’anwarku hakan zakuyi? Dan Allah kukashe mutane wannan wayoyin, dukawa tayi dik da da jini sosai Ajikin yarinyar hakan baihana yasa takamata Ajikintaba tace mama taimakamun muje Asibiti””
Aiko dasauri mahaifiyarta takamata suka sakata mota itada babanta bata tsayawata wataba tashiga motar taja dagudu sukawuce Asibiti.


Suna isa sukafito da ita Asibitin maikyauce da tsada Atake nursing sukazo dasauri da gadon daukar marasa lafiya suka turata Emergency room A lokacin harta suma iyayenta kuka kawai suke, Inda Akatanada danzama Hayat tasaka sukazauna tana tafaman basu hakuri, wato nursing tazo tace "ina wadanda suka kawo patient yanzu? Dik sukamike Hayat tace gamu nursing din tace kije reception kicike takardu hadida biyan kudaden Asibitin dakuma file sannan zakuga likita"" tanagama fadamata tajuya tawuce,

Mama tace gashi ” bamuda kosisi ga kudi Anabuk’ata “
Murmushi Hayat tayi tace kadakudamu mama zanyi komai Atake taje tajuya komai taje takaima nursing din itakuwa takaiwa likita, ba’afi 2 minutes ba likitan yaje yadubata fitowa yayi Hayat tataresa dasauri tace “Amma dai bakayi treating dintaba sbd yanzu kashiga kuma naga harkafito”
Gyara tsayuwarsa yayi Yace “” eh kotabata banyiba” to Akanme?”
“Saboda bazaiyu natabataba Alhalin reaping dinta Akayi dole saida police” k’okarin wucewa yake,
Sake shiga gabansa tayi “tace cikin Daga murya Wanda haryajanyo hankalin mutanen gurin Kansu ‘” Wane irin rashin imanine wannan kana ganin irin conditions dinda yarinyarnan take ciki sai bleeding take dik tafita hayyacinta gashi tasuma Akanme zakace sai Ankawo wani Police?
Saboda “hakan ne dokar shima yafada dak’arfi”
“Doka! Dokafa kace doctor? Saunawa kana Aiki ba’akan dokaba? Saunawa kana takadoka? Ansaka mu biyan kudi Anzo Ank’i duba patent dinmu wannan ma dokace? Idan yar gwamna CE ko wani senators koma yarkace ko k’anwarka zakabi dokane Kafin kadubata?”
Shuru yayi “kaje kaduba yar mutane doctor zankira police din dagabaya Amma wallahi idan bakayi treated din yarinyarnanba wani Abu yasameta narantse da Allah kaima saikafada komar bincike kuma wallahi sai Anrufe Asibitinnan,

” barazana zakimun? ” koma mene kabari ta mutu kagani tindaku bakuda imani kaduba halinda iyayenta sukeciki wai meyasa Ku doctors kuke hakane? Sam bakuda tausayi kunawalak’anta patient dinku kunaganin kamar kunfi kowa wannan Aikin dakuke Allah zaitanbayeku Akai wallahi “
Babanta yamatso yarike kafar likitan Yace cikin kuka”” bama taka doka za’akawo yansanda Dan Allah kataimakana kada murasata wallahi itakadai gareki Dan Allah kataimaka likita kuka ne yasubucemasa””
” shikenan baba zanyimata Aiki yanzu” dakin takoma
Hayat kuwa takira bash Akan yaturo mata police A NABEELAH HOSBITAL
lafiya barrister? Klau Dan wani Accident ne Akasamu na fade to shine likitan kesan ganin police Amma bakomai kawai katuromun yanzu,
OK gasunan zuwa insha Allah” ehem nagode..

D.s.p Basheer Khamis shine police dinda kema dady Aiki Akan dik wani Abu dayafaru sunsaba dashi sosai hakan yasa da Ansamu wani problem Akesanardashi yazama Dan gida..
*
4 hours doctor najeeb sanda yafito
Hayat tamatso tace ya’akeciki doctor?
” Murmushi yayi Yace bata mutuba normal balantana Narasa Cikina zuwa Asibitina”
Murmushi itama tayi tace Ayi hak’uri doctor rainane yabaci “”
Ainaga Alama ” tace ga police dinfa Yace “Owk muje office ko? Mama tace ” zamu iyaganinta likita?
“Eh zaku iyashiga Amma banda hayaniya because Anmata Allurai Harda na bacci” to likita mungode” wucewa yayi mukuwa sukabisa office din…


Nagaji gaskiya zanhuta
JINJINA GA MARUBUTAN JARUMAI WRITERS ASSOCIATION

` ALLAH YASANYA ALKHAIRI GA WANNAN LEFEN DA AKAKAWO NAKI BESTYNAH (NANA). ALLAH YANUNAMUNA BIKIN MURAK'ASHE, KUMA ALLAH YAKAWO NAKI MY BESTY NA (Queen Maryam) danawa hadida sauran yan'uwa

My phone number 09030835117 ko 07031012948

Facebook kuma
Mujaheedah Haydar Usman

Instagram Mujaheedahhaydar
Nagode sainajiku

Written by Mujaheedah✍🏼

*Alk’alami🖊️🖊️ yafi t!⚔️
[30/09 3:25 pm] 🥰Mujaheedah🥰: *WRITTEN BY MUJAHEEDAH (HEEDAH)*

Thursday 30/9/2021

RAUNIN MACCE BAYA HANAƊAUKAR FANSA!!! page 27 to 28

Zama sukayi Hayat tace “”” likita yanzu ya’ake ciki? ga police ɗinnan zaka iyamuna bayani yanzu”” gyara zaman glasss din Idansa yayi sannan yace”” to gaskiya yarinyar bisaga fyadenda Akamata daƙarfi kuma she is too small gaskiya mutum 3 sukayi reaping dinta inshort dai takamu da yoyon fitsari”” Munshiga uku ni mlmr idi yanzu shikenan sunhalakamuna yarinya, kuka yafashe dashi yanacewa wai yarayuwar talaka zataƙare A wannan ƙarnin???””

Hunmmmmmm Ajiyar zuciya hayat tasauke tace”kada kadamu baba indai zakubani goyon baya yadda yadace to insha Allah zantaimakeku”
Am “fatan kafara rubuta statement din copur Auta?” eh madam nayi Amma dole Ace munji tabakin Yarinyar ko magane kosuwaye sukamata wannan dannyen Aikin”

“Eh kanada gaskiya Amma kosan ko maganar wannan docter din tanada mahimmanci so yanzu yarinyar tana bacci kuma tanacikin firgici bazaiyu Azanta da ita yauba saizuwa ko gobe haka, yanzu bari nawuce dakai nasaukeka inyaso gobe A round 10:00 Saikadawo, owk madam muje, “to doctor mungode Acigaba da bata kulawa insha Allah zanyi Abinda yadace””

Saida taje wurim mama gaje tace “zanje gida Amma zandawo yanzu Abinci zandauko”” godiya sosai suka haumata” Ah bakomai mama insha allah koma suwaye za’ahukkunta da izinin ubangiji Natafi zandawo yanzu” To Adawo lafiya mungodefa”

Saida tasaukeshi kan hanya sannan tabashi kudi sukarabu da zummar haduwa gobe

Tanakusa dagidama saiga kiran dady Murmushi tayi tace “Aranta sunganajima bandawoba bama zandagaba tindanakawo””

Hong tayi saida sale yaleƙo yaga itace sannan yabude,

Tanajin yanazubamata surutun nasa Amma tawuce batakulashiba hannu kawai tadagamasa batayi maganaba

Parking Tayi sannan tashiga palourn da sallama dady ne tsaye yana zazzagawa yakasa zama jiyo sallamarta yasakashi sauri juyowa

yace “”inakika shiga haka tindazu kuma Anatakiran wayarki baki picking tindazu??””

Saima Alokacin taduba wayar kusan 20 missed call 13 na dady ne 7 kuwa na Anwar ne dik dazu sumatasu

“Goshi tadafe oh am so sorry dady wllh nabar wayar A motane nikuwa inacikin hosbitall din”

hosbitall kuma? meyakaiki can? cewar mommy Ƙarama

“wllh mommy inakan hanyata tadawowane daga Aiki na……… ………. tabasu dik labarin Abinda yafaru”

Dady yace” ke sarkin taimakoba wllh hayat kiyi Ahankali duniyarnan batada tabbas sam kinzo dik kindagawa mutane hankali kuma ai saiki kira kifadamuna Abunda kefaruwa””””

“Afuwan dady nayi kuskure zankiyaye gaba
Hauwa kije kifadawa ladi tahadamun Abunci A basket hadida ruwan tea zankoma nakaimusune sa’annan kema kishirya kirakani damunkai zamudawo”

Zanje nayi wanka nashirya kidan hadamun tea mara bada bread ba kapinnafito””

TO AUNTY

Agaggauce tayi wanka tayi salla tashirya ciki Atamfa light blue tadan yana gyale Akanta hauwa ta Ajemata tea din batawani sha dayawaba tafito

tace “hauwa kunhada Abincin? Kuma kinshirya?”” eh Aunty yanama mota munkai”
” muje saimun dawo mommy””

“to adawo lafiya allah yatsare”
da Ameen suka ansa””

Tana dreving kiran Anwar yasake shigowa Hands free tasaka wayar tabarta Aje kasuda sityarin

sallamata tayi ciki  muryarta maisanyi   "saida yasauke ajiyar zuciya kafin yace inakika shiga inata calling dinki both did not picking"

Am sorry ina busy ne shys yanzu haka on my way ina dreving ne”
dreving kuma? daidai wannan lokaci yanzufa karfe 9:00 inazaki????””

Maganarce da tsawo just wait fo me If i finish I will call you back then i will tell you”

“owk safejourney”

Kittt yakatse kiran hakan yayi daidai da shigarta hosbitall din

Hauwa tace “Aunty anyakuwa bafushi yayiba? “

Murmushi hayat tayi tace inma fushinne cantamatsemasa tinfarko nagayamai gaskiya i dont have time for love because am doing my job, he said am take it .. SO yaxu dole yayi hakuri dani”””

“Hahane Aunty amma he is really love you A wannan ƙarnin samun maza kamar Anwar wllh a kwai wahala dan allah aunty kidaina masa haka kuma dakinkoma kikirasa kamar yadda kikece””
To naji zanyi muje dauko Abincin

Yauwa auntynahhhh fitowa tayi tareda dauko basket din sukashiga,

  Kodasuka shiga yarinyar tafalka sai kuka take

Dasauri hayat tamatsa kusada ita tace”haba kanwata keba musulma bace? meyasa bazakiyi imani d ƙaddararki bane? kinason jefa iyayenki cikin damuwa?

Girgiza kanta tayi cikin kuka tace amma aunty dika burukana sun lalace mafalkaina dika suntarwatse aunty ba wanda zai aureni nabar Abun zagi kuma nazama Abar ƙyama gakowa tinda nakamu da yoyon fitsar………..
kukane yaciƙarfinta takasa ƙarasa maganar

Itakanta hayat saida hawaye sukazobomata hauwa Ma haka,
Zamatayi gefen gadon tadaura kanta kancinyarta tanashafa bayanta tace” ita ƙaddara a koda yaushe riskar bawatake batareda anneme shawarrsaba kowane dan Adam akan jarabashi Arayuwa to kada kiyankewa kanki rahamar ubangiji A kowane kikasamu kanki kice Alhamdulillah”

Nagode aunty da dik irin taimakonda kikamuma mama tafadamun amma aunty sainakejin kaina inama Ace nike??????””

Dariya hayat tayi har fararen hoƙoranta sukabayyana tace”Rayuwa kenan a koda yaushe ɗan Adam baya hangen rayuwarsa balantana yama allah godiya saidai kaga yahango rayuwar wani haryafurta INAMA NINE KAI? Rayuwata sam batada wani jindadinda har wanizaiso zamani kinganni nan? dukiyace kawai sai ilimi dik yawan dukiya idan bafarinciki wallahi aikin banzace, kinada ahli ga ummarki kusada ke niko banda uban Ankasheshi Mahaifiyar tawa kuma anrabani da ita tin ina ƴarshekara 1 bansake saka mamana a idanuwanaba bansan inda takeba bansan wane hali take cikiba
Taƙarashe maganar da goge hawayenta””

Mikewa zaune tayi ahankali tasaka hannu tanagogemata hawayenta tace”insha allah aunty Ahlinki zaibayyana kuma allah zaitona asirin wadanda suka kashe mahaifinki””

Mama ma hawayen tagoge tace”insha kuwa””

hayat tace”nagode abincin tabude tafara hadamata tea tabata tafara sha tace baki fadamun sunankiba ƙanwata ” cikin murmushi tace Hafsee ” hayat tace”nace nime hafsat kina makaranta kuwa?
A’a aunty bamuda ƙarfi gaskiya banayi

TO KINASO KIYI????

dasauri tace”eh aunty inaso wallahi”

“dakyau dakinji sauƙi to zakifara zuwa insha allah rayuwarki zatadawo kamar kowa,, am zamutafi mama kuma kuci abincin insha allah gobe zandawo dawuri hadida wani abincin sannan hafsee zamuzo d police dan daukar statement dinki Hadida maizane dan zana fuskar wadanda sukamiki haka za’aje kotu insha allah wannan ƙanwatace ƴarƙanen babanace ita sunanta hauwa”

Baba yace"allah sarki allah yayi albarka. 

hayat tace”Ameen to zamutafi saigoben”

Pitowasukayi hafsee natamata godiya….. Sukawuce gida…

tab nidai natafi nahuta wayatama tahuta

COMMENTS AND SHARE PLEASE🙏

My phone number whatsApp 09030835117
KO
07031012948

NASAKE CHANZA ACCOUNT NE A FACEBOOK DIN SBD HACKIG ACCOUNT DASUKAMUN YANZU DAWANNAN ZAKUSAMENI YANZU
facebook Mujaheedah (heedah) Haydar Usman

Alkhalami🖊️ yafi takobi⚔️
[30/09 6:04 pm] 🥰Mujaheedah🥰: 💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*💫💫

🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*💫💫

🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*💫💫

🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫**WRITTEN BY MUJAHEEDAH (HEEDAH)* 

Thursday 30/9/2021

RAUNIN MACCE BAYA HANAƊAUKAR FANSA!!! page 27 to 28

Zama sukayi Hayat tace “”” likita yanzu ya’ake ciki? ga police ɗinnan zaka iyamuna bayani yanzu”” gyara zaman glasss din Idansa yayi sannan yace”” to gaskiya yarinyar bisaga fyadenda Akamata daƙarfi kuma she is too small gaskiya mutum 3 sukayi reaping dinta inshort dai takamu da yoyon fitsari”” Munshiga uku ni mlmr idi yanzu shikenan sunhalakamuna yarinya, kuka yafashe dashi yanacewa wai yarayuwar talaka zataƙare A wannan ƙarnin???””

Hunmmmmmm Ajiyar zuciya hayat tasauke tace”kada kadamu baba indai zakubani goyon baya yadda yadace to insha Allah zantaimakeku”
Am “fatan kafara rubuta statement din copur Auta?” eh madam nayi Amma dole Ace munji tabakin Yarinyar ko magane kosuwaye sukamata wannan dannyen Aikin”

“Eh kanada gaskiya Amma kosan ko maganar wannan docter din tanada mahimmanci so yanzu yarinyar tana bacci kuma tanacikin firgici bazaiyu Azanta da ita yauba saizuwa ko gobe haka, yanzu bari nawuce dakai nasaukeka inyaso gobe A round 10:00 Saikadawo, owk madam muje, “to doctor mungode Acigaba da bata kulawa insha Allah zanyi Abinda yadace””

Saida taje wurim mama gaje tace “zanje gida Amma zandawo yanzu Abinci zandauko”” godiya sosai suka haumata” Ah bakomai mama insha allah koma suwaye za’ahukkunta da izinin ubangiji Natafi zandawo yanzu” To Adawo lafiya mungodefa”

Saida tasaukeshi kan hanya sannan tabashi kudi sukarabu da zummar haduwa gobe

Tanakusa dagidama saiga kiran dady Murmushi tayi tace “Aranta sunganajima bandawoba bama zandagaba tindanakawo””

Hong tayi saida sale yaleƙo yaga itace sannan yabude,

Tanajin yanazubamata surutun nasa Amma tawuce batakulashiba hannu kawai tadagamasa batayi maganaba

Parking Tayi sannan tashiga palourn da sallama dady ne tsaye yana zazzagawa yakasa zama jiyo sallamarta yasakashi sauri juyowa

yace “”inakika shiga haka tindazu kuma Anatakiran wayarki baki picking tindazu??””

Saima Alokacin taduba wayar kusan 20 missed call 13 na dady ne 7 kuwa na Anwar ne dik dazu sumatasu

“Goshi tadafe oh am so sorry dady wllh nabar wayar A motane nikuwa inacikin hosbitall din”

hosbitall kuma? meyakaiki can? cewar mommy Ƙarama

“wllh mommy inakan hanyata tadawowane daga Aiki na……… ………. tabasu dik labarin Abinda yafaru”

Dady yace” ke sarkin taimakoba wllh hayat kiyi Ahankali duniyarnan batada tabbas sam kinzo dik kindagawa mutane hankali kuma ai saiki kira kifadamuna Abunda kefaruwa””””

“Afuwan dady nayi kuskure zankiyaye gaba
Hauwa kije kifadawa ladi tahadamun Abunci A basket hadida ruwan tea zankoma nakaimusune sa’annan kema kishirya kirakani damunkai zamudawo”

Zanje nayi wanka nashirya kidan hadamun tea mara bada bread ba kapinnafito””

TO AUNTY

Agaggauce tayi wanka tayi salla tashirya ciki Atamfa light blue tadan yana gyale Akanta hauwa ta Ajemata tea din batawani sha dayawaba tafito

tace “hauwa kunhada Abincin? Kuma kinshirya?”” eh Aunty yanama mota munkai”
” muje saimun dawo mommy””

“to adawo lafiya allah yatsare”
da Ameen suka ansa””

Tana dreving kiran Anwar yasake shigowa Hands free tasaka wayar tabarta Aje kasuda sityarin

sallamata tayi ciki  muryarta maisanyi   "saida yasauke ajiyar zuciya kafin yace inakika shiga inata calling dinki both did not picking"

Am sorry ina busy ne shys yanzu haka on my way ina dreving ne”
dreving kuma? daidai wannan lokaci yanzufa karfe 9:00 inazaki????””

Maganarce da tsawo just wait fo me If i finish I will call you back then i will tell you”

“owk safejourney”

Kittt yakatse kiran hakan yayi daidai da shigarta hosbitall din

Hauwa tace “Aunty anyakuwa bafushi yayiba? “

Murmushi hayat tayi tace inma fushinne cantamatsemasa tinfarko nagayamai gaskiya i dont have time for love because am doing my job, he said am take it .. SO yaxu dole yayi hakuri dani”””

“Hahane Aunty amma he is really love you A wannan ƙarnin samun maza kamar Anwar wllh a kwai wahala dan allah aunty kidaina masa haka kuma dakinkoma kikirasa kamar yadda kikece””
To naji zanyi muje dauko Abincin

Yauwa auntynahhhh fitowa tayi tareda dauko basket din sukashiga,

  Kodasuka shiga yarinyar tafalka sai kuka take

Dasauri hayat tamatsa kusada ita tace”haba kanwata keba musulma bace? meyasa bazakiyi imani d ƙaddararki bane? kinason jefa iyayenki cikin damuwa?

Girgiza kanta tayi cikin kuka tace amma aunty dika burukana sun lalace mafalkaina dika suntarwatse aunty ba wanda zai aureni nabar Abun zagi kuma nazama Abar ƙyama gakowa tinda nakamu da yoyon fitsar………..
kukane yaciƙarfinta takasa ƙarasa maganar

Itakanta hayat saida hawaye sukazobomata hauwa Ma haka,
Zamatayi gefen gadon tadaura kanta kancinyarta tanashafa bayanta tace” ita ƙaddara a koda yaushe riskar bawatake batareda anneme shawarrsaba kowane dan Adam akan jarabashi Arayuwa to kada kiyankewa kanki rahamar ubangiji A kowane kikasamu kanki kice Alhamdulillah”

Nagode aunty da dik irin taimakonda kikamuma mama tafadamun amma aunty sainakejin kaina inama Ace nike??????””

Dariya hayat tayi har fararen hoƙoranta sukabayyana tace”Rayuwa kenan a koda yaushe ɗan Adam baya hangen rayuwarsa balantana yama allah godiya saidai kaga yahango rayuwar wani haryafurta INAMA NINE KAI? Rayuwata sam batada wani jindadinda har wanizaiso zamani kinganni nan? dukiyace kawai sai ilimi dik yawan dukiya idan bafarinciki wallahi aikin banzace, kinada ahli ga ummarki kusada ke niko banda uban Ankasheshi Mahaifiyar tawa kuma anrabani da ita tin ina ƴarshekara 1 bansake saka mamana a idanuwanaba bansan inda takeba bansan wane hali take cikiba
Taƙarashe maganar da goge hawayenta””

Mikewa zaune tayi ahankali tasaka hannu tanagogemata hawayenta tace”insha allah aunty Ahlinki zaibayyana kuma allah zaitona asirin wadanda suka kashe mahaifinki””

Mama ma hawayen tagoge tace”insha kuwa””

hayat tace”nagode abincin tabude tafara hadamata tea tabata tafara sha tace baki fadamun sunankiba ƙanwata ” cikin murmushi tace Hafsee ” hayat tace”nace nime hafsat kina makaranta kuwa?
A’a aunty bamuda ƙarfi gaskiya banayi

TO KINASO KIYI????

dasauri tace”eh aunty inaso wallahi”

“dakyau dakinji sauƙi to zakifara zuwa insha allah rayuwarki zatadawo kamar kowa,, am zamutafi mama kuma kuci abincin insha allah gobe zandawo dawuri hadida wani abincin sannan hafsee zamuzo d police dan daukar statement dinki Hadida maizane dan zana fuskar wadanda sukamiki haka za’aje kotu insha allah wannan ƙanwatace ƴarƙanen babanace ita sunanta hauwa”

Baba yace"allah sarki allah yayi albarka. 

hayat tace”Ameen to zamutafi saigoben”

Pitowasukayi hafsee natamata godiya….. Sukawuce gida…

tab nidai natafi nahuta wayatama tahuta

COMMENTS AND SHARE PLEASE🙏

My phone number whatsApp 09030835117
KO
07031012948

NASAKE CHANZA ACCOUNT NE A FACEBOOK DIN SBD HACKIG ACCOUNT DASUKAMUN YANZU DAWANNAN ZAKUSAMENI YANZU
facebook Mujaheedah (heedah) Haydar Usman

Alkhalami🖊️ yafi takobi⚔️
[02/10 4:16 pm] 🥰Mujaheedah🥰: 💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫**RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!!!*  PAGE 29 TO 30  

     ON 2 OCTOBER 2021

2/10/2021

I’AM SAY STOP 🤚✋🙌 HAPPY INDEFENDENCE

 STORY AND WRITTEN BY MUJAHEEDAH  ✍🏼  

Tin a round 6:30
Tatashi tafara shiri dakanta tahadamusu breakfast 7:00 tagama komai tafito tamusu sallama tawuce kiran copur sanda tayi tafadamai yazo yanzu da maizanen suhadu hosbital din

Koda ta isa harsa copur khamis sunzo gaisawa sukayi
kafinsushkiga ciki Atare Anandinma gaisawa sukayi docter ma nadakin nadubata

Hayat tace"sannu hafsat yajikin? 

Aunty naji sauƙi nagode sosai dakulawa allah yabiyaki danshine kawai keda Abin biyanki

 Ameen  badamuwa ai    

AM docter komai normal daiko gameda ita?
Eh insha allah kuma a kwai yuwuwar daina yoyon fitsarin nata son

Dakyau mungode

so hafsat zaki iyatina Abinda yafaru dakene? dakuma fuskar samarin?

Eh aunty zan iya tinawa

To fadamuna

Dika sukamaida Attention ɗinsu gunta musamman Maizanen

‘”nafito tallar ruwan pire water saina haɗudasu gun wannan kangon gidan dakukasameni Aciki harzan wucesu naji suna magana kaina amma bansan mesukecewaba kawai naga wani baki ƙato dagacikinsu yazo yacigabana yace nazo danatsaya gardama saiyamareni yafidda ƙatuwar wuƙa yace idan nayi ihu ko nasake magana zaifarka cikina natsorata aunty dole nayi shuru sai dayan wanda dagani shine babbansu domin kayan jikinsuma sunbanbanta danashi kuma ga Alama dika suna shaye-shaye naye yace akaini wannan kangon naso nagudu amma narasa wannan damar inaji inagani suka sakaini kangon gidan suka ketamun haddina daganan bansan inda kaina yakeba saida naganni anan………. taƙarashe maganar cikin matsanancin kuka”””

Ajiyar zuciya hayat tasauke tahau lallashinta “kiyi haƙuri tabbas za’a bimiki haƙƙenki yanzu kimuna kwatancen yadda fuskarsu take idan zaki tina”

Tiryan-tiryan tama maizanen bayanin su Rezor akafara zanawa kafin dayan

Maizanen yace”anya kuwa docter wannan tasamu sauƙi? batada taɓin hankali kuwa?”

Docter yace”meyasa kafadi haka she is fine komai normal tanacikin hayyacinta mana”

Maizanen yace”ina saidai intanakan tsorota dan wannan datafada Akazana bawani bane face Aufan yaron excerlance Garba wada”

copur yazaro ido dashi da docter Atare sukace “” badai Alaji garba maitakarar gwamnan wannan jaharba???”

TO NIMADAI NAWARE DAN NASAN WANNAN BABBAR DAHUWACE KOYAZATA KAYA?????? MUHAƊE A NEXT PAGE DANSAMUN ANSWER TAKU HARKULLUM MUJAHEEEDAH SKT

Whatsapp number 09030835117
KO
07031012948

INATAYAKI MURNAR KAMMALA LITTAFINKI NA MATAR MAHAIFINA MAMAN AMATU THEN INA FATAN MAMAN NUSAIBA KI KAMMALA LITTAFINKI LFY NA ALJARNAR JARUMAI LAFIYA
THEN UMMUN SHUKRA ALLAH YAMIKI MAGANIN MATSALOLINKI YABAKI IKON CIGABA DA TYPING DINKI
INAMA DIKA JARUMAI WRITTES ASSOCIATION FATAN ALKHAIRI ALLAH YATAIMAKEMU DIKANMU YAƘARA HADAKANMU NICE TAKU MUJAHEEDAH

Alƙalami🖊 yafi takobi⚔️

*plazzzzzz commments and share fansss*

[05/10 4:40 pm] 🥰Mujaheedah🥰: 💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*💫💫

🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫**RAUNIN MACE BAYA HANA* *ƊAUKAR FANSA!* *Page 31 to 32* 

Tuesday october 5/10 2021

https://www.facebook.com/groups/550649209576846/
You can touch this link👆🏻 to joining My facebook group (Novels of Mujaheedah )

   *STORY AND WRITTEN BY MUJAHEEDA  YARBAEEWAH* *(HEEDAH) HAYDAR OSTHMAN✍🏼*

Always i"m proundly to my besty maryam Sanusee. (Meerry queen) with my besty bride nana fiddausy Omar i"m fall in love them

     Hayat tace" wai mekuke nufi?  idanma shiɗin governo sai Akayi yaya? Hakan zai hana Ahukuntashine bayan yayi laifi??""

Maizanen yace”Ai wallahi wasada rayuwa ne yinjayayya da Alaji garba ke ko yaransa kikataba wallahi bazairagamiki ba balantana gudan jininsa ɗa ɗaya tilo yabari Ahukuntasa wallahi wannan mafalkin naki bamai yuwuwabane ni kinga tafiya wallahi baruwana kadama kusake nemana bazan jefa kaina cikin bala’iba Alhalin Akwai waɗan kedogara dani”

 Already Hayat  tadanna recording A wayarta dik takwashe bayanansa tace"  kenan kana nufin kaima zai iya illataka idan taji kabada shaidar ɗansa?  

“banida tabbacin hakan amma dik wanda yasan gaskiyar yasan Alaji garba sam baida imani ni kada kusake nemana dakema zaki dauki shawarata wallahi danace kibar zancen dan faɗa da Aljani ba riba yanagama fadar hakan yawuce””

Mama tace” kinmuna ƙoƙari iya ƙoƙari ƴata kawai kibar zancen mubarwa Allah mutalakawane bama iyaja damasu ƙuɗi”

Baba yace” hakane mumunbarwa Allah kawai”

Hayat tace” a’a baikamata kuce hakaba ban neme ƙuɗinkuba shaidarku kawai nake buƙata so just forge Nizanyi nasarar wannan shari’ah insha allah kuma zansame nasara nidai A kodayaushe hadinkanku nakebutaƙa so kada wata barazana yasa tace kunjanye”

Baba yace”mungode Allah yamiki Albarka kuma insha Allah bazamu baki kunyaba”

Hayat tace” masha allah yanzu zanwuce Aiki harna makara kuma insha allah yau zanyi handling wannan case A gun Alƙali muka zamucigaba daneman ƙwararan hujjoji insha allah zamuyi nasara so doctor inafatan tsoro bazaihana bayyanarka A kotuba in buƙatar hakan tataso”

Murmushi doctor yayi yace”insha allah dama ke barrister ce Ashe???

eh insha Allah

Dakyau allah yataimaka

Ameen ngd

Doctor yace” zamasu iyatafiya danyanzu she will fine”

Hayat tace”ok mungode”

Yanzu kushirya nasaukeku gida bari naje nabiya ƙudin Asibitin kafin nazo kunhada komai

Haka kuwa Akayi saida tasaukesu sannan tawuce tasauke copur itama tawuce gun aikin

Tanaƙoƙarin shiga saiga bilky tace” Ah barrister Meke faruwa wai kwanakinnan kullum saikizo Amakare”

Hayat tace” wallahi billy Wani case ne nake ƙokarin hadling yanzu hakama inason miƙashi ga lauyer”

Shigasukayi office din hayat zamasukayi

Billy tace”wane irin case fa????

Hayat tace” eh batune dai Akan fyade kinsan yana ɗaya daga cikin manya-manyan matsalarda kedamun Nigeri’a
Rashin tattalin Arziƙi yunwa tamuna yawa talauci yagauraye talaka Rashin tsaro Rashin kwanciyar hankali”

(WANNNAN GASKIYANE HAYAT A YANZU MUNACIKIN WANI HALI WANDA MUKE FATAN ALLAH YAKAWOMUNA ƊAUKI ALLAH YABAMU ZAMAN LAFIYA A ƘASARMU NAGERI’AH🇳🇬 AMEEN……… TABBAS DUNIYA BATA CHANZABA YADDA AKA HALITTATA HAKA TAKE AMMA MUDA KECIKINTA MUKA CHANZA DAMA ANNABI MUAHAMMAD S.W.A YANACEWA “”””””AKWAI ZAMANINDA ZAIZO NANGABA WANDA ZA’A DINGA KASHE RAYUKA BATAREDA DALILIN KOMAIBA, INHAR ZAKA TANBAYESHE MEYASA KA KASHE WANNAN ZAICE BAISANIBA BAIDA BAYADA WANI DALILI KAWAI YAKASHESHINE, KUMA A LOKACINDA DUNIYA TAZO ƘARSHE ZUBARDA JINI ZAIYAWAITA MUTANE ZASU SHIGA TSANANI YA YINDA WASU ZASU SAMI ARZIKI MAIDINBIN YAWA AMMA KUMA BAZASU IYATAIMAKAWA KOWABA SABODA ALLAH SAIDAI AKAIWA MAWAƘA MAƘADA MASU RAWA BOKAYE YANTA’ADDA KARUWAI YANKWALLO DADAI SAURANSU AMMA GA TALAKA GEFE ABINFA ZAICI YAMASA WUYA AMMA BAMAI TAIMAKAMASA… MASALLATAI ZASU YAWAITA AMMA MASU SALLAH CIKINSA ZASU ƘARANTA GIDAN GIYA GIDAN KALLO GIDAN RAWA GIDAN KARUWAI IDAN ZAKA LEKA FAL ZAKAGANSU CIKE DA MUTANE……… WALLAHI ALLAH DUNIYAR NAN TAZO ƘARSHE ƘIRIS YARAGE TA TARWATSE DAN HAKA NI MUJAHEEDAH “‘”‘”HEEDAH””””” BA’AMATSAYINA NA MARUBUCIYABA A MATSAYINA NA ƳAR’UWARKU MUSULMA INABAKU INABAMU SHARAWA WLLH MUGYARA KABARINMU KADANMU TINKAN MUSHIGESHI , MUJI TSORON ALLAH MUZAMA MASU HAƘURI JURIYA TA WAKKALI IMANI DA ƘADDARA MAI KYAU KO AKASIN HAKA MUGYARA ZAMANTAKEWARMU DA JUNANMU MUDAINA HASSADA HASSADA MUGUNCIWOCE MUDUƘUFA GA NEMAN ILMI MUZAMA MASU YAWAN TUBA ASTAGRULLAHI WA’ATUBU ILAIHI UBANGIJI ALLAH KAMUNA RANGWAME AFUWA SASSAUCI YAFIYA ALLAH KAMUNA ƘARSHE MAIKYAU………AMEEN YA ALLAH………..

WANNAN SHAWARACE KAWAI IDAN TAƁATAMIKI KO TA ƁATAMAKA DAN ALLAH K/K YIHAƘURI🙏🙏🙏🙏🙏🙏

billy tace”Amma wa’ake zargi da aikata fyaden??

Hayat tace”bawanibane face Aufan yaron Alaji garba”

Cikin tsoro billy tazaro ido tace badai Alaji garba wanda nasaniba dantakarar govenor na wannan shekarar???????????…… .. .. ……………

OH NI ƳASU LALLE ALAJI GARBA KA KAISHE KOWA YASANKA ASHE🤣🤣🤣

NIKAM ZANHUTA NAGAJI WALLAHI

Please comments And share fansssss

WhatsAppp number 09030835117
KO
07031012948

A facebook Yarbaeewa Heedah Haydar Osthman wannan shine user nace dina sainajiku I LOVE YOU ALL MY FANSSS LOVERRRRR

(ALƘALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)
[08/10 10:21 pm] 🥰Mujaheedah🥰: 💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

RAUNIN MACCE BAYA HANAƊAUKAR FANSA!
Page 33 to 34

https://www.facebook.com/groups/550649209576846/
You can touch this 👆🏻 link to join my facebook group

Or send me messeger to this my whatsApp number 09030835117 OR 07031012948

ALWAYS I”M STAY WITH MY FANSSSSS💃💃💃

October friday
8\10/2021

 *TYPING NE DA WAHALA SHYS  BAKWAJINA KODA YAUSHE KUMA ABUBUWANNE DAYAWA SOME TIME I"M BUSY NAKE WLLH GASHI BAKWA COMMEMTS YADDA YADACE..*

“`°°°INAMA ƊAUKACIN JAMAR MUSULMAI BARKA JUMU’AH ALLAH YAƘARBE IBADUNMU ALLAH KABA ƘASARMU NAGERI’A ZAMAN LAFIYA°°°

STORY AND WRITTEN BY MUJAHEEDAH ✍🏼

Saida tagyara zama tace”wai shikenan dan yana takarar gwamna yanada ƙudi iko mulki saiyayita Aikata ɓarna Abarshi? wannan dalilin shikesa koda yaushe bamacigaba saidai muci baya, idan mu munada damar bima kanmu hakkenmu meyasa bazamu bimawasuba??? idan lauyoyi likitoci yanjaridu ƴansada dikma masu dama da doka Ahannunsu sukace zasuyi shuru a aikata zalunci to wallahi watarana Abun zaifaɗo kansune kuma dole suyi shuru saboda tunfarko sunbada dama kuma Allah bazai barsuba domun zaidasu yamusu hisabi Akan yadda suka aiwatarda ayukansu, shinkin tanadi hujjarda zakibafaɗawa Ubangiji A gobe ƙiyama idan yatsaida mu??? ko su suntadar??? koshi yatanadar???? koni natadar????”””

Ajiyar zuciya bilky tayi tace” wannan gaskiyane Allah yabamu ikon kamanta gaskiya Adika lamuranmu kuma Allah yafiddake shairinsu domun wannan gagarumin aikine kika ɗauko”””

Nasani bilky amma nasara tanatareda mai gaskiya yanzu zanje namiƙa fale ɗin……..

———–;-***

Hafsee tasamu sauƙi kuma hartafara zuwa boko madaidaicin gida Hayat tasayamusu Anan kusada Unguwarsu.. Alƙali dakasa yabada damar kama Aufa Adik inda Akaganshi domun anyita nemansa amma ba’asameshiba…..

`°°°°°° Yaune Akebikin ƙanwar data haihu su dady harda babah dika sunje barka Hayat ce kawai bataje Mommy da babah suntamata faɗa Akantaje shine yau take shirin xuwa itada bilky
Bilky hartazo saidamunta take tayisauri

wata doguwar riga tasaka Ash colour ta less dagasama tamatse daga ƙasan tabude follow me ce irinta Amare saidai bataja ƙasa sosai sarka doguwa Ash tasaka da ƴankunnayenta tamurza ɗaurin ɗankwali bayan tayi facking gashin kanta tabaya saiyazamana ɗaurin yabada kala gashin yaɗan fito sai gyale Ash ƙarami taɗan yana hand bag taɗauka bayan tafesa turaruka tasaka takalmi masu tsini tafito

bilky tamike tace”wow gaskiya barrista kinyi kyau tamkar Amarya””‘

Kinga banason zolaya tashi muje

“bawani zolaya sai gaskiya wallahi ɗaukarta pics tashigayi””‘

Mommy ƙarama tace” towazai kaiku driver ko??””

Hayat tace”a’a muzamu iya driving ɗin ai idan nagaji saitayi”’

Mommy babba tace” kuntabbata???

Sukace insha Allah

Mota ƙirar E.O.D Black sukashiga
Saidasuka biya tagidansu Hafsee sannan sukaɗau hanya….. ….. .

Alƙalami🖊️ yafi takobi⚔️
[09/10 9:08 pm] 🥰Mujaheedah🥰: RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA! Page 35 to 36

Satuday 9 Octobe

9/10/2021

(((((((STORY AND WRTTEN✍🏼 by Mujaheedah (Heedah Haydar Osthman) )))))))))))

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

        Billy ce ke driving     gudu take sosai ƙira'ar Al-sheak Sudais tana tashi




 2:30 dot suka isa bakin makeken gate ɗin gidan buɗe yake ga mutane sai safa da marwa suke wasu nashiga wasu nafita 

Kutsa hancin motar billy tayi cikin gidan dakyar tasamu wani gun tayi packing domun gidan cike yake ga motoci dayawa

Nisawa Hayat tace" wllh danasan irin hakan xa'a taru dabanxoba"

Billy tace”Amma Akanme?”

Hayat tace” kiduba irin wannan taron yanxu haka xamu keta mutanenne mishiga? nifa bansan ratsa maxa irin haka tafaɗa tanakwaɓe fuska”

Dariya billy tayi tace” kai Hayat kinada Abun dariya wallahi Ai hakan yafi kinga saiki ƙara sanin dangin Mijinki suma susanki gaskiya kam antaru Haihuwar ƙaramar ƙanwa antaru haka inaga Ace babban yaya Zaiyi Aure kuma zai Aure gudan barrister???? inaga Nigeri’a baxasu ɗaukemuba taƙarashe maganar tana dariya”

Ɗantsuke fuska hayat tayi tace” banason shaƙiyanci billy Oyerh lest go

 Saida tafara fitarda ƙafarta suna dariya itada billy tana tsokanarta

Acikin taron mutane yake cikin Abokansa da ƴan’uwansa xuwa dangin Mijin khairat ƙanwarsa sunzo walimane da Abbansu yashirya ta musamman Anan gidan Amma ganin yawan mutanenda suka halarta yas Akamaidashi A
NI’EMA HOTELS

Fitowa sukayi sunacigaba da dariyar wanda baƙamin kyau tayiba da kallo yabita Aransa yakecewa Allah ka mallakamun Hayat ya Allah

yagama maganar yaɗan rintse idanshi

Yaseer yace” wow kaga wasu kyawawa musamam wacchan yanuna Hayat”

Muhseen yadan kaimasa dukan wasa yace” to itace matar Anwar”

Ƙwalalo ido yayi tareda maida kallonsa ga Anwar yace” gaskiya Abokina ka iya zaɓe dan Allah kaɗan maƙalani gefe da ƙanwarta dan nasan itama xatayi kyau’

Muhseen yace” nikam wannan dai she is beautifull”

Shidai Anwar baicemusu komaiba yadaifara ƙoƙarin fita jama'a dan yaje gunsu






   Billy tace" to inamuka nufa? 

Better kikiramuna Anwar”

Hayat tace” yazo yamuna me? just kawai mushiga”

Direct sukanufi ciki

Da ɗangudunsa yaƙarasa gunsu yace” Sannunku da zuwa baƙi masuyin bazata”

Dariya billy tayi tace” wannan aikin na matar takace”

Hayat tace” to uwar surutu nidai nagaji wallahi inasan nazauna tafaɗa tanaɗan langaɓarda kai”

Murmushi yayi yace” ok mujeciki kinga saiku huta amma kekuwa billy ai keyakamata kizama driver ɗinmu”

OH hakama zakace ko?

Wasa nakedai

Shiga cikin parlourn sukayi wasu kuwa saitsiya sukemas Dagacikin danginsa dasuka santa Itako murmushi kawai take tana gaidasu dik kunya ta isheta

Gashi koda waɗanda basusantaba saiyace kunga matata

mamy ce tafito tagansu Murmushi yafaɗaɗa kan fuskarta tace” Ah ƴata saida kukazo wai?? duƙawa sukayi sukagaidata cikin ladabi ta ansa cikin farinciki tana Alfari dasamun suruka mai tarbiya ga natsuwa kamar Hayat

Ah kutashi mana kaje dasu ciki suga khairat ɗin kuma kana nunamusu ɗakin kafito dan nasanka darashin kunya kada katakurata kahanata sakewa”

Cikin shagwaba yace” kai mamy najima bangantabafa!”

Mamy tace” uwaka fita wajema nizankaisu dik kabi kasa yarinya jinkunyarmu”

Yanatabuga ƙafa ƙasa kamar yaro yafita waje

Itadai hayat duk kunya tadameta

Billy kuwa dariya kawai take Aranta tanacewa inama tasamu kamar Anwar???????????

NIMA DAI NACE ALLAH YABANI MASOYI NAGARI MAISONA OVER MAI ILIMI MAI TAUSAYI SANIN YAKAMATA MAITSORON ALLAH MAI…….. KARDAI SU BESTY DA KAKAR JARUMAI ƳAN MAKKA SUJINI😃🙈🙈🙈🙈🙈

My whatsApp number

09030835117
OR
07031012948

https://www.facebook.com/groups/550649209576846/ Facebook link👆🏻

ALKHALAMI 🖊️ YAFI TAKOBI⚔️[13/10 1:52 pm] 🥰Mujaheedah🥰: RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA
Page 37 to 38
Wednesday 13/10/2021 October

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo
You can jonin my whatsApp group group

STORY AND WRTTEN ✍🏼 BY MUJAHEEDAH
Dasallama sukashiga ɗakinda mamy tanunamusu Akwai mutane sosai musamman ƙawayen mai haihuwar
Gaisawa sukashigayi da mutane cikin fara’a khairat tace”Aunty kuxauna mana tanunamusan bakin gadon datake xauna tayi kwalliya km tasha kyau

Xama sukayi billy tafaƙar yaron sannan taba Hayat wayarta taciro tadinga masa pic

Abinci Akacika gabansu kala kala

Hayat tace”Allah yasa babyna baiyi fushi daniba narashin xuwa ganinsa saiyanxu”

Khairat tace”wannan tsakaninkune ai saƙonƙi ai yaxo mungode”

Hayat tace” haba saikace wadda tayiwani bajinta?? banson xolaya”

Khairat tace”kai Aunty bawani xolaya gaskiya kinkashe ƙuɗi kuma mungode Allah yanunamuna kinshigo Ahlinmu””

Murmushi kawai Hayat tayi billy ce taƙarbe da Ameen

Dan allah kuci wani abu Aunty cewar khairat

Billy ce taɗan fara tsakurar Abinci Hayat kam driks kawai tasha

…Billy tace Inasaƙonda Babah tabayar kibayar?

Ɗan rufe baki tayi tace” wallahi namanta yanamota kinga riƙemun babyn naɗauko”

Ƙarɓarta tayi itakuwa tamike tanufi waje

Buɗe motar tayi tanaƙoƙarin janyo ledar saiga Anwar yace” yadai ɗafiya?”

Eh naxo ɗauƙar saƙone

Kinga ga Abokaina xakugaisa

Tinkan tayi magana su muhseem suka ƙaraso d sallama gaisawa sukayi

Muhseen yace” madam inason wata Alfarma dan Allah kitaimakamin da number ƙawarnan taki kuma kitaimakamun samun soyayyarta gaskiya nafaɗa tsudum”

Dariya Hayat tace’to badamuwa insha allah xanmata magana”

Miƙamata wayarsa yayi ko xaki iyasamun number ta???

Mexai hana ƙarɓatayi tasamai

Anwar yace kai dan Allah kuje kubamu wuri itafa ba dillaliya bace balantana tanayi aikin haɗa soyayyarku

Billy ce taƙaraso wurin tace”Kinanan kinafira Ashe daga ɗaukar saƙo shuru gashi kinbar waya Copur nata kira naɗaga yace nabaki kirane mai mahimmanci”

Ƙarɓar wayar tayi tace” kiran copur yanxu? Allah yasa lafiya”
Batagama rufe bakiba saiga Kiran yasake shigowa

Ɗagawa tayi bayan sungaisa tace” lafiya kuwa??””
yace “eh kusan hakan dama inason kizone yanzu A office”

Nazo yanzu kuma saboda me? Wani Abu yafarune??

Eh ɗazun munkama Aufan

Dagaske???

Eh amma yanzu haka ga d.s.p yanayunƙurin sakinsa saboda har mamansa tazo dakanta tanabarazanar dik zamu rasa aikinmu Akanmu Akan wannan case wai ƙarya Akewa ɗanta sai masifa take harda marina tayi saboda ni nasawa ɗanta hancop d.s.p kuma idan bairufe case ɗinba zairasa Aikinsa wai tanagargaɗinmune tinkan mahaifinsa yaji dan yanzu haka bankcop””

Ajiyar zuciya Hayat tasauke tace” kenan d.s.p yaji tsoron barazanartane????”

Sosaima kuwa ranki yadaɗe dan ni nashafaɗa garesa Agabansu har Anfito mata dashi wai zasu tattauna nafito waje Ananne nasamu damar kiranki”””

.Bari yanzu nakira d.s.p ɗin

Ah Ah’Ah barrister idan kika kira zaigane nine nafaɗamiki

Yanzu bawata mafita dole mubari tatafi dashi

Whats??????
Tafaɗa daƙarfi hartana janyo hankalinwasu mutanen zuwa gareta

Kana nufin dik wahalarda nasha nabari tatafi Abanza? kenan Abinda sukama yarinyar sunci bulus kenan??? Alƙhawarinda nama iyayenta yatafi A iska kenan? rantsuwarda nayi tazanyi Aikin gaskiya nataka kenan???

You are not serious copur wallahi Akanwannan shari’ah saidai namutu Amma bazan janyeba!!!”

Ƙittttt takatse kiran

Su billy nata tanbayarta lpy Amma ko takansu batabiba

Number Hajiya Aisha takira shugabar hukumar Human Right Atake tafaɗamata komai dacewa tana buƙatar sahannunta Akan kama Aufan

Atake ta Amince amma tace “kiyi haɗuri yanzu tinda uwarsa taƙarɓesa za’asamasa ido gudun kada yatsere gobe da ƙarfe 10:00 zanhaɗa xama namusamman da manyan mutane tareda neman goyon bayan sa hannunsu”

Badan tasoba amma tace”ok mama nagode saigoben sukayi sallama tadatse kiran

Iskar bakinta tahurar tareda ɗaura hannunta kan goshinta

Ayadda tayi bayani tini sukafahimmata

Billy tadafa ƙafaɗarta tace” kadakidamu da wannan kibari sai goben Ai munada hujja insha Allah xamuyi nasara kuma muƙara tsaurara bincike””””

Anwar yace hakane nima zan iyataimakawa

Hakadai taje har reception ɗin badantasona dik tayi sukuku Anci Ansha kuma Ansha hotona kafin su Hayat suwuce dik da Mamy taso sukwana amma dayake tanada Apontment bata tsayaba Anmusu shatara ta Arziki sannan sukaɗau Hanya…..

.... … .*.

TO NIMADAI NAƊAU TAWA HANYAR DOMUN HUTAWA

https://www.facebook.com/groups/550649209576846/ Facebook link group

My whatsApp number

09030835117 OR 07031012948

ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️
[16/10 10:02 am] 🥰Mujaheedah🥰: RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!
Page 39to40 16/10/2021 saturday october

STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰MUJAHEEDAH🥰
HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo
You can joining My whatsApp group

OR

FACE BOOK

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Anƙaddamarda taron kuma tasamu goyon baya haɗida manyan evidance insha Allah wannan karon Aufan harma mahaifin nasa baxasu kuɓutaba

Dawowar Aufan da Abokansa daga gidan shaƙatawarsu kenan dika Abige suke Amma Ahakan rexo ke driven ɗin

Pitowarta super maket kenan tashiga motarta taja cikin rashin sa’a xatashiga jectiong sukuma xasu fito dik da tayi hong kutaɗan duba Amma bataga komaiba hakan tabata damar shiga direct
Jikake kaffffffffffff Gaban motarsu yahadu Atake glass ɗin motarta nagaba yaɗan tsage gloups din motar nata danasu dika sukatarwatse

Aɗan firgece tafito Aikuwa shima Aufan yafito cike da masifa yace keeee….Maaaah… Hau…..kaaaa….ciyar…..inaceeeee…… dabakya ……. dubin gabanki ……. koohhhh. ….. keɗauka aa ….. Hanyar…….. ta Ubankiceee!!!!……… cikin maye dik yake maganar Atake tagane shine Aufan Ranta yaɓace jikake tass tasss tasss
Tawankeshi da kyawawan maruka Har 3
Cikin fushi tace yau xakayi bayani kaida ƴan iskan yarannan naka

Waya taciro takira police
Shiko sai ƙunduma xagi yake shidasu rexor domun sam basa hayyacinsu
Mutane kuwa kallonsu kawai suke

Ba’ajimaba kuwa Akaxo Akawuce dasu wannnan karon saida tayi ruwa tayi tsaki wurin ganin Anhana belling su kuma Anhaɗa kowanne statementa nanda 3 xasu xauna kotu

Tinda Hajiya marwa taji takasa xama takasa sukuni faɗa tayi da d.p.o ba adadi securitys gidan kuwa sunsha masifa da kora gashi Allaji garba yana ijebtss sunkasa samunai Awaya
Lauyoyi namusamman ta tara Akan maganar dik da hakan hankalinta yakasa kwanciya dan taji labarin Hayat Akwai kafiya
Dan haka tasa Ahaɗamusu Apointment ɗin haduwa da ita yau yau ɗinnann……… .

PLXXXXXX COMMENTS AND SHARE FANSSS

My whatsApp number 09030835117
OR

07031012948

ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️
[16/10 12:44 pm] 🥰Mujaheedah🥰: RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA! Page 41to42

16/10/2021 saturday on october

STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰 MUJAHEEDAH🥰

💫💫

🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo

yau takama friday dika Ma’aikatan sunwatse harda billy tawuce domin Akwai Abu mai mahimmanci dayatasomata itaƙaɗai tarage ta tsaya haɗa wasu docments daxataba barrister sale Akan case ɗin robleem da akayi A wata super maket
Tagama haɗa komai harta miƙe xata fito saiga wasu security sunshigo sunatakema wata mata baya A isance taneme guri taxauna haɗida harɗe Hannuwanta kan ƙirjinta

Mamaki yahana Hayat faɗin komai kawai tabita da ido

A gadararance tafara magana kece”” BARRISTER HAYAT HUSSAIN MA’AJI KO????””

Komawa Hayat tayi tazauna sannan tace”Kafin kaje gun mutum da magana kafara tabbatarwa idan shine kake nema niɗince kewacece dazakizomun office haka kaitsaye batareda iziniba harkishigomun da waɗannan Abubuwan tanuna ƙattan security ɗinta kuma ba sallama ko kinɗauka nan gidan galane???”””

Ɗayan securityn yadakamata tsawa””” ke kinsan dawa kike magana WIFE GOVENOR ALAJI GARBA HAJIYA MARWACE AGABANKI”

Mtswwww dogon tsaki taja zamanta matar gwamna ni baidamanba Abinda yadaman shine Adalci koda shi garban ne idan har yasaɓa doka to dole doka ta takashi kasani idan kagoye bayan ƙarya saboda tsoro to kasani watarana tsoron shine zaizama Ajalinka””

Ke ƙaramar mara kunya kisani mukeda ƙasa dan haka yadda mukeso Za’ayi inamai baki shawara Akan kiyi gaggawar janye wannan ƙudurin naki idan ƙuɗi kikebuƙata zanbaki komanawane kijanye ƙarar kan ɗana idan kinayi saboda motarki datasamu matsala to zansayamiki manyan motoci 3 masukyau dakuma tsada kada kice zaki tozarta ɗana Akan ƴarmatsiyata ƴar talakawa”””

Hayat tace”kinga kije chan kuyi amfani da ƙuɗinku wajen samun lauyer amma ni bazasu amfaneniba A kan gaskiya nake Aikina idan har kinada ƙarfin guywa to kawai muhaɗu kotu””

Tanagama faɗin hakan tafice daga office ɗin

Tacewa security idansungama karufemin office ɗin…………..

my whatsApp 09030835117 OR 07031012948

ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️
[19/10 10:33 am] 🥰Mujaheedah🥰: RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA
Page 43 to 45

STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰MUJAHEEDAH🥰 (Heedah Haydar ƴarbaeewa)

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

°°°Tuesday 19/10/2021 October°°°

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

°°°°°°°°°°°°°°°°°°¥°¥¥¥¥__°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo

Yau Friday kuma yaune Ake gabatarda shari’ar Anwar

Dika kotun tayi tsit yayinda yanjarida sukacika wajen kotun sai watsa labarai suke

Gyaran murya Alƙalin yayi sannan yace”yasunanka? kuma kasan dalilinda yasa Akakawoka nan?””

Aufan yace”eh ammani bansan Abinda na Aikataba sunanan Aufan Alaji garba”

Alƙhalin yace”kenan bakasan Akan wane dalili Aka kamokaba harzuwa nan?”

yace” eh ranka yadaɗe kawai nasan munsami saɓani na Accident dakuma rashin fahimta nida wannan barrister wannan kawai nasani”

Gyaɗa kai kawai yayi yacigaba da rubutunsa kapin yaɗago yace”to kinji barrister mezakice gameda wannan??”

Miƙewa Hayat tayi tareda takowa har inda yake cikin zagayen da Akesaka masu laifi

Sunanan barrister Hayat Hussain Ma’aji ni ƙwararriyar lauyace kuma maizaman kanta nice nake ƙoƙarin ganin samun Adalci Akan Abinda Akama ƴarinyar nice lauyer dake tuhuma idan kotu tabani dama zan iya ma Aufan wasu ƴantanbayoyi??”” Amma kafinnan Agefena Akwai Miƙewa yayi yace”sunanan barrister kabeer nuhu wanda Akafi sani da barrister kb nine lauyer wanda yake kare wanda Ake tuhuma kuma ni lauyer ne na gwamnati Ada Ayanxu inadaf da zama maizaman kansa

Alƙhalin yace”kotu tabaki dama barrister zaka iyazama barrister kb””
juyoda kanta tayi gareshi tafara magana dama tazo indayake

Tace”Aufan kace bakasan dalinlin kawoka nanba?”

Barrister kaber yaƙarɓe zance dacewa Opjection my lord Akan me barrister zatasake jefa tanbaya bayan taji ansar tanbayar lokacinda kamishi ita”

Jim ƙaɗan Alƙalin yayi sannan yace “barrister Akiyaye”

Nagode yamai girma mai shari’ah

Nuna ɗayan tayi kozaka iyafaɗawa kotu sunanka??

Eh sunanan Rabi’u Amma Anfikirana da Rezor

Kozaka faɗawa kotu kusancinka dasun Aufan???

“yaron gidannan ne Ada inayawan takewa mahaifinsa baya daga baya kuma samuwar wasu ƙarin ma aikata daƙarin ginmanda yasamu yasa matsayina yarage saidai nazauna Agida Anacikin haka saiga ɗansa Aufan yadawo jininmu yahaɗu lurada hakan yasa mahaifiyarsa tamaidani maikula da lafiyarsa saboda ƴanbangar siyasa koma Akan wani Abu daban Aufan yanada kirki sam bayada girman yajani Ajiki sosai harnazama kamar Abokinsa sai wannan Lawal shine driver ɗinmu””

Hayat tace” Amma meyasa matsayinka yaragu gun Alaji garba wani Abu yafarune??”

Barrister kb yamiƙe yace”Opjecton lord yakamata barrister tasani cewa Tana bincikene Akan Abinda yashafi fyaden wacchan yarinya bawai Akan matsalar yaro da Ubangidansaba wannan matsalarsuce itasam bata shafetaba'”

Alƙhali yace”kigyara salon tanbayoyinki barrister”

“to my lord”

Nuna Hafsat tayi dake Adayan Abun nazagayen
Tace”ko kunsan wannan??”

Cikin haɗa baki sukace Ah’Ah

Gyaɗa kai tayi tace” lawal kaine driver ko”

yace”eh Kozaka iyafaɗama kotu Ranar 25 gawatan 8 lokaci ƙarfe 2 zuwa 3 Narana kuna Ina Awannan lokacin??”

Maida kallonsa yayi kansu Rezor da Aufan dik Alamun firgici sunbayyana Ataredashi

Afakaice kuwa Aufan da Rezor saizabgamasa harara suke danuni kada yafaɗi

Cikin inda inda yace”naaah..Naaah….Naaah manta”

Murmushi maicikeda fassarori tayi kafin tace”kaikuwa wace irin mantuwace haka? Meyasa daga tanbaya dik karuɗe haka kodai Akwai gaskiyarda kaɓoyene??””

Barrister kb yayi saurin ƙarɓen zancen danganin Asirin zaitonu yace Opjection my lord maganar ruɗewa da barrister keyi dolene idan bakataɓa harka A kotuba ranarda kafara tsayuwa to dole karuɗe kuma ba lalle bane Ace dik inda sukaje dole yazauna A breans ɗinsuba”

Ayanzu tafara fusata da halin kb talura basai wannan karonba dama bayaƙaunarta kawai yanason yaga yakaita ƙasa

tace” Amma my lord cikin sati 2 kacal harzaishiga mantuwa haka? idan shi yashiga taya za’ace dika suma sunmanta yakamata kotu takalle zancen dakuma yanayin waɗannan mutane dika ƙaryasuke faɗa
Idan kotu taban dama zangabatarda wadda Akama laifin haɗida likitanda yaƙarɓeta bayan kaita Asibiti da ɗansanda da yayi statement Akan laifin””

“Koto tabaki dama indai waɗannan shaidaun suna kusa to kotu nasan ganinsu Agabanta’…… .. ….

~{SAINAGA COMMENTS ƊINKU AKAI KAFIN NACIGABA}

SHARE AND COMMENTS PLXXXX FANSSSS

Inatayaki murnar kammala buk ɗinki lpy na Ameer d Ameer Mmn Nusaiba kodai nace ƴammakah😁
Jinjina gareki Uwar jarumai Mmn Amatu km marubuciyar Matar Mahayfina“`

Gaisuwa gareki Fanan A-A Marubuciyar docter Ayshat inajindaɗin wannan buk🥰Banmantakiba Uwar gayya Mmn Shukra koba typing Ayanzu Akwai zumunci ❤️“`

Yabogareki marubuciyar Amfanin xumunci Jinjina gareki sister Hajara hajjo ban manta dakeba Amaryarmu Zeesardauna Maryam yuseef kyauta daga Allah fadeela
Dama waɗanda bansamu damar faɗaba dika INAMA KOWA FATAN ALKHAIRI KUMA INAJIDAKU ABOKAINA💪💪🥰“`

ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️
[20/10 11:44 am] 🥰Mujaheedah🥰: RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!
Page 46 to 47

°°°STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰MUJAHEEDAH🥰 (HEEDAH HAYDAR ƳARBAEEWA)°°°

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

Wednesday 20/10/2021 October………..

A GASKIYA MEMBERS ƊINA COMMENTS ƊINKU YAYI ƘASA DAYAWA NARAINASHI SO PLX A GYARA DAN ALLAH

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

%%%%%%*

https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo

¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥¥

 Anatse dik sukafito sukashiga kewayen

Matsowa kusadasu tayi tace”kurantse kuma kuyi Alƙhawarin zakufaɗe gaskiya”

Sukarantse Sannan tace”kotu nasan sanin sunayenku dakuma Aikinku'”

Ni sunana”docter Najeeb nine likitanda Aka kawo Hasfat gurina “

Ni kuma copur sale nine police dinda Naruba statement Akai

Hayat tace”masha Allah kozaka iyafaɗawa kotu irin yanayinda Aka kawo ita Hafsat ɗin Aciki? kuma meyasameta? sa’annan mutum nawa sukamata fyaɗe??”

Saida tagyara tsayuwarsa sannan yace”Ankawota tanacikin wani mawuyacin hali tsakanin rai dakuma mutuwa da farko munƙi ƙarɓarta saboda ganin irin halinda tace kuma ba police kusa wanda hakan yasaɓawa irin wannan case ɗin dole saida police Amma danasami ƙarin tinatarwa dakuma tausayin iyayenta saina ƙarɓeta mukafara mata Aiki kafinma mufito har wadda takawota ɗin tazo da wannan ɗansandan yanuna copur
A gaskiya tasamu mummunan rauni A gabanta wadda yasa Anmata ɗinki haɗida ciko uwa uba tasami lalurar fitsari tabbas mutum 3 sukamata fyaɗen kuma cikin rashin imani ga waɗannan takardun A duba dika zasu nuna gaskiyar Abinda mukagani Ajikinta”

Hayat tace” nagode docter
Maida kallonta ga copur tayi tace”Shin kozaka faɗawa kotu irin Abinda bincikenku yasamu?”

Tabbas batantama na rubuta komai gama statement ɗin nasamu barazana sosai Akan wannan case ɗin Amma dika nadaure mainenda yazo tayi bayani tabbas fuskokin waɗannan tayi bayani tsoro yasaka maizanen tagudu Acewarsa wannan harkar manyace domin yaron Alaji garba ne nikaina natsorata kuma naso sarewa Amma nasamu ƙwarin guiwa ta hanyar kalamanki Kuma munkamasa da farko Amma sai d.p.o ɗin mu yasakeshi saboda zuwan mahaifiyarsa gurin tayita masifa nikaina nasha barazana gurinta
saida gabayane bayan kunsami wannan Accident sannan Akasami nasarar tsareshi”

Hayat tace”idan nafahimceka copur Anatsananin tsoron Alaji garba?”

Sosai ranki yadaɗe

Jinjina kai tayi tareda miƙawa Alƙali takardun sannan tace”nagama ya maigirma mai shari’ah da wannan nakeson kotu mai Adalci datayankewa wannnan mailaifin hukunci daidai da Abinda ya Aikata”

Rubuce Rubuce Alƙhalin yashigayi na ƴanwasu minutes sannan yaɗago yace”ko lauyer maikariya yada Abinfaɗa ko tanbaya ga waɗannan mutanen???”

Miƙewa tsaye yayi yace” eh yamaigirma mai shari’ah inadasu”

Alƙhali yace” to bismillah”

Gurinsu docter yanufa yace” docter kace mutum 3 nayimata fyaɗen Amma ya Akayi kasan waɗannan ne????””

Ah’ah nibance subane kuma bance basubane Amma tabbas maizanen fuskokinsu yazana bayan tagama masa bayani

Copur – copur kace katsorata dajin yaron Alaji garbane? to amma idanhar katsorata meyasa kazo bada shaida? kuma wacen irin barazana kasamu? then Kunce Alaji garba mutum ne maihatsari koda ba Ahalinsa karaɓaba bazai sauraramaba balantana Ahlinsa to Abin mamaki gashi still Alaji garba baizoba dik d wannan shine ɗansa ɗaya tilo Amma baizoba hasalima baya ƙasar mezakace gameda wannan??””

Miƙewa tayi tace” opjection my lord inasan barrister yasani copur bazai iyasamun wata masaniya Akan rashin halartar Alaji garba Anan ba sautari wani lokacin zakatararda Akuyace Amma take lulluɓe da fatar kura inaji Ajikina tabbas Akwai dalilin Alaji garba naƙin halartar wannan ƙotu””

Jinjina kai Alƙhali yayi
Kafin yace kasauya Akalar tanbayar barrister

Nagode my lord zasu iyatafiya suxauna then inson ganin Iyayen yarinyar

Kotu nabuƙatar ganin iyayenta idan suna kusa

..Fitowa sukayi barrister kb yace” kozaku faɗawa kotu sunanku??”

Sunana malam bubah sai matata Rabi

Barriater yace” ya Akayi ƴarku tagamu da waɗannan mutanen???
Bubah yace” bansaniba kawai Anzo ankiramune koda muka isa mukaganta Atsakiyar mutane cikin yanayi mara kyau”

Kenan tafitane bakusab inda tajeba?

Rabi dage goye hawayenta tace” Ah’ah sam ƴarmu batafita bamusaniba hasalima ganin irin talaucinda mukedashi bata shiga sabgar kowa tafitane dan tallar ruwan sanyi sai kawai mukasami wannan mummunan labari tafaɗa takuka”

Kennan ƴarku ƴar tallace? ku bakwada wata sana’a itake cidaku?

Bubah yace” eh to banada sana’a amma inafita yawon bara saidai sam hafse batason hakan shiyasa nadaina Amma ƴata talla kawai take tanada kamewa””

Murmushi barrister yayi wanda shiƙaɗai yasan ma’anarsa

Gurin Hafsat yanufa yace”ya’akayi kika haɗu dasu?”

Hafse tace” inacikin tafiyane suka kirani wai nazo daganinsu nasan Ashaye suke natsorata naso nagudu sai wanchan tanuna rezor yafidda wuƙa yazo indanake yaja hannuna yace nawuce idan nayi ihu zaikasheni natsorata banyiba sukasani kangon gidan sai..sai…sai.. tafashe dakuka takasa ƙarasa zancen”

Barrister yace” saime?
Saisukamiki fyaɗe kumasu dika 3?

Gyaɗa kai kawai tayi tacigaba da kukanta

Barrister kb yace” inason wannan koton mai Adalci datayi watsi da wannab banzar shari’a Hafse kecidasu ba Aiki takeba taya ƙuɗin ruwa kawai zasu cidasu? kenan dai itaɗin karuwace dama tasaba da karuwancinta kawai kotu tayi watsi da wannan shari’a kuma tabima Aufan d waɗannan mutanen batamusu suna da Akayi””…. ………..

.COMMENTS AND SHARE PLXXXXX

(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)
[21/10 9:33 pm] 🥰Mujaheedah🥰: RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!
~~page 48 to 49~~

           °•°```STORY                   AND WRITTEN BY✍🏼 MUJAHEEDAH°•°``` 

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

Thursday 21/10/2021 October

https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

NARAINA COMMENTS ƊINKU WALLAHI🙁🙄😏

÷÷÷÷÷÷¥¥¥¥¥¥¥÷÷÷÷÷÷

   Miƙewa Hayat tayi cikin takaici tace"yamaigirma Maishari'a inason barrister yasani dik iyaye koda bana kirkibane bazasu Aika ƴaƴansu inda zasu lalaceba Inamamakin yadda barrister  yadage Akan wannan inason kotu tasani nice wadda nakaita Asibiti sannan da idona nagansu lokacin harna bi bayansu dan ganin irin yanayinda suka fito dashi nasan basada gaskiya Amma irin gudun da suke nakasa samunsu koda naƙarasa sunriga sunshiga wani gida A dajin banida zaɓi naɗauƙi photuna kawai nadawo bayan dawowatane nahaɗu dasu Hafse cikin yanayi mara kyau saina taimaka Inason kutu tayi Adalci Anan kumataduba dika shaidunda nabayar nagode My lord"

Komawatayi tazauna

Bayan rubutunda yaɗau dogon lokaci yanayi

Sannan yaɗago yace” bisaga dogon bincike dakuma shaidannu damuka samu kotu tagane kune kuka Aikata laifin dan haka bisaga kundin tsarin penal cord Asashe na 281 Aharafin a,b,c kotu tayankemusu Hukuncin shekara 25/ 25 tareda Aiki maitsanani kowannesu kuma dole Abiya tarar naira dubu 1,0003 domin bawa wannan yarinyar dasuka nakasa
Wannan shine hukuncin Higher cort badamar ɗaukaka ƙara kuma kotu najinjinawa Barrister Hayat irin jajircwarta dakuma taimako dan Allah Sannan kotu nasan ganin mahaifinsa Alaji garba domin yafaɗawa kotu dalilin rashin xuwansa Kotu ta tashi”””
Gudumar yabuga kowa yamiƙe dan girmamawa

wucewa Akayi dasu Aufan kuwa tini yasuma Agun Mahayfiyarsa kuwa kuka kawai take tafice Akotun wata uwar harara Barrister kb yawatsamata sannan yaɗauki kayansa yanufi waje Hafsat kuwa tana gun iyayenta sai kukan murna da baƙinciki suke dasauri tafito waje ta tari gaban barrister tana Murmushi tace” gaskiya ɗayace kuma ita Ake kira gaskiya koda Anrufeta zata fito kuma Asunanta na gaskiya dik Aikinda zakayi kayi dan Allah kuma kariƙe gaskiya Fatan Alkairi saimun sake Haɗewa tana Murmushi tawuce””

Brr, kb kuwa maganganunta tamkar tawatsamai ruwan zafi Aransa yace”” wallahi sainakaiki ƙasa Watarana zaki haɗu da Makircina!”

Yanjarida sukayo gunsa Amma ko kallansu baiyiba yashige motarsa yawuce Afusace Hakan masu hajiya Marwa

Billy tarungumeta damurna tace” inafatan yadda Kikayi nasara kan ɗan Allah yasa kiyi ga Uban’

Ameen billy insha Allah sainaga ƙarshen Alaji garba Amma kesan me kawai naji tausayin Hjy Marwa mahayfiyar Aufa dama shikansa kuma inamamakin Abinda yahana ubansa Alaji garba Attending cort kodai yasan nice ƴar Hussain???”””””

Numfashi billy tasauke sannan tace”bana tinanin hakan Amma nafi yarda da Akwai wani dalili maiƙarfi daya hanashi wanda dalilin bisaga Alamu yana ɓoyeshine saura Ƙiris rezor yatona Asirinsa Sai brr, kb yahana”””

Hayat tagyaɗa kanta tace” gaskiyane Amma dole nacigaba da bincike koma mene zangano son””

Dagudu hafsat tazo tarungumeta tace” Aunty kinmana Abinda koda ƴan’uwanmu najinj bazasu iyamanaba Aunty inafatan Allah yabaki ladan Abinda kika muna kuma Allah yacikamiki dik kanin burukanki na Alkhairi Allah yakawo miji nagari inzauna taredaku”””””

Dariya Hayat kawai keyi tana riƙe da ita
Billy kuwa tace” Ameen yarabbie Hafsat Aitanada miji fatiha kawai yarage mushafa taƙarsa maganar tanakashema Hayat ido ɗaya”””

Iyayen Hafsat suma sukafiti sai Addu’o’i sukema Hayat itako murmushine kawai nata billy ce ke Ƙarɓawa

ƴanjaridarne suka lura dasu Aiko sukayo kansu

Tanbayoyi sukafa jefama bubah baban Hafsat “mlm kozaku iyafaɗamuna irin farincikinda kuke ciki yanzu dik da ga fuskokinku sunnuna??? Shin ya Akayi kuka haɗu da brr, hartamuku tsaye haka ko kunbata wasu ƙiɗine??””

Murmushi mamar Hafse tayi tace”bamuda Alaƙa ko dangantaka kawai ta taimakemune Akan Abinda kowa yakasa taimakonmu mubamuda ƙuɗin bata kawai saidai mumata fatan Alkhairi ita tanayi dan Allah ne bata buƙatar komai sai Addu’a shiyasa takesamun cigaba Arayuwa”””

Ko mezaki iyacewa brr, Akan wannan shin bakya tsorone Akantsayi harkiga Anyankewa yaron gwamna hukunci?? shin kinada daliline na taimakonsu’??””

Murmushinta maikyau tayi sannan tace”kodashine gwamnan idan yataka doka to doka dole ta takashi rashin yankewa manya hukunci ko ƴaƴan manya shike ƙara kashe ƙasarmu Nageri’a idan kaleƙa waje shuwagabanni tsoron Aikata laifi suke saboda sunsan no one is the Above the low ƙasar waje Anabin ƙa’ida Amma nan komai batsari shiyasa kodayaushe muke ganin yadda bamuso
Tsoro kuma??? da inajin tsoro dabanzo Aikin low ba
bana ƙarɓar shari’a dan ƙuɗi koneman suna dik wanda Akazalunta yafito yayi ƙorafi insha Allah zantsayamai muddin yanada gaskiya banason neman suna kawai inason kowa yayi farinciki kuma kowa yasami Adalci Allah yazaunarda ƙasarmu Nigeri’a lafiya”””

Tanagama faɗin haka tace” kushiga mota muje………………………………..

““SHIN MEYAHANA ALAJI GARBA ZUWA KOTU???
SHIN WANE MATAKI ALAJI GARBA ZAIƊAUKA IDAN YAGA LABARAN YAU TAREDA AIKINDA HAYAT TAMASA????

SHIN MUTANE ZASUFITO DANKAWO ƘORAFINSU??? IDAN ANWAR YAGA LABARAN WADDA ZAI AURA YAZAIJI??? SHIN WANE HALI HJY MARWA TAKE? ZATA ƊAU FANSA KO HAƘURA ZATAYI AKAN HAYAT??? MEZAI FARU TSAKANINSU MARWA DA GARBA AKAN RASHIN HALARTAR KOTU???? SHIN INA LABARIN MAHAIYAR HAYAT DA YAYANTA DAYAƁACEWA GANINTA SUNA RAYE KO SUNMUTU????????“`

DOMIN SAMUN DIKA WAƊANNAN AMSOSHIN KUKASANCE DANI MUJAHEEDAH YARBAEEWA A NEXT PAGE PLXXX SHARE AND COMMENTSSSS

“`°°¥±•• JAN HANKALI

(((munasane daku masuma marubuta mugun kallon da mummunar fassara cewa muna ɓata tarbiya faɗar irin hakan Rashin tinanine koda wasu nayi mubama cikinsu kodayaushe faɗakarwa shine burinmu dan Allah kudaina muna mugun zato idanko kunamuna kallo kozaginmu to munbarku da Allah bazamu yafeba domin bamu Aikataba.. Amma nasan Akwai wasu marubutan sam buk ɗinsu baida ma’ana bawata ƙaruwa Acikinsa saiɓata tarbiya dama janyomuna dikanmu Marubuta zagi, wllh kuji tsoron Allah dik Abinda kika rubuta gobe ƙiyama saiketsayu kinyi bayaninsa to mutsaya mufaɗakar munishaɗartar kada musaka ɓatsa ko kalamai marasa kyau ma’ana A buks ɗimmu Kuma kuma readers kuji tsoron Allah ku kiyaye karanta irin waɗannar banzar buks ɗin basuda Amfanin komai wllh saitarin xunubi, ALLAH KABAMU IKON AIKATA MAIKYAU🤲🏽 ALLAH YASA MUGA MAIKYAU🤲🏽 ALLAH YAKAREMU DAGA RUBUTA MIYAGUB KALMOMIN A BUKS ƊINMU🤲🏽 ALLAH KATSAREMU DAGA FAƊAWA HALAKA🤲🏽 MASU IRIN WANNAN BUKS ƊIN YA ALLAH KASHIRYASU🤲🏽 MUKUMA DABAMAYI ALLAH YADAƊA KAREMU🤲🏽 MASU MUNA ƘUƊIN GORO DAMASU ZAGINMU AKAN ABINDA BAMUJIBA KUMA BAMUGANIBA YA ALLAH KASAKAMUNA🤲🏽🤲🏽 AMEEENNNN💓))))))))“`°°°÷•••÷÷

My WhatsAss numbers

09030835117
ko 07031012948

(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)
[22/10 12:38 pm] 🥰Mujaheedah🥰: RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!
~Page 50 to 51~

STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰MUJAHEEDAH (HEEDAH) HAYDAR OSTHMAN

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

{{{HAPPY JK TO ALL MUSLEEM UMMAH🥰🙏🥰}}}

Friday 22/10/2021 OCTOBER

 ~~~~~~~~~~~~~

Sannu Ahankali labarai ketawatsuwa A medi’a kosai faɗar Albarkacin bakinsa yake kan Hayat

Anwar nahanga zaune cikin rashin kuzari yayinda Muhseen ke gefensa zaune sai faman kwantarmasa da hankali yake

Idansa dik sunriƙiɗa saboda ɓacin rai
Yace” Haba muhseen dantaga inasonta dayawa shine yasa takemun haka?? kaduba dika medi’a itace ke yawo kowa yasan fuskar matar da Zan Aura? wannan ai zubda mutunci ne wai harnakirata nafara magana da ita tayankemin call tanafaɗin itabatasan takura Aikin shine burinta dan haka saita ƙarasa Imaging She can tell me this word shin bata tinanin zai iyasa Aɓatarda ita gabaɗai??””

Muhseen yace” kanada gaskiya haka itama tana da tata, kasan wannan ne burinta tinfarko Amma kace zaka iya to baikamata yanzu kasareba domin yanzu Askin yariga yakawo bakin goshi dik da nasan idan yakawo gaban goshi yafi zama amma daurewa zakacigaba dayi Kuma itama zamuyi magana ta fahimmata da ita maganar shigarta medi’a ba laifi bane domin batashiga dan tallata surar jikintaba kowani Abu makamancin haka idan kaduba da kyau shigar kayan ƙwaraine Ajikinta km ga wannan rigar ta Aikin kasan tanada kauri kuma ga hijab tasaka dik da have ne Amma ba inda jikinta yake waje kuma ta tsayune dan samun Adalci kai Abin Alfaharinkanema idan kanatsu kaduba kasami mata maikyan hali zuciya tagari kunya ga jajircewa tabbas zata sauya daga ranarda tayi nasara kuma ka Aureta kaine zaka chanzata hakan tanafaruwane saboda bata rayu da Uwartaba kaga RASHIN UWA! Wallahi babbar masiface ga rayuwarmu musamman ma macce Tokatsaida hankalinka sannan kabata goyon baya da ƙarfin gwuywa kafara shiri nanda kwana 2 idab karage Aikin gabanka kuma kahuce itama tahuce saimu je dannaga Alama dikanku kunɗau zafi yaƙarasa maganar da murmushi yana duba wani file”‘”

.

“”””””(((( WANNAN GASKIYANE RAYUWAR WANDA YATASHI KUSADA MAHAIFIYARSA WLLH TANADA BANBANCI D WANDA BAIYI TAREDA ITABA WASU AKAN RASHIN UWA KESAKASU LALACEWA DIK YADDA UBA XAIKULA DA ƳA KO ƊA WLLH BAXAI IYA REFESENCE KO REPAIRING KAMAR UWA BA UWA JIGON RAYUWACE BA KAMAR UWA ALLAH KA SAKAWA IYAYENMU DA GIDAN ALJANNAH ALLAH KABAMU IKON KYAUTATAMUSU WAƊANDA IYAYENSU SUKA RIGAMU GIDAN GASKIYA ALLAH YAGAFARTAMUSU MUDA IƳAYENMU ALLAH KAMUNA ƘARSHE MAIKYAU I LOVE MY MOTHER SO MUCH💃💃💃}}}}}

Anwar yace”hakane kanada gaskiya rai nane yaɓaci shiyasa hakan tafaru amma insha Allah zankiyaye irin wannan ɓacin ran””

Muhseen yace”dakyau Allah yasa mudace””

da Ameen ya Ansa sannan sukacigaba da Aikinsu Amma Aƙasan ransa Hayat ce maƙale A zuciyarsa

NI MUJAHEEDAH NACE WATO SO NADABANNE INKO HAKA SON YAKE TO MASOYA NA FAMA

Koda tashiga gida su dady na kallab news ɗin Ranta ɓace saboda wayarda sukayi da Anwar Amma tanajin bata kyautamasaba domin billy ta nusarda ita soai hartanajin idan yahuce zatabashi haƙuri A yanzu tagasgatawa zuciyarta tafara son Anwar so bana wasaba

Dasallama tashiga palourn Mommy ƙaramace ta Ansa dady kuwa wani kallo yawatsamata yace”kenan kinaganin kina kan daidaine? kinshiga medi’a sai faɗar kalamanda kikaga dama kike shin kinatinanin Abune maisauƙi karawa da Alaji garba??? to wallahi barikiji tin wuri kidaina wannan haukar taki inko kikace kinji kingani to wallahi wahace zata biyo baya yanzu haka kisaurari hukuncin Alaji garba dan nasan ba ƙyaleki zaiyiba kuma ni bada yawuna kan wannan ɓararan ɓaramar dakike shirin Aikatawa
Yanagama faɗar hakan yabar palourn haka Mommy ƙarama Tanacewa”saikace kece sarkin masu gaskiya Mtswwwww” tapice

Ganin yanayinta dik yasauya yasa mommy babba tajata zuwa ɗakinta tazaunar da ita tanacewa”kiyi haƙuri Hayat kada wannan Abun yasa kisa Aranki cewa wai Hassan baya sonki yanasonki sama da ƴaƴansa yana Aikata hakanne kawai dan baiso yadda yarasa mahaifinki kema yarasaki”

Ajiyar zuciya tasauke tace”to kawai Amma ita sam bata danasanin Abinda ta aikata kuma baxata taɓa danasaniba sannan ba Abinda zaisa tajanye better ma taje gidan babah tayi koda kwana 2 ne dan batason zaman gidan mommy ƙarama sam batason A fili take nunamata ƙiyayyarta””


HAJIYA MARWA sam bata cikin hayyacinta Tanazuwa gida tahaɗa dik Abinda zata buƙata tafito ta saka driver yakaita Airport Abinka da manya Atake tayanke vixxa tahau jirgi sai EGYPT…….. …….

My whatsApp number 09030835117
OR
07031012948

COMMENTS AND SHARE PLXXXXX FANSSSS

https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo

(Alƙhalami🖊️ yafi takobi⚔️)
[25/10 11:22 am] 🥰Mujaheedah🥰: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo

RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA! page 52 to 53

```STORY AND WRITTEN✍🏼 BY MUJAHEEDAH (😍ƳARBAEEWA😍)  HEEDAH  HAYDAR OSTHMAN 

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*


 Atsanake dik tayi parking kayanta masu mahimmanci waɗanda xata buƙaci Aiki dasu dawuri tasaka A ƙwatinta ta Aje 

Dika sunfito parlourn suna fira dik da ranta badaɗi Amma haka tadaure Akayi firar da ita harta gayawa mommy babba gobe idan tatashi dg Aiki xata wuce wurin babah

Mommy tace” fushi kikayi damu xakimuna tashi??””

Cikin murmushin ƙarfin hali tace”Ah’ah zandaije ganintane nakwana 2 bangantaba gaskiya nayi kewarta”

Mommy tace”to Allah yakaimu Amma Hayat Ayita haƙuri dik inda kake dole saikayi haƙuri”

TO MOMMY NAGODE KIFAƊAWA DADDY IDAN YADAWO

Washe gari tinda safe tayi tafiyarta ko Breakfast batayiba kuma bata haɗu dakowa tawuce wurin Aiki

Ganin bata A daining daddy yace “wato fushi tayi shine taje gun babah?? babah ke ɗauremata gundiba bah”

Mommy ƙarama tace yarinyar Akwai kafiya tayita tafiya mana ita zata dawo dakata ai

Daddy”yace hakane itadai mommy babbah batace komaiba”

Yau billy batajeba sunɗan fita wani uzurin itada iyayenta Anatashi tawuce gidan babah gidan bawani babbah bane Amma yaƙayatu bawani Ado Akamasaba saboda gidab tsohuwane bude mata gate Akayi ta tura hancin motarta ciki

A palourn tagansu zaune Su maryam sunkawowa Uwartasu ziyara suda ƴapansu sai faman Raha Ake Aranta taji Ina mahaiyarta da yayanta sunanan??? ɗago kanda babah zatayi taganta tsaye tace”Ah Mamanah lafiya??

Murmushi tasaki ta Aje Akwatin gefe sannan tazo ta ture Autar babah Ameena ta kwanta kan cinyar babah tana cewa kematsa yanzu tenuwarki taƙare ta wace tinda nazo”

Zubɓura baki Ameena tayi tace”kinfaye takura Aunty hayat shiyasa banason kizo gidanmu”

Hayat tace” gashi ko yanzu nanzantare dazama dika idan zanyi Aure kuma ɗauketa zanyi natafi da ita kamar yadda naɗaukemuku ita daga farko taƙarasa magnar tana mata gwalo”

Kukan sagarta tafara tana bubbuga ƙafa ƙasa tanafaɗin wallahi bazan yardaba”””

Dikansu dariya sukemusu domin inda sabo Sunsaba ganin drama tsaƙanin hayat da Ameena

Babah tashafa kanta tace”baki faɗamana lafiya kika kwaso kaya haka kikazo???”

Murmushi tayi tace”bakomai babah ta kawai nayi kewarkine shiyasa nahaɗo kayana nazo dan na ƙwacewa wata power””

Ameena data ɗora kanta kan bayan babah tace” baki isaba kodai kinji tsoron shari’a kidonan Amma Aunty hayat wllh ki burgeni danaganki A t.v”

Hayat tace kaji baƙauya idab kinaso nima zansa Anunaki A t.v babah wallahi yunwa nakeji Ameena kawomun Abinci tafaɗa tana miƙewa zaune sannan tace Auntys Kuyi haƙuri bangaidakuba wananan ƙyanwar taɗauke mun hankalina””

Hakadai sukacigaba da raharsu har Hayat ta manta damuwarta…

READERS BAKU TANBAYAN LABARIN MAHAIYAR HAYAT WATI
O HAJIYA KURSUM DA YAYANTA ABBASS????

KUNBIYONI BASHIN WANNAN INSHA ALLAG SHINE NEXTH PAGE ƊINMU…… .

SHARE AND COMMENTS PLXXXZZ

.
My numbers 09030835117
OR
07031012948

(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI🖊️
[26/10 9:43 am] 🥰Mujaheedah🥰: *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!-
PAGE 54 TO 55

26/10/2021 Tuesday October

STORY AND WRITTEN✍🏼 BY MUJAHEEDAH 😍ƳARBAIWA😍 HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

 *****PLASH BACK*****  AFTER    22 YERS A GO 

Ƴata ina ƴata kabarni Abbas nakoma naɗauko ƴata takoma cikin gidan banason rasata itama kasakeni?? Hajiya kursum kenan

Abbas daketa faman janyota yanacewa”A’a mami plxxxx muje Hayat tariga takoma idan kikace binta zakiyi kema kasheki zasuyi dan Allah kizo muje mami tinkan yaƙarasa rufe bakinsa sukaji harbin bindiga da ɗanƙaramin ihu take gidan yakama da wuta”

Wani irin ƙara mami tasaki tabi kan titi da gudu bayanta Abbas yabi yanacewa”dan Allah mamy kitsaya kada wani Abu yasameki” ;

Amma inagudu take sosai gadik kan Alama tasoma ficewa Hayyacinta

Wata ƙatuwar motace benzz baƙa wull tadanno dagudu jikake ƙuuuuuuuuuuut yana ƙorin taka birki amma ina saboda tariga ta tinkaroshi dagudu hakan yasa saida yaɗan bogeta tafaɗi Asume goshinta yafashe sai jini ke tsartuwa

Ihu Abbas yasaki yanafaɗin wayyo mamy na kada narasaki kema dan Allah kitashi yaƙarasa maganar yaƙasawa inda take yanafaman jijjigata

Amatiƙar tsorace wani kyakykyawan Mutum yafito yanacewa ɗaukota muje Asibiti gashi Sai zubar jini take baɓata lokacisuka sata mota yaɗauke hanyar Asibi cikin seconds 4 sukaƙarso domin baƙaramin gudu sukeba

Suna zuwa suka fito da ita Amma nurses ɗin sundage saiyazo da police dakanshi yawuce office ɗin doctor john yamasa bayani komai Dama Abokinsane ba ɓata lokaci Akashiga Emargency room da ita
Saibayan 3 hours suka fito dasauri Alaji da Abbas suke tanbayar wane hali take ciki s yace she is owk yanzu munbata kulawarda yadace sai zuwa safiya idan ta farka magane wane condition take ciki so ku kwantar da hankaliku she Safe””

Gyaɗa kai Abbas yayi sannan yanemi guri yazauna yanamai dafe kansa

Alaji yace”doctor john pllxx And plxxx yanamai haɗa hannayensa Alamar roƙo plzzz tell me what’s is Happening to my wife?? if she die plxx dont hide me tell me true”””

So plxx lest go to my Office Alaji”

Dont say that john plzzz tell mee???

Hannunsa yaja shiko yabisa kamar wawa danyaga Ayyanawa Aransa Hajiya mabroka ta mutu

Shikansa Abbas bin bayansu yayi

Wani ɗakin yanunamasa kwancetake rufe da farin ƙyalle tindaga kan Ƙafafunta harzuwa kanta

Jikinsa narawa da bakinsa yake furta “INNALILLAHI WA’INNA ILAIHIN RAJU’UN” Itace kalmarda yaketa Anbata kawai buɗe fuskanta yayi dik bandege ko ina lalle baƙaramun Accident tayiba cikinta yashafa yananan Qlau ba ko kwarzane durƙushewa yayi gun yana kuka maitaɓa zuciya dik da tayi cutardashi Azamansu na Aure amma yaji zafin mutuwarta shikansa Abbas saida yazubda hawaye ganin babban mutum irin wannan yana kuka

Haƙuri doctor yasoma bashi tareda miƙamasa wata wasiƙar datace Abasa kafin ta mutu

Ahankali ya warware wasiƙar yafara karantawa”””””” KAYI KAƘURI MIJINA NASAN NACUTAR DAKAI BA ADADI GASHI YANZU ƘARSHENA YAZO DAN ALLAH KOBAYAB RAINA KADA KABARI NAWAR TAYI MARAICI NAZO NE DAN NAMAKA ASIRI KADAINA KULA MAHAIFIYARKA GABAƊAYA SAINI SAI WANNAN BALA’IN YAFAƊAMUN DAN ALLAH KAYAFEMUN ZANMUTU DA NADAMAE ABINDA NA AIKATAMA ITAMA MAMA KAROƘETA TAYAFEMUN INASONKA MIJINA KUMA ƊANDA KECIKINA YANA SONKA SAƘO DAGA HAJIYA MABROKA MATARKA ZUWAGA MIJINA ALAJI TIJJANI ƊANKASUWA””

Matsanancin kuka yafashe dashi wani sashen zuciyarsa natsarta masa tsanarta indawani sashe ke tausayawa Nawar cikin kuka yace”nayafemiki nayafemiki”

Daƙyar Abbas da doctor sukasamu yanatsu daganan yakira Hajiya mama yagayamata dik da Mabroka tamata ɗibar Albarka Amma Atake tace tayafemata dajin tausayin Nawar to da gawar zakazonan ko?

Yace’eh Anan yagayamata waɗanda yaƙaɗe”

Tace”to yazakaiyi dasu tinda yau yakamata kajuyo tinɗazu take tanbayar mamanta da Abbanta” Alaji yace” kada kigayamata komai kuma zanzo yanzu saidai dik yadda takasance da petien ɗin haka zanyi”

Hjy mm tace”to Allah yabata lafiya kaima Allah yamaidaka lafiya”

Ya ansa da Ameen sannan yakatse kiran

Maida kallansa yayi ga Abbas yace”ina ƴan’uwanku suke? zan tafine gida niba ɗan nanbane

Cikin wani yanayi Abbas yace muma bamusan inda zamuba janyo Ƴan’uwanmu Kamarr tona Asirin kanmu ne

Alaji tijjani yace” banganeba mekake son ɓayewa??”

Abbas yace labarin nada tsawo kuma zamanmu Anan garin haɗarine babba wllh

Jinjina kai Alaji yayi sannan yace zakubini?

Dasauri Abbas ya Amsa da eh

Dama likita baya ɗakin danhaka yajw yasami doctor Akan Amaidamasa petien ɗin mota zasu tafi zaisa Abata kulawa Acan bagardama ko Akasata motar da gawar mabroka sukaɗau hanyar Niger delta…. . .

TO NIKAM ZANDAI SAMEKU DAGA BAYA ANMA YAXU HUTAWA ZANYI…..

COMMENTS AND SHARE FANSS

My number 09030835117 OR 07031012948

(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)
[28/10 11:18 am] 🥰Mujaheedah🥰: RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA
Page 56 to 57

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

28/10/2021 OCTOBER THURSDAY

STORY AND WRITTEN BY MUJAHEEDAH (😍ƳARBAEEWA😍) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

-AYI HAƘURI FANSSS KWANA 2 BANI BA TYPINGS HAKAN TAFARUNE SABODA BANADA LAFIYA YANXU HAKAMA NAƊAN DAURENE NAYI WANNAN KUYI HAƘURI DAN PAGE ƊIN BATSAWO ZAIYIBA,, MASU COMMENTS DAMA WAƊANDA SUKADAMU DA CIWONA SAƘONNIKU NAXUWAMIN AKAI AKAI NAGODE ALLAH YABAR ZUMUNCI

     Basu saukaba sai  Around 9:30  nasafiya kenan kwana sukayi  suna tafiya gidan babbane Akwai ƴan Aiki da secorites birjik Agidan Alaji tijjani kobayan zamansa ɗankasuwa shine babban Manejar na man Nawar oil and gas wannan mallakinsa ne yanada ƙuɗi sosai Amma sam baida girman Akwai tausayi ƴaɗaya takk ya mallaka Nawar baisake haihuwaba bayan wasu shekaru saiga ciki ya bayyana gun mabroka yayi murna sosai saigashi kuma garin son duniya irin nata yasa itada cikin dik sunmutu A hatsarin    Yanzu nawar tanada Shekara 22 A duniya     tinda yashigo gidan yake sukuku yanayinsa kawai zaka kalla kasan yanacikin damuwa dagudu Nawar tazo tayi Hugging ɗinsa  tace"daddy inakiran mommy Amma bansamu nasoma jin tsoro" 

Muje ciki kawai yace
Hardasu Abbas sukashiga Abba suwaye waɗannan kuma?
Kincika tanbaya Nawar Ahankali zakisan komai gamedasu
Kafin nan Nawar inason kinsan Ƙaddara kuma kiyarda da ita sa’annan kisan komai yin Allah ne Rayuwa dama mutuwa dik yadda ɗan Aɗam yaƙuna son Mutum ɗan Uwansa baikai Allah ba sabodaa shine ya Halattashi

Abbah Mekakeson faɗamun??

Saida yaja dogon numfashi yasauke sannan yace”Allah shine yabamu Mabruka kuma Ayanzu yaƙarɓe Abarsa yaƙare yana zubda ƙwallah”

Aɗan zabure tamiƙe tace” Abbah kananufin Mommy Mommyna wai itace ta mutu????”

Gyaɗa mata kai kawai yayi Kukatafashe dashi matsananci ..

AFTER 20 yers*

Abubuwa dayawa sunfaru daga ciki harda kammala karatun Abbas Abbah yabashi Aiki A companynsa na Nawar oil and gas shida Nawar shaƙuwa tashiga tsakaninsu sosai wanda harda soyayya Aciki Abbah yaji daɗin haka Harda hjy mama tayi murna dajin hakan domin yanzu sunzama ɗaya sunsan komai gamedasu burin hajiya mama ɗaya Abbah ya Aure mamy kawai

Ayanzu nawar tanatsu sosai saidai tazama so silent

Zaune suke dika Abbah Hajiya Mama Nawar Abbas da Mamy dasuka zama kamar ƴan gida Amma har lokacin mamy bata magana iyakaci tabika da ido Alaji tijjani yanzu haka yana shirye shiryen fitarda ita waje dan Aduba lafiyar ƙwaƙwalwarta News suke Kalla kwatsamman saiga Hayat tana magana Akan hukuncinda Aka yankewasu Aufa Aɗan zabure Mamy tamiƙe zaune domin Ada tana kwance ne kanta nakan cinyar Nawar cikin rawar murya tafara magana”Anya wannan ba ƴatabace? wannan ba Hayat ɗinabace hardasunansu iri ɗaya fa””

 Abbas yaƙaraso gun shima yariƙe kamar yadda Nawar ke ƙoƙarin riƙeta 

Yace”mamy kinsani Hayat tamutu Agabanki gidan yaƙone dasu wannan ba ƴarki bace tayama ƴarki zatarayu kamar wannan dan Allah mamy kidaina irin haka komawatayi tazauna jiki ba ƙwari sai kuka dayaƙwacemata

Bayan wasu kwanaki Aka kai mamy ƙasar waje bayan bincike da gwaje gwajen sunnuna ƙwaƙwalwarta ƙalau take Kawai tana shock ne kuma yakamata Adaina mata Abunda zaiɓatamata rai

Gida suka dawo sukacigaba da kula da mamy cikin ikon Allah tafara sakewa harma sunshawo kanta tayarda da Auren Abbah Alaji tijjani

Ansha biki kam saura nasu Nawar Amma har gobe Hayat na zuciyar mamy kuma tanada yaƙinin bata mutuba……………… . .

My whatsApp number 09030835117
OR

07031012948

(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)

[29/10 11:01 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!
PAGE 58 TO 59

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

STORY AND WRITTEN BY MUJAHEEDAH (😘ƳARBAEEWA) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

29/10/2021 Friday october

   °°°After 2 letter Mamy nahanga taxama hajiyarta Wani yarone dabazai haura 4 yakekan cinyarta sai shagwaɓa yakemata wai Abbah yajima baidawoba  Yaronda ta haifa kenan  Najeeb..

kuma Anɗaura Auren Abbas da nawar harma sunhaifi ƴa kyakkyawa maikamada Hayat kuma takarbe sunan Hayat suna ɗayan Part ɗin gidan ba Abinda kemun sabon Ahalin suna zaune lafiya saidai harko yaushe ƙaunar ƴarta da tinaninta sunanan maƙale Aranta. Uwa da ƴa kenan… ..

©©©®®®®~~~~©©©®®® °°°°°°°°©©©®®®

    CONTIUNE ~~~~____××××××××××___CIGABAN LABARIN





  Tinda tasauka jirgi direct main house ɗinsa tanufa
Bawani gardama securites sukabarta tawuce domin ita ba ɓoyayya bace Awurinsu 

Tanashiga babban palourns taji motsi dan haka direct takutsa kai ciki Agajiye take kuma Afusace Abinda tagani yakusa haukatata domin har numfashinta yaɗauke na wucen gadi….

Zaune yake kan wata makekiyar kujera ta Alfarma sai dariya yake yana waya kusadashi kuma wata mata ce kwance kan kafaɗarsa hannayensu sarƙe dana juna

Cikin fushi taƙaraso gabansu tareda fisgo matar faɗuwa tayi harda kanta yaɗan bugu ƙaramar ƙara tasaki    

Aɗan razane Alaji garba yace yamiƙamata hannuna da niyar tashinta yanafaɗin bakidaiji ciwoba ko??
Cikin fushi Marwa tace” wallahi idan baka matsa daga kusa da itaba wallahi saina mata illah
Kananan kana sheƙe Ayarka Ashe kabarmu Achan har ɗanka yana prison yanzu amma kai hankalinka kwance ba Abinda yadameka kananan kana dadironka kaida wannan karuwar……” ..

Bata ƙarasaba taji wasu zafafan maruka har 3 Atare saida jinta yaɗauke naɗan wasu seconds kafintadawo hayyacinta taji yanafaɗin ” idan bakinki yaƙara kiran matata karuwa wllh saina sassaɓamiki saina miki Abinda bakiyi tsammaniba Inaruwana da maganar Aufan Ai ɗankine kinlalatashi yazama mazinaci Ai hakan yamun daidai inasane naƙi zuwa kuma dik nayanke wata sadarwa dazata haɗamu dake””

Cikin mamaki tsoro Al’ajabi hjy marwa tace” cikin ina. ina bangane matar kaba? yaushe ka Aureta?? kana sane kabari ɗanmu yake zaman prison? Akab wannan karuwar zaka dakeni???””

.
Kallan banza yawatsamata kafin yace”ɗanki dai nibawata Alaƙa tsakaninmu tini nasallamamiki shi kawai najashi Ajikine tareda sakemishi ƙuɗi saboda ya Ansa sunan ɗana kuma nakafa tarko dashi Alhdllh yanzu burina yacika gani Amatsayin governor kuma ban aikata komaiba nabari Anhukunta ɗana hakan yasa nasamu kujerar mulki nan take saboda mulkin nan kowama zan iya salwantarda rayuwarshi ba ɗanaba harta ke dakike Ansa sunan matata wllh zan iya kawardake idan zakimin Shamaki Akan mulkina wannan kuma matatace Anɗaura Aurenmu wata 3 dasuka wuce danaje Abuja dagacan nayo nan”” Yaƙarasa maganar yanajanyo Zuzu jikinsa

Cikin kuka tace”kacucemu Alaji kaɓata rayuwar ɗanka Akan san duniyrka kahana yasamu tarbiya gashi yaƙare A prison kuma kazo ka Aure wata bansaniba Allah ya isa tsakanina dake kuma wllh ƙarshenka bazaiyi kyauba nayi nadamar Aurenka ni mabroka nayi danasanin Ansa sunan matarka taƙarashe zancen cikin matsanancin kuka”

Dariya yafashe da ita naɗan wani lokaci kafin yadaina yamurtuƙe fuska kamar bashiba yace”ya isa haka kidaina zagina gaban matata Ai son ƙuɗi dashegen kwanayin iyayenki yajamiki suka Auramiki ni ba bincike saboda sunga ƙuɗi Akwai ƙuɗi yarinya kici harkibarsu Amma yanzu bake nake yayiba dama kyanki sha’awarki yasa na Aureki amma ni bana sonki kinga wadda mukayi Auren soyayya sunanta zuzu kuma itace zatafara haifamun ƴaƴa kyawawa masu tarbiya marasa son Abun duniya daga ƙarshe inasonkisani kibini Ahankali kuma idan ba hakaba zanyi maganinki kamar yadda nasaba tallarki Amatsayin matata zancigaba ita zuzu inakishinta bawanda zaisan da zamanta indai A duniyar siyasane wannan saike kece ƴar mayu” yana dariya shida zuzu sukawuce maƙale da juna…

Zubewa ƙasa mabroka tayi tanakuka maicin zuciya mai ɗaukeda nadama danasani dakuma jin haushi iyayenta lalle sunbi ƙuɗi dan ita sam batasoshiba Amma saigashi iyayenta suka dage saida ta Aure shi yau gashi wagari yawaya????

(NIKO NACE DAMA DIK WANDA YAHAU MOTAR ƘWAƊAYI TOFA ZA’A SAUKESHI ATASHAR WALAƘANCI. ALLAH KABAMU NAMU KARABAMU DA ƘWAƊAYA ALLAH INA GODEMA DABAKA BAMU IYAYE MAYUN ƘUƊIBA WAƊANDA SUKE HAKA ALLAH KASHIRYASU)

©©©©©©

Tajima tana kuka Agun haɗida danasani kala kala daga ƙarshe naga ramiƙe tsaye tana Murmushi kome tatina oho? kawai naji tace”wllh Alaji garba kayi kuskure saunazamema mugun tabo wllh sainazama sanadiyar rasa wannan kujerar da kake taƙama da ita wllh saina zamema bala’ bazan bari kaci bulus gareniba dole na nunama

   ********RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!!!!

TAUUUUU ANAWATA GA WATA KENAN???🤔🤔🤔🤔 BADAI ZANCE KOMAIBA SAIMUN HAƊE A NEXT FAGE IDAN NAGA COMMENTS DAYAWA NACIGABA IDAN BABU NAJE HUTUN TYPING ABUNA💃💃💃💃💃 DIK YADDA KUKA ZAƁA

°°°¥¥¥¥¥HAPPY JUMU'AT ALL MUSLEEM UMMAH FROM MUJAHEEDAH (ƳARBAEEWA) Allah kaba ƙasarmu nageri'a zama lafiya Ameen°°°°¥¥¥¥

COMMENTS AND SHARE FANSSSSS

{ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️}
[31/10 12:51 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUƘAR FANSA!- Page 60 TO 61-

STORY AND WRITTEN BY✍🏼 MUJAHEEDAH🥰 {ƳARBAEEWA😘} HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*       

SUNDAY 31/10/2021 OCTOBER

Washe gari tindasafe tadawo nigeri'a  batareda sanin secorities ba taje gidansa na sirri domunyin wani bincike nata   bisa sa'a bakowa Amma gidan yasha tsaro gashi lungu lungu Hong tayi gate man ne kawai yabuɗe yatsaidata yace" hajiya Ai ba kowa Aciki dika yaran sunfita yanzu"

Murmushi hjy marwa tayi kafin tace”nasani Ai Alaji ne yaturoni ɗaukarmasa wani saƙa buɗemun nayi sauri”

Baɓata lokaci yabuɗemata tadanna hancin motarta ciki
Cikin sauri tafara shiga ɗakin nafarko tarkon ƴandabanda kemasa Aikine kawai Aciki waɗanda kemasa Aiki wayarta tacire tayi vide’o da photonan makaman ƴandaban ɗayan ɗakin yatashiga dakyar tasamu yabuɗe nankam duhu sosai saida tayi amfani da hasken fitilarta tana haska wani gefe jini tagani sosai bata ƙara tsinkewaba saida taga mutum Ne cikin buhun tabbas yamutu baya motsi ta tsorata sosai bata taɓa ɗaukar rashin imanin Alaji garba yakai hakaba wannan ya tabbatarmata Ita kanta idan yaganota tabbbas xaikasheta cikin rawar jiki tacigaba da ɗaukar vide’o recoding tareda ƙarfin halin buɗa buhun wani babban mutum ya bayyana Aciki wanda baxaka iyaganin fuskarsaba saboda duka dayasha ga sara dik jini yagama wankemasa fuska haryaxama sare -sare tatsora sosai mikewa tayi tafara binciken wasu takardu hanin lkc naƙuremata yasa ta ɗauke wani file da taga Anrubuta Alaji HUSSAIN MA’AJI
Motsi tafara ji dasauri taɗauke takardun dawayarta tagudu ƙoƙarin saita nutsuwarta tayi Amma still hankalinta yaƙi kwanciya motar ta tashiga tace buɗemun zanwuce ƙuɗi tabashi tace kada kabari yaran gidan susan nazo
Yana washe baki dan yaga ƙuɗi damashi mayen ƙuɗi ne yace Angama hajiya…..

Tinda tafito take tinani tabbas tasan idan yagane taxo gidan xaiɗauke mataki Akanta to yaxatayi??? kifa kanta tayi kan set’aring motar tadaina tafiya tanatinanin mafita wata zuciyarta tace”kawai kihaɗa hannu da wannan barrister” Amincewa shawar zuciyarta tayi takira number brr, kb tace yaturomata dika details ɗin wannan brr, ɗin Shinko jin hakan yaɗauka wani mugun mataka zata ɗauka cikin jindaɗi yace wani Abu yafarune hjy?? kawai katuromun nace yanzu tanagama faɗa takatse kiran saida yayi dariyar mugunta yace “kingama yawo shegiya Take yaneme komai harda inda take zaune dama sanin mutuwar iyayenta komaidai dayashafeta saida yaturawa hjy marwa………………

BAKWA COMMENTS SHYS NAYI GUNTUN PAGE

share and comments plxxx

(ALƘHALAMI 🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)
[01/11 11:42 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!-

Page 62 to 63

STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰MUJAHEEDAH🥰 {ƳARBAEEWA😍} HEEDAH HAYDAR OTHSMAN

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

MONDAY 1/11/2021 NOVEMBER

ƙoƙarin neman layin hayat take Amma sam takasa samu hkn yasa tayanke shawar tatinkare gidansu kawai tindatasamu dika information Akanta.  Motar tajuya zuwa gidan babah........

Anwar da Al’ameen kuwa sunje gida batanan suka kira billy tagayamusu Ai tanagidan babah yanzu hakama canzataje tasameta, sukace to tafito gasunan Awaje suje tare kawai dama Abazata zasuzomata, fitowa tayi sukawuce

Kwance take kan 3 seater laptot ɗinta kan cikinta tana wani Aiki lokaci lokaci takan sha fruit salad dake kan ɗan ƙaramin stoll na glass da tajanyo kusada kujerar, Sanye take da wani less Ash yasha ɗinkin buba tayi matiƙar kyau ciki kanta ba ɗankawali ƙananan kalbarda Akamata dik tabaje kan hannun kujerar fuskarta ba kwalliya Amma sai Annuri kefita kallo ɗaya zakamata kasan yau hankalinta kwance yake.

 Sam bataji ƙarar buɗe gate ɗinba ballantana shigowarsu palourn zuwa sallamarsu 

Zubamata ido Anwar yayi Aransa yace gaskiya she is really beautifull so cutie

Billy taƙara indatake tajanye laptot ɗin da ƙarfi Cikin ɗan razana tamiƙe zaune ganin billy ce yasa tasauke Ajiyar zuciya tace”tace banza kintsoratani banjishigowarkiba” miƙa hannu tayi taƙarɓe laptot ɗin tace”bani kada kiɓatamun Aiki tinjiya nake yasu mama taƙarasa maganar tana maida idanta kan laptot ɗin,

Billy tace” tayako zakiji kinanan kina Abu ɗaya nidai bansan sanda zaki hutaba, tamaida kallonta gasu Anwar tace kuzauna tinda ita bazata baku damar ba” itama tazauna gefen hayat,

Sai datayi maganar hayat taɗago tagansu ido taɗan kwalalo cikin mamaki tace”kai billy bakida kirki kinsan bake ƙaɗaibace amma baki faɗamunba tinɗazu taƙarasa maganar tanajan ƙaramin mayafinta tayana Akanta tarda ɗanama billy duka Abaya,,

Ouut “sokike kikaryamun baya ko kaganta ko baby” cikin shagwaɓa tayi maganar tana kallon Al’ameen,

Itada Anwar suka haɗa baki wurin cewa”baby manya”

Anwar yace”Haryanzu fushi Akedani ko? nazo bada haƙurine Amun Afuwa” yahaɗa hannayensa Alamar roƙo.

Murmushi tayi kafin tace”ah ai nice mailaifin dan haka Amun Afuwa komai yawuce ai missUnderstanding ne mukasamu kawai”

Al’ameen yace”hakane Allah yatsare gaba kuma Acigaba da bawa zuciya haƙuri Adaina saurin fushi”

Atare suka Ansa da insha allah zamu kiyaye

Hayat tafara kwalawa Ameena kira dasauri tazo tace gani Aunty lafiya

Hayat tace”jeki gayawa rabi tahaɗa Abincin dayawa munyi baƙi sannan ki kawomusu drinks”

Saida tagaidasu sannan tace to Aunty

Fira sukacigaba dayi hartakawo drinks ɗin

Anwar yace”wai nikam ina babah banji motsintaba kuwa”

Hayat tace”taɗanje barkane maƙota gidan bakowa nice sai Ameena saiko rabi mai Aikinsu.

Basu gama maganarba saigata tadawo gaisawa sukashiga yi haɗida ɗan tsokanar juna musamman itada Al”ameen

Sale maigadine yashigo da sallama bayan yagaidasu yace”barrister Hayat wai kinyi baƙuwa Awaje tanason magana dake”

Hayat tace”baƙuwa kuma? wacece?”

Sale yace”gaskiya bansaniba tana cikin motarta dai yaro ta ai ko itako tanadawaje naleƙa amma banga fuskartaba”

Hayat tace”tace kaje kace nace tayi haƙuri bana zantawa da mutane A gida tabari sai gobe muhaɗu office”

Sale yace” to angama hajiyata”
Girgiza kai tayi kawai shikuwa yawuce

Baifi 1 minutes ba saigashi yadawo yace”matar govener nace hajiya marwa waitakeson magana dake maganar nada mahimmanci”

Miƙewa tsaye tayi cikin mamaki da fargaba Hakasu billy cikin haɗa baki sukace “HAJIYA MARWA KUMA????? MEYAKAWOTA GURINKI KUMA?????………………

©©©©©©©©©©©^®®®®®®®^^^®®®®®¥©©

SAIMU HAƊU A NEXT PAGE DANJIN MEYAKAWO HAJIYA MARWA

PLXXX COMMENTS AND SHARE

My whatsApp numbers 09030835117 OR 07031012948

{ALƘHALAMI🖊️TAFI TAKOBI⚔️}
[02/11 1:54 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!

Page 64 to 65

STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰MUJAHEEDAH🥰 {ƳARBAEEWA} HEEDAH HAYDAR OSMTHMAN

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

TUESDAY 2/11/2021 NOVEMBER


 Hayat ce tayi ƙarfin halin cewa"kaje kashigo da ita inda Akatanada dan hutawa ke ko Ameena kikaimana drink, ku kuwa kuci  Abincinku nizanje nazanta da ita""

Anwar yamiƙe yace'”saidai muje tare dan bamusan dawane yanayi tazoba”

Hayat tace” plxx calm down Anwar bazata zo daniyar cutata harcikin gidanmu bafa”

Billy tace”munsan dahaka Amma dole mubiki”

Muhseen yace”a’a baza’ayi hakaba tinda kai kadage ke Hayat kiyi haƙuri kuje tare inyaso mu saimujiraku Anan Allah yafidda ku shairinta”

Babah tace”hakane kuje ku biyun kuko kuzo kuci Abincin”

Azaune suka hangota tasha tsadadden less kallon ɗaya zaka mata kasan naira tasamu zama amma kana kallon fuskarta zakasan sadumuwa tamata yawa

Ahankali suka ƙarasa gun tareda zama suma kan kujerun robar da Aka Ajiye kusa da wani table na rober shima sallama suka mata sam batamaji zuwansuba saida Anwar yayi gyaran murya sannan taɗago

Hayat tace”lafiya irin shiga wannan dogon tinani haka??”

Ajiyae zuciya marwa tasauke kafin tace”Nazone muyi wata magana mahimmiya amma meyasa kikazo da wannan tanuna Anwar kodai baki yarda danibane””

Anwar yabata Ansa”Anan ba maganar yadda ko rashinta idan Anduba Abinda yataɓa haɗaku dakuma irin kalamanda kika faɗa kuma kinzo haka kawai bamusan dalilin zuwankiba munganki kamar daga sama kinga dole Ayitaka tsantsan dake”‘

Murmushi marwa tayi tace”kai saurayintane kenan??? Hmmmmm banzo daniyar cutarda itaba da dawata manufa Azuciyata da saidai muhaɗu Awaje bawai gidansuba”””

Hayat tasauke numfashi tace”shi wadda zan Aurane nanda lokaci ƙaɗan kuma Abokin Aiki nane, hakane munyarda dake so dik Abinda kikeson faɗimin zaki iyafaɗa gabansa dan koda baki ganniba shi zaki iyafaɗawa matsalarda tashafeni domun nidashi ba banbanci”””

Murmushi Anwar yayi dan yaji daɗin maganarta

Marwa tace”hakan nada kyau kuma kundace Allah yatabbatar da Alkhairi”

Anwar yace”AMEEN””

Gyara zama warwa tayi kafin tafara magana”nasan zakiyi mamakin ganina dama mamakin jin Abinda yakawoni wadda kuma idan kinduba da fuskar basira ba Abin mamaki bane, dalilin zuwana nafarko inabaki haƙuri Akan Abinda yafaru Abaya dalili nagaba inason kisani cewa nazone inason kimaka mijina Alhaji garba A kotu…………………………….

TOFA WATA SABUWA

PLXXXX COMMENTS AND SHARE FANSSS

My whatsApp numbers 09030835117
OR
07031012948

(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)
[03/11 10:56 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!

Page 66 to 67

°°° TSORY AND °°° WRITTEN BY ✍🏼 MUJAHEEDAH (ƳARBAEEWA) 😘MATAR MALAM😘 HEEDAH HAYDAR OSTHMAN°°°

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* 💫💫

🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

WENESDAY 2/11/2021 NOVEMBET

https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo
        Damamaki Hayat tace" Are you serious or jocking with me???"

Murmushi hjy marwa tayi tace” Not at all believe me Ayanzu shirye nake danatona Asirinsa inason duniya tasan Al’haji garba he is betray man”

Anwar yace”Amma taya kuke tinanin tonamasa Asiri ba wata hujja mai ƙarfi”

Hajiya marwa tace”ai banfito wasan ba saida nashirya kunga wannan vide’o””

Atare suka kalla

Anwar yace’lalle wannan baƙaramun mugubane”

Marwa tace”shi cinnakane baisan nagidaba akan mulkinsa ba a’abinda bazai iya aikatawaba basu labarin yadda sukayi dashi tayi, kuma inada tabbacin shiya kashe babanki kuma ya mallake dukiyarsa kinga file ɗin””

Hannunta rawa taƙarɓa sukafara dubawa itada Anwar

share hawayenta tayi tace”yacutarda ni sosai nayasa inarayuwa kamar wata mahaukaciya nasara dik wata soyayya Amma banatinanin wannan ƙaɗai zata ishemu shaida”

Anwar yace”kiyi haƙuri ai yanzu komai yanadaf dakawowa ƙarshe wannan zai isa saidai muneme ƙari gobe kimiƙa setment ɗin ga Alƙali bama buƙatar police kawai kotu yakamata ta Aikamasa sammaci direct natana nemansa da gaggawa”

Hjy marwa tace”wannan yayi amma kusani 24 hours sukaragemuna domun gobe wada haka yazama gwamna kuma dazarar yahau wallahi ba Abinda zamu iya”

Hayat tace”hakane ammafa kema kinacikin hatsari dan dole yayi bincike Akanki'”

murmushi hjy marwa tayi tace” nasani kuma ni inaji ajikina zaima kasheni akan wannan Amma sam bandamuba indai za’asamu adalci Akan abubuwanda ya aikata””

Anwar yagyaɗa kansa yace”zanyi ƙoƙarin ganin nazama ɗaya daga cikin securites ɗinsa mafi kusanci domun samomuna wasu Hujjoji””

Hayat tace”Ammafa aikin naka akwai hatsari”

“kada kidamu Adalci mukeso daga yanzu aikinmu zaifara sannan ba buƙatar kowa yasan wannan kuma zamuriƙa communicating ta wannan kowayasa wannan ƙaramun Abun Akunnensa wannan Agaban rigarsa na kunne domun magana narigan domun haskomuna inda mutum yake koda yashiga hatsari Allah yatsaremu”

Suka ansa da Ameen

bayan gama tattaunawar suka rabu

Washe gari hayat tamiƙa case ɗinga Alƙali bayan bincekenda yayi yasaka hannu akan kotu nasan zama dashi yau da 12:15 A.m yabada wasiƙar gawani messinger Akan yatabbata yabashi hannu da hannu

Kiransu Anwar da marwa tayi tafaɗamusu Abinda akeciki sannan tashige offise ɗinta

Ahankali yake saukowa daga kan jirgi fuskarnan saiwashewa take domun gani yake harma yafara mulkin ƙasar mutane kuwa dik suncika Aire-port ɗin saiɗagamasa hannu suke, Shima yanaɗagamusu yanufi mota daga gefe nahango Anwar yatsuke cikin sute ɗinsa daf yake da Al’haji garba saikareshi yake yanaƙoƙarin sakashi mota shida sauran securites ɗin, yanashiga motar shima yashiga yafara jan motar direct inda za’arantsardashi suka nufa

Hajiya marwa kuwa sai fasa da marwa take A palourn tana kallon Anwar dasu garba aɗan ƙaramar cameran da yabasu hakama Hayat kowannanensu da Abinda yake saƙawa Aransa

Harsunshiga wurin Anadaf dafarawa wani dagacikin mairantsarwar yace””ADAKATAAAAA””

HMMMMMMMMM AKWAI ƘURA KENAN, KOYAXATA KASANCE????!!!! MUHAƊU A NEXT PAGE.. NIMADAI ANAN ZANDAKATA

COMMENTS AND SHARES PLZZZZZ

My numbers 09030835117 or
07031012948

(ALƘHALAMI 🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)

[04/11 7:46 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!-
Page 68 to 69

STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR MLM😘) ƳARBAEEWA HEEDAH HAYDAR OSTHMAN-

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

THURSDAY 4/11/2021 NOVEMBER-

INAMAI FARINCIKIN SANARDAKU MASOYANA NAN BADA JIMAWABA XANFARA NEW BUK ƊINA AMMA NAƘUƊI NE MAISUNA MAIZAMAN KANTA! KE KAI DAJIN WANNAN SUNAN KASAN BAƘARYA YA KUNSHE ABUBUWA DA DAMA SOYAYYAH TAUSAYI TUGGU MUNAFARCI CIN AMANA DAKUMA BARIKI KAI NIKAINA NAMATSU DANA XAUNA NAFARA NAXARIN WANNAN ƘASAITACCEN LITTAFIN DOMUN BAƘARYA, YI GAGGAWAR MAGANA TA WANNAN NUMBER 09030835117 DOMUN SAMUN NAKA RABON KADA KUMANTA PAID BUK NE AKAN KATIN 200 M.T.N HANXARTA KA KI ANTAYO DOMUN KWASAR NAKA KI GARAƁASA,, KADA KISAKE KADA KASAKE ABAKA LABARI💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃

®®®®®®®®®®®®®®

https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo

£££££££®®®®££££££

Ƙwalalo ido Alhaji garba yayi yace”Akan me kuma saboda me??”

Mutumin yace”saboda wannan yamiƙamasa envalop ɗinda keɗauke da wasiƙar”

mutumin yace”bazaiyu Arantsarda Al’haji garba ba Alhalin yana under investigation kuma akan Aiki maihaɗarin tsiya Kotu ta aikomasa sammacine akan ansaka ƙararsa saboda Anazarginsa da tauye hakken jama’a bugu da ƙari yakashe Al’haji Hussain ma’aji saiyaje kotu idan ya ansa tanbayoyi kuma tawankeshi daga zargin inba gaskiya bane za’a ɗaurashi inko gaskiyane shikenan zaiƙarɓe hukuncinsa mukuwa muɗaura wani maigaskiya zama yaƙare kowa yawatse”

Aiko kowa da Abinda yakecewa

Ran Alhaji garba yayi matiƙar ɓaci kuma tsoro yabbaya A xuciyarsa saifaman tanbayar Zuciyarsa yake wanene yasan wannan labari nasama da shekaru 23? bayan yashafe dika Ahalinsa? Aiko kowaye yamasa irin wannana aiki wallahi saiyaɗau mummunan mataki Akansa koma waye”

Ahasale yabar gun yashiga mota zuwa gida

Hayat itada billy sai dariya suke danganin irin ruɗunda yashiga

Marwa kuwa murmushi tayi tace wasa farin girki””

Auwar ne ke driving cikin masifa Al’aji garba yace kaini gidan sirrina”

Aikuwa hakan takasance bayan sunje Afusace yafita motar yace kajirani nan

Sudugujane keta sheƙe Ayarsu ga kayan shaye shaye nan

Cikin fusata Al’haji garba yafara masifa “kunanan kuna sheƙe Ayarku niko inacen da tulin damuwa da tashin hankali ya’akayi akasamu shaidar nine nakashe Al’aji garba kuma nama wasu mirɗiya kan dukiyoyinsu? lalle Akwai munafuki tare damu kuma inason nanda 4 hours Asamomun labarai gameda wanda ya aikatamun wannan yanzu zanje kotun ku kuwa aikinku yafara” Baijira cewarsuba yafice yakoma motar yace muje kotun…….. . ..

Hmmmmmmmmmmmmm bance komaiba koya xata kaya???????? muhaɗu A next page

My whatsApp number 09030835117 or 07031012948

(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)
[04/11 9:46 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!-

page 70 to 71

STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) Ƴarbaeewa HEEDAH HAYDAR OSTHMAN-

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

©©©©©¥¥¥^^^^©©©©©

Muje kotun kawai wayar sa yaɗaga yakira inason Atanadarmun lauyer A higher court A yanxu ganinan zuwa kotun banji me Akace aɗayan gefenba yadatse kiran

Kowa ya hallara Akotu harma Anfara yaƙarasa shiga yayi anwar yayi zamansa Amota

Alƙali yace”idan Alaji garba yanakusa kotu nasan ganinshi agabanta”

Bawani ɓata lokaci yatashi yashiga zagayen da aka tanada domun masu laifi

Alƙali yace”zaka iya gayamuna sunanka?? kuma kace kayi alƙawarin faɗar gaskiya”

Sunana Al’haji garba ɗantakarar govener na wannan jahar, nayi Alƙawarin faɗar gaskiya”

Alƙali yace” kasan dalilin zuwanka nan???”

Garba yace”a’a kawai naga takardar sammaci a bainar jama’a lokacinda ake shirin rantsar dani gashi silar hakan yasa andakatar””

Alƙali yace”ataƙaice dai baka aikata laifin da ake tuhumarka dashiba??””

Jijina kai Alƙali yayi sannan yayi rubutunsa yasakecewa” Barr, Hayat Hussain tanazarginka da kashe mata mahaifi dakuma salwantar da ruwar mahaifiyarta da yayanta wadda tanada shaida Akan hakan domun Ansamu wasu file ɗauke da sa hannunka amma naƙwace gidansu idanda kuwa bakada masaniya kan mutuwar hussain bazaka samu waɗannan file ɗinba” ɗaga file ɗinsama yayi yanunamai

Saida gabansa yafaɗi ya akayi akasamu file ɗin bayan gidan sirrinsa ya ajesa wanda bamai shiga ciki dagashi saisu duguja towa ya ɗaukoshi??”””

Alƙalin yaɗan bubbuga bencinsa yace”kayi shuru garba”

Cikin dakewa yace”nibanda wata masaniya kan waɗannan”

Alƙali yace”amma ai signing ɗinkane”

Garba yace”eh nawane amma banida masaniya kansu niɗan siyasa ne dan haka zan iyatara maƙiya sosai bansaniba ko ita wasu daga abokan Adawa suka biyata domun ta tozartaniba”””

Alƙali yace” kome zaki iyacewa akan wannan barrister??””

Miƙewa tayi taje inda yake tace” ni bana siyasa bawanda zai iya sayena amma tabbas kai ka kashe mahaifina katura yaranka suka aikata hakan yanzu akalla shekara 23 kenan” Shinzaka gayawa kotu akan wane dalili ka kasheshi?? saboda ƙuɗine ko mulki ko wata ƙaddara??”

Brr, kb yamiƙe yace” Ofjection my lord baikamata brr, tariƙa wuce iyakartaba iya lauyer ce kawai bamai yanke hukunciba sannan waɗannan file da tabada nashaidar filine kawai ba shaidar kisaba dan haka tadaina yunƙurin ɗauramasa wani laifi nagode my lord” yakoma yazauna

Alƙali yace”ki kiyaye dasanin tanbayarda zakiyi”

Hayat tace” nagode my lord amma inada manyan shaida dazasu tabbatar wannan mailaifine dagaciki Akwai rezo wadda akataɓa yankewa hukunci akan fyaɗe shida Aufan watanni 2 dasuka wuce inason kotu tazomun dashi sannan zankawo wasu shaidarma bayan wannan kuma inason kotu ta’aje wadda aketuhuma anan batareda yaje gidaba””

Brrs, kb yace”inada ja Yamai shari’a haryanzu bata gabatarda shaidarba dan haka bazaiyu a’aje babban mutum kamar wannan ba anan””

Alƙali yace”bazamu aje garba ba zaitafi gida saidai kotu bata yarda da yahau karagar mulkiba kuma bayada ikon zuwa kowace ƙasa dole zaizauna nan har Agano gaskiyar wannan lamarin Sannan Kutu taɗaga wannan zama harsai nan da kwana 3 kuma A zomata da rezo sannan brr, hayat tayi ƙoƙarin kawo manyan shaidannu Akai kutu tatashi gudumur yabuga””
Dik suka miƙe

Awaje suka haɗu wata uwar harara Al’haji garba yabankawa hayat sannan yatafi shiga mota shida brr, kb ƴanjaridane sukazagayesu “rankayadaɗe mezaka iyacewa kan wannan Abun dayafaru?? sam garba baya iya magana saboda ɓacin randa yake ciki Aransa harya Aiyana kashe rezo dan karya tona asirinsa, Brr, kb yakarɓe zancen ganin garba baida ansa yace”koma yayane saizama nagaba gaskiya zata fito kuma dole masu yunƙurin ɓatamasa suna kotu tayankemusu hukunci”” baisake sairaransuba sukashige mota shida garba..

Gun hayat suka dawo kokinada Abincewa kan wannan lamarin???

Hayat yace”gaskiya gaskiya ce kuma nasan zata fito shimai laifine kuma zaiƙarɓe hukunci daidai Abinda ya aikata ba gudu ba jada baya sai anhukuntashi dan haka dik wanda yasan yazalinta yafito yabada shaida kotu zata ƙarɓamasa ƴancinsa””” tanagama faɗar hakan tawuce

Amota kuwa duguja yakira Alhaji garba yagayamai komai kan hayat kuma yasamu ƙarin bayani kan brrr, kb sannan duguja yagayamai tabbas akwai wanda ke bibiyarsu amma baigayamai anshiga ɗakin sirri ba

Alhaji garba yace dole naɗau mataki maiƙarfi gameda wannan ………..

COMMENTS AND SHARE PLXXXXXXX FANSSSSS

My whatsApp numbers 09030835117 or
07031012948

(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)
[06/11 8:24 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HAƊAUKAR FANSA-
Page 72 to 73

STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM😍) Heedah Haydar Osthman-

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

SATUDAY 6/11/2021 NOVEMBER

INSHA ALLAH 10/NOVEMBER XANSOMA TYPING MAIZAMAN KANTA! DAN HAKA FANSS KUKASANCE A ANKARE KADA KUMANTA PAID BUK NE LITTAFIN ƘUƊINE KATIN 200 NA M.T.N KAWAI XAKA XAKI TURO TA WANNAN NUMBER 09030835117 DOMUN SAMUN WANNAN ƘASAITACCEN BUK ƊIN KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI💃💃💃

After couple 3 days

HIGHER COURT

Hayat tagaba tarda dikan shidunta amma me ba rezor ciki wai yayi faɗa da yan’uwansa sunkasheshi bisa tsautsayi tayi takaicin wannan ƙwarai dan tasan wannan ma Aikin Alhaji garba ne gashi shedar da take taƙama angogeta A laptot ɗinta Ranta yaɓaci sosai yau

Kotu tayi bincike sosai kuma Anazargin garba sosai Akan laifukansa domun kuwa talakawa dayawa sunkawo ƙorafi kansa

Ganin shari’ar na neman rikita kotun Aka ɗaga zuwa 15 gawannan watan dakyar suka sami beling garba

Hayat tayi baƙinciki sosai nabada beling garba da akayi hakan tafaru ne saboda rasa wannan vide’o tayi kuma bakowa bane yarabata dashi face brr, kb

®®®© FLASH BACK©©®

Hayaniya tariƙaji Awaje kuma saiga massenger ɗinta yashigo yaga yamata mutane dayawa nasan ganinta suma sunzo shigarda ƙararsu kan Alhaji garba.

Sam ta manta laptot ɗinta nakan table ɗin kuma buɗe take tanakan nazarin vide’o ɗin nema yashigo ba ɓata lokaci tabarta tabi bayansa

Taje tafara magana dasu

Brr, kb ne yashigo harzaiwuce yaganta gaban mutane dayawa suna magana saidai baisan mesuke cewaba.
Wani yatanba lafiya sai yagayamasa Ransa yaɓace Atake ya Aiyana shiga office ɗinta dan ɓata mata record ɗinta sulalewa yayi Ahankali yashiga ciki yayi sa’a bakowa kuma ba wanda yagansa kawai yafara binciken laptot ɗin bayan yagama ganin sirrukanda keciki kawai yagoge komai yayi formating tareda freshing lapton ɗin yafice Abinsa

Itako zata shigo ta hangesa yafice dasauri bata kawo komai Arantaba saida taduba laptot ɗin taga ɓarnarda yamata gashi layin Anwar yaƙi shiga lokacin ….

Harzata shiga mota dan yau ranta Azafafe yake dasauri brr kb yariƙe murfin motar yace” kada kija da kb domun Akwai brean wahalace take bibiyanki shiyasa kike takon saƙa dani kisani koba Alhaji garba wallahi ni kabeer saina kaiki ƙasa saina rabaki da masoyanki”

Alhaji garba ne yaƙaraso fuskarsa ɗauke da murmushin mugunta yaƙarɓe zancen dacewa” ba iyaƙar masoyanta ƙaɗai zata rasaba itakanta zata iya rasa kanta lasworning kidaina bincike Akaina kuma nagane kece ƴar Hussain ɗince nayi mamaki matiƙa dake baki mutuba watakil nine zanga mutuwar taki shiyasa kikayi tsawon rai””

murmushin takaici tayi tace”ɗan Adam bai isa yawa bawa Abinda allah baiƙaddaramasa ba kasani dan kungoge waɗannan information bashi zaisa ace banda wasuba kasani kamar yadda brean ɗinku keja haka tawani shinkamanta ƴar Alhaji Hussai ma’aji ce gabanka?? shinkamanta plashing ɗinda kasaka Aɗaukoma lokacin ba’asameshiba?? to kayi taƙatsantsan wallahi nanda kwana 15 narantse A kotu bazaka shaba wallahi sai anyankema hukunci indai har ina raye ni Hayat…………..

COMMENTS AND SHARE FANSSS

My whatsApp number 09030835117
OR
07031012948

(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)
[06/11 8:53 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!- Page 74 to 75

STORY AND WRITTEN BY✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM😍) HEEDAH HAYDAR OSTMAN

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

SATUDAY 6/11/2021 NOVEMBER

Afusace taja motarta tawuce

Tsorone yadira zuciyo yinsa sukafaɗa tinani ƴanjaridane dasuka zakayesu suna musu tanbayoyi yamaidasu hayyacinsu basu tsaya sauraronsuba sukashiga mota sukawuce

Brr, kb yace”nidai Alhaji gaskiya natsorata da furucin yarinyar nan wallahi allah bansan rasa aiki yaƙarashe maganar cikin sanyi”

Dariya Alhaji garba yayi yace’Ashe kai matsoraci ne ahaka zakacigaba da kareni ɗin?? bayan ka kasa kare kanka? dole na neme wani dakken lauyer maratsoro maganar ta manta da ita akwai hukunci daidai da ita zanyi maganinta ne”‘

Dik Abinda suke faɗe Anwar naji tsoronsa shikam kada yarasa Hayat ɗinsa, yana Ajesu suka sallameshi direct gidansu Hayat yawuce

Hayat kuwa motar taɗan bata matsala A hanya Aƙalla takai seconds 30 sannan tasamu ta tashi tanufi gida harwani duhu take gani saboda tsabar ɓacin rai…

Anwar ya isa gidan cike yaganshi su daddy Hassan sunzo gidan sai fira Ake bayan yagaidasu Akafara Firar dashi amma dik hankalinsa bayab gun dan ya fahimce Hayat batadawoba.

Hong ɗinta ƙaɗai ya ishe yatabbatarma bata cikin hayyacinta
Dasauri gate man yabuɗe tawuce
Ko parking bata gamaba tafito wayarta ƙaɗai tafito da ita tanufi ciki

Gate man yace”tabbas barrister yau ba lafiya”

Acikin gidanma magana suke wake hong haka saigata tashigo ko sallama babu

Babah tace” ke lafiya kuwa? mekefaeuwa? Ko sallama babu balantana kigaida mutane meke damunki?”

Kotsayawa batayiba balantana tasaurari maganarta dan Awannan lokacin itaƙaɗai tasan halinda take ciki

Tabbas ba lafiya Anwar yafaɗa Aransa……………..

COMMENTS AND SHARE FANSS PLXXXX

My whatsApp number 09030835117 or 07031012948

(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)
[06/11 11:20 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA-
Page 76 to 77

STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM😍) HEEDAH HAYDAR OSTMAN

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

SATUDAY 6/11/2021 NOVEMBER

Autar mommy babba da dwowarta daga gun wasa data hange dawowar Hayat tasheƙa tariƙeta tanafaɗin""  Aunty Oyoyoyo tinɗazu munzo bakinan Aunty kidawo gidanmu""

Finciketa tayi daga riƙon da tamata cikin tsawa tace”Sakeni bazan dawoba ɗin bayan baku buƙatata matsamun daga hanya” tanagama faɗin hakan taraɓa tagefenta tawuce ɗakinta.

Kuka Auta tasaki tayi gurin daddy tana kukan

dikansu baki sukasaki cikeda mamakin Hayat domun bata taɓa aikata hakan ba “wai meke faruwa da itane ya Anwar?”

Dika maida hankalinsu kan anwar sukayi dayafara magana”A yau shari’ar bata mata kyau bane ankoma ɗagawa kuma Angogemata shaidar da zata bayar A lokacin shiyasama aka ƙara ɗage shari’a gashi kuma cikinku bawanda yaje”

Ajiyar daddy yasauke yace’gaskiyane munada laifi musamman mani banbata goyon bayaba inatsoron rasata itaƙaɗai taragemun A dangi itace kawai nake kalla natina ɗan Uwana wallahi bansan rasata ya ida maganar yana goge hawayenda keƙoƙarin zubomasa Amma zanbata goyon baya 100/100 Akan tajajirce tasamamana Adalci”

Tanashiga ɗakin tawurga wayarta kan gado tacire ɗan ƙaramin have hija ɗin shima tajefar zagayen ɗakin tafara da tinanin dole tasamu mafita tina sunmata formating A laptot ɗinta yasa tace”wallahi bazan barkuba”
Hannayenta tasa tawatse dika turarukan da kejere kan mirrow ɗinta Atake glass ɗin suka yankata jini yafara zuba amma sam bataji zafin yankan zafin zuciyarta yazarce wannan

Jinƙarar fashe fashenda take yasa dikansu sukayo ɗakin dasauri

Zaune dirsha suka sameta Aƙasa tahaɗa kai d guywa tana kuka maitsuma zuciya ga hannunta daji

Sallashinta suka soma bama kamar Anwar daddy yabata goyon bayan taƙara dagewa kan shari’ar tabbas zasuyi nasara ….

Mamy kuwa tindataji news Akan Gurfanar da Alaji garba kotu Atake tamiƙe tsaye tanafaɗin wallahi hayat ce Ashe tana raye tabbas ƴatace murna sosai sukashigay shiknsa Abba ba’a barsa Abayaba dan haryafara nema musu vizar zuwa Abuja saiyazamana washegari hajiya mama ta tashi ba lafiya dole suka fasa tafiya Akawuce Asibiti sukafara jinyarta…………..

COMMENTS AND SHARE PLXXXXX FANSSA

My numbers whtsApp 09030835117 or 07031012948

(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)
[06/11 11:44 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!-
Page 78 to 79

STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM😍) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

Sosai Anwar yake ƙoƙarin samomata manyan information Akan garba ɗin wani babban kindinsa na laifuka Anwar yasami damar sacewa
Haɗuwa yayi da ita A asirce yabata tace”nagode sosai da irin ƙoƙarinda kake akaina da jefa kanka a hatsari dik saboda ni Ɗauko wani plash tayi ajakarta tabashi haɗida file ɗinda yabata tamaidamai tace ka Ajiyesu dika gurinka domun ni nasan Alhaji garba yana bibiyata komai zai iyafaruwa so please koda banan kayi ƙoƙarin gabatardasu sune manyan dika shidarmu kada kayi wasa dasu kuma dan allah kada kayi sake dasu ka tabbata koda babanan kakai wannan gaban Alƙali””

Anwar yace”bama abinda zaifaru dake insha allah amma kicigaba da saka wannan na’urar kan kayanki dik zaki fita ko kina gun aiki wannan zai taimaka Akoda yaushe dansanin wane hali kike ciki””

Insha Allah zankiyaye
Fira sukayi sosai sannan suka rabu

Dik sun hargitsa gidan amma basuga kundinba hankalin Alhaji garba yatashi sosai sai masifa yake

Duguja yace “Alhaji nifa banyarda basa hannun wannan matar takaba dakuma brr, gaskiya A ɗau mataki A kansu””

Tinani garba yafaɗa bayan dogon nazari yace” kanada gaskiya dan kwata kwata yanzu tadaina nunan tsana saiwani jana ajiki take dik da Anbi da yafaru inko hakan yazama gaskiya to tabbas itama bazan saurara mataba “”

Brr, kb ne yashigo shida sabon lauyer da Alhaji yaɗauka sunansa Kamal rabi’u yaƙware sosai kan shari’a har kasashe da dama ake ɗaukarsa…..

COMMENTS AND SHARE FANSSS

my whatsApp number

09030835117 or 07031012948

(ALƘHALAMI 🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)

[07/11 11:10 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!- Page 80 to 81

STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

7/11/-2021 SUNDAY NOVEMBER

    *************-****

Duguja yaƙaraso gaban Alhaji da gate man ɗinsu yana dukansu Alhaji garba yace” meke faruwa haka?

Duguja yace” wallahi wannan munafiki ne shine yabada damar ɗaukar files ɗinda Akayi kuma ko bayan file Angano gawar Alhaji dan narufeta Abu amma nasameta abuɗe nayita bincikene tin lokacin sai yanzu nagano kuma bakowa bace face Matarka Hajiya marwa da wannan file akasamu damar hanaka kujerarka””

Brr, kb ne yashigo palour hankali tashe yace”Alhaji wallahi munacikin matsala yanzu haka brr, tasamu goyon bayan ƙungiyar Human right gashi tanada hujjoji masu ƙarfi wallahi nikam banson rasa Ai kina gashi gobe ne za’ashiga court “”

Alhaji garba yace”tabbas yanzu lokaci yayi naɗaukar mataki duguja kusaceta! inason yau ɗin da yamma Asaceta! yanagama faɗin haka yabar gun “”

Hajiya mama tasami sauƙi sosai kuma har Anbata sallama dan haka gobe sai Abuja….

Su mamy sunshirya sosi sun ɗau hanya jirkinsu yasauka saunshiga mota domun ƙarasawa da tanbaya harsuka ɗau hanya

Dikansu sunzo gida dan yaune Ake wankin Hauwa

Fitowa tayi tasai sauri take mommy tace'”inazakije haka””

Mommy zanƙarɓo wasu ɗinkuna dana bayar ne bazan dadeba naina plaza ne””

To kada kidaɗe kinsan Akwai ayukanda zakiyi kuma su Anwar nanan zuwa da iyayensa banaso suzo basu samekiba

“to mommy bazan jima insha Allah”

Harzata shiga mota tatina wannan camerar da anwar yabata bata jikinta takoka taɗauka

Waya sukayi yagayamata suna hanya

…………

COMMENTS AND SHARE FANSSSS PLXXXX

My whatsApp Number
09030835117 or 07031012948

(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)
[07/11 12:36 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA-
page 82 to 83

STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

💫💫
🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️

https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa💪

          *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

SUNDAY 7/11/2021 NOVEMBER

//////©©©©©©©©©|\\

………Dai dai jection suka hadu dasu mamy motar hayat tawuce tasu tabi rawong ɗinda tawuce

Mutane ne dayawa Agun su daddy hardasu Anwar sunƙaraso cikin gidan suka shiga dan gate ɗin buɗe yake mamy tace”tabbas nanne kaga Hassan shine ƙanen Hussain tsohon mijina ” Ahankali tafito motar daidai lokacin babah tafito dan kiran daddy idanuwanta suka faɗa kan mamy cikin mamaki tace” Saratu dama kina raye???! Hankalin kowa yadawo kansu

dasauri taƙarasa gun babah tarungumeta tana kuka tace”eh ina raye shi yamutu ko? ina ƴata Hayat bata mutuba ko??”

Daddy yace duka muje ciki ba maganar waje bace

Dika palourn sukashiga suka zazzauna hardasu Anwar

Mamy tasake cewa”ina ƴata””

Daddy yace”kwantar da hankalinki ai yanzu komai yawuce tinda harmungano juna hayat tananan lafiya saidai tafita yanzu taje anso ɗinkuna ne Amma ya akayi kika tsira? ina Abbas? waɗannan suwaye? kuma wannan ƙaramun yaron fa??””

Cikin sheshshekar kuka tace”wannan shine Abbas wannan matarsa nawar sai wannan yarinyarsu Hayat wannan kuma miji nane Alhaji tijjani sai yaronda muka haifa Najib, Bamu mutuba sakamakon………………… … …………..

Labarin tabasu dik yadda Abun yafaru dika palourn saida sukayi hawaye

Godiya daddy yashigama Alhaji tijjani shida babah Akan yarda yataimake rayuwarsu

Alhaji tijjani yace”ai yiwa kaine kuma yanzu munzama ɗaya ba maganar godiya tsakaninmu Amma namatsu naga ƴata Hayat””

Daddy yace”yanzunnan zata dawo banason kowa yagayamata wannan daddaɗan labari da kullum take mafalkin samu nafison taganku kamar A mafalki” nuna su Anwar yayi yace” waɗannan sune iyayen Anwar shikuwa shine wanda Hayat zata Aura dataimakonsa hayat tasamu aiki a higher court kuma yana bata ƙarfin guywa tareda taimakamata gunsamo shaida kan Alhaji garba””

Mamy tace”naji daɗi sosai kuma nagode ubangiji Allah yamaka Albarka”

Da Amin suka ansa shiko sunkuyarda kai yayi saboda kunya

Mamy kam taji yakwanta mataArai

Babah tace”to yanzu ba bare Acikimu danhaka dik mutashi mucigaba da shagali kafin Hayat tadawo

®®®®®®®®®¥¥©©©©
Hayat kuwa tana shiga wani layi bakowa amma saitariƙajin ihun neman taimako

Fitowa tayi tafara dube dube tana tafiya
Saida taɗanyi nisa taƙaraso inda takejin ihun amma bakowa tacikin dube dube duguja ya lallaɓo tabayanta yariƙeta kafin tayi wani ƴunƙuri yashaƙamata wani Abu A hanckarchip ɗinsa Atake tasuma, sauran sukafito suna dariya suka sakata motarsu ɗayan yace’lalle wannan muryar tamuna Amfani wannan film ɗin yayifa ita maitaimako batasan tarkobane” duguja dake driving yafasa dariya”yace aitaga taimako yanzu ai”” dariya sukayi dukansu suka wuce………..

TOFAHHH INA FANSSSS HAYAT KUZO KUTAYATA ADDU’A DAN TAFAƊA TARKON GARBA,, ALLAH SARKI GASHI MAHAIFIYARTA TA BAYYANA AMMA ITAKUMA TA SALWANTA KOYA ZATA KASANCE???🤔🤔🤔
SAIMUN HAƊE A NEXT PAGE FANSS KADA KUMANTA KUYI SHARE KUMA COMMENTSSS

((((((INATAKI MURNA SISTER NAZLA NA KAMMALA BUK ƊINKI RHADDEMAH LAFIYA ALLAH YAƘARA BASIRA SAI MUNJIKI A NEXT BUK ƊINKI)))))

My whatsApp number 09030835117 or 07031012948

(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)
[08/11 7:08 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA-
Page 84 to 85

STORY AND WRITEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

            🔔📚

JARUMAI WRITER’S ASSOCIATION📚
{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa}
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo

      *⚜️©J.A.W📚🖌️*

MONDAY 8/11/2021
NOVEMBER

Harsun soma nisa garwashi yace”ogarh bamu bincike motar taba kasan ko yakamata Abincika koza’samu wasu shaidannun Aciki””

Tsaida mota duga yayi yace”kayi sauri seconda 3 kaca”

TO OGARH

Da gudu yaje yabincika tsaf amma bawata shaida dayasamu wayar ta kawai yagani yaɗauko yadawo

“Ogarh nifa banga komaiba face wannan wayar tata”

Duguja yace”kada kadamu itadakanta zatabamu plash ɗin”

Wani ƙatoton gida suka shiga da ita Awaje gidan tamkar kango amma Aciki ready saidai gidan bakowa kusa dashi domun yanacikin dajine sosai, wani ɗaki mai matiƙar duhu ko tafin hannunka bazaka iya ganiba idan kanaciki kaɗauka darene yatsala amma safiya ce kawai tsabar duhun ɗakin ne Aciki suka sata suka rufe Tin lokacinda suka shaƙamata powedar camer tacire tafaɗi ƙasa.

  kiran Alhaji garba duguja yayi yace" ogarh komai ya kammala yanzu haka tananan tana bacci sakamon baƙar honda damukayi amfani da ita gurin kamota''

Cikin dariyar mugunta yace”kunsami wani Abu Amotar kuwa??”

Duguja yace”a’a ogarh wayarta kawai mukasamu”

Alhaji garba yace”fatan bawanda yaganku lokacin aikin ko? kuma kunyi amfani da hular rufe fuska?”

Duguja”eh ogarh itakanta bataga fuskar muba saboda rufe take”

Alhaji garba yace” owk dakyau kada kukasheta amma kada kumata gata kundai gane mainake nufi zanzo amma bayanzuba saboda nasan motsina nakan idan mutane musamman idan Aka sami labarin ɓatarta””

Duguja yace”to ogarh za’ayi komai yadda kake so”
Sallama sukayi yakatse kiran

Alhaji garba kuwa tini yaɗaure Hajiya marwa A wani spicier room dake gidan sai yagadama yakan bata Abinci

Yanzu haka tananan galabaice ruwa takeso yashigo ɗakin

Gabanta yatsuguna yace”yadai ƴammatana “

RUWA! RUWA! RUWA!

Kawai take faɗi dariya yayi yaɗauko ruwan yawanka ɗamata Afuska sannan yabata ƙaɗan sam basu ishetaba amma yaƙarɓe sai nunfashin wahala take saukewa cikin kukan Azaba tace”kaji tsoron Allah karabu dani”

Dariya maisauti yayi yace” bake haɗa baki da enamy naba Akaini ƙasa ko? Ai kunce RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUƘAR FANSA! Toyanzu inafansar take? kiduba yadda kika ƙare kema ba’abinda macce zata iya face kuka kukan kuma yanzu kuka fara keda ita tinda har nizaku ƙalubalanta itama yanzu haka tana hannuna saiyadda naga dama haka shari’ae zata kasance”….
Yanagama faɗar hakan yabar ɗakin tareda sake rufeta itam kuka kawai tasake fashewa dashi

®®®®®®®©©©©©©®

Ɓangarensu Hayat kuwa….

SAIDAI MUN HAƊE NEXT PAGE DAN YANZU NAGAJI

COMMENTS AND SHARE PLXXX

My whats App number 09030835117 or 07031012948

(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)
[08/11 9:37 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA-
Page 86 to 87

STORY AND WRITEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

🔔📚
JARUMAI WRITER’S ASSOCIATION📚
{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa}
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo

      *⚜️©J.A.W📚🖌️*

MONDAY 8/11/2021 NOVEMBER

Garwashi yace”ogarh kasanfa dole Anemeta yau ɗinnan kuma idan ba’asametaba zargi zaifaɗo kanka mezai hana tinda ga wayarta hannunmu mutura text zuwaga gidansu ta yadda bazasu ɗauka wani Abu yafaruba har aje kotun agama batareda Annemetaba”

Alhaji garba dake ƙurɓar lemu yace” kanada gaskiya shiyasa nakeson aiki daku musammam kai you are very interligent”

Wayar yaɗauka yakunna ba password baiwani wahalaba yanemo number daddy yarubuta saƙon kamar haka……..

“”””DAN ALLAH DADDY KUYI HAƘURI BAYAN NAFITA NASAMU KIRA NA MUSAMMAN AKAN ƘARIN SAMUN INFORMATION MAIKYAU BANA TINANIN ZANSAMI DAWOWA YAU KAWAI MUHAƊE A KOTU………..

Sender text ɗin yayi sukayi dariya yaɗauko kuɗaɗe yabasu. ……..

®®®®®®®®®®®®®®

ƘARFE 4:50 mutane nata hidimar bikin amma Mamy tara tsorata daganin haryanzuu ƴarta bata dawoba samun guri tayi tazauna tazabga uban tagumi

Mommy da babah ne sukashigo ɗakin sunjita shuru tinɗazu bata fitoba
Zaune sukaganta gefen gado tayi tagumi ga Alama tinani take

Kusada ita babah tazauna tajanyo hannnayenta tariƙe tace”Saratu kirage yawan tinani natabbata kinada hawan jini yanzu matsalar tafara gushewa tinda gashi kinhaɗu damu kuma Hayat ɗinma zakiganta tinda kinzo inda take to babu buƙatar kiriƙa damuwa haka””

Mamy tace” tinsanda mukazo zuwa yanzu Aƙalla munkai 5 Hours dazuwa daga anso ɗinki ace haryanzu batadawoba nikam inajin tsoro indai bawani abu yasameta ba nasan Alhaji garba wallahi bazai bartaba”

Mommy tazauna ɗayan gefen tace” hakane amma insha Allah ba abinda zaisameta tananan lafiya bari nakira ta naji meyatsaidata”””

Wayar ta taɗauka takira amma swicth-off

Sunyita gwada kiran maganar dai ɗayace wayar off

Hankalinsu yafara tashin ganin har magrib ba labarinta tini mamy tafara kuka su Abbas keta lallashinta

Anahaka saiga daddy yashigo yagansu jingum dasu yace” lafiya meke faruwa””

Babah tace” inafa lafiya tinsafen haryanzu hayat bata dawo ba kuma dika wayoyinta kashe””

Da mamaki daddy yace” kashe to Allah yasa lafiya bari ni nagwada kiranta nagani””

Yanaɗauko wayar yaga text daga wurinta yace” Ashema tamin text inacikin jama’a yahana naji ƙarar zuwansa bari muga metace”””

Buɗa text ɗin yayi yakaranta Afili dik sukaji

Yace”to kunganiba tananan lafiya aikintane yasa haka dan haka kowa yakwantar da hankalinsa tayu saigobe ɗin saimu haɗu A chan””””

Mommy tace”wai yanzu hankalina yakwanta Allah yakaimu gobe ɗin”

Billy da tinɗazu batayi magana ba tace” Amma bazaiyu ku su Abbas ku halacci zaman ba saboda yaɗauka kunriga kunmutu to kawai Aje ahakan kada kubayyana yanzu sai buƙatar hakan tataso saboda tsaro””

Daddy yace” kinada gaskiya””

®®©©©©©¥®®®©©®+

Ahankali take buɗe idanta duhu ne bata ganin komai yunƙurawa tayi daniyar tamotsa amma takasa saboda ɗaure take sosai ga bakinta Arufe da slateep hannayenta ɗaure tabayanta ƙoƙarin tina ya akai tazo nan take amma takasa bacci takeji ga kasala jikinta so weak ga sauro saicizonta suke haɗida cinnaku dan ƙasan ɗakin ba komai face turɗar Ƙasa numfashima A wahale take kafin wani baccin yasake ɗauketa dan powdar ɗin tamajininta ƙarfi…………….

COMEENTS AND SHARE FANSSS

My whatsApp number 09030835117 or 07031012948

(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)
[08/11 11:21 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA- Page 89 to 90

🔔📚
JARUMAI WRITER’S ASSOCIATION📚
{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa}
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo

      *⚜️©J.A.W📚🖌️*

©©©©©£££®®®®©©®

AFTER THE COUPLE DAY

THE FEDERAL HIGHER COURT OF NIGERI’A F.C.T.

Cike take maƙil ba masoka tsinke mutanen gari kai harma da ƴanjarida A can gefe nahango Alhaji garba sai murmunshin mugunta yake

Kowa ya hallara amma banda iyayen hayat d ita kanta Hayat ɗin zuwa Anwar

Hankalin billy yatshi sosai gani kowane lokaci Alƙali zai iya shigowa amma ba hayat ba labarinta tayita trying number ta but swicth-off hakama ɓangaren daddy

Ga layin anwar ma yaƙi shiga bata gama tinanin mafita ba saiga Alƙhali yashigo

Bayan gabatar da rubuce rubuce Alƙhali yace'” brr, Hayat zata iya fitowa domun bada shaidar da tace zata kawo”””

Miƙewa billy tayi tace” Agafarcemu yamai girma maishari’a tinɗazu muke dakon zuwanta amma shuru haryanzu bata ƙaraso ba Aɗan karamuna koda 1 hours ne”””

Miƙewa yayi yafara magana irin na kwararrun lowyers yace” Sunanan kamal rabi’u nine sabon lowyer mai kariya ga wanda Ake zargi,, inadaja yamai shari’a inason brr, tasani kotu bawurin wasa bane dazasu riƙayin yadda sukaga dama Akan me zamu zauna zaman jiranta””

Alƙhali yace”ƙorafi bai ƙarɓuba Amma 5 minutes idan batazoba shikenan”

“nagode my lord billy tace”

Sam kamal baiji daɗin hakaban amma garba yamai nuni kada yadamu

Cigaba dakiranta suke but still swicth-off

%%%%5 minutes%%%%

Alƙhali yace”lokacin yacika gashi batazoba yakenan””

Farat brr, kamal yaƙarɓe zancen dacewa dama bazata zoba saboda batada wata hujja dazata bayar kawai tanayi ne danwata manufa tata dakuma son gani taci zarafin wannan bawan Allah yanuna garba dan haka nake roƙon ƙotu datayi watsi da wannan shari’a kuma tabima Alhaji garba hakkensa naɓatamasa suna datayi””” nagode my lord yakoma yazauna

Rubuce rubuce yayi sannan yace’ko kinada Abin faɗa barrister bilky??”

Miƙewa tayi tace”inaso wannan kotu mai Adalci data ɗaga wannan shari’a taƙaramuna koda 4 days ne insha Allah zamu kawo ƙwarar hujjoji””

“objection my lord bafa danzaman yin shari’a ɗaya muke nanba munada tarin shari’o’i gabanmu bazaiyu ace kulluma cikin ɗaga shari’a za’ayiba kawai dan saboda su”””

Itama billy miƙewa tayi tace” amma yakamata kotu tama hayat Adalci wannan karonma matsala Akasamu kuma insha Allah daga wannan 4 days ɗin shari’ar zataƙare””

Mutanen da kecikin kotun sukaɗau hayaniya Akan Aƙarama hayat lokaci

Buga gudumar Alƙhali yayi yace”oder””

saida yasake yin wani rubutun sannan yaɗaugo yace”An ɗaga wannan shari’a zuwa bayan kwana 4 Adawo amma idan kwana 4 ɗin sukayi hayat batazoba to second ɗaya baza’a ƙaraba za’ayi watsi daƙarar”” kotu ta tashi”

Miƙewa kowa yayi dan girmamawa

Zaune billy take kan kujerar office ɗinta yanzuma trying number Hayat take amma takasa samu

Anwar ne yashigo offici ɗinta da sallama yace” dan Allah kuyi haƙuri banzo kan lokaciba fatar ba’ayi watsi daƙarar ba””

Billy tace”ba’ayi ba amma dai za’ayi”‘

Anwar yace” kamar ya””?

“saboda bamuda wasu hujjoji yanzuma da ƙyar nasamu Aka ƙaramuna 4 days waima meyahanaka zuwa kan lokaci bayan dakai kuka zanta da hajiya marwa kuma ita kanta narasa dalilin dayasa batazo ba hakama hayat wayar ta off”

Cikin mamaki Anwar yace’kina nufin harda Hayat batazoba????”

“Sosai””

“to tana ina””???

“Shine ansarda muka kasa samu”

Anwar yace”innalillahi wa’inna ilaihin raju’un Allah yasa bawani Abu yasa metaba”‘ Amma inatsoron Alhaji garba yagano gaskiyar game da marwa idan ko yagano marwa nima daf yake da ganoni Abinda yanani zuwa kan lokaci shine ya aikeni nakaimai saƙo daganan mota ta tasamu matsala, tsorona inbashi yasace Hayat ba””‘
yaƙarasa maganar cikin fargaba

Billy tace”bana tinani haka dan banga Alamar hakanba atare dashi amma nagano tabbas yaganoka kaima shiyasa yamaka wanan ai ken ba mamaki ba shine silar lalacewar motar taka dan karkazo dawuri amma insha Allah baisan Akwai shaida wurinkaba datini yaɗau mataki kanka”

Anwar yace”hakane shiyasa naje aiken nasa ai amma yanzu muje neman hayat kawai”

COMMENTS AND SHARE FANSS

My whatsApp number 09030835117 or
07031012948

(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)
[08/11 2:06 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA- Page 91 to 92

STORY AND WRITEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

🔔📚
JARUMAI WRITER’S ASSOCIATION📚
{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa}
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo

      *⚜️©J.A.W📚🖌️*

Dika sunyi jugum ƴan bikima haka mamy kam sai kuka take ganin take kamar tarasa Hayat

Anwar ne yaƙaraso shida billy

Anwar yace”Ansanar da police kuwa??? “”

Daddy yace”eh nayi magana da d.s.p kuma har ga medi’a anwatsa”

Anwar yace”dawane lokaci tafita? kuma inatanufa kafin taje Anan gida kunji ko kunga tayi waya dawani???”

Babah tace” a’a bako ɗaya”

Ajiyar zuciya Anwar yasauke yace”badamuwa insha Allah zamu samota mamy kiyi haƙuri kidaina kuka dik inda take insha Allah zata bayyana””

Fitasukayi shida sauran ƴaƴan daddy suka bazama nemanta

Gari dik yaɗauka Hayat taɓata

Motar su Anwar da police suka samu Amma bataciki kuma gaƙuɗaɗenta nan Aciki waɗanda zata ƙarɓo ɗinkin

Anwar yace”wanan yanuna cewa sam ba ɓarayiba ne turosu Akayi suɗauketa lurada ba’abinda suka ɗauka nata “”

D.s.p yace”kodai kidnappers ba tinda sune matsalarda muke fama da ita yanzu”

Anwar yace”bazanyi musuba amma bana tinanin kidnapping gaskiya tinda ga ƙuɗi amma basu taɓasuba kodai Alhaji garba ne yakeda sa hannu aciki”?

D.s.p yace”bana tinanin haka gaskiya musam man idan kaduba anturo text kuma dakanta tayishi””

Anwar yace”bamuda ashuring Akan itace tayi text gaskiya better mucigaba da bincike””

Harzaiwuce yaji yataka Abu yanadubawa yaga camera ɗinda yabata ɗauka yayi yawuce

Saida yaƙeɓe yafara dubawa tabbas gatanan tafito waje amma yakasa ganin komai daga hakan sai duhu hakan yatabbatar mai daganan camera ɗin tafaɗi ƙasa

Fitowa Alhaji garba yayi magana da ƴanjarida yace”ina matiƙar jin takaicin kuma ina alhinin abinda kefaruwa da wannan yarinyar inafatan allah ya bayyanata da sauri idanko kidnappera ne dan allah inaroƙo dakufito kuyi magana konawa kukeso abaku zanbayar kusaketa””

Ɗanjarida yace”Amma wasu na zarginka dacewa akwai sa hannunka aciki lurada tahanaka samun kujerar mulki”

Murmunshin manya yayi maicikeda fassarori kala-kala yace”wannan maganar dik shirme ne bayan ni bazata rasa maƙiyaba ni bansace ta ba kuma bansan da labarin ba saida nagani A medi’a nayi matiƙar baƙinciki akan hakan saboda ita mutum ce mara tsoro sannan ga gaskiya inafatan allah yaƙuɓutar da ita dik ma inda take kuma za’a cigaba da bincike insha Allah wassalamu Alaikum nagode”””

Ɗanjarida yace”wa’alaka salam Ameen ya Allah to jama’a anan muka kawo ƙarshen wannan tattaunawar”

COMMENTS AND SHARE

My whatsApp number 09030835117

OR

07031012948

(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)
[09/11 7:55 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA-
Page 93 to 94

STORY AND WRITEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) HEEDAH HAYDAR OTHSMAN-

        🔔📚

JARUMAI WRITER’S ASSOCIATION📚
{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa}
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo

      *⚜️©J.A.W📚🖌️*      

9/11/2021 NOVEMBER TUESDAY

Hasken da yama idanta yawa yasa tafara ƙoƙarin buɗesu Amma inatakasa saboda hasken yama idanta yawa

Kujera Aka ajemai yazauna daf da ita yace”kiɓuɗa idanuwanki kiganni mana magana nazoyi dake”

Dakyar ta iyabuɗe idanuwanta kan Alhaji garba tasaukesu cikin muryar galabaita tace”dama kaine kasa aka satoni”

Dariya yayi yace”ƙwarai kuwa nine bari nabaki wani Albishir dafarko nagano saƙarku keda hjy marwa kuma itama tanacan tana ƙarɓar nata hukuncin sannan nasan Anwar yarona shine wanda zaki Aura yanzu idona nakanshi dazar naga yasoma munafuntata to zaban saurara masaba saina kasheshi albishir nagaba naje kotu ƙiris yarage a watsar da case ɗin amma ƙawarki tadage abaku 4 days yanzu saura 3 days mukoma ammafa kisani ko yanzu badake zamu koma ba kuma wannan komawar ni keda nasara zanmiki abu ɗaya kibani wannan plash ɗin inhar kinason numfashin ki yacigaba da bugawa”

Murmushin wahala tayi kafin tace”ban damu dakama Anwar komai ba amma nadamu akan marwa kada kasake wani abu yasameta plash bazan bayar ba kuma insha Allah saina kaika kotu sai anyankema hukunci kuma na tabbata yanzu haka ana bincike akanka kuma za’a gano inda kaɓoyemu””

Alhaji garba yace”kaji sakarya na gayamiki ban bar wata kafaba kinga wannan, vide’on zantawarsa da ƴanjarida yanuna mata yacigaba dacewa” dik Abinda Alhji garba yanema tofa saiya samesa koma mene kidaina gardama kibani plash ɗin kona kasheki anan”

“koda nabaka nasan saika kasheni bazaka barni ba to gwanda nasanma banbaka ba dole Asirinka yatona sai ka walaƙan…..”
Zazzafan marinda tajine yasata haɗe maganarta batare da taƙarasa ba

Mari 4 yamata kowanne gefe kuma marin zazzafa saida jinta yaɗauke naɗan wani lokaci kafin tadawo hayyacinta bakinta haɗi da hancinta sai zubda jini suke

(((WAYYO KUNA ENA FANSSS HAYAT??? KUNAGANI KUWA GASKIYA NIKAM TABANI TAUSAYI AI DOLE NATARFA ƘWALLA😁)))))

Cikin zafi Alhaji garba yafara magana yace” dik wannan A zabar bai mataba kuɗan horata na kwana 2 kafin nadawo amma kada kubari tamutu”

Fuuuuuu yafice cike da ɓacin rai

Duguja yatsuguna gabanta yace” ki hutar da rayuwarki muma ki hutar damu kibada wannan plashi ɗin kawai kinji ƴar chiika”” yaƙarasa maganar yana shafar fuskarta

Tofa masa yawu tayi cikin ƙarfin hali tace”kada kasake taɓani da wannan ƙazamin hannun naka kuma bazan bada plaah ɗin ba kuyi dik abunda zakuyi””

Ran duguja yaɓaci sosai shima wanketa da mari yayi saina yakoma kan kujera yazauna yace” yanzu ko zakiga abinda zanyi” garwashi maza kaje kaɗebo kayan aiki’

Garwashi da tini yana gun tsaye da to kawai ya ansa yawuce baisan dalili ba kawai yaji tausayinta natsartuwa Aransa………….

TOFA KUNJI GARWASHI YAFARA TAUSAYIH HAYAT DUGUJA YACE AƊEBO KAYAN AIKI KOWANE AIKI XAIMATA???
MUKASANCE A NEXT PAGE DAN ALLAH KUYAWAITA COMMENTS FANSSS KUMA KUYI SHARE IDAN KE KARANTA KITURAMA WASU NAGODE

COMMENTS AND SHARE

My w nob 09030835117
OR 07031012948

(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)
[09/11 9:52 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!- PAGE 95 TO 96

STORY AND WRITEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

🔔📚
JARUMAI WRITER’S ASSOCIATION📚
{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa}
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo

      *⚜️©J.A.W📚🖌️*

Garwashi nabashi box ɗin yafice waje

Buɗeshi yayi wasu ƙarafa ne ciki dayawa kamar namai kanikanci

Wani Abu yaɗauko kamar reza sai walkiya yake

A zashi kan igiyar da ya ɗaure hannayenta yayi take igiyar ta tsinke saboda kaifin Abun

A zashi kan hannunta yayi take yamata wani mugun yanka ƙiris yarage yankan yashiga ƙashinta saiya ɗauke

Wani irin wahalallen ihu tasaki kafin tagama jin raɗaɗinsa yaɗauko wani ƙarfen yayi ja sosai saboda yajima cikn wuta kan ɗayan hannunta da ƙarta ya’aza take naman wurin yadare kini yafara tsartuwa wannan karon ihun da tayi da akwai gida kusa dasu to tabbas da anjita luuuuu tayi baya tafaɗi kwance dariya kawai duguja yayi

Jin ihub yasa garwashi shigowa ɗakin dagudu ganinta kwance bata ko motsi ga jini yasashi tsorata yace”kashe ta kayi'”

Miƙewa yayi tareda jansa suka fice waje yarufe ɗakin sannan yace “aiki kawai namata irin na masu taurin kai irinta sumane kawai tayi amma bata mutuba” ficewa yayi
Jiki ba ƙwari garwashi yabi bayansa

®®®®££££©©©¥¥¥©©

Miƙewa zaune mamy tayi cikin firgici tace”nashiga uku ni saratu shikenan sunkashemun ƴata kuka tafashe dashi””

Abba dake gefen gadon zaune yamatso tareda janta jikinsa yafara lallashi haryasamu tanatsu tana sauke numfashi yagane bacci yaɗauketa

Haka anawar tinda yaji ajikinsa anacan ana axabtar da ita sam bacci yaƙauaracewa idansa

AFTAR 2 days

shigowa ɗakin Alhaji garba yayi kwance take kamar ta mutu ruwa masu sanyi sosai yawatsa mata Aɗan firgice tafarka dakyar ta iya miƙewa zaune taɗan jingina da bango

Alhaji garba yace”dube ki dan allah ji yadda kika dawo wai ke baki tausayin kanki ne? kinfison kiyita wahala a kan kimana abinda mukeso? kibani plash ɗin a ƙaro na ƙarshe inagargaɗinki”‘

“bazan bayar ba kasani “””RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAE FANSA!”””

“Ai ko zaki mutu a wahale dan bawata fansa dazaki ɗauka kaina ke macce ce ba abinda kuka iya face kuka “”RAUNIN KI BAZAI IYA TSINANA MIKI KOMAIBA FACE KUKA””

Duguja”gobe ne zamu koma kotu zansake biyowa kafin naje kada abata abinci ko ruwa a yau gaba ɗai”””

“Angama ogarh””
…..

COMMENTS AND SHARE FANSSS

My whtspp nob 09030835117 or 07031012948

(ALƘALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)
[09/11 11:40 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!- PAGE 97 TO 98

STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

🔔📚
JARUMAI WRITER’S ASSOCIATION📚
{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa}
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo

      *⚜️©J.A.W📚🖌️*o

Anwar yashirya tsaf yau zaibada shaidar dake hannunsa

Dikansu sun hallara kotu hardasu mamy

Harabar kotun cike take fam yanjarida mutane dayawa A gun

Saida Alhaji garba yabiya amma ko yanzu takefe yanzunma basu rabu da daɗiba saida yamareta har sau 3 sannan yafito yace “kukasheta kawai””

Yawuce kotu…

FEDERAL HIGHER COURT

shari’ar taɗau zafi sosai

Mamy aka gabatar da tabada shaidar dum gaban Alhaji garba yafaɗi dama waɗannan suna raye??

Bayan gabatar da suna mamy tabada labarin dik yadda abun yakasance hakama daddy yazo yabada shaidar harda Abba yabada tasa da irin yanayin da yatsincesu

Brr, bilky tace”wannan ƙaɗai ya isa kotu tagane Alhaji garba ba mutumin kirki bane”

Objection my lord kamal yafaɗa “wannan baikai hujjar da za’a ɗauramasa laifi ba subada hujjar gani da ido mana””

Alƙali yace”yana buƙatar ƙwaƙwƙwarar sheda”

Anwar bilky tagabatar yabada shaidar gami da faɗar shine”ya mai shari’a ni S.c.i ne nayi aiki A matsayin yaron Alhaji garba nayi hakan ne dan nasamu wasu evidance Alhmdllh nasamu ga waɗannan kuma inazarginsa da shine yasace brr hayat saboda yaci gaba da boye sirrinsa”

Objection my lord kamal yace” wannan maganace mara tushe idan shine yasace ai bazai zuba ƙuɗi akan dik wanda yasamota abashi””

Bilky tace”amma ai yakamata kotu ta kalle vide’o””

Kunnawa Akayi Muryar Alhaji garba da Abba ta bayyana da ma sadda matarsa marwa tayi vide’o komai ya bayyana dumu dumu Alhaji garba da kisan Alhaji Hussain

mamaki ya bayyana kan fuskar mutane shikansa Alƙali shuru yayi

Haya niyar mutane tafara yawa saicewa suke” AKASHESHI AKASHESHI AKASHESHI!!!

Duguja yashigo ɗakin tana zaune daƙyar take fidda numfashi saboda wahala murmushi kawai yake yace” Anbani damar nakasheki amma kafun nan saina yagalgalaki””

Girgiza kai take tana kuka dakyar take matsawa baya “a’a kada kamun komai dan allah”

cire belt ɗin wandonsa yayu tare da zuge belt ɗin wandonsa fizgota jikinsa yayi yana ƙoƙarin yaga rigar jikinta

Runtse ido tayi kuka kawai taje sosai batada ƙarfin iya kare kanta

Ahankali garwashi yasaɗaɗo tabayansa yashigo jikake gammmmmm yabugamasa wani ƙaton icce a kai ihu yasaki Atake yasulale ƙasa sumamme

Cikeda tsoro hayat tabuɗe idanta ganinsa ƙasa tayi sheme shiko yana riƙe da iccen

Matsowa inda take yayi yafar ƙoƙarin kwance ta baki sake take kallonshi kwancetan yayi yace’ tashi mugudu kafin ya falka dan bai mutu ba koma shi Alhaji garba yadawo”””

Da mamaki Hayat tace”kana nufin taimakona kayi”?

Kinga ba wannan magar yanzu kawai kitashi mugudu

Da kyar tamiƙe da taimakonsa sannan sukafice

Tafiya mainisa sukayi tafaɗi tace’bazan iyaba bazan iya tafiyarba nagaji””

“kidaure mubar dajinnan””

“wallahi bazan iyaba nagaji dubi ƙafata jini zuba kawai yake””

Yagar rigarsa yayi yaɗaure mata ciwon

Wayar sa yaɗauka yakira police akan akawo masu taimako

Ai ko take sukazo wasu suka ɗauko duguja wasu kuma suka sakashi mota muje Asibiti garwashi yace” a’a Hayat tace muje court ɗin kawai

A kotu kuwa Alƙhali yabada oder sannan yace'” Alhaji garba yayi wasa sosai da hankalin kotu kuma ya salwantar da ƙuɗaɗen jama’a bugu da ƙari yakashe mutane saboda cikar burinsa Aciki harda Alhaji hussain saboda haka kotu tayanke masa hukun ɗaurin kisa ta hanyar tara kuma kotu tabada umarnin A ƙwace dik wasu ƙadarori da yatara bisa zunubi amaidama mai abu kayansa”” kotu. …..

Dafe da bango taƙaraso ciki tana tafi hankalin kowa yadawo kanta

Tace” koda A haka na mutu nayi farinciki dan naga ƙarshenka koba komai ayanzu kagane “”””RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!””””””””

COMMENTS AND SHARE FANSSS

(ALƘALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)
[09/11 7:46 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!
LAST Page 99 TO 100

STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

             🔔📚

JARUMAI WRITER’S ASSOCIATION📚
{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa}
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo

      *⚜️©J.A.W📚🖌️*

MAIZAMAN KANTA PAID BUK Ina tallatamuku shi ƙasai taccen buk ne nagaban kwatance naƙuɗe kuma akan farashi mai sauƙi yatanade Abubuwa dayawa, TAUSAYI, CIN’AMANA, GADARA, KISSA , IZZA, DAMA NISHAƊI HAƊI DA ILIMANTARWA DAMA TANTIRANCI”” Domun samun wannan ƙasaitaccen buk ɗin kigarzayo ta wannan nob 09030835117 kada kisake kada kasake Abaka Abaki labari💃💃💃💃💃

Dikansu hankalinsu yadawo kanta

Cikin rawar murya Mamy tace”ƴata Ashe zansake saki a idona”?

Juyowa hayat tayi taƙurawa Mamy ido ko ƙyaftawa batayi tabbas itace mamyn ta dama tana raye ya akayi tazo nan???

(NIDAI NACE IDAN KIKA BAN SPACE XANBAKI ANSA DUKA KEDA READERS)

Tasowa Mamy tayi dagudu tanufo hayat ita da Abbas rungumeta Mamy tayi shiko Abbas yahaɗa dukansu yarungume tashin kukansu kawai kakeji Agun

Dik mutanen gun saida suka tausayamusu wasuma harda hawayensu shikansa Alƙhalin yazubda hawaye

Alhaji garba kam jiyake kamar yahaɗe zuciya yamutu saboda tsabar baƙinciki ga haushin Anwar dafe A zuciyarsa

Brr, kb kuwa kasa motsi yayi kunya nadama dik suka mamayeshi lokaci ɗaya dama Ashe hakan gaskiyar take? lalle yayi kuskure daya biyewa shairin shaiɗan dama zuciyarsa amma kuma baisan hakan gaskiyar take ba ba abinda yajamasa hakan bace biyewa zuciyarsa dayayi tinkan yaji hukuncinsa yaji nadama maigirma ta mamaye zuciyarsa

Alƙhali yace” kowa yanatsu dik suka natsu amma still mamy nariƙe da ƴarta dangani take kamar sake rasata zatayi

Bayan kowa yanatsa Alkhali yacigaba dacewa” Tabbas nikaina najinjina miki barrister Hayat kuma kotu ma tajinjina miki kinyi abinda maza da dama ma bazasu iyaba,,,, zaki iya faɗawa kotu yadda yasace ki”?

Da taimakon mamy take tsaye bilky tacire rigar ta ta aikin tasakawa hayat dama Already tanasanye da After dress da have hijab hular kanta tasama ta taɗan rufe mata kanta daya yamutse murmushi kawai suka sakarwa juna bilky takoma tazauna”

Hayat tace tabada labari tsaf yadda yasaceta haɗida irin baƙar wuyar da shata dama yadda ta kuɓuta

Jinjina kai Alƙhali yayi yace”tabbas kinga rayuwa kuma kinnunawa duniya “”RAUNIN MACCE BAZAI TAƁA HANA TA ƊAUKAR FANSA BA”””
Kotu nabuƙatar ganin su duguja gabanta shida Alhaji garba dama barrister kabeer””

Yanata faman huci yaje yatsaya shida duguja garwashi kam A ɗan tsorace yatsaya nesa dasu dan ganin irin mugun kallon da suke watsa masa A sanyaye kb yafito shima

Aƙhali yace”kotu nason aje Aɗauki Hajiya marwa dama Hayat akaisu Asibiti bayan nan A gaggauta kashe Alhaji garba sannan duguja koto tayankemai hukuncin ɗaurin rai da rai gidan kaso tareda Aiki maitsana, brr, kaber kuwa yanzu shiba barrister ba ne kuma anyankemasa hukuncin wata 1 gidan yari sai garwashi hukuncin wata 2 gidan yari ko tarar dubu 100.000 sakamakon haɗa haɗin kansa gunsace hayat””””

Hayat tace”my lord kada aje da garwashi prison ni zanbiya tarar da aka yankemai sannan inaroƙon kotu datama kb sassauci abarshi da aikinsa dan Allah tinda dai yayi nadama fuskarsa tanuna haka kuma Arage yawan watannin da Aka ɗibar mai”””‘

Sake bake kawai brr, kb yayi yana maijin kunyar haɗa ido da ita

Alƙhali yace”tabbas rayuwar ki nada banbanci data sauran Anrage masa wata ɗaya kuma idan yagama zai iyacigaba da aikinsa Amma saidai ƙaramar kotu ni kaina nace “”RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!”””
Kotu tatashi dika miƙewa sukayi dan girmama

Aka tasa ƙeyar duguja da brr, kb da Alhaji garba zuwa waje inda motar prison take garwashi kuwa station akawuce dashi dan rubututa statemate ɗinsa Akan bazai sake aikata ɓarnaba daddy kuwa akaje dashi da Abbas dan mallakamusu dukiyar Alhaji Hussain Ahankali hayat tace” yaya idan ka Anso ƙuɗin kabawa bilky domun biyan tarar garwashi””

Abba yace” Akan me za’a tsaya har a ƙarɓo bayan Abbanki yanana??””

Cire ƙuɗin yayi yabar hugging ɗinsa tayi cikin murna tace” nagode abba”

ba godiya tsakaninmu ai nawar tace”hakane kam”

Anwar yafito waje ƴanjarida suka zagayeshi da tanbayoyi

Kodata duba bata Anwar ba Billy ina Anwar”

Da murmushi kan fuskar babah tace” yafita waje”

Muje muma kawai tace tana maƙale da mamy da najeb sukawuce waje

Bilky tace”kai dika waɗannan mutanen fa”

Hayat tace” dika sunzo ganin hukuncin garba ne”

Babah tace”kinganshican ƴan surutunnan sun baibayeshi”

Dariya dikansu sukayi

Tsayawa Alhaji garba yayi cikin dabara yazabce bindigar police ɗin da ke tare dashi ja baya yayi yaɗaga bindigar yace”dik wanda yamatsoni wallahi saiba fasa kanshi da bindigar nan”

Dik mutane suka ja baya nuna Anwar yayi da bindigar yace”bana ɗaga kafa gadik wanda yashiga tsakanina da muradina kaine kaje da kanka kabada wasiƙar dakatae dani da kujerar mulki kasa nazauna Anan daga ƙarshe karabani da komai ta hanyar muna funtana nayi wautar yarda dakai ashe kai c.i.d ne bansani ba? to kasani kaima yau taka taƙare bazan mutu niƙaɗai ba dole kaima ka girbe A binda kashuka na hanyar munafunta na dakayi””

Ɗaga hannu kawai Anwar yayi tare da rintse idansa kawai yanajiran yaji bullet jikinsa dan yasan A yau tasa taƙare

Ƙara ɗaga bibdigar Alhaji garba yayi police nata ƙara gargaɗinsa da kada ya harba idan yayi harbi shima zasu kasheshi dan sun saita bindigogi kansa

Hayat kuwa tsoro sun hanata Ai kata komai

Ɗaga bindigae yayi tareda danna kuna mar jika ke tauuuuuuuuuu

Dik wurin yayi tsit sai ƙarar halbi dakatashi wasu suka fara gudu kaca kaca police sukama Alhaji garba yafaɗi A gub matacce

ƙarar da yaji tayi yawa kuma sam baiji halbi jikinsa ba gashi garba yayi Halbin buɗe idansa yayi Ahankali Amma me Hayat yagani kwance A ƙasa tans masa murmushi ga jini ƙasa

Hayat Mamy tafaɗi da ƙarfi suduka sukayo kanta dagudu A tare banda Anwar dayayi mutuwar tsaye komai yatsayamasa cakkk

Ɗagota Mamy tayi taɗaura kanta A cinyoyinta cikin kuka take magana”a’a hayat bayanzu ne lokacin mutuwar ki ba dan allah kitashi kada kimuna haka munrasaki tsawon lokaci yanzu munsa meki dan Allah kitashi”

dagudu Anwar yaƙaraso yaɗaga ta muje Asibiti

Buɗe motar bilky tayi Abbas ne kejan motar mamy da Abba suka hau ɗayan motar

Da ƙyar yabuɗe bakinsa yace”me yasa zaki mun haka? Akan me zaki bada taki rayuwar dan kawai ceton tawa niyakamata na mut…….

Hannunta taɗaga da ƙyar tarufemasa baki tace” a’a idan kamutu ni ma tawa rayuwar batada amfani kamun Abubuwa da dama waɗanda bazan iya biyanka ba Inan… inannh inasonka.. idanuwanta sukarufe

A’a Hayat kitashi bazan jure rashinki ba

A gaggauce suka ƙaraso hosbital ɗin privet ce dayake Abun na manyane kuma itaɗin sananniyace Atake manyan likito ci suka rufu kanta Emagency Aka kaita ƙoƙarin dai daidata numfashinta suke dakyar suka samu yadawo ta hanyar oxygen da man computers

A waje kuwa saifaman lallashin Anwar suke ita kanta mamy ta Aro jarumta amma Anwar sosai yake kuka

Likitocin suka fito ɗayan yatsaya yace tana buƙatar jini nawa za’a ɗiba”

Anwar yamiƙe yace”muje Aɗibi nawa doctor “

Doctor yace”ka tabbata zaka iya bada naka naganka cikin tashin hankali sosai”

Doctor muje kawai

Saida Aka gwada kuma yayi sannan Akaɗiba Akasamat shima Allurar bacci suka masa dan yacika sabbatu A kanta

Iyayen Anwar dama iyayen bilky dik sunzo daddy ma yadawo shikanshi garwashi yazo da hajiya marwa dake Asibitin mutane suntaru sosai

Gaba ɗaya wunin bata farka ba kuma doctors sunbada tabbacin komai normal

After 24 Hours Ahankali take ware idanuwanta harta gama buɗesu kan Anwar dake jingine da gadon idansa lunshe yarame sosai yayi baƙi dik yafita hayyacinsa kamar shine bayada lafiya

Cire oxygen ɗin tayi A hankali ta miƙe zaune ta shafa fuskarshi tace”katashi Anwar ba’abinda yasameni inasonka fiye da yadda bakina zaifaɗa”

Kamar A mafalki yaji maganar ta dasauri yamiƙe ƙura mata ido yayi kamar yau yafar ganinta

Hura masa iska tayi A ido tana murmushi

Ajiyar zuciya yasauke yace”Alhamdullah ba’a binda kemiki ciwo”

ɗaga masa kai kawai tayi

Kada kisake yin kasada da rayuwarki a kaina kinji

Riƙe hannun sa kawai tayi batayi magana ba

Su mamy ne suka shigo ganinsu A tare yasa mamy ɗan kauda kai Cikin jin kunya Anwar yamiƙe yafice
Dariya kawai bilky tayi

A haka jinyar Hayat takasance kullum suna maƙale da Anwar

 ******** BAYAN SATI 3 ******

Hayat tawarke sosai ba’abinda kedamunta Har ansaka ranar bikinsu suda bilky

A yaune Aka gabatar da deenarh party bayan ɗaura Aurensu da shaida dubban mutane Akan sadaki naira dubu 1000’000 Manya mutane dik sun hallara ba ƙaramun kyau Ango da A marya sukayi ba
Anci ansha can na hango besty Nana da My besty Queen sister Husna naxla khadeeja da dai sauransu saiɗibar shoky da gara suke

Ankai Amarya gidan dake zuru road Anan Abuja domun Anan Abba yasa yasamusu tanfatse tsen gida kuma yayi komai yakashe ƙuɗi kamar ƴarsa mamy taji daɗin haka tabbas tarasa miji kuma A yanzu Allah yasake bata wani

gidan ya ƙayatu sosai lalle Abba yayi ƙoƙari

Ankai Amarya angaba tarda bankwanci Abokan Ango kafin kowa yawatse Abarsu suƙaɗai

Nimadai 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR MLM) Bantsaya ba dan wannan ranar tasuce suƙaɗai

Washe gari naɗan leƙa dik tashige jikinsa sai shagwaɓa take masa ita bazaya iya cin Abincin ba lallashi kawai yake dik A binda takeso yana mata bugudu da ƙari yabarta tana Aikinta

®®®®®¥¥¥¥¥©©©©

AFTER 5 years

Abubuwa dayawa sunfaru najin daɗi dama Akasin hakan Akasin hakan kuwa Anrasa hjy mama da babah saidai muce Allah yagafar tamusu mukuma Allah kasa mucika da imani
Hayat taji mutuwar babah sosai

Nafarinciki kuwa Hayat ta Haife yaranta 2 twinces macce da namiji daƙyar Anwar yaga tayi 40 tadawo gareshi

Macce sunan baba Akasamata Maryam Anakiranta deena namji Hussain wato mahaifin Hayat

Soyayya tsantsa Ake tsakanin Hayat da Anwar

WASU SHEKARU

Zaune nahango wata kyakyawar mata kusa da mijinta kanta nakan kafaɗarsa A gefe kuwa su bilky ne sai fira kawai suke Awaje nahango yara sai wasa suke yaran bilky da Hayat ne saina ya Abbas dasuka zomusu week end

Anwar yace”tabbas nayarda “”RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!”””

NIMA DAI NACE HAKAN TAKE ………

TAMMAT BI HAMDULLAH Anan nakawo ƙarshen wannan buk ɗin nawa inda nayi kuskure Allah yagafar tamun inda nayi dai dai Allah kaban ladar,, Allah kabamu ikon ɗauƙar darasi maikyau dake ciki kuma karemu daga mara kyau ya Allah

9/11/2021 TUESDY NOVEMBER

SAIMUN HAƊE A NAGABA”” MAIZAMAN KANTA!'”

///////////////////////////?////////////////////?///? NASADAU KAR DA WANNAN LITTAFIN GADIKAN ILAHIRIN MASOYANA///////////

JINJINA GADIKAN ILAHIRIN ƘUNGIYA JARUMAI WRITES ASSOCIATION

“`Har Abada bazan mantaku ba ƙawayena nagari

  • HADEEZA UMAR USMAN, HAJARA SANI ABDULLAHI *HAUWA’U *ADAM*“`

I LOVE YOU ALL MY FANSSSS😍😘😘😘😘

TAKU HAR KULLUM MUJAHEEDAH MATAR MALAM HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

MY WHATSAPP NUMBER 09030835117 or
07031012948

(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button