KURUCIYAR MINAL part one

🏆KURUCIYAR MINAL🏆
1 – CHAPTER 1-10
🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by miss untichlobanty🌹
🍀CHAPTER 1🍀
Amina ce zaune a kan wani lotsatstsen katifanta Kamar an taka bredi,basai nayi magana akan gadonta ba . Gefe wani kwano ne with a remained smelly stinky tuwo miyan kuka Wanda da alama tunna jiyane bata fitar da kwanon ba.
kuka take rizga Kamar ranta zai fita
innace ta shigo dakin domin ganin Lafiya yau yar lelenta shiru bata fito ta kama aiki ba? Turus tayi tana ganin ikon maleeku
Wani Abu na yar lele sai ita idan Ba haka Ba ya za’ayi mutum shi daya ya zauna yana kuka babu dalili.
innarce ta rafka uban salati Kamar an kama malam da karuwa tace me zangani haka aminatu Lapiya ? wa yatabo min tuwalle? me ya saki kuka?
Sai alokacin Amina ta dago ta soma magana cikin shessheka Kamar haka inna Dan Allah ki yafe min,ki roki kanwata deejeh ma tayafemin,awararta Dana karba tayi hakuri,dukan da nake mata ma na daina,kuma…kuma bazan kara zubar mata da abinci Ba kuma Wlh bazan sake kwace mata rakenta Ba Nayi alkawari har naira 50 din tama zan biyata 😭 duk rashin mutincin danakeyi Allah na dena Wlh na dena ta kara fashewa da kuka.
Galala inna tayi tana kallonta Wai yau aminatuwa ke Neman yafiya harda kiran deejeh kanwarta, lallai za’ayi ruwa da kankara
Inna tace toh yar lelen inna yi shiru kisanar dani ya akayi?me ya faru?
Minal tace inna aradu mafarki Nayi Wai cutar laser fever ta kamani Wai na mutuuu!
Inna tace kinga irinta ai mutum ace sai shegiyar kazanta yaushe Rabon da Kiyi wanka Yanzu?
Kina ganin kin kyautawa kanki kenan ?
Kuka ta fashe dashi tace kwana biyar ne kacal fa.
Inna tace ko kunyar fada bakyaji? wannan Ba laser Ba har ebola ma zata kamaki ai.
Kuka ta kara fashewa dashi tana shure-shure tace haba inna dama Ba sona kike Ba ?
Kuma ai dukda bana wanka ina canja pant fah.😭
Inna tace ni rufe wannan bakin naki karki taramun makwabta gashi duk kin cikani da warin baki.
Tashi dallah kije ki wanke baki Kiyi wanka.
Kurma ihu tayi tahau shure-shure da burbuwa.
Nan inna ta lallabata tace mata ai mafarki Ba Gaskiya bane…. haka dai ta hakura nan inna tace taje tayi wanka taci abinci Dan yau zata rubutar jarabawar karshe a makaranta daga shi next term zasuyi WAEC haka dai ta hakura ta shirya.
Ta fito zata tafi tace inna kin Tina wannan 100 Dana taba aramiki?
inna tace yaushe? tace lokacin nan sanda muka fara jarabawa
inna tace na Tina tace ki Dan banishi,inna tace haba yar inna nawa na baki atsakanin wannan lokacin?
Tuwalle tace ehheeeen wato dama badan Allah kika bani Ba inna ?!cabdi wallahi Nide sai kin bani kudin nan.
Inna tace sarkin jaraba, kin fita naci Kamar me, ta since bakin zaninta ta miko mata wata kodaddiyar Dari biyu tace ingo kuma kikawo mini canji domin shi kadaine gareni. Inna ta fadi dukda ko tasan da wuya ta kawo chanjin.
Yamutsa fuska minal tayi kamin ta karba tare da Cewa dande ina bukatar kudin ne da yasin bazan karba tsohuwar kudinnan Ba.
Nan ta rungumi inna Kamar da gaske sannan ta fita tare da Cewa sai na dawo sannan ta biya ta gidan su kawarta zaliha domin tafiya makaranta.
Koda aka tashi Tara(break) tsallaka katangan makaranta tayi taje tasiyo gurasa a kasuwa na duka kudin tayi sadaka dashi wa almajirai akan Allah ya kara rufawa iyayenta asiri
(dukda Cewa Amina akwai tsiwa da rashin mutunci ga Wanda ya nema amma akwaita da tausayin iyayenta sosai domin kazantarta Nada nasaba da haka acewarta Idan sabulu da turarenta basu Kare Ba ai iyayenta bazasu kashe kudi wajen siyan wani Ba shiyasa sau biyu take wanka a sati su inna har sun gaji da mata magana)
Amina Yusuf yarinya ce er shekara 18-19 farace sosai ga hanci shima daidai misali 8 figure ce ga tsayi daida gwargwado idonta ko sexy eyes ne gashin kanta kuwa ba’a magana.
Babanta wato malam Yusuf Wanda akafi sani da baban kowa carpenter ne bashida karfi amma yanada rufin asiri sannan duk anguwar ana ganin girmansa sosai manya da yara.
Asalin sa fulanin taraba ne wadda yarasa kowa NASA sanadiyyar gobara tun yana shekara 18 haka yarike Kansa har yakai 25 ananne ya dawo kano da zama inda ya hadu da falmata wanda ake kira da inna wacce take kanuriyar barno ce gyaran miki da turaren wuta take a kanon har sukayi aure dagabaya suka Koma Kaduna da zama Inda suke can cikin malali ahaka har inna ta haifi danta na fari wato Abubakar Wanda yanzu yake project a ABU amma shi yake rike kansa domin ya ragewa iyayenshi nauyi sannan yakanyi musu aike idan ya samu hali tunda Ba zaman banza yake Ba.
Daganan inna bata kuma haihuwa Ba sai bayan shekara takwas Inda ta Haifi Amina wacce take yarr jagwal ce ga neman magana,ga tsiwa, saide matsoraciya ce na masifa amma ta rike addininta dukda ko Ba ganewa ake Ba.
Sai daga baya inna ta Haifi khadijah wacce take auta kuma shekaranta 12.
Wannan kenan
Kubiyoni domin jin cigaban kuruciyar minal
26th April 2019
Love you all
Mzz untichlobanty💕
[1/11, 1:06 AM] Mzz_Untichlobanty💞:
🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by miss untichlobanty🌹
🍀CHAPTER 2🍀
BAYAN WANI LOKACI DA RUBUTA JARABAWAR MINAL
Morning
Minal rike da sakamakonta a Hannu miftahu (kanin hannatu zamu ganta a gaba #chapter 8 ) yace manya manyan Yan boko har an karbo sakamakon kenan da fatan wannan karan ma ba’a dauko ajinba. Cukumosa minal tayi ta naushi bakinsa tace aiko Ba Komai ni nane makarantar wasu a yawon banza za’a kare. Daidai lokacin sani (yayan bilkisu itama zamu gantaa gaba #chapter 8) ya wankawa minal mari juyowa tayi tace buhun bala’i bai ankareba yaga an nunashi wa sama an nana da kasa suka minal tamai jina-jina sannan tasa yara sukabuleshi da kasa.
Evening
A guje yara suka rugo Suna oyoyo baban kowa oyoyo baban mu! dama ya saba Dan haka yasa kullum baya rabuwa da tsaraba, hanjin ligidi mai yawa acikin bakin laida ya ciro ya basu suka karba Suna godiya kamin suka raba, wata yarinyace tace baba yau wani tatsuniya zaka mana yace tatsuniyar gizo bakin barawo zan muku.
Lado ne ya shinfida masa buhu Kamar yadda suka saba sannan Suma yaran suka zazzauna nan dattijonnan ya soma musu ta tsuniya……
🌹………….
Wasu samarine zaune Suna busa sigari wayan dayansu ta soma kara daukowa yayi yaga karfe alarm dinsa na large hudu ne take ya kashe sigarinsa yace kai yau fa alarm NASA mana aradu lokacin dawowan tsohonnan yayi,dariya suka fashe dashi wani yace Ba mamaki ya tsaya yiwa yara tatsuniyane. Sukace Ba shakka amma fa tsohonnan yana yiwa mutane cikas ka duba abinda yar bra uban yarnan tasa tayi dazu.
Daidai lokacin baban kowa ya karyo kwana,a take suka karkade jikinsu tare da wulla alewa a baki Dan kar yaji warin sigarin tasu.
Nufosa suka farayi Kamar abin arziki shima da murmushinsa yaje nufosu domin yaune karo nafarko dabai kamasu Suna busa sigari Ba.
Saide kash suna motsowa kusa dashi ya jiyota aiko take annurin fuskarsa ta dauke sukace babanmu sannu da zuwa Suna masu durkusawa
bata rai yayi yace Duba su Kamar da haske Kamar mutanen arziki, Wai Ku fi sabillilahi bazakuyi wa kanku fada ba, Kamar da gaske nadau kunyi hankali Ashe da sauran Rina a kaba,
Bakusan cewa wannan shaye shayen naku yana janyowa iyayenku Bacin sunaba?ko kunaso duniya tazagesu ne?girgiza kai sukayi sukace ayi hakuri baban mu Insha Allah zamu daina.
murmushi takaici yayi domin Indai wannan alkawarinne to an karyasa tun kafin adaukesa yace Allah ya bada ikon dainawan,kuna batawa kanku rayuwa ko bakusan Cewa duk abinda mutum yayi yana kuruciyar shi zai bishi har girma ba ko kunaso idan kun hayayyafa acewa yaranku kun taba busa wiwi ?girgiza kai sukayi yace Idan yaranku suka sha Ku ya zakuji hada baki sukayi wajen Cewa bazamuji dadi ba yace Idan Baku sani bama Ku sani wannan shaye shayen yana haifar da tabin hankalin,lalacewar koda da zuciya kuma tsaf zai kashe mutum. Ku a haka zaku hadu da Allah? Kuma kuna tunanin Idan an tafi a haka ba matsala?Ba Arabic Ba bokon?Allah ya Shirya….
Tafiyarsa ya cigaba dayi yana mai fada akan yadda matasa ke bata rayuwarsu.
Majalisar su malam yakubu zai wuce sukace salamu alaikum baban kowa barka da war haka murmushi ya soma musu sannan ya mika musu hannu sukayi musabaha.
Malam isa mai wankin hula ne yace ya naganka haka ne ? baban kowa yace kaide bari yaran yanzu basu rabuwa da kayan bakin ciki yanzu na…..
Malam saminu ne yazo yana girgiza kai alamun alajabi jikinsa a sanyaye ya zauna
Baban kowa yace haba malam saminu ya haka zakazo ka zauna bako sallama? inkai kayi haka ‘yan’yan mu kuma yaya zasuyi ?
Malam saminu ne ya cire hularsa ya ajiye kana yace wato wani abune yayi mugun jijjigani, Wai yar gidan malam ado salma akayiwa fyade saboda sakacin maihaifiyarta. fita tayi bayan magariba ba’a saniba uwar kuma da bata ganta Ba bata nemeta Ba sai da taga kusan goma ya wuce shine ta Sanar da malam adon. neman duniya an mata ba’a ganta Ba yau da asuba aka yadda ita koda aka kaita asubiti likitoci nata kokarinsu amma ina. yanxu yanzunnan rai yayi halinsa,Allah ya mata rasuwa!
Shiru wajen ya dauka kamin caaan malam sambo Wanda tun dazu baiyi magana ba yace Wai salma dai guda Dana sani yar shekara 6?itafa wannan salmar dai inji malam saminu
Salati suka rafka jikin kowa yayi mugun sanyi kamar an musu duka.
Allah sarki salma yarinya mai hankali da Shiga rai. Allah yaji kanta bari anjima sai mu hadu muje muyi masa ta’aziya nan dai suka Dan tad’a kamin malam Yusuf yayi gidansa.
Koda yake tafiya a hanya sai surfo masa gaisuwa ake ta ko’ina manya da yara. Atakaice de baban kowa mai jama’a ne.
Yana isowa kofar gidan sa, basheer mai shago yace baban kowa ina wuni,Lpy klau basheeru ya shagon?basheer yace Alhamdullah baban kowa yace masha dafatan dai yauma minal bata taba kowa Ba Dan yau da safe tace Mani Wai tun jiya akace suje su karbo sakamakonsu. Basheer yace Gaskiya baban kowa yau minal bata yi hayaniya da kowa Ba hasalima ko fitowanta bangani wadda nima abin ya bani mamaki da alamu dai kawattamu ta natsu(haka basheer din ke kiranta domin ya kasance abokin ya abubakar ne tun yarinta shiyasa ma yayiwa baban kowan karya Dan kar yasa wa ransa damuwa sosai)
Baban kowa yace to Masha Allah haka akeso ai ni bara in Shiga Daga ciki ko? Allah yayi albarka basheer yace amin.
Minal na zaune tana yanka kubewa taji sallamar mahaifinta hantar cikinta ne ya kada da gudu ta mike har tana tuntube a 360 ta fada daki,garin sauri ta barar da yakuwar da take yankawa innace ta haba er lele lafiyarki kuwa zaki barar mani da……
Bata ida maganar ba baban kowa ya shigo yana cewa inata sallamma Baku amsa ba Kamar ba kowa a gidan inna tace yi hakuri malam sannu da dawowa Wlh wannan yarinyarnance ta fada daki da gudu har tayi Mani bari banjika ba yi hakuri bara na kawo ma ruwa
Takalmin sa ya cire ya zauna a tabarmar dake shinfide a tsakar gidan yana Cewa halan wayanta aka kira take wannan gudu , inna dake shirin bude randa domin sachet watern su ya kare tace anya kuwa?hira fa muke daga jin sallamarka ta rusa da gudu Kamar taga aljani,baban kowa najin haka jikin sa yayi sanyi bayason irin faduwsrnan da yarda keyi a makaranta domin Hanson tayi karatu ta inganta rayuwarta
Yace takarbo sakamakon jarabawar tasu kuwa inna tace eh ta karbo dazu gasucan yana kan yana kan taaga(window),tashi yayi jiki babu kwari ya dauko ya Duba aiko Kamar yadda yace ne ankuma na 48 tazo acikin su 52 a Dan fusace yaje kofar dakin yace aminatu me kikeyi acikin dakin nan,minal tace Riga make canjawa yace inba so kike na Shiga Ba maza ki fito tace baba aradu Babu Riga ajikina wanka make shirin yi yace Kamar da haske rabon da Kiyi wanka keda kanji Ba tare da dance Kiyi Ba yanzu shekaru 6 kenan amma shikenan ni bara in dubo sakona waje.
Oya show some love
By voting,
liking,
sharing
and
commenting
Tnxs for reading
26th April, 2019
Mzz untichlobanty💕
[1/11, 1:09 AM] Mzz_Untichlobanty💞:
🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by mzz_untichlobanty🌹
🍀CHAPTER 3🍀
Sanda ta kara kusan 5min sannan ta leko da kanta duk ta hada gumi saboda rashin gaskiya
Saukan rankwashin da tajine yasa ta sankare a wurin na wani sakanni.
Durkushewa tayi a wurin tana tutturo baki kamar zai taba kofa.
Baba ne yace rufi min baki kamin in kara miki,maza tashi.
Mikewa yayi tana zuzzunburewa tace haba baba ko Dan wannan rankwashin da kake samani kamar abinci Ba dole na KASA kokari Ba kana taba min CPU na bakasan Cewa itace masarrafin Dan Adam ba?
yace yimin shiru kamin in da’da maki wani yar kaniya kawai,me kwakwalwar kifi Allah dai ya bude maki wannan toshesshiyar kwakwalwar taki.
kuka ta fara yi tana buga kafa ni Gaskiya baba kwakwalwata ba a toshetake baaa😭 inna tace ni yimin shiru karki taramin makwabta ehe.
Murya ta kara baba yace bari kiga ikon Allah mikewa yayi ya dauko sanda.
yanda Kasan Anyi ruwan sama an dauke tsit ta shanye kukan da takeyi tana tsitstsilla idanu tare da sheshsheka baba yace banson jin sheshekar nan. Ki natsu bari inga tsiyar da kika shukowa mutane wannan karan.
Mutum bashida aiki sai fada ni Nayi mamaki ma yau kusan sati 2 ba’a kawo kararki Ba.
Turo baki tayi duk yasha mai sai yalki take tace yo ai dannayi mafarkin na mutu ne kuma ko yanxu ma Ba fasawa nayi Ba.
Kallonta baba yake har ta ida maganan ta already ya Ciro takalmi Dan haka ya lafta mata.
papers din ya fara dubawa yaga subjects 2 ne takeda A amma saura Wai sai a slow saide rubutun nan war inka gani zaka dauka wata Dr ce tayishi sai ka karantawane kaji Kamar kayi kuka.
takaicin rashin kokari na diyartasa abar kaunarsa ne ya taso mai.
Kansa kawai yake girgizawa saboda takaici bazai musaba Idan akace masa Dan primary five ma yafi yar tasa kokari.
Tsawa ya daka mata ke zonan !
Simi simi taje ya kalleta sannan yace yanxu ke ahakan zaki tafi makarantar gaba?ki Duba fa gododuwar banza da wofi. Murmushi tayi
inna tace Allah zanci mutuncinki ana miki fada kina dariya saboda kin daina mutane ko? Tace Toh Toh Toh ni inna me Nayi ? Dakuwa inna ta mata tace kaniyarki kikayi
tace to yi hakuri bazan kara Ba shikenan aiko?yauwa inata Dan Allah ki siyan awara?harara inna ta banks mata tace ba’a siya dinba
Baba dake jinsu ya tattare takardun yana cewa ace mutum anmai repeat har sau biyu amma bai gyara ba nasan duk ajin keda zaliha kun fisu girma amma kanku Kamar kifi har gara ita akanke.
antara dakikai biyu a aji daya bakuda aiki sai ciye ciye kuma da kunada kokarinku tunda kuka fara Hulda da wannan fatiman shikenan lamuranku ya tabarbare.
tace toh Ba kai kake Bani kuddin Ba? Kuma ai fatimamma sun Koma kano.
Yace au haka zakice?
Inna tace kaga malam rabu da ita kar hawan jininka ya tashi
Mika ma innatakardun yayi yace jeki ajiye min adakin ki Dan in ina ganinsu takaici ne zai kasheni
ni inanan ina fafitikar biya miki WAEC kan arufe amma naga alama asara zanyi
Zama kusa dashi tayi ta Washe baki tace baba kawai ka barni in fara aiki a gidan abinci Dan Gaskiya ni karatun bokonnan sai a hakali bazan maka karya in batama lokaci da dukiya ba yasin dakyar in zan hada ko credit 4 me kyau a wannan WAYES din
Yasin Gaskiya kake fadi kwakwalwartawa a to she take nakifinne maganarka Ba karya.
Abin yaso bashi dariya amma sai ya Girgiza kai
yace ai ga irintanan ana WAEC kina WAYES dubaki ko ajikinki Yan ajinku zasu makarantar gaba amma ke oho ko ?kinacewa inbarki Kiyi aiki a gidan abinci
Bakiji abinda ya faru da salma Ba ko ‘yar gidan malam ado ?tana gidan ubanta ma ba’abarta Ba balleke budurwa kin tallata kanki a gidan abinci
Nan ya labarta musu abinda ya samu salma sannan yace Suma suje suyi ta’aziya.
Inna kam salati take harda kwalla tace kai duniyar nan Ba imani.
Minal ko mikewa tayi tana bubbuga kafa tace Toni baba idan ma bazaka iya barina inyo aikin Ba kawai kamin aure ka huta
Ai da gudu sukayo kanta ba shiri tayi waje tare da Jan mayafi akan igiya.
Baba yace da shegiyar kazanta ma wa zai soki?ja’ira yar kwal uba
Inna tace abita da addu’a da fata na gari kawai.
🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀
Wakarta takeyi tana tafiya ta hango murtala da wani abokinsa mai kawo masa ziyara babba yake kowa?waishi a dole Santa yaje. Zukar sigari suke Suna busa abarsu.
Tsayuwa tayi a wajensu tace anya murtala kanada hankali kuwa kullum kayita busawa ‘ya’yan hanjin ka hayaki Kana biyewa wannan sha katafin?
Dariya ya bushe dashi kamin yace minal kenan ai na Fiki hankali ma. Babba yace ke yar shila karki kawao mana raini Anan fa ko kinga sa’anki ananne?
Bata kulashiba taci gaba da yiwa murtala magana da tayi:
Dalla tafi can wallahi baka isa ba kayi kadan.
Kaikuma ta nuna babba da yarda kama daina nuna ka sanniwata kila ma sanadinka ne samari basa kulani to ka kiyaye ni.
Babba ne ya bushe da dariya Hahaha sannan yace kinfaiyi kwantai babu mai sonki sai yawo a unguwa
Dariyar takaici ta kyalkyale dashi kamin tace kaji banza botorami, yo da na Sauri miji irinka a gara na zauna Ba aure sha katafi kawai. Kuma in mijin agidan uban mutum ake rabawa sai ya hanani.
Murtala yace Ke yarinyannan zanyi maganinki fa, abokin bawa kuke fadawa maganar banza?
Minal tace da wacce itaciyar zakayi magani na? Kasan ni annobace da banida magani. Nan gani nan bari dumamen mayya in fada ma.
Murtala yace kinci darajar babanki mutumin kirki ne kuma banason rigima yau da kinga yadda ake balla kafar yarinya. Tace yo inba tsoro Ba kamaso mana wallahi kaga yadda na fito dinnan babu mutunci…. Mtsw ni banma da lokacin Dan shaye.
Tafiya tayi abunta,babba Wanda ya tsaya yana kallonta sai alokacin yace kai murtala babe dinnan tayi aradu. Kaga jiki me kyau kuwa……..
Tsaki murtala yaja kamin ya tashi yabar wajen yana gunaguni akan irin yadda babban ya nuna halin ko in kula gameda abinda minal din tamai.
Show some by
Sharing
And
Commenting…
27th April, 2019.
Mzz untichlobanty💕
[1/11, 1:12 AM] Mzz_Untichlobanty💞:
🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by mzz_untichlobanty🌹
🍀CHAPTER 4🍀
UNGUWAN SARKI,KADUNA STATE.
Unguwa ne hadadde da manya manyan mutanen Nigeria masu matsayi da kudi ke zama,unguwa ne na wadanda sukakai a dama dasu.
Wani mansion ne dankararre Wanda yaji kayan alatu na duniya
Wasu mutane ne ke zagaye da gidan sanye da uniform daga ganinsu kuratan sojoji ne irin masu gadin gidajen oganninsu nan gaban gidan faranni ne of different colours and nature sunyi das das dasu sun kawata gidan
Wani katafaren gate nagani black with a touch of golden ta gefe naga an rubuta JEEDMAR on golden plate
The house has single side but classified into 3 which contain 12 fully furnitured bedrooms
with bathrooms in each containing fully jaccuzis and all other necessary things,3 parlours with cotton softened chairs,beautifully decorated dining room with a 10 people dining table,mordern kitchen,fully equipt gym room,sports field,3 swimming pools of different shape,size and designs,fully flowered and fruited garden,office dinshi,car parks with the most latest and expensive cars parked in,securities’ side,workers'(helpers’) side.
Motoci ne guda 11 suka shigo gidan sunyi convoy dukan su bakake ne banda na tsakiya Wanda yake fari wani kurtun sojane yazo ya bude motar
Wani kyakkyawa,dogo,fari,mai saje,ga diri tabarakallah masha Allah Kamar balarabe ne naga ya fito sanya yake cikin kayan sojoji fuskannan a daure babu alamun wasa ko kadan dukka sojojinne suka Sara masa a tare baiko kulasu Ba ya shige ciki abinsa.
Mahaifiyarsa ya Tarar zaune a parlour tana kallon news ga fruit a gefe tanasha hankali kwance cikin fara’a da walwalan ganin mahaifiyarsa abin kaunar sa yace mom! jin muryan Rabin ranta kuma danta wato CPT YAZEED ABDULMAJEED UMAR ta tashi yazo da sauri ya rungumeta tare da manna mata peck a kumatu yana fadin I missed u mom itama tace missed you too son
Dama tun dazu shi take jira domin tasan da dawowarsa
Tace son go and fresh up sai kazo kaci abinci ko smiling yayi yace okay mom tare da hayewa middle staircase coz shine nashi the one left for his wife zakiyya and the one on right for his mom.
Bathroom ya fada direct Ba tare da tinanin Komai Ba ya cika jacuzzi da ruwa yasa bathing soap and perfume ya shiga ciki ya rufe idonsa tinanin zakiyya ne ya fado mai,
shikam ya rasa yadda zaiyi da itA sai kace Ba auren soyayya sukayi Ba ace Sam batada time dinshi yauma da zai dawo daga tafiya she can’t stay at home just for a day thank goodness he hasn’t let her become a full-working wife as she wanted or else Hhhhhhh iska ya furzar domin abin ya fara isanshi Gaskiya saboda ko hakkinshi na aure yanxu da kyar yake karba agurinta.
Ganin tinananin bazai fisheshi Ba yasa ya gama wanka ya daura alwala, da Rigan wanka zai sa ya Fasa ya daura towel ya fito rike da karami yana goge silky,soft and dark hair dinshi he looking so sexy (Kamar yadda naji Yan mata na fadi danni haryau wannan shirmen baya birgeni amma danku sai na rubuta ko ya kukace? You are my first priority.)
CPT YAZEED ABDULMAJEED UMAR kenan! a 35years old son of late ALH. ABDULMAJEED UMAR
ALHAJI ABDULMAJEED UMAR is a multi millionaire international businessman with the organisations and companies namely jeedmar empire, jeedmar furnitures,jeedmar shoes and clothing,jeedmar oil company, jeedmar rice,jeedmar sugar,jeedmar cement,jeedmar orphanage and much more.
Asalinsa fulanin zamfara bayan ya gama karatu ya fara business ikon Allah cikin kankanin lokaci ya bunkasa har ya fara companies a different countries a yawon kasuwancinsa ne ya hadu da mom wacce take Nigerian-arabian wato babanta Dan Nigeria mamarta er riyad(saudi)amma a Dubai suke zaune.
Sun hadune ta sanadiyyar babanta saboda Suna kasuwanci tare sannan ya gaba da hankalinshi.
Haka dai sukayi aure kuma lokaci daya soyayya mai karfi ya Shiga tsakaninsu amma Abu daya suka rasa haihuwa haka sukayi shekara 12 Ba ko batan wata tukunna daga baya Allah ya dube su da idon rahama ya basu da namiji wadda suka samai YAZEED tun yana Yaro yakeson armies shi baya kallon cartoon irin na yara in ka Ganshi ya na kallo to sojoji ne har faint na dakin shi na sojoji ne. wata rana ALHAJI ABDULMAJEED ya tattari family dinshi gaba daya akan zasuje aikin hajji dukda Cewa wasu daga cikinsu sun sha zuwa amma wannan karon a tare yakeso suje saide mom bataje Ba itada YAZEED domin Ba tada Lpy sai akabarta tare da kakus Maman ALHAJI ABDULMAJEED.
Bayan sun sauke farali ahanyarsu ta dawowa sukayi hatsari a jirgi inda yawanci suka rarrasu wasu kuma suka sami matsalan haihuwa shi kuma ALHAJI ABDULMAJEED was paralysed. Alokacin YAZEED na shekara 13 saboda tsananin Sabon da yayi da mahaifinsa hakan yasa ya zama so moody rayuwarsa duk ta canja ya zama shiru shiru lokacin dayatafi makarantar sojoji at that tym he was 25 Anan aka aiko masa da rasuwar mahaifinsa yayi kuka har ya gaji tun daga lokacin aka dena gane kansa bayan ya kammala ya dawo anane ya saida some companies na dad dinshi to the some Arabian and British partners na dad din nasa wasu kuma ya rarrabawa family members marasa karfi sosai akan su kular mai da companies din,sai su dinga yin 50 50 atakaice de bai rike ko company daya Ba domin shi soja yakeson zama.
Alokacin da yaje wani mission a Washington Anan ne ya hadu da zaliha lokacin tana shekararta na karshe a university wasa wasa soyayya maikarfi ya Shiga tsakaninsu bayan ta kammala sukayi aure amma ita tace burinta aduniya shine ta zama businesswoman amma YAZEED yace shi bazai iya juran zama babu mace a kusa dashi Ba amma idan ta yarda zai bude mata boutique
Ganin da babu gara ba dadi yasa ta yarda plaza guda ya siya ya mayar mata boutique da office dinta aciki Dana wasu masu mukamai kadan daga cikin masu aikinta.
Amma duk da haka bai tsira Ba domin kullum batada aiki sai boutique da ka tabata boutique dinta kawai ko lokacin kanta batada shi.
Wannan kenan
Show some love by
Sharing,
And
Commenting.
Love you Lodi Lodi sweethearts
29th April 2019
Mzz untichlobanty💕
[1/11, 1:20 AM] Mzz_Untichlobanty💞:
🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by mzz_untichlobanty🌹
🍀CHAPTER 5🍀
Bayan ganin tunani bazai fisheshi Ba yasa ya shafa mai ya saka 3quater irin na sojoji da farin T-shirt ya fito mahaifiyarsa ya Tatar a parlourn tace son sai yanxu?Sosa kai yayi yace sorry mom dina na I kept you waiting ko?
Tace is okay,come and eat your food coz na sanka idan ta kai ne zaka wuni bakaci abinci Ba gashi nan yanzu ulcer ta maka kamin kawo wuka
Yace haba mom ya isa mana zanci muje dining din haka ta kama hannunshi takaishi taja masa kujera ya zauna ta zuba mai abincin yace kai mom this is too much tace see you, wannan abincin a 5 years old child can eat it but you hmm you will never change
smiling kawai yayi yafara ci.
Baifi 6 spoons yayi bah yace ya koshi babu yadda mom batayi Ba yace Sam ya koshi haka ta rabu dashi yaje daki domin ya huta
11:59pm (night)
Suna zaune a parlour yana kan cinyarta tana shafa gashinsa Suna Dan hirar su na uwa da d’a zakiyya ce ta shigo taci wani suit na mata takalminnan dogo Kamar zai karye
kwas kwas kwas kakejin takun takalmin ta koda ta shigo ta gansu kawai hannun tadanyi using irin hii dinnan kamin tace wlcm baby tawuce abinta
Girgiza kai kawai mom tayi kamin ta juyo ta lura Cewa dan nata na matukar son yabi matarsa amma kunyan idonta yakeji hakan yasa tace kai dagani ka gani bacci nakeji Ba musu ya tashi tare da mata peck yace good night mom sannan yahau stair case din dazai Sada shi da side din da matarshi take.
ZAKIYYA’S POV
Tana shiga dakinta ta yarda jakanta ta fara cire takalminta kamin ta fara rage kayan jikinta tare da daukan ribbon tana kokarin daure Malaysian attached wig dake kanta Wanda yake red,blue and black in colour taji anyi hugging dinta ta baya
Tsaki tayi kamin tace look baby am soo tired,and am not in d mood so leave me alone pls shinshinan wuyanta ya farayi yana Cewa I missed you Bea tasan sarai me yae nufi hakan yasa tayi saurin tureshi tare da fadawa toilet.
Koda ta fito yana zaune a kan gado Kamar maye yana jiranta bata ko kalli Inda yake Ba taje ta daura hannunta akan wani Dan machine Wanda zaiyi detecting tomb print dinta Wardrobe dinta ne ya baiyyana yayi typing nighties sai daya daga cikin kofofin Wardrobe din suka bude ta dauka wani brown din nylon riga tasa iya guiwa tazo ta kwannta tare da Cewa switch off d light when you are done taja bargo tare da juyamai baya
Mamaki ne ya cikashi Wai dama batasonshi ne ta aureshi koko wani abinne ya sameta coz wata matace za’ace mijinta yayi tafiya ya dawo babu ko sannu da zuwan arziki balle ayi zancen su abinci. Duk da Cewa ya saba da irin halinnan NATA amma nayau is worse haka dai yayi ta sake sake daga karshe yaje ya kwanta a bayanta yana Dan tattabata bige hannunsa tayi yace baby pls Wallahi I need you kinji ?
yadda yayi maganar ya bata tausayi hakan yasa tarabu dashi amma sai mita take masa Wai tagaji hakan yasa bai sami wani biyan bukata sosaiba masu iya magana na cewa da babu gwara Ba dadi
Koda ya tashi da asuba ya tasheta he entered the toilet did all the necessary routine,came out and found her still sleeping ya sake tashinta sannan ya fita masallati ta koma ta kwanta abinta har sai 6 ta tashi Wai bazata iyayin sallahn Ba sai ta dawo(ehm araina nace inkin dawo kuma kice kin gaji Ba Allah sai ya kyauta).
Around 7 ya dawo direct dakinshi ya wuce ya kwanta itako lokacin harta shirya tasaka pink suit mai wandon pelazu ta sauko sai shan kamshi take, ta buga uban extension akai sai yarfeshi take
Mom ce zaune a falo tana kallon news ayayinda take shan coffee,hade rai tayi domin bataso ganin mom din a parlourn ba.
Tace good morning mom,mom tace morning
Zata wuce mom tace zonan zakiyya
Zuwa tayi ta tsaya tana Duba agogonta
Mom tace yanxu abinda kikeyi ya dace kenan ki Duba wani shigar yahudawa da kikeyi koni Balarabiya banyiba,kuma ki fita tun safe sai dare sannan baki ko girmama mijinki balle ni ai ko…………
Bata karashe Ba zakiyya tace sorry mom inaso boutique dina ya tsaya dakafarsa sosaine kamin in Dan dinga samun time yanxu fai Ba wa’azi nakeso Ba ince de matsalarki bana girkine to me kikeso kici?ta fadi hakan cikin Sauri tana Duba agogonta domin tayi latti acewarta.
Mom ta girgiza kai tace zakiyya kenan so nake naci koko da kosai tace okay kitchen ta Shiga tabi wata kofa Wanda zai sada ta side din ma’aikata taje bangaren masu girki tace pop out
Cikin kankanin lokaci sukayi layi a gabanta sanda tagama zuba musu kallon raini sannan tace waya iya koko da kosai duk sukayi shiru domin Continental dish yawanci suka iya
tsawa ta daka musu Ba daku nakeba ?
Emm kwanna biyu ban tsokalo muku minal ba karkudamu yanxu Muka soma tafiya
Show love by………
Kungane ai😉
Love you all
1st may 2019
Mzz untichlobanty💕
[1/11, 1:26 AM] Mzz_Untichlobanty💞:
🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
By miss untichlobanty
🍀CHAPTER 6🍀
Daya daga cikinsu ne tace na taba gani kakata tayi may be zan iya
Zakiyya tace oya do it right away and take it to that old shit watace tafito faga toilet tana bada hakuri kan Lattin da tayi wani wawan mari ta sauke mata tare da Cewa you are fired hakuri ta fara bata tana Cewa cikinta ne ya baci ta kewaya amma ko kallonta batayi Ba
Tanashigowa parlourn tace mom am off,mom tace haba zakiyya wannan kayan naki Kamar Ba musulma Ba zaki fita dasu kije ki saka mayafi mana
Bata rai tayi tana zunbure zunbure da huhhura hanci taje tasako wani Dan karamin hijabi
Tana fita ta tubeshi tare da Cewa haka kawai duk abi a takurawa mutum mtsww
Zaune take a office tana wani business deal
Telephone ta dauka ta dannan wasu lambobi bugu daya ya shiga tace coffee sannan ta kashe wata ce ta shigo dauke da kofin shayi ta ajiye tajuya tana tafiya kenan taji ruwan coffee a bayanta wani tsalle ta daka tare da Cewa jesus! Heeee I don finish oooo chai my back,my back
Zaliha ce ta wanka mata mari tare da Cewa keep your mouth shut,
Tsit tayi amma idonta bai dena zubda hawaye Ba
Are you out of your sense ya zaki kawomin coffee with white sugar while you knew that Brown sugar nakesha
Sorry ma I was not d one dat prepared the tea it was Sade.
Are you crazy?was is it not your job to make my tea? why will Sade do it?Jennifer!you are fired
Cikin kuka tace ma am sorry
Sakina is absent so I am the one attending to the customers that’s why am sorry ma
Shiru tayi kamin ta juya taje ta zauna tace I will give you last chance but if you make any mistake in the future sorry for yourself
Common get out of my office
Tashi tayi tana thank you ma,Tnx u kamin ta fita
Abangaren mom kuwa Anyi mata wani busheshshen kosai da wani tsulan kunu me gudaje kawai kallon abincin ta tsaya tanayi aranta tana Cewa”ya zama dole in nemo wadda ta iya abincin gargajiya Dan ni shekaru na ya fara ja I can’t always cook for my self la astadi’u wallah”
YAZEED kuwa sanda ya tashi duk ya gaji addu’an tashi daya bacci yayi Kamar haka (alhamdulillahil lazi ahyaniy ba’ada ma amataniy wa ilaihin nushuur )sannan ya sauka daga king size bed dinshi ya Shiga toilet yayi all the necessary routine sannan yayi wanka ya fito ya Shirya cikin kanan kaya
Yazeed’s bedroom

sannan ya fita domin yin break fast koda ya fito mom ya tarar tasa wani jagwalgwalo a gabanta domin shi baisan me kosai bama balle wannan kosan dayayi baki Kamar za’a bawa akuya
Morning mom ya fada ganin bata kulashi Ba yasa ya fahimci Cewa tunani take
Dafata yayi kamin yace mom wats wrong firgit tayi tace son had ka tashi morning
Yace morning amma tinanin me kikeyi mom tace bakomai kawai ina tunanin karo mai aiki ne Wanda she will only cook and take care of me coz duk wannan masu aikin are modern ni kuma na fara tsufa am 54 fa danma inada jiki mai kyau wani sai ya dauka am 50 so dole na rage wasu abubuwan danake yi da kaina especially abinci na
yace to mom how do u expect us to find one
Tace assign one of your soldiers to go to any restaurant that cooks traditional food and then look for the best cook inso samune mace coz banson namiji yana yawo acikin gida
Okay I will try nande akabar wannan kosan kaddaran sukaje dining table tasha tea abinta shiko chips egg and plantain yaci
Sai brown coffee coz bai fiya shan black one Ba.
Bayan sun gama cin abincin side dinshi ya nufa yaje master balcony yana tunani rayuwarsa da zakiyya
Abangaren minal kuwa direct gidan su zaliha ta nufa bayan ta gama da Yan unguwantasu. Shiganta kenan iya(Maman zaliha) tace wa nake gani anan Kamar aminatu ‘yar jagwal?yau Anyi abin kai sai yanxu aka shigo? Ai mutumiyartaki tana tanata tsumayinki.
Bata rai tayi tace haba iya ni Gaskiya ki dena ce Mani yar jagwal to me zance aminatu aike da kinzo guri sai kin kawo matsala da kinzo Guri ake sanin kinzo gashi kullum sai kinzo gidan yar tsohuwa tafadi hakan cikin tsokana.
Kara bata rai tayi kamin ta tace wannan kanki ni ina zally take
Iya tace yaran zamani da wani shekiyanci suke yanzu zalihan ne ya koma zalla Toh tana daki ai sai ki Shiga
Shiga tayi ta sameta tana bacci daka mata duka tayi a gadon baya tace shegiya baccin asara ko? ana la’asar kina bacci
Zaliha tashi tayi harda er tusarta tana zare ido Dan atunaninta iya ne domin ta hanata baccin la’asar
Tsaki ta buga lokacin da taga minal ce
Ke Wai me hakan mutun na bacci kin wani daka masa duka
Amina tace tsabar rashin Gaskiya kuma harda tusa ba
Suka fashe da dariya
Haka suka cigaba da hira kamin suka tashi sukayi sallan la’asar suka Shirya domin tafiya makaranta
Ahanyansu na tafiya ne zaliha ke Cewa minal gobe zata rakata gurin aunty fauziyya(auntyn zaliha ne wato Kanwar mahaifinta yaranta uku Aisha ,Abubakar da Muhammad tana Sana’an snacks)
Abubakar ya karye jiya a makaranta
minal tace dama Yaro da shegen kiriniya Ba dole ya karye idan Baku hanashi Ba gaba gaba har wasu zaina karyawa
Zaliha tace garashi yarone
Minal tace to me kike nufi tace me ko nake nufi?
Tace babu fa ta bude baki zatayi magane ta hango wasu en mata en Iskan anguwansu an caba ado za’aje yawon bariki Suna ganinta suka fara bata rai domin haushinta sukeji Wai ta fisu kyau,domin ko Kamar inna ta dauko amma hasken baba dukda Cewa innan ma Ba baka bace amma batada haske sosai amma akwai gashi masha Allah Wanda amina har tafita hakama kyau
Suna zuwa zasu wuce daya daga cikinsu mai Suna bilkisu(bakace er lukuta mai katon timbi ga katon lebe da boobs yadda kasan kwarya saide batada hips Wanda hakan yasa ta zama Kamar an ajiye buhun hatsi gata gajeruwa anci red lipstick,brows dinnan ba’a magana) ta bangaji Amina da kafada
Dan cika amina ta cika amma sai ta basar saboda tunda tayi mafarkin laser fever ya kasheta ta rage jagwal
Ganin bata kulasu Ba yasa sameera (doguwace siriiiiriya gashi batada shape,Ba gaba Ba baya atakaice de yadda Kasan sandar snooker ko ince 1 irinsu akewa kirarin singul amama no front no back gashi taci uwar bleaching had tafara zama danyen nama),
Tace ke Amina wannan wani irin iskanci ne zaki mangari billy ko hakuri bazaki bata ba
Amina batace Komai Ba ta ci gaba da tafiya
hannatu ce(wannan ita ba’a magana)tazo ta bankade Amina.
Ai ji kake tas! tas!! tas!!!
To readers wa aka wanka wa mari haka Indai Amina aka Mara to Ba zaman lapiya
Nide bara in labe daga bayan bishiya in debo muku rahoto
Give me some bossa !
By
Voting
Sharing
Commenting
And
Liking
Your er uwa mai nishadan tarwa da fadakarwa
Examination mode on
Mzz untichlobanty💕
12th may 2019
[1/11, 1:28 AM] Mzz_Untichlobanty💞:
🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
By miss untichlobanty
🍀CHAPTER 7🍀
Wani wawan mari amina ta sakewa hannatu har sanda taga tauraro
Sameera ce ta hayaiyako zata daki amina,wani lafiyaiyan mari
Amina ta aika mata atake ta dauke wuta ta suma zaliha ce tace ni amina zo mutafi kamin kisa da naushi Kiyi kisa taja hannunta suka tafi ayayinda akabar bilkisu sakoko a tsaye batada tudun dafawa gashi yau zasu wanki wani alhaji yace su ukun za’a hada lokaci daya (Allah shi kyauta)
Atake taji wani bakin ciki ya rufeta taji ta kara tsanan amina…..
Amina kuwa dasuka je islamiyya sunyi latti gashi malam isa ke taran latti ya iya bulala Kamar Allah ne ya aiko shi
Shikadai ne yake iya dealing da amina kuma tana tsoransa sosai amma tsabar bakin ciki da haushin daya rufe mata ido bata lura dashi Ba
Sai saukar bulala da taji batasan sanda ta karbi bulalan ta karya Ba hade da banka masa harara ayayinda ta murkuda cute pinky lips dinta tace Allah ya isa ta wuce
Malam isa sai da yasha jinin jikinsa domin yasan yadda take tsoranshi(saboda ya iya bulala itakuma duk abinda zai taba lafiyar jikinta bataso)
amma yau harda karya bulala wadda take tsoro Kamar maciji gashi fiskanta yayi jaaa(red)alamun Bacin rai kuma dama shima dai yana shakkunta karfin hali ne kawai irin nasa amma ya girgiza yau Dan haka satinnan dole ya Dan tsagaitawa amina idan Ba hakaba shima zai karbi rabonsa ko ta kullo masa jagwal.
Haka suka Shiga aji Amina tasha mur,zaliha nata aikin ban hakuri hakadai har aka tashi suka dawo gida tana kumbure kumbure.
Bayan sallan magriba inna ta gama abinci ta kwalawa Amina kira bata amsa Ba ta kara kwala mata kira still shiru abinda bata tabayi Ba kenan akirata taki amsawa shiga dakin inna tayi thinking that something is wrong with her daughter to her surprise Amina was sitting down on her mattress
Ke er lele dama kina jina kikai shiru to abincin ki zaki dauka she didn’t reply inna rather all she did was sip water from her tiny blue cup
Inna tace er nan Ba lafiya Dan a yadda nasanki ko bata maki rai akayi baki wasa da tuwo amma yau ko motsi bakiyi
Ta fadi hakanne ayayinda take taba goshin Amina Dan inna ji take Amina batada Lpy domin ita bata wasa da tuwo
Jin ko magana batayiba yasa inna ta fita ta samu baba ta labarta masa abinda ta gani baba ne yace rabu da ita zamu hadu atakaice de ranan Amina bataci abinci ba.
Washe gari koda Amina ta tashi tayi shara da wanke wanke ta gama koko,
Sai wajen karfe goma ta tuna da Cewa zata raka zahra anguwa tashi tayi tasa hijabi taje dakin inna tace inna ni zan tafi gidansu zahra tace zan rakata anguwa
wani kallo inna ta watsa mata kamin tace shine gaisuwan ki ?
Amina tace mantawa Nayi ina kwana
Inna tace rike abinki
Sannan a haka zaki rakata anguwan kai Innalillahi aminatu yaushe zaki canza yau kwana uku kenan bakiyi wanka kuma a haka kike tunanin zaki samu miji ki Duba kullum in zahra zatazo gidannan kwas da ita amma ke a birkice
Since bakin zaninta tayi ta miko mata Dari biyu ki siyo sabulu da tirare dan d’uri da sabulun gashi kinji
Bubbuga kafa Amina ta fara haba inna zan bata mata lokaci fa
inna tace to wallahi inbakiyi abinda na fada Ba babu Inda zaki mutum sai shegen kazanta Allah ma daya taimaka bakida karnin kashi ai da mun mutu
Turo baki tayi tana guna guni har ta siyo ta dawo
Inna tace maza Shiga wanka ki wanke kanki sai kizo in miki kitso saura kiyimin gardama ma babu inda zaki
Subul subul tayi Kamar yadda inna ta umarceta ta shiga ban dakin shiru shiru babu ita babu labarinta inna tace wai me kike yine har yanzu kinsan dai jiranki nakeyi ko?
Fitowa tayi gefen kanta duk kunfa inna tace ke haka ake wankar duk dadewannan nanki baki daurayu Ba? Bata ko kula innar Ba ta shigewarta daki ta goge kan sosai ya zama saura damshi sannan ta zauna aka mata kitson ta dauko kayanta mai Dan haske ta saka sannan ta Dan shafa man baki sai tayi dass da ita.
Tana fitowa inna tace ko kefa amma ace mutum bayason wanka minal tace inna kwana biyu ne fa inna tace kaji banziya ko kunya bakiji har kina daga murya gararin makota suji
Tace to Nide na tafi tana fitowa Zaure ta hadu da baba tace baba ina kwana yace Lpy a’a aminatu ce haka ko bake bafa amma ace mutum kullum……………
Tace to baba ya isa mana tunda Nayi wankan yace yauwa er gari kinga in kina Dan kwalliyan nanne zaki samu miji ko Ba haka ba
murmushi tayi ya miko mata naira Dari yace na sanki da awara watakilla shi zakije siyowa ko innan ki ce ta aike ki
tace a’a gidan su zaliha zani zan rakata anguwa Dan auntyn ta ya karye kuma zamu tayata gyaran gida dashi ke basu Dade da kaura wannan gidan Ba
Baba yace Toh sai kin dawo amma karkiyi dare tace Toh kamin ta fita tanayi masa godiyan kudin daya bata
Tana fita tace Kamar baba yasan banda kudi wlh
Abangaren YAZEED kuwa yau ana shiri da mitimiyar domin bataje office Ba,
Ya Shirya musu evening outing zaliha anci ado makeup kamar ya zubo daga fiskanta attachment dinnan ba’a magana sai harhada rai take wai ita adole batason raini(nace uhm shi baice zaki rainashiba sai ke?)
Taku daidai take har ta iso gaban wani Mercedes Benz sai yauki take alokacin YAZEED ya Dade yana jiranta domin yace shi da kanshi zai tuka su kuma bayason escort na soldiers ko daya.
How is the novel?is it good?any suggestions?
Ramadan Mubarak and happy sallah in advance
2nd June 2019
Show some love
Mzz untichlobanty💕
[1/11, 1:30 AM] Mzz_Untichlobanty💞:
🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
CHAPTER 8
Tana shigowa ya kunna mota domin yaji haushin bata masa time da tayi domin he values time so much. Tafiya suke a hankali babu Wanda ya kula kowa
🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹
Abangaren minal kuwa ta isa gidan su zally ta sameta tana kwalliya an rike mirror da bakin eye pencil sai zana girannan ake baki wuluk abin abin dariya
‘Daka mata duka tayi a cinya
Kinga abinda kika jawomin ko? kullum in zakije anguwa saboda iyayi sai kinyi kwalliya kinsa inna ta Mani kitson dole ta sani kwalliya.
Sai alokacin zally ta kalle ta tace kawai kice kinyi kwalliya kinaso ki nuna mini shine zaki fake da guzuma ki harbi karsana!
To wallahi bashi dukannan.
Minal tace wannan ke ta shafa sannan ta zauna tace kinsan yau Dana hadu da baba a Zaure na dauka duka na zaiyi saboda tabarar danayi musu a gidan
Ga mamaki na bemin maganar Ba kuma harda bani kudi
zally tace iye lallai kwalliya ta biya kudin sabulu,wato haduwar taki har akan baba tayi tasiri, yo ina batun su babba?hararanta minal tayi taci gaba da cewa amma matsalata dake ko kwalliyan baki iya Ba kinsan mu yan boko kuma wayayyu anaso adinga yin make up mai kyau amma kin wani shafa powder da man baki
Minal tace iye sannu wayaiya yar boko.
Zaliha tace ke nifa zan cigaba da karatu domin suleiman yanason inyi karatu har kudin WAEC ya biya min a wata makarantar private kuma yace zai Nayi mini lesson in munyi aure.
Minal tace lallai ma yarinyarnan wato haka zamuyi dake? tafiya makarantar gaba zakiyi ki barni?
Zaliha tace a ah zama zanyi in jiraki harsai kin zama farfesiya
kallon zaliha minal takeyi yayinda zalihar taci gaba da kwalliyarta.
Can zaliha tace ni yanzu banida burin daya wuce in Tara kudin Indan siya man kara haske Dan ba’kina yayi yawa wallahi.
Minal tace man me?! Sauri zaliha tayi ta rufe mata baki tace toh sannu sarkin karadi so kike iya taji ko?
Tureta minal tayi tace to in tajin ma ai haka akeso ni ban taba Sanin bakida hankali bama sai yau,ke bakisan Cewa butulci wa Allah bane ace yayi ki baka kice Wai bakinki yayi yawa ? Kin FISA sanin daidai ne? Kuma ai koba Komai mayukan blitin dinnan yana ‘bata fata bara kij,i kuma iyada lahani sosai saima kinji ciwo in yaki warkewa zakiyi bayani.
Karkiga ke baka ce wallahi wani zai iya mutuwa akan bakar mace kuma wallahi sai kiga fara ko a kafa aka daura masa sai ya kunceta.
Kima godewa Allah kinada kyau farare nawa ne munana?mtswww!
Ajiyan zuciya zaliha ta sauke kamin tace kuma fa maganar ki Gaskiya ne waje daya kika kwafsa Ba man blitin akace Ba bleaching ake Cewa. minal tace Koma menene Nide tashi mu tafi.
Zaliha tace Gaskiya kizo na Dan miki kwalliya minal tace Wanda Nayi ma ya isa.
Tace shiyasa bazaki taba samun saurayi Ba ki Duba ki gani kafin a tsaida lokacin aurena samarina dayawa
Amma ke wa ya taba miki kallon birgewa ma
Shiru minal tayi kamin tace kuma fa hakane wato shine sirrin baki taba fadamin Bako,Allah ya isa
Zaliha tace ai shiyasa kullum inna ke miki fada akan wanka baki gane Ba
Minal tace to me mike jira zana mini ado Yan mata
zama tayi zaliha ta shafa mata Jan powder aka zana girannan akayi mata Layin baki da green
Yadda Kasan er tashe
Fitowa sukayi zasu tafi sukayiwa iya sallama tanata kodasu Wai en matanta zasu haska titi
Koda suka fita zaliha ta ballawa Amina harara tace er uwa matsalata dake baza’a taba iya gyaraki Ba kaf duniya Ba Wanda zai iya in aka gyara nan sai asamo wani matsalan
wannan wani irin tafiyane?
Minal tace me matsalar tafiyannawa ?
zally tace kinga yanda ake tafiya yanga ta soma Kamar talotalo (lol karfa kuce ina kushe characters dina zasu Waye, just for entertainment ne 😂😂)
Minal ma ta fara kwaikwayanta abin har gwara na Zally domin minal ita nata Kamar agwagwa😂.
Ana cikin haka aka fara ruwa Kamar da bakin kwarya
Yan matanka suka nemi wurin buya domin kada ruwa ya musu duka,
amma sanda aka sami matsala domin ya ca’be musu ado
Abangaren yazeed kuwa parking yayi domin ruwan ya tsagaita ganin zakky baby ta ‘bata masa lokaci gashi ko kulashi batayi Ba balle yasa ran zata bashi hakuri abin sai ya bata masa rai
Yace
Zakky what’s all of this ?
Tace
Meaning?
Yace
first you wasted my time,also came out walking like a snail and you can’t even apologize?
Tace
What wrong have I done that I will apologise? Is it wrong to walk majestically?
Look that’s fashion
She said that Prolonging the fashion
Yace
Fashion my foot,the hell with it
Alokacin ruwan ya tsaya kunna motan yayi
Ayayinda zakky ke Cewa
Look idan ka fito dani just to disgrace me ne am not in the mood please hurry up ma ni am starving gushhh
Wani wawan acceleration ya kwasa ya kure speed din motan shi dama ba mutane akan titin
Alokacin dadai su zaliha sun fito daga Inda suka labe domin su tsallaka titi takalmin minal ya Tsinke tsallakawa zaliha tayi koda ta juya ta hango minal bata tsallako Ba tace Ki tsallako kamin abawa motocin Hannu .
Minal tace ke aradu sai na gyara takalmi na.
Zaliha tace wallahi ko ki tsallako ko in tafi in tafiyata minal tace da nace ki jiranine?
Tsugunawa tayi ta cire takalmin ta fara kokarin gyarawa yayinda zaliha tayi tafiyatta tana mai jin haushin minal din.
Neman kara minal ta farayi bata zamu Ba aiko tana Daga kanta taga wani a tsakiyar titi Dan haka Ba tare da nazari Ba ta hay kan titin domin burinta kawai ta gara takalmin ta.
Alokacin kuwa aka bada Hannu kuma daidai lokacin fada ya kaure tsakanin zakiyya da yazeed CeCe kuce suke tayi yana hankalinsa kenan daga titi yana Cewa zakky don’t try me this evening
Minal kuwa ta dauko karanta tana kokarin gyara takalmin tare da tafiya a hankali akan titin domin itama ta tsallaka taga mota a guje yana iyowa kanta
Duk kayan cikinta sanda suka kada.
Daidai lokacin yazeed ya lura da ita kokarin kaucewa yayi ya fada cikin wani Dan rami Wanda ruwa ya taru kuma ya daki motan wani
Tun daga sama har kasa yawatsawa minal ruwa ta sule ta fadi kasa yayinda mai dayan motan ya fito………………….
Hahhhh finally
This is my sallah gift to u guys hope you like this chapter
NOTE:
All pictures of characters shown here are not related to the story.
Kindly share, and comment thank you
Much love
4th June 2019
Mzz untichlobanty💕
[1/11, 1:33 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
By miss untichlobanty
🍀🌹CHAPTER 9🌹🍀
Juyowa yazeed yayi ya kalli zakiyya yace oh gush,look at the mess you cause!
Minal ko lokacin da ta d’aga idonta taga Wanda ya watsa mata ruwa ya juya yana magana da wata(saboda motar Ba ita yake using ba babu tinted)abin ya mugu bata haushi
Minal ta fara magana a hankali lallai ma mutuminnan ya watsa mini ruwa sannan ya tsaya magana da budurwarsa?
Mikewa tayi zata zazzaga masa rashin mutunci daidai lokacin me motan nan ya fito yazeed dake shirin fitowa shima yace bawan Allah kayi hakuri….
Mutumin ne yayi saurin katseshi ta hanyar Cewa wa make gaji Kamar captain yazeed murmushi yazeed yayi yace nine Dan Allah a Duba ma asarar da Nayi sai inbiya ga card dina ya fadi hakan yana kokarin bawa katinsa mutumin yace ka barshi kawai yallabai ai paint nema ya Dan kurje Gaskiya Muna alfari dakai a ka sannan Allah ya kara yi maka jagora yazeed yace ameen amma dan Allah ko wannan ne ka karba mutumin yace waneni ranka shi Dade kuda kuka bamu rayuwarku Dan kukaremu shine har sai na karbi kudinka Dan ka gurjemin mota?ai kake wallahi Ba Komai sai alolacin ya lura da zakiyya cikin fara’a yace ina wuni madam ? Ya tsine tayi kamin kasa kasa tace lafiya tana mai kauda kai.
Dariya mutuminne ya dauke yace ranka shi Dade zamu iya yin selfie? Murmushi yazeed yayi yace Ba matsala. Quick selfie mutumin ya musu sannan ya Shiga motarsa yana mamakin abinda zakiyya tamai dukda ko bai Santa Ba amma da alamu tanada alaja da yazeed din.
Yazeed ko da ya mance da ya watsawa minal ruwa dukda ko laifinta ne tana tafiya ahankali akan titi amma shima harda laifinsa daya biyewa zakiyya ya kunna motarsa zai wuce minal tayi saurin riko hannun kofar
sauke glass yace baiwar Allah dan Allah Kiyi hakuri ban lura bane wallahi hankalina ne ya sauke Daga titin amma kema hada laifinki kina tsallaka titi bakya kallo ki kula Dan Allah
ya fadi haka yayinda ya zabgawa zakiyya harara yana kokarin Ciro kudin a aljihunsa.
ganin zakiyya ta fashe da dariya, abin ya kara bawa minal haushi
Su watsa mata ruwa amma ko su kallo Inda take yarda wani tsayawa Suna surutu da photo da wani mutumi sai kace Yan film bayan sun gama Iskancin nasu zasu ta fita rikosu shine ya wani kwame a mota yana bata hakuri
Sannan budurwarsa tana mata dariya
kwafa minal tayi kamin ta kama kwankwaso ta fara jijjiga tayi kicin kicin da ido
Tace wallahi Allah ya isa na ya za’ayi Ku watsan ruwa kuma kunai mini dariya
Babu abinda yazeed ya tsana Kamar ayi masa Allah ya isa
Hakan yasa shi mugun mamaki amma ganin fiskanta kwalliyar ta cabe bakinnan sai yalki yake Kamar tasha man gyada
Abin ya basa dariya amma ya shanye,50k ya miko mata yace gashi ki siya sabulu kije a Duba ki kiji kanwata ?
Minal tace me kuddin zai min kuma babu wani batun Kanwarka ni karkayi min zakin baki Dan bazaiyi aiki Anan Ba. Ta fadi hakan sannan ta murkutsa baki
The girl is now getting on his nerves
He just pressed his car accelerator trying to leave
Not yet Mr.yazeed abdulmajeed
Wani tsalle minal ta daka ta sake rike hannun kofarsa
Zakiyya babu abinda take sai dariya Dan ita ganin clown takeyiwa minal,fadan nasu yana kayatar da ita hakan yasa ta dauko wayarta ta fara video.
Malam ya zaka watsamin ruwa ka kusa bigeni har na fadi kasa amma ka hakimce a mota kana miko mini kudi me zanyi da kudinka?ai fitowa zakayi ka Duba Lpy ta.
Fitowa yayi a harzuke
Kusa da ita yazo ta daga kanta
Wai Wai Wai wannan dakyar in takai kafadansa ma tabdi
Ai bata lura gardi bane wannan sai sai basamude ma ai da batayi masa rashin kunya ba
ta wuce abinta salin alin babu wata hayaniya yanzu wannan Idan ya mata naushi daya ai har lahira.
Gaskiya dukda tana jibgar maza bazatayi koda kuskuren tunanin dukan shi Ba balle ta aikata
Yazeed yace ke wa kikeyiwa fitsara?
idonta ya ciko da hawaye a take tsoro take kar ya daketa Dan taga ya dunkule Hannu jikinta na rawa ta girgiza kai
Yace Nayi kama da sa’anki?
Tace a’a
Yace shine kike min rashin kunya
Tace ai kai ka jawowa kanka kana Abu Kamar baksan darajar dan Adam ba
Ya dalle mata baki da yatsansa
Tace Allah ya isa na wallahi bazan yafe makaba kuma bullukutut bakar mutuwa.
Yace ke zan canja miki halitta fatace Bismillahi
Daga hannu yayi Kamar zai mareta dashi bata dukan mata tace wallahi kana marina zan kira Yan sanda kaga wayata?
Yazeed yace to sai me dankin kirasu?
Tace sai en sandan su kama ka
Yace idan ni kakansu nefa?
Tace sai sojoji su kamaka
Yace idan ni ubansu ne fa?
Tace da gaske nake fah zan kirasu inka tabani
Ya matso kusa da ita yace Bismillah
Tace a ah fa
Ya kara matsowa yace ki kira mana! Ya fadi hakan da kakkausar murya
cire dayan takalminta tayi ta rike a hannun dan ta lura zaliha da haske ta tafi tun dazun ta tafi tun dazu
Tace mai zubin samudawa da ido kulya kawa sannan ta Diba aguj
Bata tsaya a ko Ina ba sai gidan aunty fauziyya zata fada a guje taji gate a kulle ga wani mota shigen na yazeed ya shigo Latin take fitsari ya cika mata Mara take gumi ya fara karyo mata.
Bubbuga gara din ta farayi aiko zaliha na bude mata ta nufi ban daki tana mai cillo da takalmanta.
Bayan ta fito aunty fauziyya tace ina kika tsaya tun dazu muMun dauka kin Koma gidane ma kuma ya akayi kika bari fitsari ya matseki?
Labarta musu abinda ya faru tayi aiko sukayita dariya zaliha tace ai in kinsan wata bakisan wata Ba 😂
Nandai zaliha ke fadamata irin haushin data bata har ta tafi ta barta
Nan aka dago da zancen auren zaliha har minal take basu labarin baba nason ya mata aure amma yace sai mai Dan ilimi
Minal tace nidai indai gidan da abinci Toh shikenan banida damuwa kai amma fa banda mai warin hammata.
Aunty fauziyya tace har kura zatace da kare maye ?
Keda bakyayin minti uku kingama wanka? Harvwani bakison mai wari?
Zaliha tace ai ta gyara yau bakiga har kwalliya na mata Ba
aunty Fa’iza tace dallah dubi wani gira Kamar Anyi bakin fenti dukkanku Ba abinda kuka iya
Haka dai suka dinga hira suna kwasar dariya Kamar Ba gobe
Minal shaf ta manta dacewa Ba kwana zatayi Ba
Aunty fauziyya kuwa ganin a holiday suke kuma taga minal da katan jaka sai ta dauka kayanta ne aciki
Zaliha kuwa dama sati zatayi mata
Aunty fauziyya Ba laifi mijinta yanada rufin asiri mijinta Dan kasuwa yanada shago akasuwa
Itakuwa tana gyaran jiki,dasu makeup,da turaren wuta Wanda inna ce ta koya mata makeup kuwa
Training class tayi
Kuma Ba laifi tana samun alheri.
Da daddare suka dafa Dan malele

suna cikin sha
Minal tace Innalillahi wa inna ilaihi raji’un
Aunty da zaliha sukace menene?
minal ta side manjan dake bin mata hannunta kamintace na manta baba yace karnayi dare
Atare sukace dama Ba kwana zakiyi Ba ?
tace eh
Aunty fauzy ta kalli agogo pass 9 tace dare kuma yayi Tara ya wuce
Wayar baba tanananko?
Minal tace eh
Aunty fauxy tace yauwa bara na kirasa na fada masa
Nan ta kira baba tace minal zata kwana a wajenta
Yace to Ba Komai daganan ma ta kara mata fada akan tsafta Dan yau yaji dadin yanda ya ganta tace Ba Komai Insha Allah zata musu fada dukkansu biyu ma
Nan sukayi sallama
Anan suka tattara suka kwanta dama mijin aunty fauziyyan bayanan.
Yazeed’s POV
Yazeed kuwa koda minal ta falfala a guje tsaki yayi yace idan na kama yarinyannan sai Nayi mugun saba mata sai ta gwammaci ba’a haifeta ba
Komawa mota yayi zakiyya nata dariya tace swthrt kaga bakinta kuwa itafa gani take ta kure kwalliya
Yazeed yace gaba zakky ke wato duk rashin kunyar da tamun Ba dameki bako? Tace wannan tsakaninku ne ai
Dear pls let’s go !
Yace my zakky you will never change
Sannan ya kunna mota suka tafi yanata gungunin abinda minal tamai zakiyya sai dariya take Kamar tababbiya
Abin mamaki take basa zakky wace iriyar mutum ce?kawai yayi smiling.
At night
After sun dawo daga dinner dinsu
Suna hira a parlour mom tana fada masa Cewa she is planning on visiting her family
Wayan YAZEED yayi ringing it was his aboki,a brother as well Jamal
Jamal yace Hello captain.
Yazeed yace Dude how far?
Jamal:guy I have a surprise for you?
Yazeed: and what’s that?
Jamal:gobe zan shigo garinku
Yazeed: are you serious?
Jamal: of course yes!
Yazeed:okay I will send habu(personal)driver to pick you up
Jamal: guy pls kazo da kanka
Yazeed: no need to plead with me I will come,by what time would u land?
Jamal:that’s why I like you,emm we will land by 12:30pm Insha Allah
Yazeed: okay see yah
Jamal: bye
Yazeed: bye…………
Hope you love this chapter?
Juma’at Mubarak
7 June,2019
Mzz untichlobanty💕
[1/11, 1:40 AM] Mzz_Untichlobanty💞:
🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by miss untichlobanty🌹
🍀CHAPTER 10🍀
Morning
Koda su minal suka tashi akayiwa yara wanka
sukayi karyawa suka ci Suma sukayi wanka suka danyi hira
Anan aunty fauziyya tayiwa minal fada sosai akan tsafta sannan ta bata wasu yan turare tace tanayin aiki dasu
ta bata wasu sako ma ta kaiwa inna(nima bansani me acikiba)
Waje ta fice domin nemo almajiri ya kai mata gyaran takalmi aiko taci karo da kandala mai gyada wanka mata mari tayi tace ke kandala da ubnki me kikazo yi nan unguwar iye? Kuka kandalar ta fara tana kokarin kwashe gyadatta daya bare tace wallahi saina hadaki da aunty salma minal tace inkin fasa kinki Allah ita kanta salmar tayi kadan balle ke banzar bazara kunun bayan ludayi. Dama itama Daga haka ta fara Daga talla ta fara bin maza unguwa unguwa yanzu ta zama magajiya adai juri zuwa rafi. Bankadeta minal tayi tace shgiya jaka.
Gyaro mata takalmin akayi sannan ta kama hanyan gida domin Azahar ya kusa pass 11:00am………..
Yazeed’s POV
Yana tashi da safe after yayi all necessary things needed ya gaida mom sannan yadan fita. motanshi fara tare da guards 2 kamin 12:00pm yayi ya dauko Jamal .
After yaje wani cafe yanashan favorite cappuccino dinshi phone dinshi yayi ringing.
Zakiyya:swthrt awhile naga fita ko?pls if you don’t mind kabiya restaurant da mukaje jiya ka siyo mana pizzan naga akwai a menu dinsu kaga sai ka daina siyowa a dayan wajen kasan yaufa Thursday
She said all of that in not more than 2 breath
Yazeed: haba dear!can’t you atleast say good morning, u didn’t ask about my well being or anything all you care about is the pizza which we will eat later at night ?
Zakiyya: sorry good morning
Hope zaka siyo pizzan ?
Yazeed: naji
Zakiyya: and also kafin ku dawo kudan biya ta boutique dina Ku karbo min wani sako( legendaries), bye love you tiiit
Yazeed:love yo…..
Oh god,bukatanta ya biya she can’t even wait for me to say bye
He called the waiter,paid for cappuccino dinshi
And went out security men dinshi guda biyu na biye dashi
Kofa suka bude mai ya Shiga motan sannan suka rufe daya ya Shiga drivers seat dayan kuma front passenger seat
Na driver’s seat ne ya kunna motan ya kama hanyan airport
yazeed yace we are going to zakby unique boutique before going to the airport
Drivern ya karya kwana sukayi hanyan boutique
Minal POV
Tana cikin tafiyarta tana er wakenta akan babban titi wasu en shaye shaye suka hangota
Thug 1:boss kaga wata er shila kuwa
Thug 2:kunama yarinyannan tayi
Thug 3:boss kawai mu sankacota mana
Thug 4:boss nifa inason sidin kwano
Thug 2:goje(thug1) Ku kai min ita
Mansion amma kuyi ahankali Dan yarinyar ta Shiga raina
Thug 1:lallai yarinyannan ta Shiga ranka boss tunda har sai an kaita mansion baza’ayi Anan Ba
Boss:banason maganan banza ni har kishinta ma fa ya kama ni
(Kaji min rashin kunya irin na Dan tasha Wai kishinta ya kamashi ni yama bani haushi)
All thugs:hahahahaha boss kenan mude in an gama a aiko mana
Boss:zundum me kuke jirane Ku dauko min amaryata
Minal tana tafiya taga en shaye shaye sunyo kanta fuska tayi taci gaba da tafiya
Goje ne yace amaryar mu ji mana
Bata kulasu Ba amma tana fake dasu
Scorpion ne yayiwa Goje alama da ido akan su kamata basu ankare Ashe Amaryar su ta Dade da arar kafar kare acan nesa suka hangota ta auna a guje suma da gudu suka bita
Gudu take batasan inda take wulla kafarta ba wulan keluwa (kwana)tasha inda ta hango booth din wani mota a bude da gudu ta daga kayan ciki ta Shiga kasan kayan yazeed yaji jijjigar motan kuma baiga fitowan su ezikel Ba a karo na biyu hakan yasa ya leko
Alokacin su scorpion Suna arean motan minal ta bace musu ganin yazeed ya fito daga motan gashi wandon sojojinshi yasa da farin T-shirt Ba shiri suka bar wajen shikuma da baiga kowa Ba kawai sai ya koma
Su ezikel ne suka fito da guntun kayan suka saka a booth din kamin suka rufe
minal tana hangosu suka daura mata kaya gashi ta gansu da kaki atake wani mugun fitsari ya matseta
Yazeed ya Duba agogo yaga 11:45 sai yace kawai su kaiwa zakiyya kayan sai su wuce airport
Dan ko su Jamal din sun iso kamin su sauko, kayansu ya taho, ya fito zai bata lokaci shi kuma bayason jira
Sai yace muje gida mu sauke kayan
Driver ya kunna mota suka nufi gida
Minal tanajin an kunna motan tace shikenan za’a kaini barikin sojoji na Shiga uku na lalace.
AT JEEDMAR
Suna shigowa yazeed ko fita daga motan baiyiba yace su sauke kayan daga motan su shigar gida
Sukace yes sir
Booth suka bude fara Ciro kayan lukman na daga Leda taga Kamar kafan mutum
Ahankali ya radawa ezikel “be ready something no dey right here
Ezikel ya Ciro AK47 dinshi ya saita daidai minal
Lukman ya ajiye ledan hannunshi ya daga daidai na kanta
Wata yar kyakkyawa ya gani mai cute pinky lips tana bacci babu Komai a fiskanta sai uban man baki Kamar zai digo
Suka furta wow a tare
Kallon juna sukayi Suna magana da ido akan yanda zasu fadawa boss
Lukman ya gyada kai alamun zaije ya fada
Kewayowa yayi murya kasa-kasa
yace boss an sami matsala
Yazeed: meaning?
Lukman: dama…em da Muka..mukaje Ciro kayan….shin……..
Yazeed: hope Ba Barin kaya kukayiba ?
ya fadi haka adan tsawace
Lukman: a a dama acikin booth…..
Ezikel ne ya tsindumo baki
Ezikel: boss lukman dey shy for u ooo,wani Yaro ne beauuuuutiful
Muka ganshi asikin booth yana bassi
Yazeed: ezikel what nonsense are you talking about ?
Ezikel: boss if adey lie,thunder fire me
Yazeed: let me go and see
Futowa yayi yazo wurin booth din minal ya gani tana bacci hankali kwance
Tabbas bazai manta wannan fiskarba
Wannan yarinyarce Wanda tamai fitsara jiya dole ya shaidata kodan man bakinnan lebensa na kasa ya gatsa
Sannan ya dakarkare ya daka mata duka a gadon baya yaga ko motsawa batayi Ba
Aranshi yace lallai wannan yarinyar ni zata nunawa jarumta
Kwata kwata bekawowa kansa Cewa zai iya yuwuwa suma tayi saboda babu ninfashi ba Wanda haka abin yake suma tayi Saboda rashin ninfashi inba hakaba minal ko cinnaka ya cije ta an Shiga uku balle soja ya watsa mata tafi.
Ciki ya Shiga babu kowa sai mai shara yace ta kawo masa chilled ruwa gora biyu
Jiki na bari ta dauko ta basa ya karba ya fita
Zuwa yayi ya kalli minal tana kwance yanda ya barta su lukuman a tsaye
Gora daya ya mikawa ezikel
Sannan ya bude dayan
Ezikel yace boss ruwan akwai sanyi sosai fa
Yazeed yace na fika sanin haka
Kamin ezikel ya kara magana
Yazeed ya juyewa minal ruwan sanyi…………..
Ina sonku irin sosai dinnan
9 June,2019
Mzz untichlobanty💕
2 – CHAPTER 11-20
🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
By miss untichlobanty
🍀🌹CHAPTER 11🌹🍀
A zabure ta wantsalo daga cikin booth din tana salati ta fado a gaban lukman ta kurje hannunta
Bude idon da zatayi taga takalmin soja
sai alokacin ta tuna mai ya faru kawai sai idonta ya ciko da hawaye
Fitsarin da takeji dazu ya dawo ya cika mata Mara taf
Yau tasan ta Shiga uku kashinta ya bushe ta Shiga hannun soja
Tsawa yazeed ya daga mata ke mike tsaye ?
Allurar ta motsa
Ba ita kadai Ba har su lukman Saida suka tsorata
fitsarin da takeji atake yabi jikin skirt dinta tana zazzare ido
tace kuyi hakuri walla…..
Bata karashe Ba yazeed yace shut up my friend, kalleni!
Sai alokacin ta kalleshi babu shakka wannan basamuden datayiwa rashin kunya ne jiya itakam ta shi uku Ashe soja ta tsokalo
Duka kam yau zata shashi harda na sadaka
Tace Dan Allah kayi hakuri ka yafe mini wallahi bazan kar….
Yace shhhhh yimin shiru
Yazeed yace Samuel inasu doggy suke ne?
Samuel:Suna cage ne fah
Yazeed: bring them out
Samuel: yes sir
Minal taji ance su doggy kuma ance cage sai ta dauka
Cage din da yake kai masu laifi nan zai kaita
Tafara Cewa oga sir kayi hakuri karka hadani da arna a caji office dinka wallahi na dena
Gashi idonta ya ciko da hawaye amma sunki su zubo tayi tayi sunki su zubo
Shi kuma yazeed abinda ke kara bashi haushi kenan takiyin kuka ita a dole jaruma
Haushin karnuka ta faraji a take ta kara tsula wani fitsarin
Wasu kosassun police dog ne guda biyu
Tsalle tafara tana ihu innalillahi wayyo inna na Shiga uku na lalace amma still babu hawaye
Alokacin duka masu aikin gidan sun taru
tsabagen muryarta shiyasa inna batason minal tana kuka ta kwammaci dije tayi sau goma akan minal tayi sau daya
kowa na tsoran bada hakuri kar a hada dashi
wasu kuma na mamakin mai ya hada oga da wannan yar kyakkyawar innocent yarinya Dan basu taba ganinsa a wannan yanayi Ba
dukda sunsan Cewa bayada sakin fiska ayanzu
Gashi mom batanan taje gidan friend dinta balle tasa baki
Madam zakiyya ma batanan ta tafi wani get together da sukeyi ita da business partners dinta Wanda yazeed bai Masan dashi Ba
Da minal tayi hawaye yazeed zaisa amayarda karnukan ganin takiyin hawaye tana ihu kawai yasa yake ganin pretending takeyi
besan tsananin tashin hankali yasa ta kasa hawaye ba
Kallonta yayi yace ke al’amarinnaki bayan tsiwa harda taurin kai ko ?
Tace wallahi oga sir Ba taurin kai bane
Yazeed yace release them!
Atake Samuel ya sakesu sukayo kanta babu shiri ta antaya a guje
fitsari nabin skirt dinta domin ahalin yanxu ta tsula yakai sau biyar
Gudu take Suna binta har suka iso wurin swimming pools.
Toh anzo wurin minal nason wasan ruwa amma bata taba Shiga mai yawa Ba gashi Ba tashin kauye tayi ba balle ta iya nitso da linkaya
amma kuma ga karnika nan Suna tunkarota kuma wa dannan bazasuyi mata da kyau ba
Dan ga bakinsu har yawu yake zubarwa
Kawai sai ta yanke shawara gwara ta fada ruwan koba Komai gawanta zatayi mutunci
Finndumm!!
ta fada swimming pool din Samuel kuma da gudu ya riko karnikan Dan karsu bita cikin ruwan
Yazeed Wanda ke tafiyan kasaita har ya iso wajen
Alokacin lukman na shirin fadawa ruwan Dan ya cetota Yazeed ya dakatar dashi
Rigarsa ya cire sannan ya fada ruwan alokacin har tasha ruwa nimfashinta ya kusa daukewa
ya daukota
Akunnenta ya rada mata bashi sannan ya fito da ita
yacewa masu aiki su hada mata shayi mai zafi tasha sai su nuna mata side dinshi Tasameshi acan
sannan su lukman suje su dauko jamal kuma
karkowa ya sake ya fadawa mamy ko Jamal abinda ya faru
Ya wuce side dinshi
Wet trouser dinshi ya cire sannan
Ya saka wani tare da farin T-shirt kamar Wanda ya cire sannan ya fada gadonsa yana tunanin abinda zaiyiwa minal Idan ta farfado batayi kuka ba
Domin yaga sanda ta suma a hannunshi……..
Am feeling so sleepy yet typed coz of the love I have for u guys
Show me some love as well
11 June 2019
Mzz untichlobanty💕
[1/11, 1:44 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
By miss untichlobanty
CHAPTER 12
minal kuwa shayin dazai taimaka mata da condition din da take aka hada mata
Kamin suka samo bowl da ruwan dumi da tsumma
Sannan suka dauko first aid box domin ciwon dake hannunta har yanxu yana zubda jini
duk ya bata mata hijab dinta
Tabawa dukkan maids da securities din gidan tausayi hatta sojojin domin duk rashin imanin wasu daga cikinsu sunsan Cewa minal ta horu
What so ever her fault is?
They all look at her pitifully, how young she is,yet going through all these sort of troubles
First was her hiding inside the Booth,
Then passing out due to lack of oxygen,
Then woken up by a chilled bottle water !
Then fear of being in an army’s house as an offender!
Then the blood cascading from her hand making her clothes look like………
Then the looks and presence of those horrible and terrifying,wicked dogs
The dogs chasing her is the biggest fear of her life
Her falling into the pool.
That one is called helplessness………………..
Wata maid me suna tala (mai shara)ce ta sa’a tsumman a ruwan zafin ta matse sannan ta fara goge ma fiskanta
Wani nifashi taja kan ta sauke hawayen wahala suka fara zarya a idonta yadda kasan ruwan sama
Cikin 2 min harta jika hijabinta ta fara jika pillow da hawaye
Maid uku ne Dama a dakin da take daya da first aid,daya bowl din warm water,daya kuma tea and toasted bread
Dukkansu idonsu ya ciko da kwalla musamman da suka ga yadda minal take kuka
Wani mahaukacin atishawan data watsa ne ya dawo dasu saga duniyar da suka fada na halin da take ciki
Katrina wacce take baturiya itace first aider na gidan
First aid box din ta bude sannan ta ciro su cotton,dettol,spirit,iodine,and Bandage.
Treating ciwon ta fara aiko ana fara goge jinin minal tafara yarfa hannu
(nace tabdi tun ba’a saka alhaji dettol da oga iodine)
Yamutsa fiska take yadda kasan mai nakuda
Dettol aka saka domin ayi disinfecting aiko wani kara ta sake ta mike a take tana Cewa
Dan Allah Kiyi hakuri,wallahi ni Ba mai lafi nace karki min mugunta
Itadai Katrina ganin bats gane Ba sai ta kalli sauran with a questioning look
Fassara mata sukayi kamin tace oh sai tacewa minal din
No no my dear am gonna harm you,impact am being gentle with you
Minal dai anzo gurin domin bata gane ko Abu daya data ce Ba
Hasali ma banda harm babu abinda taji sai ta dauka Cewa tayi me yasa ta Tara gashin hammata yana damunta da wari
Nuna kanta tayi da yatsa cike da takaici tace yanxu bayan cinzarafin da oganku yamin,da iriyar muguntan da kike mini shine harda cin fiska?
Ina ruwanki da gashin hammatana?
Tala ne tace Kamar ya?
Minal tace inba wulakanci Ba shine zatace hammata na yana wari Wai na tara gashi.
Tala ta dan dara kamim tace kai da abin dariya kike wallahi ai Ba haka take nufi Cewa tayi………………
Kara kai minal tayi alamun gamsuwa tace kiyi hakuri.
Katrina ta gane me tace domin zama a cikin su tala.
Dukda Cewa dakinsu daban amma ta Dan Koyi wani Abu a Hausa
suma dai su tala dasu maimuna dasu Rabi a primary suka tsaya zama da irinsu Katrina dasu Susan yasa suka koyi English
Sai tace is okay
Cigaba tayi da treating ciwon Inda minal keta tsala ihu tana raki
Lokacin da ta gama minal ta Dade da wanka da ruwan majina da hawaye
Zata fita ne ta tana fiskanta domin tace mata take care amma me zataji zafi radau Kamar garwashi.
Atake tace oh my god your temperature is so high I must give you an injection
Dan! Dan!! Dan!!!……..
Minal tasan sunan allura ta English gashi matsoraciyar allura ne
Aiko zazzare ido ta fara kama mushriki yaga mala’ikan mutuwa.
(Wasu they prefer injection but to me that’s a total and absolute NO. )
Ciro allura Katrina tayi ta soma jan ruwa. Wani wawan tsalle minal ta daka daga kan gadon Wanda yasa ta fado kasa tare da kwale kafanta ihu ta kurma.
Ta diba a guje binta sukayi aiko ta fada bandaki ta masa key sannan ta zare
Bubbuga kofar suka fara itako Cewa take wallahi ko su baba basu iya sawa ayi mini allura .
Ko agida har saman bishiya nake hawa har Katanga nake haurawa Dan na tsira sai nan da yakeda wurin buya masu yawa? juyawa tayi domin taga Inda ta Shiga
Sink ta fara daura idonta akai wanda ya mata Kamar tasan abin amma ba’a haka tasan shi Ba
Jacuzzi ta kalla sai tace laa irin bahon gidan aunty fauziyya amma na masu kudi
Toilet din ta kalla tace la wannan ma irin salgan bayinta Saide shima na masu kudi ne
Yasin gwanin kyau bayin Kamar kayi bacci a ciki.
Bude kofar bayin da akayi yasa ta juya Katrina ta gani da allurarta ta a hannu tare da tala,da Rabi.
Wani mahaukacin ihun data kwalla yasa su murja, atine, meramu, safiya, Hauwa, Jenifer,Susan,Emma,rabecca,sanjana,suyunjin and others shigowa dakin domin in kaji ihun zaka rantse yankata akayi
Yazeed’s pov
Yana kwance a gadonshi yana nazari har bacci ya kwasheshi.
Sama sama cikin baccinsa Kamar a mafarki yakejin ihu hakan yasa nauyin baccin ya fara saukowa daga kanshi amma bai tashi Ba
Ihun da ta kwalla yasa yayi wani mugun zabura yana zazzare ido yana muzurai domin shi ya dauka wani abin ne ya faru har ya zama ready to fight.
sai ya sake jin an kwalla wani kara,iska yaja yace ya Allah wannan wata iriyar yarinya ce haka
ta mayar min da gida Kamar mental asylum
Fita yayi ranshi a bace jijiyan kanshi duk sun tashi
Minal kuwa lokacin ta nuna Kamar tayi surrender ta fito saboda ta fahimci basuda imani zasu iya matseta karfi da yaji a danna mata karfe a jika
Rabi ne tace ko ba ke Ba fah kinga lafiya zaki samu Indian Anyi allurar
Kuma sir yace kije ki sameshi gashin bayason jira danma yasan asume kike
Katrina ce ta matso da allurar zata mata domin har ta fara gajiya da wannan hali irin na minal
supan data watsa izuwa kan gado tare da kwala ihu yayi daidai da shigowar yazeed
Fuskar nan murtuke babu annuri ko kadan yanda kasan bai tana dariya tunda aka haifeshi
Ihu daya bazo mata shi yayi sanadiyar makalewar tata sauran ihun
Shiga dakin yayi sannan ya fincikota daga kan gadon yayi wajen da ita janta yake…………..
Finally!
thank you so much for bearing with me
Good night
17 June 2019
Your sweetheart
Mzz untichlobanty💕
[1/11, 1:47 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
By miss untichlobanty
CHAPTER 13
Janta yake tana turjewa “Dan Allah oga sir kayi hakuri ka rabu dani wallahi bazan kara ba, na tuba,na tuba!”
Abinda taketa fada kenan tana kokarin zare hannunta daga nasa domin tasan idan ya kaita Inda sai kaita bazataga da kyau Ba.
Store room yayi niyyan kaita.
Atish!aaaaatiiiish!!aatish!
Atishawan da take sirnanowa yasa ya fasa kaita domin yasan ta fada ruwa sanyi ya kamata ga kuran store kuma?
Maybe ma she is asthmatic. Hakan yasa juya ya canja hanya zuwa side dinshi.
Ihu take tana bashi hakuri amma Allah cikin ikonsa wannan Karen ma hawaye sun dauke kafa
(Nace kekam minal kinga ta kanki sanda ake bukatar hawaye sai su kafe sanda ba’a bukatarsu kuwa yanda kasan ruwan sama me saka ambaliya)
Bakin wata kofa wacce take barin dama da dakinshi kuma next to it ya bude. Wulla ta ciki yayi ta fada kasa sannan shima ya Shiga.
Bakin gado ya nema ya daba mazaunansa sannan ya kalleta yace knee down!babu bata lokaci tayi Kamar yadda ya umarta jiki na rawa
Sai alokacin yakalleta da kyau yarinyace sosai.
Sama da kasa yamata aranshi yace kwailace ma amma she has the guts to……….iska ya fesar a bayyane yanaci gaba da kallonta.
Itako ganin ya tsare da ido yana mata kallon tsana yasa jikinta yayi sanyi Ashe bazata kara ganin innarta da baba Ba? gashi ya Abubakar ma ya kusa dawowa nanda wata shida shima bazata gansa Ba?
Gashi dije ma takusa dawowa saga boarding Ashe bazasuga juna Ba?
Ashe ajalinta ne ya fito da ita?dama mafarkin mutuwa da taga tayi Ashe zai zamto Gaskiya?
Maganar da yazeed yayi yasa ta dawo daya tunanin da take.
Ke?kin iya up and down?
Harara ta banka mai yasin bazanyi Ba
Kallonta yayi da mamaki da kuma takaici Wai ita bakinta baya mutuwa ne?shi tunda yake banda zakiyya babu mai iya kallon idonta ma tamasa magana balle tsiwa ko zakiyya ma tasan lokacin da take haukanta. hmm zaiyi maganin yarinyarnan da alamu kanta yana rawa.
Hannu yasa ya dalle Bakin Wanda yayi sanadiyar fitar jini kamin yace
Mike ki fara up and down!
Jikinta na rawa ta fara kwanciya yayi ya rufe idonsa fuskarsa na kallon sama.
Sanda tayi kusan na Minti Biyar alokacin ta gama had a gumi sannan ta dubeshi tace oga sir kayi min rai
Wallahi bani kara maka rashin kunya jin shiru ba’a amsa mata Ba yasa ta tsaya da punishment din ta sansado ta leka fiskarsa ganin idonsa a rufe yasa tace
Kutma lallai ma mutuminnan Dan rainin hankali ne.
wato ga inji ko?inyita aiki shi yana bacci,wallahi Allah ya isa na.
Sanda takeyi harta iso Bakin kofa zata fita taji yace
Da izinin zaki aikata hakan?kuma Waye Dan rainin hankalin?
Juyowa tayi a zabure tana zare ido dama Ba bacci yake Ba?
Wayyo Allah bakinta yaja mata.
Zama yayi yace dawo ki zauna.
A hankali take takowa Kamar kazar da kawai ya fashewa a ciki harta tsuguna
Gabansa ya Muna mata ta matso tana zare idanu harta rame Kamar Ba ita ba.
Yazeed yace dago kanki dagowa tayi amma idonta a kasa.
Yace Nayi kama da sa’anki? Ta girgiza kai.
Yace kinada matsalar kwakwalwa ne?ta sake girgiza kai. Tsawo ya saka mata yace use your fucking mouth !
Itadai bata gane ba saboda accent dinsa ya mata tsauri amma sai tayi shahada wajen Cewa kayi hakuri.
Yace kintaba ziyartar gidan mahaukata ne?domin kinyi kama dasu
A ranta tace kutma wallahi ni banyi kama da mahaukata ba Saide kai ne mahaukacin.
Kaine mahaukacin shi ya bayyana azahiri wadda bata masan ya fito ba
A fusace ya mike ya yarfe ta da mari yace nine mahaukacin ?tana girgiza kai tace tace a ah dan Allah na rokeka kayi hakuri subutan baki ne bazan kara Ba. Ball yayi da ita ya fita tare da sawa kofar dakin lock yana ma fadin zan nuna miki hauka yar budurwa!
Koda ya fita waje idonshi yayi ja lukman ya gani yace ya kawo masa igiya
Cike da mamanki lukman din ya dauko igiyar yana nazarin me ogan nashi zaiyi da igiya? Dan shi baiga alamun saniya a gidan Ba lol.
Saniya minal za’a daure
Jin shiru bai dawo Ba yasa ya kwada masa kira domin ya tsani waste of time.
Da gudu yazo a kasa da da’ki’ka 2 domin Dan tazarar dake tsakanin side dinsu da kuma main one
Miko masa igiyar yayi yana Cewa oga yaushe za’a mayarda yarinyar?
Yazeed yace my friend, get out of my side!
Har lukman ya fara tafiya yazeed yace zonan.
Dawowa yayi yace masa ya batun Jamal din Ba nace a dauko shi Ba? Lukman yace su bala ne suka tafi Daukoshi.
Juyawa yazeed din yayi ya tafi Ba tare da ya tanka masa Ba.
Shiga dakinsa yayi ya samu minal Inda ya barta tayi jugum
Ba Komai ke damunta Ba illa wani bahagon yunwa domin tana fashin sallah,Kamar dai yadda kuka sani minal muguwar acici ce.
Mu hadu a next chapter domin jin yadda zata kaya tsakanin minal da yazeed.
Thank you!
18 June 2019
Mzz untichlobanty💕
[1/11, 1:51 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹By miss untichlobanty🌹
CHAPTER 14
Tsugunawa yayi a gabanta yace kawo hannuki !
Kallonsa take a ranta tana Cewa dama oga sir Dan iska ne?
Dama yawanci sojojin nan mazinata ne ga shan giya da sigari
Dan iska me zibin samudawa
Tafadi hakan a zuciyarta domin it a atunaninta wani abin zaiyi da hannunta domin tun batakai haka Ba inna ke ce mata duk namijin da ya tabata bada sannin innar Ba to Dan iska ne amma banda baba da ya abubakar
Tsawa ya daka mata aiko ta miko hannun nata. Igiyan ya fara shirin kulla mata ai atake ta fara kuka da hawaye
Kallon ta yayi kamin yayi murmushin gefen baki yace:
Ashe de baki cika jarumar Ba
ai nadauka taurin kanki bazai bari kiyi kuka Ba.
Ajiye igiyan yayi a wajan ya fita daga dakin ya jirkita pin din ya rufe.
Kuka ta fashe dashi tana burburwa a kasa har ciwon dake hannunta ya fara jini bata saniba
Wani sautin da cikinta ya bayar shi ya tuna mata da cewar bataci abinci domin sau biyar takecin abinci banda kananun kwamulashe da take yi
Tunawa tayi da wani lokaci
Flash back
Inna Wai haryanzu baki gama miyar bane nifa kinsan bama er mutunci da yunwa
Inna dake kitchen tace Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un
kinga ni ki rabu dani kinfiso Nayi irin wannan miyan naku na ‘ya’yan yanxu
Amina ce tafara waka tana buga gwannon hannunta da
Iyya yunwa batada kara,iya yunwa ba’a mata lahaula,iya yunwa batada Sabo wayyo iya yunwa na iya karwa Iya yun……….
Muryan inna ta jiyo wadda ta leko tana kallon ikon Allah
ta Ce to ai bazansan kinajin yunwa Ba sai kin fara bin makwabta
Turo baki tayi tana guna guni ta mimmike kafa a kofar daki tace
inna shiyasa nace kiban na dafa kika ki ki Duba fa yadda dare tayi
Inna tace wai karfe biyar kike so na dinga gama abincin dare ne ?
Kara turo baki Amina tayi tace inna to ai………
Sallaman da baba ya Watso shi ya sa ta antayo da guru tana Cewa baba sannu da zuwa
Yayinda take turo baki ta huhhura hanci
baba yace :
Uwata ya akayine?
Minal tace inna ce had yanxu bata gama abinci Ba gashi yunwa nakeji gashi had dare yayi
Murmusawa baba yayi yace uwata yanzun ne dare yayi?karfe 6:30 ai beyi Ba
kinga dauko mana taburma
Taburman taje daukowa yayinda inna ke Cewa
mallan an shigo kenan,ya aikin?ai wannan sususun bata ma bari min gaisa Ba
Baba yace Alhmdllh ,uwartawa ce Ba tada dama muryarta suka jiyo ta leko ta taga(window) tana Cewa
Allah ya kawo Mani har kunnena gulmata akeyi ko?
Dariya suka fashe dashi yayinda baba yace ja’irar yarinya kasa kasa
Inna tace malam bara in kawo maka ruwa
Sai a lokacin Amina ta fito ta shimfida tabarmar yayinda baba ke Cewa
ina Kanwar taki deeje ko duk gajiyar makarantan ne?
Tace Ba wata gajiya baba tana can de tana abinda aka saba baccin asara
Baba ya Dan dara yace gaba de baccin asara ai tana kokari kayi kusan wata hudu a makarantar kwana (boarding) baka ganin iyayenka ga wahalar labour ai dole tayi bacci
Labulen da aka banko ne yasa suka dago dukkansu suka kalli kofar
Deejeh ce ta fito tana watsa hamma Amina ta dauje bakin tace ke dallah rufe mana shegen bakin naki me zubin sokawe
Dije tace a ah salga ne Ba sok…………..
Ai bata karashe Ba taji bugu.
Babane yace uhm yarannan bara kuga, ya mike ya tafi waje domin yayi alwala yaje masalti ya samu falalar jiran liman domin yasan idan suka fara Toh sai Allah.
Kayi magana Kamar kana zugasu kayi duka su dau gaban duniya su daurawa juna
Inna da ta dawo da ruwanta a hannu ta taradda tabargazan dake faruwa nan ta saita ma kowanne notin kansa
Nan suka ballawa kuna harara wadda yake nuni da mun daura gaba.
Innako takaici ya mata yawa
Amina akwai gajan hakuri,saurin hannu da tsiwa
itako khadijah fitsara ta mata kaka tuku a tsuliya
Bayan baba ya dawo daga masallati nan ya dauko ledan daya shigo dashi dazu yace
Uwata d’azu dazan dawo isubu mai gashi yaban tsirannen yace na kawo miki. Minal tace kace Allah ? Tana mai jin dadi.
Inna ce ta shigo da farantin tuwo malmala biyarne a ciki ta ajiye.
Washe hakwara Amina tayi tace kai inna kin kyauta wallahi Dan Nasan bazan iya kara minti 30 me kyau Ba yunwa zata kar ni
Bude naman baba yayi yanke 5 ne Dan haka ya mikawa minal yanka uku ta karba tana Washe baki sannan tace na gode. Yanka biyun ya mikowa deejeh wacce keta cika tana batsewa,Inna na zabga mata harara.
Juya kai tayi tace bataci tunda na Amina ne girgiza kai baba yayi kamin ya mikawa Amina yanka daya.
Karba tayi ta ajiye akan ukunta alokacin har ta cinye Mara daya ta yanko wani loma kenan baba yace
Haba mana uwata ci ahankali ai Mara biyun duka naki ne wannan lomar aiko katan gardi meji da karfi a jika albarka.
Itadai Amina ko ta Kansu bata bi Ba wani loman ta yanko Wanda yafi na farko zatakai baki idonta ya fada akan iyaye nata
Gani tayi sunata fafatawa da yanka daya Ashe ma me kitse ne.
Hawaye ne suka cika mata idanu kawai sai ta dauki daya dake gabanta takai baki.
Wani kara ta saka duk hankalin su ya dawo kanta
Ajiye musu musu ukun tayi kuma manya ne tace baba gashi kuci banaci hakorina
Inna tace kici dai sai kici ta dayan gefen tace a ah na koshi
Mikewa tayi ta fita ayayinda take leko su
Allah ya gani tanason ci amma bazata iya cinyewa iyayenta suci kitse Ba.
Wanke hannunta tayi taje ta kwanta Dan already tayi sallan issha’i
Can wajajen karfe 10 lokacin gidan yayi shiru alamun sun kwanta.
Sanda tayi ta bude kofa ta shigo falon iyayen nata Inda aka rife guntun abincin aka ajiye a saman fridge tunda Ba nefa danma garin da sanyi
Ahankali ta bude farantin aiko taga sunci sun bar yanka 2.
Dauka tayi ta gutsira wani lumshe ido tayi harda girgiza kai tana murmushi sannan ta dauki cabbage ta harba tare da kuli kuli.
Inna da baba dake labe Suna kallonta domin sunji sanda ta bude kofan suka kalli juna komawa ciki su kayi suka zauna bakin tsohuwar gadonsu hawayene fal idon inna.
Tace ashe babu abinda ya sami hakorin nata kawai dama so take iyayenta suci?
wani kaunar minal ne ya Kara dabaibaye mata zuciya. Baba yace aini Nasan Ba abinda ya sami hakorin domin naga sands ta dago taga abinda mikeci idanunta suka ciko da kwalla Nasan zatayi wani abun
Shi yasa nace miki mubar yanka 2.
Rungumesa innar tayi kamin ya rarrasheta suka kwanta zuciyarsu fal cike da son yar tasu.
Hawayen da ya gangaro kan kumatunta shi yasa ta sauke ajiyan zuciya
Tayi missing iyayenta,itakam Allah ya isanta da wannan oga sir me kama da aljanu
Toooooh Anan zan dasa aya
kwana biyu kunjini shiru wallahi makaranta ne kunsan mu Yan 100 level dole mu zage dantse balle yanxu da muke second semester atayani dai da addu’a Allah yayi mini tsari da carry over
Seriously need your prayers!
Thanks for understanding me
Show some love by:
Sharing
And
Commenting
10 July 2019
Mzz untichlobanty💕
Karamarsu babbarsu ce.
[1/11, 1:52 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹🍀By @mzz_untichlobanty🌹🍀
CHAPTER 15
Fitowa falo yazeed yayi ya zauna tare da fara karanta wasikar jaki
Sallamar da mamy ta watso shi yadawo dashi daga Inda ya tafi
Ganin yanayinsa yasa tace son lafiya ya na ganka haka duk ka hada gumi ko bakada Lpy ne ?
Lumshe idonshi yayi yace lapiya klau mom kawai gajiya ne
Zama tayi kamin ta kira atine ta dawo mata ruwa da drinks
Ruwan ta kawo mata tare dasu coke da fanta da Sprite da maltina da 7up da ……….
Kallon duka drinks din tayi kamin tace son yaushe za’a kawo me aikin ne danni na gaji da wa dannan gases din
Yace wallahi mom an dudduba yawancin restaurant din ba’a samu Ba amma de had yanxu ana bincikawa
Cup mom ta dauka ta zuba ruwan kamin ta kurba zata kara kenan suka jiyo Jamal na suburbudo sallama
Mikewa yazeed yayi tare da ware hannunsa yayinda shi da Jamal din suka antayo a guje suka rungume juna Kamar wasu kananan yara
Sai alokacin suka fahimci yadda sukayi missing kuna
Ai kam gogan naka ya manta ma da akwai wani hallitar minal a gidan
Jamal yake Cewa ai Nayi fishi shine mukayi zaka daukeni amma naga sabanin haka
yazeed yace afuwan nawan wallahi wani abune ya taso
Jamal yace sunfini kenan
Yazeed yace bazaka gane bane
Jamal:
mom masa’ul khair
(good afternoon)
ina wuni?
Mom:
masa’ul noor khaifa anta ya ibny Jamal
(good afternoon how are you my Darling son jamal)
Lpy klau Ykk Dana Jamal?
Jamal:
ana bi khair wallah
(am absolutely fine)
Lpy na klau
Ain zakiyya ?
(where is zakiyya?)
Ina zakiyya?
Mom:
zahabat ilaaa boutikiha
(she went to her boutique)
Ta tafi boutique dinta
Jamal:
mata sa tarji’i?
(when is she coming back?)
Yaushe zata dawo?
Yazeed:
anta uskut tatakallam kaseer wallah walakin arafta annany annany karihtul dajij
(hey pls keep quiet,you talk too much while you know I hate noice)
Kai Dan Allah kayi shiru ka fiya magana bayan kasan na tsani hakan
Jamal:isbir ya sadiky la atakarir Insha Allah
(sorry dude I will never repeat it okay?)
Yi hakuri mutumina bazan sake ba
Yazeed :
khairullak
(better)
yafi maka
Point out shine abinda yazeed ya fada sai ga atine da salma sunzo suka tsuguna a gabanshi
yace do the right thing sumul sumul suka tashi suka koma kitchen gasu sundawo su biyar tare da kayan abinci iri iri Suna bin hanyar dinning room
sanda suka gama jerawa tukunna yazeed yace
Dan uwa muje kaci abinci ko?
Mom tace Toni bara in Shiga ciki Dan na gaji
Sukace to mom a huta gajiya
tace shukran
(thanks)
na gode
Dinning room din suka Shiga Jamal ya kalli abincin
yace Dude ya haka ina kasar waje inci wannan yanxu nazo Nigeria ina expecting tuwo sai naga abinda na baro.
Ya fadi hakan ne a accent dinshi na balabe sai hausar tayi wani zakwai da ita amma fah bai kai na yazeed ba.
Yazeed shima cikin accent nashi na larabawa-larabawa turawa-turawa kuma cikin sanyin murya
yace yanzu muka gama maganan da mom soon har sai wannan kazantar taku ta isheka.
Kallonshi Jamal yayi irin kaji dashi kamin yace
Ka kiyaye watarana abinda kake Cewa kazanta zakazo kanaci harda santi
Yazeed ya tabe fiska Kamar yaga danmalelen da yara suka jagwalgwal yace Allah ya kiyaye
Jamal yace munanan dakai zama sukayi suka ci abincin Suna hiran yaushe rabo
Bayan sun gama ci suka tafi side din yazeed domin yin alwala su tafi masallati
Amina da taci kuka har tayi baccin wahala ta tashi sanadiyyar fitsarin daya matseta
da gudu tayi hanyar wata kofa data gani wadda take sa ran toilet ce
aiko tana afkawa taja waya super sanadin kamin ta bude kofar ya Dan bata wahala Duba da batasan irin kofar Ba
hakan ya taimaka wajen fara saukar fitsari wadda ya hadu da tiles yayi sanadin zamewar tata
Ihun data rafka kamin ta suma shi yasa yazeed da Jamal yin hanyar dakin aguje domin shi yazeed shaf ya manta da ita a side dinshi Suna Shiga dakin sukaga jini jini akasa
Sai a lokacin yazeed ya tuna da Amina na dakin
Tsayawa yayi abakin kofa yayinda Jamal ya jiga bandakin Dan ganin meke wakana
Ganin Jamal ya fito jikinshi a sanyaye yana kallon yazeed hakan yasa yazeed ya dauka ko minal ta kashe kanta
a hankali minal ta fito jikinta duk jini tana dingishi sanadiyyar zamewan da tayi wani ajiyar zuciya yazeed ya sauke ganin tanada rai
Ko kallon Inda yake Jamal baiyi ba ya fita fiskannan a daure Kamar hadari
Sai kuma ya jiyo yace me nake gani?
Cukumosa yayi tare da masa tsawa yace yazeed kayimin bayani Idan Ba haka Ba mum ta sami labari
Yazeed ya kalleshi yace mai karka fasa fada yana Dan murmushin gefen baki don’t atunaninsa wasa Jamal yakeyi
Juyawa Jamal yayi ya fita
Direct side din mom ya wuce a lokacin har ta fara bacci Kamar a mafarki takejin yadda ake buga mata kofa hakan yasa ta bude ido
Adan tsorace ta bude kofar ganin jamal fiskannan tayi jaa tace son lapiya?
Kamo hannunta yayi sai part din yazeed hankalinta a tashe Dan tadau wani abunne ya samu danta daya daya
A Abangaren su yazeed kuwa harara ya banka mata kamin yaje ya kwanta akan gadon yace tayi knee down
Tayi tsamo tsamo da ita a cikin fitsari duk ta zama abin tausayi kwalliyan duk ta cabe
Kinyin tayi illa ma turo baki da tayi alamun gardama saukowa yayi daga gadon ya daga hannunsa zai dalle bakin
Puuuuuumm aka bugo kofar dakin duk suka kalli wajen
Abangaren su inna kuwa hankalin kowa ya tashi aunty fauziyya sai kuka take acewarta laifin tane tunda a hanyarta na dawowa daga gidan tane ta bata
Baba kam ya ma kasa yin Komai Dan jinya ce ta kamasa rif daya Ba abinda yake furtawa sai Innalillahi wa inna ilaihi raji’un
Kowa hankalinsa ya tashi abin dai Ba dadi gashi ya Abubakar saura 3days ya dawo
Anan ne ink din bairo na ya kare bara insiyo wani domin rahoto muku labarin kuruciyar minal
Ku Muna Mani soyayya ta hanyar commenting
Sannan Ku nunawa kuruciyar minal soyaiya ta hanyar sharing.
Love u wujiga wujiga
10th July 2019
Karamarsu babbarsu ce fa
Mzz untichlobanty💕
[1/11, 1:52 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹🍀by @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 16
Kallon wajen dukkansu biyu sukayi
Minal hawaye da majina duk sun chabe mata fiska
Jan majinan tayi kamin ta mitsitsika hanci sannan ta goge a hijabin daya hada launi daban daban kama daya kalarsa da kalar jini,da jurwayen fitsari tare da kanzon majina😂
Takowa tayi cikin dingisawa ta tsuguna tace ina kwana au ina yini hajiya
Dan Allah kicewa oga sir ya mayar dani gida wallahi yunwa nakeji gashi Nasan hankalin iyayena ya tashi.
Dagota mom tayi ta Shiga dakin tana takawa idon ta cikin na yazeed Wanda ya kasa fassara yanayin mahaifiyar tas
Bai ankare Ba yaji saukan mari
Wani tashin hankali ne ya saukar masa tunda ya mallaki hankalin kansa bai taba ganin bacin ran mahaifiyarsa akansa Ba balle ta dakesa.
Hakan yasa lokaci daya zazzabi ya rufe oga sir Dan baima lura da Cewa yana ha’bo ba
Zama yayi kan gadon jagab Ba tare da yace Komai Ba kuma bai motsa Ba kwakwalwarsa ce ta daina aiki
Baki mom ta bude ta fara magana dukda ko zuciyarta ta girgiza ganin ta fidda jini Daga jikin Dan nata amma abinda yayi ya wuce wannan.
Haba yazeed ban taba tunanin irin haka daga gareka Ba dukda Nasan irin zaman da kakeyi da matarka ban taba tunanin ko da wasa zaka Ra’bi zina Ba
Bama a zina ka tsaya Ba zinar ma fyade kayi?
Amina jin bata gano Inda mom ta dosa Ba kuma da alama mom ta saba layi Dan da alamu bata fahimceta Ba sai tayi saurin Cewa Hajiya dama oga sir da ya fita fyade yayiwa wata?
Juyowa mom tayi fiskanta da alamar tambaya domin kanta itama ya daure shima dai Jamal hakan ta kasance masa.
Domin duk Wanda yaga minal a yanayin da take kuma acikin side din yazeed to lalle Abu na farko da zaiyi tunani shine fyade yazeed yayi mata
Duba da yadda shi Jamal din ya samota a bandaki a sume sannan tana tashi abinda ta fara yi shine kuka to lallai abinda zaizo kanka kenan.
Mom tace yata dama Ba fyade yayi miki bah ?
Minal ta gyada kai kamar kadangaruwa atake nadama ya saukarwa mom kawai sai ta kama hannun minal tayi side din ta da ita domin jin Karin bayani.
Abangaren Jamal kuwa dakin yazeed yaje ya dauko cotton sannan ya dawo zauna a gefen yazeed,cotton din yasa ya goge masa jinin sannan ya tura wani a hancin ya ruko hannun yazeed din.
Rumgumesa yazeed yayi ya fashe da kuka mai sauti Kamar maraya gaba da baya me karancin shekaru.
Jamal bai hanasa kukan Ba illa ma bubbuga bayansa da yake yi alamun lallashi
Saida yayi mai isarsa sannan ya tashi zai fita Jamal yayi saurin rikosa tare da mikewa tsaye Suna fiskantan juna yace lallai mudin abokai ne amma abokantakan ya ya karfafa Yan uwantakan mu lallai nidin na kasance mai kuskure d…………
Hannu yazeed yasa ya rufe masa baki tare da girgiza kai yace lallai nine me laifi da ban sanar dakai Ba kuma ai sanda kace zaka kawo mom saina mata bayani,na dauka wasa ne Kamar yanda ka saba Dan nima baizo kauna Cewa zakuyi min mummunar fahimta Ba saboda yanayin yarinyar. Lallai kaidin amini ne na Gaskiya saboda alkhairi kake sona dashi Dan haka karka bani hakuri.
Rungume juna suka kara yi kowannensu na hawayen farin ciki kamin kuma suka fashe da dariya suka tafi domin yin sallh Dan lokaci ya tafi.
Abangaren su mom kuwa wani daki ta kawo minal sannan taje dakin zakiyya wardrobe din ta ta bude Dan tasan pin din taga duk babu laces da atamfofin
Wani kofa acikin dakin ta bude dakine girman sa Kamar store babu Komai aciki sai akwatina 5 wasu takalma masu kyau amma zakiyya tasa a store Wai sun tsufa alhalin Kamar saga kwalinsu aka cirosu ko kurar arziki basuyi ba
Akwatinan mom ta bude ta dauko wani lace mai kyau da takalmi da kuma hijabi sannan ta rurrufe wurin ta kawo dakin da tabar minal
Ajiye kayan tayi sannan ta kalli minal wacce ta zauna a kasa tace Yan mata tashi ki zauna akan kujera mana ayayin da take nuna mata sofan dake dakin
Girgiza kai tayi tace Ba Komai nan ma yayi
Mom ta kamo hannunta ta zaunar da ita sannan tace
ya sunanki?
Tace Amina
Mom tace ya akayi kikazo gidannan kuma me hadinki da Dana
Kallon mom minal tayi kamin ta fara kwararo mata bayani cikin nutsuwa,kamunkai da tarbiyya Kamar da gaske tun daga fitowarta daga gidan aunty fauziyya har izuwa yanxu
Not telling her that this is not the first time she met yazeed
Shiru mom tayi tana nazarta maganan
Da ta tambayi yazeed kamin ta mareshi amma ai kowaye yaga yanayin aminan abinda zai ce kenan kuma ko Ba Komai soyayya ta jawo hakan ai Dan masoyinka ke hukuntaka akan laifinka
Makiyinka ne zai ganka kana Abu Ba daidai Ba ya barka ko ya kara ma kwarin gwuiwa
Kayan ta mika mata sannan tace tayi sallah za’a kawo mata abinci kamin ta fita tana tunanin lallai yazeed bai kyautaba na azabtar da minal da yayi Ba tare da yaji mai ya kawota motansa Ba sannan taya za’ayi ta miyar da minal gida a wannen yanayin?
smiling tayi wadda ke nuna ta samo mafita
Masu aiki ta aiko da kayan abinci
Lokacin minal ta chakare tayi das da ita har taji wani fresh a jikin ta murmushi tayi tace tsabta dadi
Dakwalin ta dauko zata daura saita fasa kawai tasa hijab
Zama tayi a bakin gado tana kalon tsarin dakin
Ya mugun tafiya da imaninta
Abincin aka kawo duk babu Wanda zata iya ci sai shinkafa haka ta daure ta tuttura taci rabi Dan ita shinkafa Ba gwanarta bace
Doctor mom ta kira aka da mata su bandage a inda taciwo aka Duba kafarta targade tayi aka daure mata shima likita yace tanajin wani ciwo tace a ah Dan tasan da tace eh to tasan allura ne😂😂
(People like me and minal come and gather here lets know our selves)
Karamarsu babbarsu ce fa kai yau Nayi rubutu chapter har uku fa kuma ina tunanin kara wani
oya ku kirawo kawayenku da Yan uwanku masoya karatu suzo su yar da zango Anan.
Mzz untichlobanty💕
Au Ashe bansa date Ba
10 July 2019
[1/11, 1:52 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 17
Abangaren yazeed kuwa suna dawowa daga masallati dakinshi ya koma ya kwanta domin zazzabine ya kamasa sallan ma daurewa yayi
Gawani tsananin tsanar minal dake taso masa
Wai yau shi mom ta Mara akan wannan kazamar bagidajiyar? Kuma har ta fidda masa jini?
Lallai sai ta gane kuranta a haka bacci yayi awon gaba dashi yana nazarin yadda zai yi maganinta minal.
Haka ta kasance Abangaren Jamal domin shima zaki ya nufa yayi d’are d’are a saman gado harda cire Riga sannan ya Lula duniyar bacci.
Abangaren su inna jikin baba Ba laifi ya Dan warware amma daka gansa kasan yana cikin damuwa.
Inna ce ta dinga yi masa nasiha tana kwatar masa da hankali har ya hakura ya fita domin zuwa gidan radio da jarida ayi sanarwa ko Allah zaisa a ganta
Aunty fauziyya ma ta daina kukan,mijinta yanajin labarin yayi gida haka zaliha ma ta tattara ya nata ya nata tayi gidansu.
Sanda mahaifiyar zalihan wato iyata sami labari kafafun ta kasa riketa sukayi.
Harga Allah minal yarinya ce mai Shiga rai dukda ko bata daukan raini ga tsiwa da tasha tayi tatul.
Hankula Kam dan banace hankali Ba sun tashi, yan anguwan su minal ma sunji tashin hankali,Yan matan nan ko da minal tayi musu saitin hamma da gyaran kafureto kwanaki sai Cewa suke Allah ya kara.
Wasu daga cikin Yan anguwan sun yi farin ciki,wasu na yada jita jitan ai iskanci ta tafi,mafi yawanci kuma na tausayawa baba saboda shidin tsoho ne mai dattako kuma ansan yadda yakeson minal shiyasa Idan tayi wasu abin ma ake boye masa.
AT NIGHT(after magrib)
Minal tana zaune a daki tayi zugum gashi bata Masan Inda wayanta yayi Ba abin duniya ya taru ya mata yawa.
Ko wani hali iyayenta ke ciki?me zata ce musu?
Kofan dakin aka turo laraba ce tace Wai hajiya tace kizo.
Amsawa tayi da Toh sannan ta dauki hijabin da aka bata tasa ta fita.
Da dingishi sannan ahankali take saukowa daga upstairs saboda tsoro da kuma rashin Sabo amma inka ganta zaka dauka damuwa ce.
Mom ce tace sauko kizo wajena kinji my daughter.
Karasa saukowa tayi taje wajen mom ta zauna a kasa. Mom tace zo zauna gefena kinji hira ta fara janta dashi itakuma sai nokewa take.
Mom tace ki saki jikinki babu abinda za’a miki kinji kai ta gyada Kamar Kadangaruwa sannan ta Dan saki jikin nata.
Suna fira kawai alarm din 8 ya buga da gudu minal ta tashi mom tace relax is time for dinner.
Batade gane me akace Ba amma ta zauna tana zazzare ido.
Maids dinne suka fara fitowa da abinci ana kaiwa dining table.
Mom ta kamo hannun minal tace muje ko Ba musu ta bita suka he wajen dinning table minal de mamaki take Wai Ashe a duniyannan akwai masu rayuwa Kamar a aljanna masha Allah dama nida su inna nane.
Sai kuma tayi chuckling to the sound of her calling inna innana.
Warmers din suka fara budewa one by one minal taga duk batasan abincin bama.
Mom tace wanne za’a sa miki minal tayi shiru domin bataso tacewa mom bazata ci Ba.
Mom ta fahimci batason abincin daga yanda tayi da fiska sai tace atine kuje kitchen tare Ku kama mata ta dafa duk abinda takeso.
Suka amsa da toh hajiya.
Mom tacewa minal tashi kije kinji kunya ne ma ya kamata taga ya akeyi Wai manya suke ramfo ka duk wayon ka ?
Tashi tayi suka Shiga kitchen din tace musu sunada dawa gyararre wanda zatayi tuwo su kace ah’ah semovita ne kawai pack daya shima ya Dade bari su Duba ko yayi expire dubawa sukayi sukaga beyi ba sai suka bata.
Tace akwai wani Abu da zata iyayin miya Kamar kuka,kubewa,ogbono,taushe sukace a’ah amma akwai ganye tace to subata nan dai ta dinga fada musu abubuwan da take so Suna dauko mata saide bata bari Susna mata hannun ba.
Haka ta fara aikinta cikin kwarewa Inda ta dafa tuwo miyan ganye ya sha kayan hadi yaji kaza tun kafin ta gama yawunta ke tsinkewa Dan mugun yunwa takeji ga kamshi daya mamaye ko ina.
Mom tana kallo a parlour ta jiyo kamshi smiling aranta tace yarinyannan ta iya data shinkafa Dan tasan yamatan yanxu akwai maitar shinkafa(Nide ahalin tuwone😉)
Koda ta gama warmers
(foodflask) suka kawo mata madaidai ta.
Tuwonta Mara(malmala) 3 ta saka a ciki sannan tace su bata wani flask din Malmala 5 tasa a ciki sannan ta basu tace suci nasu ne ladan tayata aiki.
Godiya suka rinka mata yayin da suke satar kallon junansu me ma’ana ‘tanada mutunci ko me yasa oga sir ya mata abinda ya mata oho?” Sai kuma sukayi murmushi. Tray suka dauko suka daura flask din nata akai sannan suka kai dinning
Fitowa tayi daga kitchen din ta nufi palour wajen mom cike da kunya tana nazarin me zata ce?
Sai kuma ta tsaya “in banda hauka irin nawa taya za’ayi Maman oga sir taci tuwo?ehm kawai bara inyi mata godiya “
Parlourn ta karasa sannan taje kusa da mom ta zauna kanta kasa tana wasa da yatsu mom cikin wasa da accent din ta na Larabawa shigen na Jamal tace daughter har kin gama mana abincin ne? Murmushi tayi kamin ta gyada kai sannan tace Nagode hajiya da irin kyautatawan ki gare…..
Bata karashe maganan ba sakamakon riko hannuta da mom tayi tace”ni ba godiya nace kiyimin ba Dan Allah nayi sannan karki kirani da hajiya kinji?zaki iya kirana da mom”
murmushi minal tayi kamin tayi subutan baki wajen Cewa inkawomiki abincinne?
Smiling mom tayi Allah ya gani bata da niyyar cin abincin amma kar minal taga Kamar kyamanta mom take sai tace ki zuba mana tare.
Zare ido tayi tace tare kuma mom tace ehm.
Girgiza kai minal tayi tana wiki wiki da ido aiko karen haukane ya cijeta bazata taba cin abinci plate daya da mom ba taje wannan oga sir din ya ganta yaci ubanta tabe baki tayi tace ko ina yayi oho.
Muryan mom ne ya datse mata tunani ta hanyar cewa wasa nake miki kinji ki dibi naki kawai zanci anjima
Gyada kai kawai minal tayi sannan ta wuce ta dibi tuwonta Mara biyu tayi sama domin kunsanta ba wasa.
Aiko ta gyara wa tuwonnan zama sosai Dan ya mata dadi.
Abangaren mom ma haka ta kasance Dan tana diban Rabin marannan tayi dakinta ta gyara masa zama tare da yaba iya girkin minal sannan ta kara samin kwarin gwuiwa kan aniyarta.
Nikam side din masu aiki Nayi domin kar ayi bani Dan nima fa tuwonnan ya biya raina
Bazakusha mamaki ba sai sanda naci tuwo Nayi nak ai bansani yadda akayi medical yet fashion looking glasses dina ya fita ba niqabi na kam ba’a maganarsa Anan bacci yayi awon gaba dani 😴ko wanke hannu banyi ba😂
Gaskiya na gode sosai da addu’an Ku domin Alhamdulillah result ya fito kuma Nayi passing harma andawo second semester Muna shirin tafiya hutun mid semester daga nan sai test Dan haka ina bukatar wani addu’an Allah ya saka muku da alkhairi da fatan ina nisha dantar daku masoya na
Eid mubarak in advance
Nice de the one and only karamarsu babbarsu wato
Miss untichlobanty💕
5th August, 2019
Wait oooo don’t forget to vote ehee……….
[1/11, 1:52 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYA MINAL🏆🏆
🍀by mzz_untichlobanty🍀
CHAPTER 18
Da asuba bayan mom tayi sallah taje dakin minal domin ta tasheta sallahn asuba
Sallama tayi ta sameta Zaune abakin gado
Saukowa minal tayi ta tsuguna tace ina kwana haji.. Au mom
Murmushi mom tayi tace lafiya kalau ya kwanan bakunta
Murmushi minal tayi domin yadda mom din tace bakunta da kaji kasan ba bahaushiya Bace kamin tace Alhmdllh
Mom tace Ashe har kin tashi? minal tace ai tun dazu ma na tashi
Smiling kawai mom tayi tace to bara in barki ko
Domin ta fahimci minal is no comfortable
Koda mom ta fita ajiyar zuciya minal tayi domin wani azababben ciwon mara takeji ko jiya ma tayi mamaki da ciwon bai dameta ba(abinda bata saniba shine pain reliever din da aka bata jiya domin ciwon dake jikinta shi yayi aiki harda maranta)
Bayan yazeed ya dawo daga masallati alokacin dai jikinshi ba laifi ya lafa masa amma still he is not active
jallabiya ce sanye ajikinshi ya zauna abakin gadonsa yana Yan nazarce nazarcensa,can sai yaji yunwa na Dan damunsa kawai sai ya fita ko zuwa kitchen ne domin ya hadowa kansa coffee domin shi Allah ya gani bayason masu aiki Suna dafa masa abinci kawai de babu yadda ya iya ne,idan yayiwa zakiyya maganan kuma to shikenan fa sai ta birkice masa
Dan bazai manta ba akwai wani lokaci
Zakiyya ta dawo daga party a weekend ne ma gown ne ajikinta sai attachment data kwama Kamar matan pastor takalmin nan kuwa tsini yadda kikasan Biro taku take had ta isa dakinta babu Bismillah balle salati ta fada kan gado
Alokacin karfe ukun darene yazeed kam ya gaji da irin abinda takeyi ko bazataji maganarsa ba ai ta sauke masa hakkinsa ko?
Shigowa dakin ta yayi da Dan murmushi sa yazo kusa da ita ya kwanta tashi tayi awani zabure tana bata rai kamin tayi tsaki “ni Gaskiya baby kafiya jaraba haba ace mutum duk abin atakureshi yaushe yaushe kazo dakinnan na baka aka abinda kakeso is not more than 7 weeks fa shine har ka dawo,why are you acting like a sex addict pls let me be am not in the mood mtsww
juyawa tayi domin taje ta core kayanta wani wawan fincika yayi mata ya hada da jikinsa
” ke karkiga ana daga miki kafa ki nemi ki kawo min rashin kunya mana,is it not a shame to u wani yaji kina Cewa is not more than 7 weeks kika bawa mijinki hakkinsa?2 months Ba week daya kenan and u are even bragging about it.
Who the hell do u think u are da zaki kirani da sex addict,had it been am a sex addict ke do u think ko tafiya zaki iyayi ne ke kinsanni Ba wasa,but because bakisan ya kamata Ba shine amatsayina na mijinki kike fadamin all this nonsense,hakkoki na nawa na aure kike saukewa?baki min girki,baki darajani,baki ganin kimana amtsayina na mijinki, baki bani hakkina na gado,ko girki bakiyimin balle wanki yanzu haka Inda za’a tambayeki singlets dina nawa baki sani Ba balle boxers and short nickers .
Balle abinci kam da naci da banci Ba all the same talk less of ki dafamin mahaifiyata kuwa su ……..
“Ya isheka yazeed enough is enough ince duk blabbering dinnan dan nace no sex ne ko ?
Kawai sai ta rarumo lips dinsa, already tasan weak point dinsa yazeed kuwa Dama ahannu yake kawai sai ya fada ruwa
Fadawa gado sukayi ita Asama shi a kasa tana romancing dinsa,yadau abin arziki za’ayi. Ashe so take ta tsokalo masa masifa ta gudu Allah sarki babu yanda ya iya haka ya rabu da ita tayi iya son ranta dan shikeda bukata koda yaga abun ba karau Ba kawai sai ya juya da ita,aiko Ba wani on your mass,set,ready kawai go ne. Aiki ya fara Ba wasa babu kama hannun yaro. Mai nuna mata imani Ba Dan sanda ya biya bukata ya huce haushi.
……….
Tuntube yayi da wani babban leda hakan ya bada gudun muwa wajen dawo dashi daga tunanin da yaje
Kayan da ya siyowa zakiyya hakan yasa ya fara nazarin ko ina ta Shiga
Karasawa yayi izuwa kitchen sannan ya janyo coffee maker ya fara hada abunshi.
Toh Anan zan dasa aya ina jiran comments dinku
Much love 😘
Miss untichlobanty💕
18th August, 2019
[1/11, 1:52 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 19
Coffee dinshi ya hada hankali kwance dinshi yama manta da zancen wata minal
Stairs ya haura sai ya hango Kamar giftawan zakiyya tana shiga section dinta
Hankali kwance ya karasa dakin nata koda ya Shiga baisameta Ba amma yaji karan ruwa hakan yasa ya zauna bakin gado ya fara shan coffee dinshi
sip 2 yayi kamin ya laluma aljihunsa yaji babu wayarsa dayan ya duba still babu sai ya tuna Ashe yana dakinshi kuma yanaso ya Duba wasu important abubuwa hakan yasa ya ajiye coffee din sannan ya fita izuwa dakinshi
Tafiyarsa yake hankali kwance had ya isa izuwa dakinshi
Neman wanyan nasa ya farayi amma bai gani Ba
arching giransa yayi yana nazarin to ina yasa wayannasa?dube ya fara can wani mind yacemai why not ya Duba changing room dinsa tashi yayi ya Duba aikuwa ya hango wayarsa ajiye gaban mirror dauka yayi sai taga message daga mom
Budewa yayi Kamar haka:
“Good Morning habibi!
سأخرج،لا تقلق أرجع قريبا جدا إن شاء الله
(I will go out,don’t worry I will be back soon Insha Allah)
Take care
Reply yayi mata
“Good morning to u too mom,is okay take care of your self see u later
Love yah😘”
Sa wayan yayi a aljihunsa kamin ya koma part din zakiyya
ZAKIYYA’S POV
A gajiye na Shiga dakina hakan yasa direct jakana kawai na ajiye na fada toilet kayana na fara cirewa sainaji an turo kofan dakina
Shower na kunna abina
I can’t remember sanda masu aiki suka fara zuwa dakina Ba tare da na kirasu Ba jin wani sannannen turare da kuma alamun an zauna a gado na ya bani tabbacin Cewa Ba mai aiki bane jarabben baby nane ya lallabo ko me yaje nema ?oho
(Oni ‘yasu kajimin zakiyya da tambayar banza Wai ko me yake nema?shaa later on zan tattauna akan mata masu irin wannan hali)
Alamun Kamar ya fita naji hakan yasa nayi Wankana sannan na fito sanye da da bathrobe koda na iso gaban madubi
Hango cup Nayi a ajiye juyawa Nayi name na dauko coffee ne mai zafi
Allah sarki baby na Kamar yasan yau zan bashi good news kuwa
smiling kawai tayi ta dauki coffee din ta dawo bakin gado ta zauna tana sha domin ita ta dauka yazeed din kawomata coffeen yayi
Budo kofan dakinta yazeed yayi ya hangota zaune saman gado ta daura daya akan daya tana shan coffee while scrolling her tablet
Sakoko yayi yana kallonta,shi hallin matarnan nasa yana basa mamaki ita bata hada masa Ba Shiya hadawa kansakuma ta dauka tana sha
Gyaran murya yayi ta dago tana smiling Kamar da gaske sai yaji wani babarakwai namiji da Suna haajara
Shi Rabon da tayi masa smiling had ya manta in fact wani zubin ma sai yayi kwana uku bai sata a idonsa Ba grimacing(yake) kawai yayi ya kamin ya gama shigowa dakin
Ajiye cup din tayi tazo ta rungumeshi tare da yi masa peck
Shide kallon ikon Allah yake
Janyo hannunshi tayi suka zauna akan gadon yatinda take kan cinyanshi
“Thanks for the coffee baby”
Smiling kawai yazeed yakeyi yana Dan Sosa keya sai mamaki daya cika shi Dan Rabon da tayi masa irin haka tun 4 months after bikinsu
(Gaskiya fa koni ina mamanki balle kai Wai ! ehm muje zuwa)
“Baby surprise!!!”
Dan hade giransa yayi yace and what is the surprise?
Smiling tayi sannan ta kwantar da kanta a kirjinsa kamin tace for the next 3 month Bazan dinga zuwa office Ba I will be at home zandinga monitoring din
Work ta gida
Yazeed yace my zakky zakky bakida dama yau kuma Yan tsokananne suka motsa ?
Dagowa tayi tace am serious kasan I don’t have time for jokes
Kallon idonta yayi tabbas shide baiga alamun karya Ba
Yace like seriously my zakky zaki zauna dani a gida for 3 months? tace “yap”
Tace ko bakajin dadi ne yace no no no that’s not the issue Ba haka bane kawai de am shocked ne bama surprise Ba
Tace you shouldn’t be kaji ko?ka kwanta bari in saka kaya inzo
Toh kawai yace da ita kamin ya kwanta yanata binta da kallo tsohon sonta na Dada hauro masa
Dogon Riga ta zaka irin cotton dinnan na zaman gida
Sannan ta dawo gaban mirror ta saka roll on kawai Dan bataso ta dagawa yazeed tsohuwar liki gefensa tazo ta kwanta ta juya masa baya
Matsowa yayi ya rungumeta tare da Cewa zakky kinsan banason ana juyamin baya koh ?
Muryarsa Kasai ya isa ya fahimtar dakai yana cikin wani yanayi
Juyowa tayi tana facing dinsa kamin tace baby am sorry we can’t……
Bata karasa Ba ya fara kissing dinta sanda yayi kusan 3 min sannan ya tsaya shan iska
Zai Koma tace baby am off
Wani ras yaji Wai shikam me yasa rayuwa ke masa haka da yaga ci sai yaga rashi ?
Amma dai dukda haka bazai bar dama ta wuce masa Ba Dan haka romancing dinta yayi sosai sanda ya rage zafi tukunna ya tashi yayi wanka tazo ya kwanta a gefenta a lokacin harta bingire da bacci
🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹
Around 7:30am su mom suka isa unguwan su minal.
Minal kam sai washe Baki take yawa gonar auduga zataga innanta da baba
Kallonta kawai mom takeyi tace daughter dadi ma kikeji zaki rabu dani ko?
Girgiza kai minal tayi tace kawai Nayi kewarsu ne shi yasa
Mom tace Allah sarki anguwanku akwai amajir dayawa gasu abin tausayi duk a ramko kayan sawa basuda shi kiga wancan Dan karamin ko takalmi baiyida shi danma saiya ya cancanta a taimaka musu they need some help
Minal tace mom Ba amajir bane fa almajiri ake Cewa sai kuma tayi Dan tunawa da turanci da mom tayi a karshe help kawai ta sani sai kawai ta basar
Tace baba bala kwanar dama zaka Shiga
Kamin ta juyo ta kallo mom tace ai almajiran unguwarmu ai sunada Khan gani akan wasu.
Wasufa ko wanka basuyi basuda wajen kwana amma wadannan Ba laifi wasu fa inkika gansu Kamar masu cutan ehmm……kwa..?!kwash….
Mom tace kwashoko
Minal ta gyada kai kamin tace kwarai shi cutan tamowa Ba
Sai tace ganan gidan mun iso
Tsayawa sukayi suka sauko daga motan almajirai da masu tuyar kosai da samarin anguwa Yan zaman kashe wando Suna bawa idonsu abinci
Acikin Land cruiser fara kal suka zo
ko minal ma tasha mamaki lokacin da akace Anan zasu tafi dan San da akayi cakwakiya da ita tukun tahau domin tala Cewa akayi in bata hau Ba za’akira oga sir
Saukowa minal tayi zata antaya da gudu mom tace daughter tafiya zakiyi ki barni ?
minal tace Ahe tare tare zamu higa
(tofa minal wannan phonetics din Yan kauye ko daga ina?)
Shiga sukayi yayi da akabar malam bala awaje domin jira
ASSALAMU ALAIKUM INNATA !INNA!!INNAROS!
Hazbiyallahu la’ilaha illahuwa alaihi tawakkaltu wa huwa rabbul arshil azeem wa nakeji Kamar aminatu na
Inna ke fadin haka cikin murya mai alamun zatayi kukan dadi
Fitowa tayi yayinda baba yake biye da ita rike da hotan minal a hannunsa domin kaiwa gidajen talabijin
Let me take a nap,hmm da fatan kunyi enjoying long chapter nan mude je zuwa
Ina team zakiyya ne ?are you happy da suka dinke da yazeed?
Team minal kada kusami damuwa everything happens for the best a gaba zaku gane dalilin dinkewar
Team yazeed how far mutumin naku fa zai danyi chilling inji Yan birni😀
Masoya Ina jiran comments dinku
Your comment determine the longness and sweetness of next chapter
Love you all takuce
Miss untichlobanty💕
23th August, 2019
[1/11, 1:52 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 20 HIGHLIGHT
Am so sorry, dear readers! wattpad Suna bani headache😦,my chapter 20 is missing and I don’t plan on rewriting it saina gama novel din duka so here is a summary of what it contain:
Emotional moment akayi sharing tsakanin minal da iyayenta yayinda mom tace musu ai bige minal sukayi Allah dai ya kare bataji ciwo sosai ba saboda gudun kar hankalinsu ya tashi yasa bata dawo da minal dinba.
Minal tayi ‘kiw da ido mom ta mata alamun karta damu nan su inna suka yiwa mom godiya tana kara nasu hakuri.
Suna zaune cikin parlour minal tace zata gidansu zaliha akace yaje amma ta kula.
Mom tace tanson yin magana mai mahimmanci dasu daidai nan ya abubakar ya dawo daga zariya yana tambayan ko an sami minal akace aiko ba gaisuwa yayi sallama ko? Hakuri ya hada sannan yace shima ayi maganan dashi.
Nan aka gaggaisa sannan akayi masa bayanin Wacece mom. Nandai mom tayiwa su baban kalamai masu kashe jiki sannan ta nemi auren minal kuma tana fata insun yarda ta turo uncles din yazeed next week.
Miss untichlobanty💕
3 – CHAPTER 21-30
[1/11, 1:52 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹By @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 21
Shiru parlourn yayi yayinda kowa ke nazari aransa
mom tana fata Allah yasa su yarda
Yayinda baba ke nazarin me Yan anguwa zasuce ai Dan abin duniya ya aurarta
Yayinda inna ke Mazarin anya minal zata iya zaman gidan miji kuwa?
Yayinda ya abubakar ke farinciki finally dirty sister dinshi ta samu miji nagarcacce Duba da mutuncin mahaifiyarsa kuma dai ruwa da kankara Abu daya ne samfuri ne kawai ya banbanta
Baba ne ya dago ya kalli mom kamin yace agaskiya hajiya………
Minal koda ta fito hanyan gidansu zaliha tayi malam bala ne yayi saurin kunna mota tare dayi mata horn sannan ya zuge glass yace hajiya kihau nakaiki Inda zaki mana
Allah ya gani malam bala naaon yarinyan saboda babu ruwanta gashi batada girman kai irin na madam zakiyya
washe baki tayi kamin tace malam bala da ka barhi kawai
yace a ah dai kizo muje
shiru tayi tana Neman hujjan da zata bayar da taji medulla oblongata dinta bai harbo mata Ba kawai sai tahau baya
Owners kwana ta Shiga sai tayi wani das da ita kamar hajiyar gaske
Kwatanta mai ta fara yi………
Zaliha’s POV
Hm
Swthrt Wai me ya samekine duk kin canja min gashi na kosa na ganki amatsayin matata
Dagaske?
Eh dagaske nake, kina gida ne?
Eh ina gida Kasan tunda aminiyata ta bata jiya….hhhh….na dawo..daga….gid……
Sai kawai ta fashe da kuka
swthrt me kike Cewa kina nufin Amina jagwal ta bata?
Tace eh,yace
Kiyi hakuri ganinan zuwa kinji ki yi shiru kinsan kukanki yana tada min hankali.
Toh kawai tace kamin suka datse kiran taci gaba da kukanta
After 10 minutes
Karan mota zaliha taji a kofar gidansu ana horn
Mamaki take Dan Ba haka karan motan Suleiman yake Ba
To kodai yasai wani mota ne?
Hakadai ta dinga sake sake yayinda take saka hijabi da takalmi Dan yau Ba kwalliya aminiya ta bata
Kofar dakin iya taleka tace mata Suleiman yazo
Iya tace to tamai iso mana tace Toh sannan ta fita
MINAL kuwa tun ahanya take sake sake yanda zatayi surprising zally Suna isowa tace baba kayi mata horn Dan Allah
Yace toh yata sannan yayi horn Kamar bayan minti biyu saiga zaliha ta fito
Tsayawa tayi sakoko tana kallon motar kawai sai ta basar tahau waige waige tana Neman motan future hubby dinta da taga dai babu alamarsa kawai sai ta juya zata koma ciki tana mai yana kyau irin na motar
Daidai lokacin minal tace wa bala ya sauke mata window ta control din wajensa akwai Abu a hannunta
agaskiya dai babu Komai a hannuta tana tsoran kar yaje ta taba abinda Ba daidai bane ta lalatawa mutane mota wannen azzalumin oga sir din ya kasheta Dan bayida imani
(Kaji fa minal Wai bayida imani hmm Allah dai ya kyauta)
Yana saukewa kuwa tace “Yan mata ki mana” tana dariyan shekiyanci
Zaliha dai inba kuskure take Ba to lallai muryan minal taji may be depression na batan minal din yasan ta fara imagining things
Juyowa tayi aiki karaf suka hada ido murza idonta tayi yayinda bakinta ya budu mamaki da tambayoyi fal ranta
Da sauri ta karaso tana mai saka hannu domin taba fiskan minal Dan ta tabbatar da kokontonta
Aiko minal dince Ba gizo gizo Ba
Cikin dashasshiyar murya tace minal
Smiling minal tayi tana gyada kai
Zaliha tace Kece ?minal tace nice
Bude kofan motan tayi ta sauko kamin suka daka tsalle atare suka rungume juna suna ihu tare da juyi
Smiling kawai baba bala keyi
Nanfa minal ta juya tacewa baba bala zai iya tafiya
Yace hajiya kin tabbata Ba matsala? murmushi ta masa alaman eh kamin sukayi jikin gida aguje sai dakin iya bakinnan nasu har kunne
Aiko iya taji dadin ganinta sosai bayan ta mata jaje ne suka fito suka koma dakin zaliha
Zaliha tace kawas wayar dani, Wai yankan kai kika fara ne?ko sata?ko kidnapping?
Minal ta kyalkyale da dariya tace Kamar kinsan yanxu haka kanki nazo cira kuwa
Ai bashiri zaliha ta rufe kanta
Wannan karan minal dariya take harda buga cinya tace ke dallah wasa nikeyi matsoraciya
Zaliha tace anji ai tsoran ma da dalili nakeyi nidai yi mini bayanin yadda akayi kika samu mota irin wannan kuma harda driver
Minal tace “jiya……..
Nan ta labarta mata abinda ya faru Kamar yadda mom ta tsara har izuwa yanzu zaliha ko sai gyada kai take Kamar kadangaruwa alamar gamsuwa
Minal ko taki fada mata Gaskiya ne saboda tasanta da karadi yanxu sai tayi subul da baka ta fada Ba tare da tasani Ba
Aiko hira suka kafa minal na bata labarin yadda gidan su yazeed din yake wani abin ma Zaliha sai tace “kai minal arage na tomorrow”
minal tayita rantsewa amma zaliha bata yadda ba
Wayan zalihanne yayi ringing ta Duba Suleiman ne dauka tayi yace mata ya iso tace to gatanan zuwa kamin suka fito ita da minal
Jingine yake ajikin motarsa kin 406 Yace lallai ma swthrt dama kawai so kike kiga fiskana shine kika wani cemin minal ta bata minal tace eh hakane na bata amma yanxu na dawo
nan zaliha ta labarta masa abinda ya faru yace Allah dai ya kiyaye na gaba tace Ameen
Hira suka ci gaba dayi abinsu sai wajen azahar tukunna minal tace zata tafi Suleiman yace bari ya rage mata hanya
🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹
………agaskiya hajiya Duba da irin mutunci da karamci da kika nuna mana dukda Cewa kin fimu arziki zamuso kuma zamuyi farin ciki ace Mun hada jini dake saide wani hanzari Ba gudu ita yarinyan bamusan ra’ayinta Ba
Dan! Dan!! Dan!!!
Gaban mom ne ya fara lugude lallai dakyar minal zata yarda da wannan batu Duba da irin abinda yazeed din ya mata saide ikon Allah
Tace to shikenan ga card dina duk shawaran da kukayi sai kusanar dani ko?sukace Insha Allah
Sannan ya Abubakar ya amsa card din
Yayi waje shida baba yayinda inna ta bisu da Karin kumallo sannan ta dawo ta sami mom bata fara Ciba
Tace hajiya kick mana mom tace aike make jira muci tare sannan ki dena ce min hajiya kicemin yar uwa
Toh kawai inna tace sannan ta zauna suka fara ci tana mai kara jin mom har cikin ranta
Wajajen azahar saiga minal ta Shigo alokacin mom ta Dade da tafiya
Baba da ya Abubakar ta gani zaune suna dan hiransu yayin da inna ke dafa abinci
Tsalle minal ta daka taje ta fada jikin sa
Baba yace yi ahankali kada ki karya Mani d’a
/\/\inal tace ai Nayi kewansa ne nan ta jona aka ci gaba da labari da ita can inna ta leko tace a ah har kin dawo kenan? Tace eh
Inna tace ya kika tadda kawar taki minal tace lahiyatta lau kawai de tayi kuka ne baba yace Allah sarki
Inna ce tayi ma baba Alama da ido Cewa ya fada mata
Gyara zama yayi yace AMINATU
Tace na’am baba yace ki saurareni da kyau sannan Kiyi tunani
Tace Toh
Yace nasama maki miji sunansa YAZEED……..
Tofa fans kuna ganin minal zata amince da wannan batu?
Ya ake cikine tsakanin yazeed da
Zakiyya
Ina jiran comments dinku kada ku manta da offer na.
NAGODE
takuce karamarsu babbarsu
24 August, 2019
Miss untichlobanty💕
[1/11, 1:52 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 22
Sunansa YAZEED Dan gidan w…….
Bai karashe maganarsa Ba sakamakon ihun da minal tayi
Alhamdulillah! Baba da gaske ka saman miji ?ai Ba sai Nayi tunani Ba indai gidan akwai abinci shikenan anwuce gurin
Murmushi kawai baba Dan ya fahimci kuruciya na dawainiya da minal fatansa de Allah yasa mijin Ba Yaro bane inba haka Ba to Akwai matsala
Ya Abubakar ne yace iye iye ‘yar kazamar kanwata zatayi aure an girma. Turo baki tayi “ni Ba kazama bace” yace ai na sani nan dai suka ci gaba da sabgogin gabansu
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Salati yazeed yayi lokacin daya bude idonshi
Ganinsa a dakin da Ba nashi Ba yasa ya tuna da abubuwan da suka wakana awanni kadan da suka wuce Wai yau shine matarsa kwance jikinshi batare da tashin hankali Ba balle ace ta tafi office.
Smiling yayi sannan yayi pecking dinta ya tashi ya fada toilet ya sakeyin wanka sannan yayi alwala ya fita domin yin sallh
Koda zakiyya ta tashi wanka tayi taci abinci sannan ta dauko laptop dasu tablet dinta ta fara Duba business
Yazeed ne ya shigo yace babyyyyyy!har kintashi?
Smiling kawai tayi sannan tace afternoon yace afternoon daga nan ya zauna yana shan green tea dinshi while tana aikinta
After ya gama sha yahau gefenta ya zauna suna Dan taba hiransu
/\/\om tana zaune a dakin ta wayanta ya fara ringing unknown number ne hakan yasa bata dauka Ba sanda aka kara kira sannan ta daga
Salamu alaikum
Wa alaik assalam mom ta fada zaka rantse bata iya hausaba
Mama ina wuni?Abubakar ne yayan Amina
Allah sarki Abubakar ykuke
Lafiya kalau,em……..dama akan wannan magananne Toh ta amince
Alhamdulillah, to ai shikenan next week Insha Allah uncles dinshi zasuzo
To shikenan zan Fadawa baba,ina gaida brother Inlaw
Kacewa su baban Muna godiya kuma yazeed dinma zaiji
Bakomai mune da godiya
Da haka sukayi sallama mom na mamakin yadda akayi minal ta yadda Allah dai yasa Ba’a boye mata wani Abu Ba,emm Allah dai ya kyauta
Minal kam fita tayi zata koma gidansu zaliha bakinnan har kunne
Ahanya ta hadu da su haruna(Yan shaye shayen nan from chapter 2) dauke da wani ghana must go cikeda atamfofi
Ah ah hajiya minal dama kina duniyar nan ?
Eh inanan sai akayi yaya ?
Allah baki hakuri mu Ba masifa muke so Ba
Ghana must go din suka dauka sai nishi suke zasu cigaba da tafiya.
Minal tace amma kude Anyi ragwaye wallahi anji kunya yanzu duk girman kunnan bazaku iya daga Ghana must go 1 Ba ? Sai Anyi magana kuhau cika baki Wai June karfafan anguwa.
Suka ce wa? aimu bazamu hada kanmu dake Ba ina babu ma hadi, saboda cin fiskane agaremu ace an kwatantamu da mace.
Minal tace wannan kanku akeji sannan taci gaba da tafiyarta Dan taga alamun zasu bata mata rai
Murtala ne yace ma ta “inkincika ke yar malam yusufa baban kowa ne ki daga wannan jakar ance miki kayan wasa ne aciki
😏?
Basu ankare Ba kawai sukaga Ghana must go a sama ta daura aka.
Haruna yace na Shiga uku ni dan mutum 2 jikan mutum 4,murtala munji kunya ta d’aga!
Ajiyewa tayi ta juya zata tafi murtala yace
“Nide ina baki shawara inkinyi aure a gaba karki nunawa mijinki kinada karfinnan Dan wallahi sakoki zaiyi Dan mu maza akwaimu da son mace me nuna rauni ko zata iya Abu ta nuna bazata iya Ba,macen da take nuna Cewa mu muka cika mata kuma muka gyara rayuwarta
kai haruna kama muje”
Jakarsu suka dauka simi simi suka tari Napep dama mamar murtalan ce ta aikesu
Minal ko tahiyatta tayi tana Cewa har Dan shaye shaye zai iya bada shawarar arzikine?yo jakar mafa Ba wani Nauyi gareta ba kawai de tsabar shaye shayensu har garkuwar jikinsu ta zamo batada karfi. Aikin banza!
Gidansu zaliha ta fada ta labarta mata abinda ta riska bayan ta koma gida nanko ta dinga tsokanarta sunata raha abinsu.
BAYAN SATI DAYA
Mom tayi magana da uncles din yazeed Kamar yadda tayi alkawari kuma sun sanarda ita zasuzo
Shirye Shirye ake agidansu minal makota da abokan arziki hardasu aunty fauxy da iya maman zaliha sun shishshigo ana ta aikace aikace domin taran baki
Minal kam Cewa akayi su Shirya itada zally su tafi gidansu zally
Suna cikin daki zaliha ke Cewa ke kawalliya na kasa yarda wai zakiyi aure
Minal ta daga hannu ta zuba mata duka acinya tare da Cewa da fatan kin fahimci Ba mafarki kike…..
Maganarce ta Koma sanda zaliha ta yarfa mata tafi abaya tare da fadin saura daya.
Bankarewa minal tayi saboda dukan ya shigeta kuma bazata akamata
Nan fa suka fara duke duke zaliha ce tayi surrender tace
Ke shegiya ni matsa hanunki saikace wuka
Minal tace zama Kiyi bayani
Suna cikin haka sukaji hayaniya ya karu
Lekowa sukayi sai suka ga luba Maman bilkisu tsaye tana fadin:Kamar da gaske ai dama wannan yar taku kazama ,ballagaza babu Wanda zai kalli ko Inda take balle ya shinshinata,yanxu haka Nasan sadakanta za’a bayar,wallahi kowaye ya karba ancucesa
Aunty fauziyya ne tace ke dakata inhar kinsan……
Minal ne tayi carab yayinda suke fitowa adaki rike da hijab dinsu tana mai Cewa “ko Ba Komai ai nafi su o’o tunda dai ankarbi sadakan nawa kuma zani da mutunci na wasu da ko a sadakan bazasu sadaku Ba fah?sai yawo a gari an zama shaddar kasuwa kowa zai iya tsuguna duwaunsa akai “
Daganan ta fizgo hannun zaliha sukayi waje yayin da ta balla mata harara
Sauran matanne da basufi goma Ba sukayi mata chaaa aka kowa da irin nasa comments din daganan akayi waje da ita
Bayan minti talatin saiga Yaro yayi sallama Wai inji baban kowa
Akawo abincin baki parlourn zaurensu.
Nan inna tace ya nemo yara biyu sai sukai. Haka ko akayi bayan sun gama cin abinci tare da santi suka sha zobo da kunun aya sannan aka tsaida aure nan da wata 3
Uncles din yazeed sunji dadi sosai da irin karamcin da akayi musu hakan yasa sukasan yazeed yayi dace domin lokacin da sukaje gidan su zakiyya ruwa da lemo kawai aka basu ko snacks basu samuba balle abinci gaisuwan ma sama sama .
Mom suka kira suka fada mata abinda yadda akayi aiko taji dadi daganan aka dinga Sanya alkhairi ana watsewa.
Minal sai 5pm ta dawo aka fada mata yadda akayi bakinta har kunne ya abubakar nata tsokananta.
AT NIGHT
mom,Jamal,yazeed and zakiyya zaune a parlour zakiyya na latsa waya while YAZEED and Jamal are watching football, mom kuma na rubuce rubuce
Mom tace yazeed,kowa juyowa yayi ya kalleta tace akwai aabinda nakeson in fada maka……
Dan! Dan!! Dan!!
Cabdi anxo gurin. Me mom zata Fadawa YAZEED kuma yaya zaiyi ko ince zasuyi reacting?follow me to find out….
Don’t forget to share and comment
Your one and only karamarsu babbarsu
Miss untichlobanty💕
8 SEPTEMBER, 2019
[1/11, 1:52 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL 🏆🏆
🌹by @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 23
…..inaso inje ziyaran family na ne maybe nanda wata 4 kuma zanyi wata 1
Yazeed yace Allah ya kaimu nima next week zan tafi wani mission kuma zanyi Kamar 2-above month kamin na dawo
Mom tace toh Allah ya kaimu. Yazeed yace tare zaki tafi da Jamal kenan? mom tace eh,yace that’s good daganan kowa ya kama harkansa
🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹
Akwana atashi yaune yazeed zai tafi mission dinshi zakiyya tace baby inajin zan Komai aiki tunda kaga tafiya zakayi
Yazeed perfume ya fesa kamin ya tako Inda take ya zauna ya rike hannunta yace Ba Komai u can resume sannan ya danyi pecking lips dinta
Hararansa tayi tace kaga matsalarka kenan kai da an zauna ana magana sai ka fara canjawa jiya abu daya akayita yi amma baka gaji ba ni matsa Dan Allah ta fadi hakan tana dan turesa
Yace haba mine na bankwana fa zamuyi 2 months fa zanyi babu ke
Tace ni rabu dani bacci nakeji
Haka yazeed ya gama nacinsa amma zakiyya ta rufe idonta tace Sam
Dole ya hakura ya tafi tace Allah ya tura keya
Sannan ta kara lafewa acikin bargo ko wankan tsarki batayi ba sai bacci after 5 min ta zaburo a guje ta bude wani drawer ta dauko tabulet ta watsa kamin ta koma ta kwanta
🍀yazeed kuwa direct dakin mom ya tafi ya sameta har lokacin tana kan sallayanta tana azkar Dan lokacin to 7 ne
Assalamu alaiki ya Ummi
Wa’alaika Assalam son,kaif asbahata ?
Asbahatu bikhairin,just came to to say bye to u
Take care of ur self u know that I will miss u ryt?
Yes mom I do
Matsowa kusa da ita yayi yayi hugging dinta tare da peck a goshi miyar masa tayi ya dago sai taga idonshi ya ciko da kwalla tace son when did u became a cry cry baby ne?
Murmushi yayi yace kawai zanyi missing dinki ne
Kumatunshi taja tace karka damu kaji ?just concentrate on ur mission
Okay kawai yace mata sannan ya fita
Jamal ne ya rakashi har airport akayi clearing dinsa jirginsu ya tashi by 8am on the dot.
🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹
Akwana atashi yau yazeed zai dawo kuma saura 3 days adaura aurenshi da minal
Mom ta hadowa minal lefe na gani na fada tayi order from different countries; atamfofi,laces,material,jewellery,takalma,perfumes kayan kwalliya,inner wears etc
Abangaren su minal Komai ya kankama domin mom tace musu karsuyi kayan daki dakyar suka yarda amma dukda haka sukace zasuyi mata gara da show glass mom tace Ba matsala.
Minal ko gyara takesha sosai ta kara kyau sosai mom ma ta loda musu kudi tace idan Suna bukatan karu suyi magana
Dakyar tukun suka karba tare da yarjeniyan mom bazata kara kashe musu kudi Ba daga wannan.
🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀
Motoci ne Jere suka danno kai cikin jidmar mansion kamin suka tsaya yazeed ne ya fito ya kara kyau sosai yayi fari jikinnan sumulsumul
Ciki ya Shiga yayinda aka Parker motocin mom ne tayi masa sannu da zuwa tare da yaushe rabo kamin tace yaje yayi wanka sannan yaci abinci
Around 9 O’Clock Suna zaune a parlour mom tace yazeed yace yes mom ?
Tace akwai abinda nakesan fadama da fatan bazàka watsamin kasa a ido Ba
Yace mom kawai ki fadi magarnarki
Tace jibi za’a kawo Amarya gidannan
Amarya kuma?Jamal ne zaiyi aure?
Ah ah
To amaryan Waye?
Naka ne
Nawa?!mom kin manta I already married?
Nope,kasan Cewa zakiyya zabinka ne,kuma duk abinda kakeso nima inaso to shiyasa na yarda ka aureta Toh yanxu sai ka auri Wanda nakeso ko?
Amma mom kinsan banida burin kara aure?
Bata rai mom tayi tamike zata tafi yazeed yayi saurin rikota yace indai haka kikeso to na yarda
Murmushi mom tayi Allah ya maka albarka son
Ameen,amma mom wacece ita?
sunanta Amina Idan tazo zaka ganta
Karki damu sweetheart koma wacece ni zan aureta ai farin cikinki shine nawa kuma Ind…….
ME NAKEJI KAMAR MAGANAN AURE ACIKIN GIDANNAN?!
Kwass….kwass zakiyya ta shigo tana wani yatsine tana daga kofar hanci idonnan Kamar zai fado tsabar jaraba.
Zuwa tayi gaban yazeed tace to Baka isa Ba,Wlh yazeed baka isa ba kayi kadan kawai saboda ka kaskantar dani shine zaka wani ce zaka yi aure?ta fadi hakan Kamar zata makuro yazeed din
Mom kam batace kala ba kallonsu kawai take tana ganin ikon Allah na yadda zakiyya ke Abu Kamar Mara lafiya sannan kuma me yazeed zaiyi.
Yazeed bai nuna alamun ransa ya baci ba illa gyara tsayuwa da yayi hankali kwance yace kika ce ban isaba Toh ke a suwa? Ko ince why bazanyi aure ba😕?
Babu abinda zakiyya ta tsana Kamar tayi banbami taga be batawa mutum raiba
Sai tace tabdi jam eehh lallai why ma zaka ce?….to because I said so kanaji na ko yazeed? au Wai dama dagaske auren zakayi ? Wallahi za’a yi tashin hankali.
Kallonta yayi with an expression of I thought u don’t care about me,all u care about is your boutique,boutique, boutique.
With a less concern yace eh aure zanyi jibi ma kuwa thank goodness kinzo a dai dai so no need to stress my self.
Tsalle ta daka tace wallahi ni zakkiya nafi karfin ayimin kishiya god forbid ai ba haka mukayi zaka kara aure ba….na haramta maka yin aure a gidannan yazeed da fatan kana jina?ta fadi haka tana zazzare ido tare da huhhura hanci Kamar maiya
Mom ne tayi carab tace
Hey…hey…hey kikace kin haramta masa?and who the hell do u think u are ?ke asuwa kunun bayan ludayi….just a zero behind a decimal point….ran mom yayi mugun baci
Iyee, its all my fault da bansani Anyi wajen dake Ba kamin a Shiga da ita, shiyasa kika sani bakin magana. Listen to me very attentively! Idan kika sake kikayi mana tashin hankali a gida ki tabbata zaman ki ya Kare. Banason in zama sanadin daba aure amma abin naki ya isa. Kin fara wuce gona da iri.
Yazeed ne ya riko mom yace calm down sweetheart bade aure bane Anyi angama karki damu kinsan I love u ko?muje dakikinki. Haka ya tisa mom a gaba har dakin ta. Tanaji Kamar ta yarfawa zakiyya tafi amma batason ta zubda girmanta.
Zaunar da ita yayi ya bata ruwa sannan yayi assuring dinta Cewa ba mai hanasa aure sai Allah daganan ya fita…
Zakiyya kuwa tasan ta tabo Dan yadda taga ran mom ya baci babu abinda zaihana tasa a saketa she must calm herself down. Taso tayi musu hauka amma bazata iyaba saboda tanason igiyan aurenta
Haka taje dakinta aguje tahau watsarda abubuwa tana fasawa hannunta na jini kamin ta fada kan gado ta fashe da wani matsanancin kuka…..
Yazeed ne ya turo kofan dakin ya shigo
Tasowa tayi attachment dinnan duk ya wargaje tana sending masa murderous glare ahankali yazo ya zauna akusa da ita being conscious with the glasses kar ya taka.
Hannunta ya riko ta warce ya kara rikowa zata warta ya rike gam yace haba my zakky uhm….yanxu shine kikaje kikayi fada da mum kinsan mahaifiyata ne tanada hakki akaina ya kikeson Nayi kinaso na haukace ne?
Rungumeta yayi kamin yaci gaba da fadin na dawo ko kiss ban damu sai kihau yima mahaifiyata fitsara kin kyauta kenan?a hankali ta girgiza kanta yace ai kinsan ko Nayi auren ke nakeso waccan zabin mom ne ko?ta gyada kai yace promise me zaki bawa mom hakuri tace on one condition idan kayi auren bazaka hada gado da matar ba yace ai wannan ko baki fadaba kinsan haka yake Insha Allah.
Tace to nima zan bada hakurin yace good daganan aka Shirya kuma akayi wani duniyar.
Jamal kam sune kirjin biki bai samu haduwa da yazeed ba sai Washe gari Inda za’akai lefe
Your one and only karamarsu babbarsu
Miss untichlobanty💕
8 SEPTEMBER, 2019.
[1/11, 1:52 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 24
Kamar yadda kuka sani yau za’a kawo lefen minal
gidansu ya cika taf da dangi,Yan uwa da abokan arziki kai har makiya ma sunzo domin asamu abin fadi acikin gari
Ana zazzaune akaji sallaman kawayen mom da aunties din yazeed sun iso firfitowa akayi ana musu maraba tare da shinfida musu dardumai
Gaggaisawa akayi da fara’a da mutunci Yan gulma da tsurku tundaga ganin masu kawo lefen sunsan minal ta cafka tayi sa’a zata Shiga gidan da akwai gida mai maiko
(Wannan yana daya daga cikin kuskuren da mutane keyi Suna ganin idan har ka auri me kudi ko me kyau Toh kayi sa’a saide abin Ba haka essential qualities da ake bukatan mutum ya lura dasu shine:
1.shin wannan mutumin ya kwantamin ?
2.shin yanada addini?
3.zai iya ciyaddani da halal?
4.shin ‘ya’yana zasuyi alfari dashi amatsayin ubansu?
5.shin zasu gode min na zabanshi amatsayin baban su?
6.shin yanada akida mai karfi
7.is he loving and caring?
8.will always support me?
9.am I ready to live my whole life with him?
10.Does he respect my family
if those questions are satisfied then you are good to go,bawai idan ka auri mai kudi,handsome shine kayi sa’a Ba pls and pls Yan mata take note Ku core San duniya aranku Ku sank duk mijin da kika zaba Ba kanku kadai kika zabawa ba har da yaranku.Ku guji ranan da ‘ya’yanku zasu kalleku suce muku kun cucesu kun zaba masu mafi munin uba.
Suma mazan idan kun aurensu zasusan Dan me kuka auresu Dan kudi ko Dan allah.
Shiyasa yanxu rate of zaurawa ke karuwa soboda tun kafin adaura aure an rusa ta an kasheta auren a mace tazo. AKIYAYE)
Abokan ya abubakar ne suka fara shigowa da akwatuna har aka Shiga da 6 akwai nasu Kate ba,7,8,9,10………18 set uku kenan Wanda Duke da kalar fari,baki sai sky blue ga stones farare masu kyau ajikin ko wanne
Wasu set shida aka shigo dasu Wanda suke kalar brown guda 3 na inna,2 na baba sai 1 na kawayen Amarya
Kaya aka fara budewa hmm abin ba magana atamfofi 50,laces 30,material 25,an dinka goma goma atamfofi kuma ashirin ,English wears 25,Arabian gowns 30,sleeping dress 20,pants da bras dozen uku uku,takalma da jaka set 20,cosmetic traveling bag daya,gold jewellery 5 sets
Inna tace kayan sunyi yawa a rage Rabi sukace ah ah ai kaya sunzo in zasu koma to saide in ankawo amarya
Haka inna ma ta nasu tukuicin ban girma ;cin-cin,bakilawa,cake,doughnut, alkali,meat pie da samosa buckets buckets Wanda aunty fauzy ta bayar amatsayin gudun muwa sannan tahada musuda turaren wuta
Haka aka watse kowa yana farin ciki da annashuwa
THE WEDDING DAY
yazeed ne tsaye abakin mirrorn dakinshi zakiyya makale dashi tana wani shashshafa fuskanshi zuwa wuyanshi baby Wai da gaske auren zakayi,yace Toh zaky ba maganannan an gamata ba meye na dago da ita,zakiyya tace Toh naji amma kar ka manta kace bakasonta kuma bazaka hada gado da ita ba yace ina sane da wannan,happy now?tace yes
Fesa turare yayi kamin yayi mata peck a kumatu ya wuce
Zama tayi abakin gado tace koma wacece ke to kisani zaki kawo kanji cikin masifa ne Dan kishi dani sai an Shirya yanda ba’ayiwa uwata kishiyaba nima bazan zauna da ita ba😈
(Wannan banziyar akida ce mutum yace Wai Dan ba’ayiwa mahaifiyarsa kishiya ba shims ba’a masa ba karku manta Allah madaukakin sarki yace acikin suratun nisa’i
“Wa in kiftum allâ tuksidû fil yatamâ fan kihu ma d’aba lakum minannisa’i masna wa sulâsa war ba’a,fa’inkiftum allâ ta’adilû fa wahidatan au ma malakat aimanukum zalika adnâ allâ ta’ulû” 3:3
Allah madaukakin sarki ya umurci maza da su auri mata biyu,ko uku,ko hudu,idan bazasuyi adalci ba to su auri daya
Kinga da auren biyu ma aka fara kamin uku kamin 4 shikuma daya karshe
Kisani idan mijinki yace zaiyi aure kikayi adawa to kisani badashi kikeyi ba da Allah ne tunda Allah shi ya umarci ayi hakan
Dan Allah mata mu tashi munemi ilimi kuma muyi aiki dashi kodan gudun ranan da yayan mu zasu tambayemu Abu akan addini mutsaya muna zare ido mu Shiga kunya.
Ba’a tsufa ko girma daneman ilimi,idan bakusamu kunyi da yarinta ba lokaci bai kure ba tunda har yanxu kuna shan numfashi.
Kusaka yaran Ku amakaranta na boko da addini kodan suyi alfahari daku
Abin kunya ne ace Wai semi yar cikin Ku da Kanwarka bayanku ne zan Samar daku abinda ya dace.
Ku Duba abinda nake iya rubutawa?I am just 14 years, 11 months,20 days kuma ina university sannan na haddace takaddun addini turum. what do u expect idan nakai 18?what of 20? ba cika baki nake ba amma kuma kunsani akarancin shekarun da nake dashi inada tunanin manya.
Abin kunyane ace yar cikinki ko kanwar bayanki ta Fiki zurfin tunani.
Wani abin da ke bani haushi shine ‘Yan mata masu shekaruna yanxu Kansu rawa yake,yanzu ne suke ganin Suma sun girma baza’a barsu a bayaba,Suna ganin sunyi boobs Kansu daya da uban kowa,basuda burin daya wuce ayi shigan tsiraici ana yawo a gari ana karya ka’ida da iyakar Allah,ana kara yada zina acikin alumma,tun daga fitanta har dawowanta mala’iku na tsine mata,manzon Allah ya tsine mata,bayin Allah salihai na tsine mata, ai tundaga nan ya kamata ta fahimci ta Shiga ukku,ta gama yawo ta lalace wallahi Mu kiyayi haduwar mu da Allah abin kunya ne kaje gaban Allah kana mai saba masa ka wulakanta a duniya ka wulakanta alahira.
Su mazan da suke ganinku suce u look breathtaking,u look sexy,u look hot ke tun daganan ansami matsala hot fa akace ba cool ba kinga ko anfada miki Inda mala’iku zasuyi dake ne in baki canja hali ba. Ancemiki zasu aureki ne ?babu mai aurenki lalataki zasuyi suyi gaba,wallahi ku ji kunyan randa zaku tsaya gaban Allah ana miki shari’ah keda iyayenki. Mu rufawa kanmu asiri mu nemi ilimi muyi aurenmu cikin rufin asiri har Allah ya karbi rayukan mu.)
Lovelies kuyi hakuri yau duk Mun kare a lecture wallahi rainane ya baci da abinda ke faruwa,duk mutane sun kwashe kayansu daga gaban annabi,amma karku damu I will make it up to you😉 Ku tayani da addu’a inada test guda biyu tomorrow masu zafi ne aradu; chemistry and Arabic thanks for your love
Your one and only favorite yobe girl,karamarsu babbarsu
Miss untichlobanty💕
8 September,2019.
[1/11, 1:52 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 25
An daura auren minal da yazeed akan sadaki naira dubu 50,Yan uwa da abokan arziki NATA taya murna makiya ma na hassada
Allah ka barmana makiyanmu kodan su zama dalilin da zamuyi nasara. Kai jama’a Imagine life without munafukai Allah barmana Ku Yan wuta😂
Mom ta aiko da kayan abinci da abubuwan da za’ayi walimah Dan babu wani event da za’ayi. Saboda abin yazo a kurarren lokaci ko mai wa’azi ba’a sami daman kira Ba.
Bayan la’asar akayi da mom Cewa za’a daukan minal around 5 pm inji ango(mom anya wannan magana kuwa zan yarda da ita?).
Hakan yasa aka fara shirya Amarya around 3:50 bayan Anyi sallar la’asar.
Liffaya mai kyau tasa wadda aka siyo mata awajen reemah’s collection. Wani sarkan gold akasa mata Wanda yake na inna ne family necklace dinsu. Babbar ya ake bawa in za’a kaita dakin miji. Kuma ba’ayarda ka siyar Ba amma zaka iya upgrading.
Kyansa yananan Dan haka ba’amayi upgrading din Ba.
Dayawa daga cikin Yan makarantansu sunyi attending, ciki kuwa harda heedaya Muhammad da ma’ani yerima Wanda suke mutunci sosai.
Yan matan ne adakin minal yayinda aketa tsokananta itako sai cika take tana batsewa wai ita batason adinga zancen batsa a gefenta.
Hidaya ce tace Nide sake fuskannaki in gama kwalliyan yayinda ma’ani ke Cewa nikam yau sai na cika camera ta da hotuna, inajin ma inna sami dama zanje in karanta photography😉
Heedaya ne tace oh mude zamuzo muji ya aka Kare a Daren farko.
Harara minal ta ballo mata,aka fashe mata da dariya Ashe ta shaka,zaliha tace kai Ku rabu da ita bari ayi Daren farkon wannan Cuno bakin da take duk zata dena saide muga mutumiyar ka an zama miji dadi
Alamun zatayi kuka muryanta yayi tana Cewa wallahi zaliha karki bari na kamaki shegiya yar…..
Innace ta shigo tace inkika karasa sainaci ubanki.
Tunda ake hirar bansa baki Ba ina zaune a gefe ina typing a wattpad dina saboda kar ace na fiya rashin kunya sai alokacin na sako baki nace “assha!inna kin bata goma boyar bata gyaru ba in ita batayiba aike kinyi”
Dakuwa tayimin tace ingo naki yar jakan uban yarinya da baki cau cau Kamar babba kodan kinganki cikin Yan mata shiyasa kika falle ko?kinsa niqabi kamar da gaske ashe dai…….shegiya Da I damu Kamar na Yan chaina
Kafin ta karashe nayi Sauri nace wallahi Nide Ba yar China bace ina turo baki,aiko inna tayi kaina na fita a 360 har inacin karo da mutum Ashe ma sakina ce da habiba (from the nemesis of sakina)yi hakuri kawai nace kamin na ‘buya a zaure ina haki sannan na sauke niqabi na,na saka gilashi na saboda naga alamun maza a waje.
Ciki su sakina suka Shiga aka gaggaisa kamin suka wuce domin mazajensu na jiransu.
Kanwar dad din yazeed aunty nafeesa da Umma habiba wadda take step paternal grandma ga yazeed sai kuma aunty nina Kanwarka mom Wanda suka iso yau da safe sune sukazo daukan Amarya tare da motoci 3 kacal saboda basuso bidi’an tayi yawa
Aiko nan aka fara tashin hankali minal fa da taga da gaske tafiya za’ayi da ita kirjinta ya fara lugude duk dadin da takeji taji babu shi ya tafi kawai sai ta fara hawaye wiwi Ba magana nanfa wattpad fans dinta sukayi CAA anata bata hakuri amma ina kukan karuwa yake tunba sanda sukayi sallama dasu inna Ba dasu baba da ya abubakar.
Inna da baba hawaye suke hankali kwance yayinda idanun yaya abubakar suka ciko da kwalla deeje Kam an jika gaban riga ma da hawaye da majina sai alokacin na lura da kwalliyar da tayi kominta yayi matching da kayanta hatta Jan baki da eye-shadow, da brows din duka blue ne. Abin dai sai kun gani. Nikam share kwallan da zai zubo min Nayi domin tausayi. Rabuwansu was heart touching haka aka kwashemu mu 10 aka kaimu gidan amarya.
Tundaga kofa akayi mana maraba,kai Mun sami tarba me kyau dakin zakiyya aka nuna mana muka kai minal Dan bada amana mu Yan mata 8 da tsofi 2.
Ba yabo ba fallasa ta karbemu. Amma ni dai hankalina bai kwanta ba kuma naga alamun hakan a fiskan wasu daga cikin mu amma dai sai Nayi shiru. Kar aji mutuwan sarki a bakina.
nuna mana dakin minal akayi Wanda yake part din baki ne na sama kuma acikin sashin zakiyya yake ada amma an daba kuma an gyarashi kai ya hadu. Allah dai ya kyauta ya Kare Daga sharrin makiya
Aikuwa hidaya ta cika alkawari Dan photo kam gida yashashi har minal dinma sanda akayi mata pic amma sanda ta sake ado tukunnan.
Haka dai har dare yayi munata shewa da tadi kamin aunty Nina ta shigo tace mana motocin tafiya najiran mu haka Muka tattari kafufun muka tafi minal Kam kukanta ta bude sabon shafi Dan ta manta da Cewa ita daya zamu bari(saima ankai mutum kabari zai San kadaici. Allah dai yasa muyi dariya a kaburburanmu.).
Hmm ai batamasan gidan wa aka kawota Ba saboda kanta na cikin gyale har muka kaita daki kuma ai batasan yazeed Nada mata Ba kuma bata tbna Shiga side din zakiyya Ba Dan haka bata gano ba.
Lokacin ko da akayi musu maraba kuka take ga hayaniya Dan haka bata gane muryan mom ba.
Aunty nafeesa da mom ne suka shigo,mom tayi Sauri taje wajen minal yayinda ta dago chin dinta tana mai Cewa ” ‘yata me ya sameki?”
Kuka minal ta kara fashewa dashi ta rungume mom Dan ta dauka mom tayi attending bikin ne
Tace “mom Ashe an gayyaceki?mom Dan Allah karki tafi ki barni kamar yadda su zaliha da untichlobanty da ma’ani da nasreen da hidaya da…”
Ya isa bazan tafi in barki ba mom ta fada hakan tana me daurewan kai ?kode batasan wa ta aura ba?kai maybe de tsoro takeji saboda first encounter dinta da yazeed wasn’t good.
Shafa bayanta mom tayi tana bata soothing words har tayi shiru tana shessheka (sobs).
Kinyi sallahn Isha’i ? mom ta tambayeta tace a ah. Mom tace to tashi kije Kiyi kinji
Shiga toilet din tayi taga irin na wannan dakin da aka kaita ne sansadowa tayi kamar barauniya Wai Dan kar fanfo din yaji motsinta ya bachi da gangan har zatakai hannu ta bude saide ta fasa
Fanfon dake jikin toilet irin na tsarkinnan tace ta matsa tayi alwalanta Dan akwai irinsa a gidan aunty fauxy so ta iya aiki dashi har wani smiling take irin itama ta Waye dinnan.
After tayi alwalan bata mayar da dankwalinta ba ta fito Dan ta manta da cewa ma su mom sunanan
Smiling suka mata ta miyar musu kafin mom tayi introducing mata aunty nafeesa sannan ta tada sallah
Aunty nafeesa Kam yaba Kyan minal take tunba gashinba shi yafi dauke mata ido.
After ta idar mom ta zaunar da ita ta mata wa’azi ya tsumata sosai.
Abinda ta fada last ne yasa minal shock.
“Daughter Dan Allah ki rikemin Dana dakyau kuma iyayi miki wani Abu ki sanar dani”
“Kina nufin oga sir?”minal ta tambaya hankali tashe.
“Kwarai shi”mom ta bata amsa. Atake minal ta………
Yey! Alhamdulillah💃🎊🎉🎆 is my birthday your girl is finally 15years old 💃🏼💃🏼💃🏼
love you all😘
Karamarsu babbarsu ce
Miss untichlobanty💕
18TH SEPTEMBER,2019.
[1/11, 1:53 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 26
INTRODUCING NEW CHARACTERS SAFWAN AND SAHIR
Sahir and safwan ‘ya’yan yayar zakiyya ce Wanda ta rasu two years ago ana kiransu sahboy and safboy tashin turaine su. An dawo dasu wajen zakiyya ne last two month acewar mamanta Wai idan yazeed bashida matsala to su zauna awajenta tunda babansu irin sugar daddy dinnanne dama dan kudi yayar ta auresa kuma sanda sukayi sharadi inta sake ta haihu tofa yaran nata ne shi babu ruwanshi Dan baya bukatan yara.
To ta haifi sahir (6 years old) and safwan (4 years old).
Yaran are very sweet kuma sun saba da zakiyya Kamar mamansu adan zamansu tare tunda dama Ba aiki take zuwa yanxu Ba kuma already sun saba kawai shakuwa suka karayi.
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Atake minal ta sauke wani ajiyar zuciya aranta tace na Shiga ukku na lalace, Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un sunana death.
Da badan tana cikin matsala Ba da tayi smiling domin ta fadi kalmar death daidai
Bude baki tayi zatayi magana kawai sai taji ta kasa Cewa Komai sai hawaye mom kuwa bata kawo Komai a ranta Ba ta dauka minal tana kukan yadda dare daya Allah ya sauya rayuwanta ne(eh tabbas sauyin Shiga tashin hankali ba).
Mom tace bari inje intaho da angon naki Dan Nasan yanxu haka yana hanya idanma be karaso Ba kenan.
🌹
Abangaren yazeed kuwa tun kayanshi na daurin aure ne ajikinshi dama shadda ne fari kal.
Yana shigowa gidan side din matarsa(I think yanxu matansa zance) ya nufa dama haka yakeyi tunda suka Shirya da zakiyya inya dawo sai yaje ya taho da ita dakinsa wataran idan a sama yazo ma to Anan za’a yada zango. Watarana kuma ya samota already a dakinsa.
Yana shigowa ya kalli right dinsa wani iri yaji aransa Wai yanxu matarsa ne a part dinnan left dinshi yayi ya tura kofan dakin zakiyya gaji abude…….
🌹zakiyya tayi wa Kanta alkawari bazata biyewa yarinyar (Kamar yadda taji su mom sunce)da za’a kawo mata Ba tunda ma mijin nata bayaso ai yazo da sauki.
Sanda taji guda an shigo da Amarya wani ras ras ras ras gabanta yakeyi amma sai ta matse koda aka shigo da Amarya wajenta wani daci taji ya tsaya mata,tanaso tayi musu wulakanci amma su untichlobanty su hidaya su zasmeen su walia sun mata kwarjini.
Haka suka gaisa sama kamin suka fita itade idonta akan minal tanaso taga ma Wai wacece wannan yarinyar.
Koda suka fita wani Abu taji ya tsaya mata a wuya batasan sanda ta fashe da kuka ba kukanta take hankali tashe Wai yau ita zakiyya akayi wa kishiya da wani ido zata kalli mutane danma ita bamai kawaye bace saboda jiji dakanta.
Sahir da safwan kuwa na dakinsu.
Turo kofar dakinta taji Anyi tace Waye?yazeed ne ya shigo ta rungumeshi tare da fashewa da kuka. Sanda tayi shiru yace ina boys dina? Tace Suna dakinsu peck ya mata a kumatu yace taje ta kwanta sannan ya juya zai fita zuwa tayi ta tsaya a gabansa ta rike hannunsa “da fatan Ba dakin ta zaka kwana Ba?” Zame hannunsa yayi a hankali yace no dakina zanje na gaji sosai.
kansa ke masa ciwo Kamar zai fita kallansa tayi suspiciously tace are you sure ? Ya gyada mata kai tace ko inzo mu kwanane kasan ina tsoran rananda da zaka kwana da yarinyannan zan iya mutuwa saboda kishi
Ransa ne yabaci yace haba zakkya why are you acting like this kinsan fa aurennan mom ce ta…..
Fuck you yazeed! You are so fucking annoying i hate you just leave. Ta fada tare fashewa da kuka Dan gani take yazeed a dakin minal zai kwana
Baice mata kala Ba Dan yanxu shi yana rasa meke damunsa Dan haka yabar mata dakin.
Sai alokacin taji wani irin saita daura aniyan zata bashi hakuri da safe.
Dakinsa ya Shiga zai fara rage kayan jikinsa saiga mom Tisa kyayarsa tayi har dakin minal dukda ko baiso hakan Ba amma shima he is curious yasan wa aka aura mass Dan yaga mom na rawan kafa akan amaryar.
Salamu alaikum suka fadi in unison yayinda mom da yazeed suka shigo dakin minal. Aunty nafeesa na zaune agefenta daga alamu nasiha take mata.
Tanajin sallamarsu ta sauke Kanta kasa kirjinta na lugude duk ta tsure cikinta ya kada.
Wa’azi sosai aunty nafeesa tayi musu harda kuka wajen bashi amana kamin ta kara yiwa minal nasiha sannan ta fita domin take ta kwanta Dan jirgin bakwai zatabi ta koma gida yayinda su mom zasubi na karfe ukun dare ita da Yan uwanta domi zuwa gida Kamar yadda tace(amma intention dinta shine ta basu Fili su wala tunda yayi sabuwar Amarya kuma bata bada ranan dawowa Ba.
Mom ne ta dafa minal tace yata ki dago da kanki kinga ni Kamar mahaifiya make awajen ki Dan haka babu wani batun kunya kinji?tsoro ne yadada balbale minal zuciyanta na dukan Tara tara yayinda captain yazeed Dada sa hankali ya zuba idanu Dan yaga face din new bride dinsa.
Shahada minal tayi ta dago fiskanta aiko stake captain yazeed ya sankare
Out of all Yan mata mom ta rasa Wanda zata aura masa sai barauniya?maybe Ba barauniya bace har leken asiri ce ko kuma …………. WAIT!so now he get it wato ta biyoshi ne last time dan taga yaya yake Dan tasamu yanda zata shigo life dinsa Gaskiya tayi making a huge mistake hmm he will deal with her
Kallon mom yayi ya mata godiya sannan yace Allah ya basu zaman lafiya tayi hakuri da abinda yayi mata. Kamar da gaske
Minal har hankalinta ya fara kwanciya tadauka an wuce shafin batasan ko bude littafin ba’ayiba.
Mom taji dadi sosai sannan ta sanar da minal Cewa yau ne tafiyanta sannan ta fita ta basu wajen domin komawa side din ta Dan agajiye take sosai.
Tana fita yazeed ma ya fito bayan yayi wa minal wani dangerous kallo yace Allah gaji kanki. Run daganan tasan ta Shiga ukku.
motansa yahau ya Shiga gari kawai ya samu wani ice cream palace ya zaun plan kawai yake nema yanda zaici ub*n minal Ba tare da mom ta gane ba. Lokacin rufewa ne yayi masu wurin suka masa magana kamin ya fita.
Daidai ya tsaida motansa a cikin gida idea ta fado masa murmushi yayi tareda danna kai cikin gidan.
Minal kam sanda ya fita aranta tace kai wannan oga sir din Anyi masifaffe ni inyazo ma wulakanci zan kafta mai. Wani zuciyan yace dubeki saikace zaki iya tuno kallon daya mata kamin ya fita tayi atake ta tsure ta kidime yanxu ya zatayi gashi mom zata tafi ta barta waiyo Allah.
Kwanciya tayi abinta sanye da kayan jikinta gyalenta kawai ta cire kamin tayi baje baje atsakiyar gado tana yaba laushin katifar. Allah sarki har tayi missing din tsohuwar gadonta da yar karama da katifarta.
Around 1 yazeed din ya dawo so direct ya shigo dakin minal domin aiwatar da aniyarsa kallonta ya tsayayi yana yaba kyanta.
Aranshi yace mutum ga kyau amma Ba hali money monger
Concentrate yazeed Karka bari kyanta ya rude ka idan Ba haka Ba bazaka iya cin ub*nta Ba
Alokacin minal ta Dade da Shiga duniyar mafarki Wai tana baccinnan yazeed yazo ya caka mata wuka sannan ya binne gawanta a bayan gidan.
Wani wawan juyi minal tayi acikin baccin dama ita A ne wajen style din bacci ta iyasu kala kala dankwalinta ne ya zame gashinta ya bude dama ta cire ribbon din sanda zatayi alwala
Tsaki yayi aransa yace mata halinsu daya ka Duba iyayenta basuda karfi sosai amma sanda tasa wig mai tsada. Ko ina ta sami kudin? Wata zuciyarsa ce tace masa ka manta barauniya ce ko yar 419?
Bubbuga gadon yayi fiskansa babu alamun wasa domin ya daura aniya kuma sai yayi…….
Toh fa ko menene aniyan yazeed? Fans me kuke gani yazeed zaiyi?don’t forget to vote and comment your ra’ayoyi.
Miss untichlobanty💕
23rd September, 2019.
[1/11, 1:54 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹@mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 27
Juyi minal tayi tace inna bacci,Wai har asuban yayi ne?
Haushi abin yabawa yazeed hakan yasa ya wantsalar da pillow din da take kai,aiki babu shiri ta mike ganin shine yasa taji wani faduwar gaba yazo mata
Tunda take arayuwarta bata tana jin faduwar gaba irin wannan Ba kuma bata taba jin tsoran wani Kamar yadda tsoron yazeed ya shigeta a yanxu Ba.
Wani irin kwarjini yayi Wanda tayi nadamar kallon idanunsa domin kuwa ko lokacin da suka fara haduwa bata kallesa da kyau Ba
Wani kirma jikinta ya fara ta fara karkarwa Kamar mejin sanyi.
A hankali muryatta Kamar zatayi kuka tace sannu da zuwa.
Wani kallo yazeed ya mata Wanda yasa hanjin cinkinta kadawa kamin yace uban Waye yabaki izinin kwanciya akan gadonnan? Wato anzo ansami banza ko shine kikayi yi relaxing kina bacci ?
Da izinin wa kikayi bacci? Tayi shiru…
Bakida kunnene ko yaya?muryanta na rawa idanunta ya cicciko da hawaye tace kayi hakuri yace will get down zaki sauko ko saina taka ruwan cikinki?
Babu bata lokaci ta diro saga kan gadon yayinda tayi kneel down run kafin a bata umarni yazeed ko Ba tare da ya kalli inda take Ba ya taka ahankali cikin takunsa na kasaita da isa amma cikin kuzari Wanda zai nuna maka Cewa shidin wani jarumi ne kuma namijin duniya
Har izuwa bakin gadon ya isa sannan ya zauna ya cire hularsa me mugun kyau da tsada sannan ya ajiyeta a gefe
Dago kansa yayi yanaso ya karewa minal kallo amma hakan ya gagara sabida kirjinsa dake bugamasa da Sauri da Sauri amma dai baikai na minal Ba sai ya dauki hakan amatsayin baccin rai
Dan haka sai ya jingina Kansas da allon gadon yana mai lumshe idanu Kamar yadda yayi scan baya sanda ya fara haduwa da ita a gidansa.
Minal ko gabadaya jikinta yayi sanyi,ta sadakar Dan ita a ganinta Allah ne yake ramawa mutane irin tsiyar data musu sanda take gida.
Tayi tsuru tsuru da ido Kamar Mara Gaskiya,gabadaya jikinta ya jike da gumi ga wani fitsari ga zazzabi ya sauko mata tsabar rudewa.
Dukkanin shikashikan tashin hankali ta cikashi a halin domin ko hawaye sun Dade da fara safa da marwa a kumatunta bakinta ko yayi mata nawi ko hakurin ma takasa badawa sai tsilla ido take tana kallon kafafunsa Wanda Duke dake da Zara zaran yatsu da kuma gashi kwance luf luf akai.
Sanda suka dauki kusan minti goma a haka kamin yazeed yace sannuki da zuwa cikin masifa da bala’i hade da tashin hankali.
Minal Kam ta kasa dabbaka Komai Dan ita ko a film bata tana ganin irin yanayin da tashiga Ba ganin take ko yaushe ma ziciyarta zai iya bugawa ta mutu zaboda yadda yake bugawa har cikin dodan kunnenta takeji
Abubuwa dayawa ke yawo azuciyar yazeed Wanda yana fahimtar wasu,Wasu kuma baya fahimtar su
Ba tare da buds idanunsa Ba yace kinsan ni soja ne jarumi kuma naga alamun kinason zama dani,kuma kinsan jarumi sai jaruma,Dan haka kamin infara considering dinki a matsayin matata sai kin cika wa dannan sharudan
Shiru ne ya biyo baya kamin yazeed yace ;
Na farko daga yau ke zakinayin dukkanin shara,moping,dusting, wanke-wanke,inkika saba wadannan to zan hada mini da wankin mota da safe sukuma masu aikin zasuyi girki da sauransu da yamma kuma zakiyi sharan bangarena sannan zaki dafa abinci kuma ni Vance ki kawomin jagwalgwalonki Ba.
Na biyu karki sake koda wasa ki na ganki a Inda nake domin ganin fuskarki kadai nakanji Kamar zanyi amai
Na uku abinda nace kiyi agidannan su kadai zakiyi idan kina neman izinin yin wani abu to ki rubuta a paper ki ajiyemin ka kibi duk umarnin da matata zata baki saboda marabarki da yar aiki shine darajar mom
Na hudu karki sake mahaifiyata tasan da wannan maganar idan Ba haka Ba to kin kusa ki bakunci barzahu
Hope kin gane ta gyada masa kai yace bakida bakine
Tace na gane
Yace good idan kinbi wannan dokokinn to zaki zauna lafiya amma idan kika saba to kema kinsan sauran.
Sannan ban yarda ki kwanta akan gadonnan Ba harsai naga how serious are
Itade taji bazata kwanta a gadon Ba sauran kuwa to kunde San sauran .
A hankali ta bude bakinta tace oga sir Dan Allah idan na cika sharudanka zaka sakeni yayi shiru kamin yace hakan ya ta allaka da yanayin biyayyarki may be in sakeki
Yana gama fadan haka ya tashi ya fice wani nauyayyan ajiyar zuciya ta sauke tare da sakin numfashinta Wanda bata masan ta rikeshi Ba sannan ta goge hawayenta sannan tadau bargo ta Komai kan kujera ta kwanta tare da rufe kafafunta
Yazeed kuwa yana komawa dakinshi yayi wanka tare da brush sannan ya fito dressing room dinshi ya Shiga ya dauko pyjama dinshi blue tare da Rigan ya saka sannan ya haye gadonsa ya kwanta yana mai lissafi yanda rayuwa ta kasance masa
Hakadai bashi yayi bacci Ba sai wuraren asuba koda ya tashin sallahn asuba Kansa yayi masa mugun nauyi hakadai ya daddafa yayi sallh yayi azkar yau ko karatun Qur’ani bai samu yayi Ba ya koma bacci. Dama Ba kullum yakeyi saboda yanayin life.
Minal ko tunda tayi asuba taje kitchen ta nemi kayan aiki aiko batasha wahala Ba ta samu ta kama aikintakarfe 8 cif saiga su atine da su larai sun shigo sukaga babu kayan aikinsu parlour suka leko jin motsin mutum aciki aiko da gudu gudu Sauri Sauri suka karaso
Atine tace Allah sarki yar uwa yaushe Rabin da mu ganki ziyara kika kawo manane ko wajen hajiya kikazo kika bage da aiki saide kash hajiya ma jiya da daddare tabar kasan itada danginta kinsan fa mai gidan ya karo aure
Duka atinen ta fada a numfashi daya zuwa biyu Asabe ta kara da ya karo wulakanci Ba larai tace baza’aji mutuwar sarki abakina Ba
Minal ko murmushi take tana binsu da idanu Dan batada abin Cewa
Aikin sukayi kokarin karba minal tace ah ah sukace to shikenan suyi tare kamin ta yarda amma dukda haka tana tsoran kar yazeed ya ganosu
Su kuwa sai hira suke mata yarda tambayarta ko zata kwana musu Dan sunaso suyi kawance da ita tace musu ai Ba kwana Ba kwanaki ma zanyi ta fadi haka tana bawa kwanakin karfi, aiko sunji dadi Dan su nasu gane me take nufi ba
kafin karfe 10 sun gama Komai saura part din yazeed Wanda dama tunda basu ke gyarawa Ba lukman ne kuma yazeed yayi masa message Cewa Ba sai yazo Ba.
Su atine sai janta suke da hira tun tana nokewa har ta saki jikinta sumo abin ya musu dadi, binta tace ni wallahi na kosa naga amaryar Allah dai yasa Ba irin madam zakiyya bace
Atine tace yo imma batada mutunci ai ita ya shafa minal de tayi tsit tana jinsu
Minal tace to ita bari taje sama tayi wanka larai tace Wai ko kema bikin kikazo ne naji kina Cewa bari kije sama kiyi wanka ? Rasa amsar da zata nasu tayi sai atine tace kinada kayan sawa?
Binta tace ki wani tambaya dole da kayanta zata zo mana
Minal tacewa atine Dan Allah kinga rabu dasu zo Kiyi mini wani taimako
Sukace to sai kun dawo kamin su minal suka wuce dakinta ta cire hijabinta sannan ta kalli atine
Atine ko zare idanu takeyi domin in batayi kuskure Ba nanne dakin da aka kawo Amarya
Minal tace kinga kwantar da hankalinki nice amaryar ni zoki nuna mini Inda zan sami kayan sawa
Atine ta zaro ido tace Kece ME?
Minal tace kinga shiyasa ma ban dadi muku Ba saboda ban Shirya yin bayaniba zoni ki nuna Mani
Nuna mata dakin dressing atine tayi da yadda zata canja combination din saga 00000 sannan mata na toilet ma
Kamin ta fita tana mamaki da kuma al’ajabi minal kam wanka tayi sannan ta koma parlour jin shiru yazeed bai fita Ba yasa tace kika ma ya five run asuba idan Ba haka Ba ya za’ayi ace mutum yana bacci har 12.
Alokacin data koma kitchen domin dauko su tsintsiya su atine na kitchen din Suna cin abinci Suna ganinta sukayi caaa Wai meyasa bata fada musu akwai chemistry a tsakaninsu da oga sir Ba ?Wai kuma me yasa oga sir ya mata abinda ya mata kaman wata 3 zuwa 4 da suka wuce?
Murmushi tayi tare da tabe baki tace sirrin ne
Daukar tsintsiyarta da packer tayi ta wuce side din yazeed
Kirjinta ne ya fara tsinkewa karfa yaje yananan,hakan yasa ta fara sanda Kamar Mara Gaskiya sannan a hankali ta bude kofar da take ganin side dinshi ne tunda de tasan na mom
Leko kanta tayi taga……….
Me tagani?
Uhm kun ganni all of the sudden ko?ai bazan iya babu Ku bane kun zama wani bangare na life dina.
Ina sonku sosai fans dina😘
Don’t forget to vote,share and comment
Miss untichlobanty💕
4th October, 2019
[1/11, 1:54 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
CHAPTER 28
Leko kanta tayi taga wani tsararren parlour wanda bata taba ganin irinsa Ba
Ko babban parlourn dake gidan taga baikai wannan kyauba dukda ko wannan din Ba wani girma bane dashi na hauka amma ya hadu
Kamshin daya bigi hancinta ne yasata dawowa saga tunanin data Shiga ga wani AC daya bugota har yanasa tsulan cikinta tashi
Shahada tayi ta Shiga da yar karamar sallamarta Wanda ko ita kanta bata jishi dakyau Ba
Sanyi ne sosai a parlourn Dan har tadan soma rawar dari a kasan ranta tace kaji daki sai kace cikin fridge Allah yaso da hijabi nazo….
Kalle kallenta tayi kamin ta soma abinda ya kawota
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Yazeed kuwa tunda ya Komai bacci bashi ya tashi Ba sai around 12:00pm
A yangance ya tashi daga kan gadon nasa ya sauka Kamar bayason jikinsa ya rabu da lallausar katifar
Bandakinsa ya bude Wanda yaje tsaf Kamar Ba namiji ke amfani dashi ba, wanka yayi kamin yafito ya shafa mai yana tunanin yadda rayuwa ta juye masa
Wai yanxu shine yake da mata biyu,Wai jiya shi aka kawowa amarya kuma ma shi Ba wannan ke damunsa Ba
Ace mom ta rasa Wanda za’a aura masa kar fadin duniya sai wannan yarinya,wannan fitsararriyar,wannan gold digger din.
Hmmm nannauyan ajiyan zuciya ya ajiye sannan ya fara shafa wani mai me kamshi ajikinsa a hankali Kamar bayason ya shafa.
Daga mutum ya gansa yasan Cewa lallai wani Abu na damunsa dukda ko hakan bai yiwa kyawunsa wani lahani ko sauyi Ba
Ahankali ya tashi yana tafiya Kamar bayason yayi tafiyar,Ahankali ya Daga Zara zaran yatsunsa Wanda ke dake da fararen nails ya danna pin din dressing room dinshi ya Shiga sannan ya tsaya agaban wata kofa na glass a hankali ya bude sannan ya dauko wani gray hoodie tare da black three quarter.
Drawan under wears dinshi ya bude sannan ya dauko gajeran wando amma banda singlet jin Kamar motsi a part dinshi yasa ya leko
Amma baiga kowaba hakan yasa ya koma ya sanya kayansa cikin nutsuwa
A hankali yaji kamar an bude kofan dakinsa Dan haka ya kara lekowa domin ganin Waye Ba tare da dauko socks din dayayi niyya Ba.
Stake Dan guntun annuri dake tattare dashi ta dauke. Minal ya gani tana leken dakin domin tabbatar da Cewa bayanan ajiyan zuciya ta sauke tare da shigowa da Dan karfin guiwanta amma Ba a rashin nutsuwa Ba.
Baice mata kala Ba itama bata lura dashi ba domin kuwa idanunta ta ware bil hakki da gaskiya tana basu abinci
Jingina yayi a bakin kofar da yake sada dakinshi da dressing room din yana kallonta kawai yama rasa mai zaice ko yayi mata
Sanda ta karewa dakin kallon tas tanata murmushi Kamar wata shashasha
A hankali ta tube hijabin dake jikinta tayi wulli dashi kan stool din dake gaban mirror Wanda tayi nadamar yin hakan domin atake wani sanyi ne ya daketa Wanda har yafi na falon hakan yasa tadan shafa jikinta
Wannan hali nata tunba yauba inna ke fama da ita na cillar da hijabi ta ko’ina Ba tare data ninke Ba acewar inna wata rana Zara wulla kan Dan aljani
A hankali ta karaso izuwa bakin gadon sannan ahankali ta janyo bargon dake kan gadon kamshin yazeed ne ya daki kofar hancinta Wanda yasata lumshe idanu tare da kara bude kofofin hanci domin ta shaki kamshi
Wani Abu taji yana mata yawo ajiki amma ta share Dan a halin yanxu bata bukatan wani distraction
Abangaren yazeed kuwa kallonta ma kawai yake takaici ya cika masa zuciya Kamar ya mata suka ya rasa yadda zaiyi
Wani karago ne ya tsaya masa a makokoro flinching and unflinching fist dinsa kawai saiya Komai cikin dressing room din nasa
Minal ko ninke bargon tayi sannan ta ajiye badan ranta yaso Ba sai Dan kada hawan jini yazo ya tarar da ita a dakinsa (aikin gama ya gama)
Gadon ta fara gyarawa sanda ta gyara tsaf sannan ta kalli gadon gaji batada burin dayawuce ta kwanta akai
Kunji mutuniyar Ku fa na dakinta ma anhanata hawa balle na oga kwatakwata
Aiko kankace me,saiga minal ta tsuguna a gefen gadon sannan ta daura fuskanta akai tanashafa gadon da hannunta mai dauke da baby fingers masu tayi da laushi Wanda suka sha lallen amarci
A hankali ta mike sannan tayi abinda ya kawota dukda Cewa dakinnasa Ba wani datti bane dashi domin yazeed dinma Ba baya bane wajen tsafta.
Tas ta gara Komai sannan ta dibi kayan aikinta tayi gaba tare da manta hijabin nata adakinsa.
Shiko yazeed koda ya fito ya kalli Inda ta ajiye hijabin kwafa yayi dabadan dukan mace baya birgeshi Ba da babu abinda zai hanashi gyara mata zama,aiyana irin zaman dazaiyi da ita na halin ko in kula acikin gidan yake. Daga karshe ya tashi ya bude wani kofa na daban Wanda shi kuma balcony dinshi ne.
Mika yayi tare da furzar da iska yana mai shafa lallausan sajen dake habarsa Wanda suka a kwance luf luf.
Wayansa ya zaro a aljihunsa sannan ya latso number mahaifiyarsa domin taci ace sun isa yanxu amma yaji shiru bata kirashi ba.
Ringing uku yayi zuwa hudu ta dauka aiko atake yazeed ya shagwabe fuska Kamar tana ganinshi
Haba sweetheart dina ace kin isa tun yaushe amma shine ko ki kira Babyn ki kiji yanake?
Dariya mom tayi sannan tace Allah sarki baby na ai Nasan yanxu akwai wacce zata kularmi. Dakai shiyasa kaga hankalina kwance Ashe har ka task Daga bacci.
Kwabe fiska ya dad’a yi yace haba mommy ni tun dazu na tashi yafadi hakan yana mai tura baki Kamar mom din na kallonshi.
Mom tace ai na dauka yau sai an hada da duka tukun zaka tashi saboda angwanci
Muryan kuka yazeed yayi yace “moooooom!”
Dariya mom ta karayi yace mom yaushe zaki dawo ? Tace aini son bazan dawoba har sai mun kusa sauka. Yace what!? Tace dagaske nake fa shiyasa na Baku space ma idan Ba kawomin labarin danakeson ji Ba tofa bazan dawoba yace haba mana mummy na! Tace uhm kai yazeed ni kaga tafiyana kit yaji ta kashe wayan.
Yasan Cewa she is very serious da abinda ta fada tunda har ta kirasa da sunansa na asali amma shi the last thing he wants to do on earth shine ko hannun yarinyar nan ya tana Allah ma ya kiyaye bara kawai yaje wurin zakiyya su samawa Kansu mafita.
Allah sarki fans Nayi missing dinku inaso inyi updating Mr. Romantic and I amma babu time
Karku manta dayin voting, sharing and commenting.
Love you all😘
Karamarsu babbarsu ce
Miss untichlobanty💕
7th October, 2019.
[1/11, 2:22 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 29
Bai tsaya yin wata wata Ba ya koma cikin dakinshi direct laptop dinshi ya dauko ya haye gadonsa sannan ya kunna CCTV dinsa domin rabonsa da ya Duba meke wakana acikin gidansa run shekaranjiya domin baya bukatar cin karo da kayan bakin cikin da baki ke aikatawa
Koda ya kunna forwarding yayi har izuwa na jiya tukunna ya tsaya
tundaga jiya da yamma ya fara kalla har izuwa Inda aka kawo minal zaliha ya hango tana rawar kai,tsaki yaja cikin ransa yace dubi wata me bakin fiska sai shegen rawan kai Kamar tsohon keke.
Kalla ya cigaba dayi har izuwa sanda mom ta kawoshi wani tsakin yaja tare da yatsine fiska sannan yadan kamo gefen lip dinsa na kasa yana tsotsa saboda takaici forwarding yayi har izuwa yau da safe
Bangaren masu aiki ya kalla yaga suna ta zirga zirgan su once In a while tunda asuba ne yawanci ma alwala Duke kamin sukayi wanka na minal ya Duba yaga ta tashi tana tafiya ahankali Kamar kazan da kwai ya fashewa take tafiya domin baccin bai isheta Ba .
Cikin nutsuwa yaga ta Shiga toilet sanda ta Dade bata fito Ba ran yazeed ne ya kara back a hanklai yace shegiya kome takeyi aciki haka oho…
Can saiga minal tafito tayi sallh ta fita
Duba parlour yayi yaga banan yaje Ba Dan haka ya Duba na kitchen aiko anan yaganta tana neme neme
Tsaki ya kara ja yana mai cizan lebensa na kasa,can yaga tayi murmushi ta dauki tsintsiya ta fita abinta. kwafa yayi wato ma aikin dadi yaje mata tasaba kenan Ba irin zakiyya bace.
Zuciyarsa ce tace masa yo kai what do you expect from a low class human being like her.
Girgiza kai kawai yayi irin zai San abinyi.
Ganin shiru bata dawoba yasa yasan Cewa ta fara aikin Dan haka bai bata lokaci Ba ya canja izuwa na dakin uwar gida sarautar mata.
Yawwnci Ba Komai bane sai yadda take kuka lokaci zuwa lokaci da yanda su sahir ke sha’aninsu hankali kwance illa in sunga tana kuka su tambayeta matsalarta in tace babu sai su goge mata hawaye suna masu jin tausayinta hardai izuwa jiya da akakai minal wajenta da kuma sanda yazo dakin da yadda su kayi fada har yau da safe.
Da wuri yaga ta tashi Wanda hakan yabashi mamaki matuka Dan shidai yasan Ba sallah take akan lokaci Ba yayi magana,yayi fada,yayi fishi har ya hakura amma yau ta tashi da asuba Alhamdulillah shiryuwa ya samu matarsa ta fara gyarawa.
To his disappointment wanka tayi ta Shirya tsaf shirinta na zuwa office Kamar yadda ta saba wani ras yaji a kirjinsa,bakin ciki yayi masa kaluluwa a zuciya,wato ba’a yaban Dan kuturu saiya shekara da yatsu. Ganin ta dauki jakanta DIOR yasan Cewa ta tafi hakan yasa ya koma kitchen yayi playing Daga Inda ya tsaya sannan ya fara forwarding a hankali can yaga su atine sun Shiga Suna hayaniya ba’ajin me suke Cewa saboda yadda muryansu ya kacame Kamar gidan Suna
Parlour yaga sun nufa Dan haka yayi pausing yaje yayi playing na parlour ya fara forwarding aiko atake yayi playing yana mai kara hade fiskaganin abinda ya tsana ta fito tana tafiyar nan nata Wanda ke kara bata masa rai saboda yadda zuciyarsa ke bugawa aduk lokacin daya gani
Shara yaga ta fara tana aikinta cikin nutsuwa da kwarewa,shi kansa idan yace batada kyau yasan San zuciyane kawai amma ai she is not his type worse of all she is a gold digger. Mtswww wani wawan tsaki ya kara ja sannan taci gaba da kalla su binta yagani sun shigo nan yaga sun fara yiwa minal murmushi Suna magana tare kokarin karban aikin duk yadda yayi kokarin jin me suke Cewa ya kasa saboda yadda suke maganar kaman marasa Gaskiya can yaga sun kara hanyar kitchen hakan yasa yayi pausing tare da komawa na kitchen yayi playing aiko gaji yayi sun Shiga kafin suka fara aikin tare sunata hira minal nata musu murmushi
Aransa yace lallai yarinyannan wato ta rainani ko?wato har wani nasu aikin da nasata take kuma har tana murmushi lallai rayuwa batayi mata kunci Ba tukunna kwafa ya kuma yi yana kara gyara kwanciyarsa tare da janyo laptop dinnasa sosai sannan ya kashe Dan takaici ya masa yawa. Ruf da cikin yayi yana mai lumshe rikitattun idanunsa tare da sauke ajiyar zuciya.
Bayan yayi sallar la’asar ya dawo gida tundaga mai kofan parlour yajiyo kamshin abinci wani kurrr cikinsa ya bada sauti aiko yana dago Kansa karaf ya hango minal tana saukowa Daga stair case sanye take da black short bun da white t shirt sai dogon hijabi mai hannun Dan haka baya iya hango abinda ke jikinta.
He was expecting her takoma da gudu Dan ta buya amma to his surprise yaga tana pretending Kamar bata ganshi Ba
Itako minal kokari take ta Koma kitchen domin Duba abincinta,Dan haka da Dan sassarfa take saukowa,wani Abu yaji ya tokare masa numfashi saboda bakin ciki taga alamun yarinyarnan zata kawo masa rainin sense,Dan haka shima da sauri ya fara yawa aiko minal bata ankare Ba taji tayi karo da gini amma abinda ya bata mamanki shine irin kamshin da gadon yazeed keyi irinshi taji ya bigi hancinta
Taga taga tayi Kamar zata dadi yazeed yayi sauri rikota aiko tsayuwarta na daidai tuwa taji tassss! Ya dauketa da mari wutanta ne ya dauke na Dan wani lokaci.
Yazeed ko baice komaiba kawai sama yayi abinsa ya nufi side dinsa hankali kwance Kamar Ba shi ya kaftawa har mutane mari Ba.
Minal Kam sanda ta daskare awurin for almost five min kafin hawaye ya tsiranyo a idanunta
Ahankli take Daga kafafunta har ta isa zuwa kitchen ta samu har atine ta kashe mata Dan haka kawai tace wa atinen su dibi nasu domin dama yam porridge tayi
Aiko atine tace to aunty Amarya sannan ta diba musu Dana securities din da’ake bawa abinci guntun ta juye a flask takai dakin minal da sallama ta Shiga amma bataga kowa Ba Dan haka ta ajiye kawai ta fice abunta zuciyarta kal yawunta har tsinkewa yaje tana Allah Allah taci abincin minal Dan bazata manta sanda taci tuwo Ba.
Minal ko tana dawowa daki toilet ta fada tabaje akasa sai kuka
Jin alamun antaba kofar dakinta yasa ta sassauta murya
Tanajin anfita ta kara bude makokoro ta sha kukanta Kamar umarni Daga Allah.
Da daddare…….
Show some love by voting and commenting.
Sauri nake so bye, love you all😘
Miss untichlobanty💕
9th October,2019.
[1/11, 2:22 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 30
Duk Wanda kuke karantawa bakwayin commenting ko voting ina kallonku.
🥺idan kuka karanta bakuyi voting Ba kuna nufin bai muku Ba kenan.
Asha karatu lafiya
Da daddare minal na zaune a dakinta idanunta da suka kumbura sanadiyyan kukan da tayi dazu sun Dan sace sai ajiyan zuciya takeyi.
Wani azababben yunwa ke nukurkusatta Kamar me Dan haka ta dauko flask din da atine ta kawo mata aiko tana ganin abinci mutuminta ta manta da Komai Kamar Ba ita ta gama sharar kuka Ba
Yam porridge dinta ta cinye tana mai side hannu kamin ta dauki flask din tayi kitchen domin ta wanke
Kitchen din ta Shiga ta wanke flask din kamin ta fito jikinta a sanyaye
Shigar jikinta na dazu ne saide yanzu ta daura zani domin Ba hijabin dazu bane
Zanin atamfa ne mai kyau Wanda ta dauko acikin kayan nata. Wani taku takejiyowa na isa da takama da nuna isa da kuma nuna kowa Ba kowa bane.
Tafiyarta ta cigaba dayi Ba tare da ta waiwaiya Ba domin wani bacci dake dibanta saboda gajiyar da tayi
Staircase ta kama za’a hau gaji an fincikota….Taga taga tayi kamin ta dai daita tsayuwarta da taimakon ginin dake gefenta wani nauyayyan ajiyan zuciya ta sauke kana ta hade ranta ta dago domin ganin wani uban ne yayi mata irin fincikar nan aiko tana dago idonta tage zakiyya ta hade rai tayi kananu da idanu
Ke Dan ubanki ankawoki aiki shine kikewa mutane yawo agida sannan bakisa uniform Ba kuma kinajin alamun mutane baki iya gaisuwaba? Tukunna ma urban Waye ya baki damar hawa sama?oh Ashe ankawo kaskancacciya yar uwarki Wanda batasan dokokin gidan mutane Ba tazo tana tsifo mana iyayi
Ganin minal ta kafeta da idanu Ba tare da tace komaiba yasa tace idan baki dena kallona da wannan shanyayyun idanun naki Ba sai naci ub*nki common get out of my sight useless human being. karbi kikai min wannan sama tunda abinda kikeso kenan.
Atine Wanda ta Shiga domin yiwa uwargijiyatta ta 2 Kumar amaryar oga yazeed tajiyo abinda zakiyya ke Cewa Shigowa tayi ta russuna tana mai Cewa sannu da zuwa aunty.
Zakiyya dake kallon minal ta kallo atine kamin ta kuma kallon minal tace haka ake gaidani agidannan.
Atine ne ta aro wani jarumta kana tace rankin shi Dade ai wannan itace amaryar.
What!?wannan abar me zubin aljanu?
Jikin atine na rawa ta gyada kai kana tace Allah bamu alkhairi ta fice tana mai zazzare idanu alamar kidimewa Dan bata bukatar rashin hankali ana zaune lafiya
Minal kam shiru tayi Kamar wata kulya ta dunkule a lungu daya takaici ya hanata yin komai
Zakiyya da mamaki da kuma kishi ya cikata yasa batayi wata wata Ba tace au Ashe Kece wannan dabbar wacce talauci ta dama akayi auren jari ai da kin sanar dani Cewa kuna bukatar kudi na baki Wanda za’a ciyarda danginki baki daya bawai Kiyi kokarin hada kanki dani Ba JAKAR BAIWA kawai,wuce ki hadomin tea kamin na saba miki.
Minal kam yau da badan sharadin da yazeed ya gindaya mata Ba da babu abinda zai hanata shukawa zakiyya rashin mutunci amma tana tsoro kada wancen azzalumin ya kasheta Dan tasan sojoji Ba mutunci bane dasu bare imani ko tausayi.
A hankali ta koma kitchen din sannan ta hadomata shayin domin atine ta nuna mata Komai da yadda zatayi amfani dasu.
A bakin kofar dakinta ta tsaya ta kasa Shiga zakiyya ko tana Shiga dakinta ta fada kan gado ranta na wani irin kuna
Can wajen 10min taji shiru Dan haka ta fito domin ta antayawa minal rashin mutunci aiko daidai lokacin minal ma ta aro jarumta minal na daura hannunta akan handle din zakiyya ta bude kofar a zafafe aiko take kofin shayi ya watsu musu dukkansu biyu Wanda yamafi zubowa minal din sannan ya fadi ya fashe
Wani wawan mari zakiyya ta kwasheta dashi kamin tace kan buhun bala’i ! ke wace iriyar dakikiya ce dabba kina Abu Kamar jaka!saboda tsabar bakida hankali bare lissafi shine zaki kama ki zuba mini tea ajiki?
To Dan matsiyacin ubanki ki gyara nan wurin sannan ki hado Mani wani kamin in fito Daga wanka.
Minal dago rinannun idanunta tayi ta nuna zakiyya da Dan yatsa kana tace ahir dinki duk haukarki ta kare a kaina tunda dani kike kishi amma kada ki kuskura ki kara sako da iyayena.
Kuma baza’a hado shayin Ba inga abinda zakiyi tana fadin haka tasa hannu ta fara kwashe glass din.
Zakiyya ko a harzuke ta nufi side din yazeed Kamar wata zakanya
Bude kofar tayi tagansa ya fito Daga wanka da alama kwanciya zaiyi.
Yazeed ko mayatar ce ke cinsa ya kasa jurewa,yayi azumin,yayi addu’an,yasha magani amma desire nanan Dan haka ya yanke shawarar gara yaje ya samu zakiyyan ko kadan ne ya samu da babu gara Ba dadi. Gwara yaje yayi yanda ya saba ya danyi maneji abinsa Dan shikam hakuri kawai yakeyi shekara da shekaru bawai dan yana gamsuwa Ba Dan tunda sukayi aure da zakiyya baifi sai 3 ya zama satisfied domin Daga tazama satisfied to shikenan fa zata fara raki Wai ta gaji.
Sai gashi Allah ya aiko masa ita tsuntsu gasashe Daga sama
Ganin yanayinta yasa yace Matas ya akayi ne yana mai kashe mata ido tare da fara takowa izuwa gareta tsaki taja domin ta gano me yake bukata kana fara huhhura hanci tana jijjiga tace “baby kaga irinta ko? kaga abinda mom tayi ko?gashinan ai yanxu ta aro maka wata kaskancacciya kuma ma abin haushin Wai Dan tsabar fitsara har ta dubi idona Wai nasata aiki Wai bazatayi ba kuma harda nuna mini Dan yatsa
Rungumota yazeed yayi danshi bayason irin yanda takeyiwa mahaifiyarsa shiyasa duk sanda ta fara zai yi kokarin kawqr da maganan inata dage to saide suyi fada
Turesa ta fara yi ni Dan Allah cikani kai ko wani lokaci sai ana serious Abu sai kazo kawani hau kakabe kakabe ni banson jaraba.
Kallonta kawai yake tare da murtuke fiska Kamar basho yagama mata kalar tausayi Ba sannan ya hankadeta kadan Daga jikinsa yace zakiyya yanxu akan hakkina zaki kirani jarababbe, Toh gashinan nabar maki ki jika kisha nima zan rike abina.
Rigan baccin daya ajiye kan gadonsa ya dauko ya zura sannan ya kwanta tare da Cewa inkin gama zaki iya rufemin kofar daki sannan ya juya
Baiji sanda tahau gadon Ba kawai ji yayi an rungumosa ta baya……………..
🎵i am waiting for your comments
Don’t forget to vote
Miss untichlobanty💕
11 October, 2019.
4 – CAHAPTER 31-40
🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @mzz_untichlobanty🌹
*CHAPTER 31
Baice mata kala Ba yanaji ta fara tattabasa tare da masa wasu abubuwa ahankali wani mugun kuma jahilin feelings ke taso masa amma ko dar baiyi Ba a hankali yaji ta fara zurfafawa tsaki yaja kamin yadan matsa gaba kadan still hannunta na jikinshi
Matsowa itama tayi tanakai hannunta kan…….. ai babu shiri ya mike tare da cire hannunta yayi wulli dashi
Kana ya fara magana a harzuke Wai me kika daukenine eh?ko kin dauka jarabata har takai nazama banida zuciya ne?ince P kuma nace banaso
Hannunta takai zata riko nashi yace karki kuskura ki tabani kinji na fadamiki.
Tace haba baby kayi hakuri mana kasan raina abace yake lokacin shiyasa na fadi hakan harara ya watsa mata kana ya kwanta Wanda yasa ta fahimci Cewa ya Dan hakura Dan haka ta fara aika masa sakwanni masu birki kwakwalwa aiko dama gogan naku ma a hanu yake Dan haka baiyi wasa da damarsa Ba ya bada kai bori yahau. saide kash zakiyya na zama satisfied ta fara nifa baby na gaji yazeed najinta kuma ransa na kuna danshi ko Rabi baije Ba ta cigaba da cewa ni ka barni na gaji please banason jaraba
Dan Allah ni ka matsa mutum sai shegiyar mayata Wai……..
Hankadeta yayi hakan yasa bata karasa fadar abinda tayi niyan fada ba sannan ta dubesa aiko hatta jijiyoyin kansa sun tashi saboda Bacin rai .
Kofa kawai ya nuna mata Da hannu danshi kanshi tsoran motsi yake dan gani yake babu abinda zai hanashi yiwa zakiyya dukan kawo wuka a darennan.
Zakiyya na ganin haka tasan ta kwabsa domin ko ta bata masa rai Wanda hakan ke nufin bazai hukunta minal Ba tunda dama ta bada Kaine saboda taci uban minal gobe never the less she enjoyed it.
Aiko dole ta gyara kafin reshe ya juyewa mujiya, matsowa tayi kuwa dashi yace out,tace bab….
Kofa ya nuna mata tare da maimaita mata Cewa tabar masa daki rungumosa tayi yace ke banson iskanci meye hakan? tace ban koshi bane .
Wani harara ya watsa mata irin me kika mayar dani kamin ya yakiceta ya fada bathroom yana mai jin zafin hali irin na zakiyya Sam Daga bukatarta ta biya to shikenan shikam ko oho
Son kai yayi mata yawa…….. Haka ya dinga sake sakensa yayi wanka tare da wankan tsarki sannan ya fito
Koda ya fito Bai sameta Ba Dan haka ya Shirya abinsa yayi kwanciyarsa zuciyarsa cunkushe ga kuma wutar déjà vu dake addabarsa yanajin Kamar zaiyi hauka.
Bashi yayi bacci Ba sai wajen 2:30 domin juye juye yaketayi dayaga babu sarki sai Allah kawai sai ya fara kuka hawaye nabin kuncinsa ga wani mugu Abu mai zafi daya tsaya masa a zuciya gameda abinda zakiyya keyi masa.
Abangaren minal kuwa kwashe ceramic din take tana kukan takaici da bakin ciki ita yanxu a haka zata karashe rayuwarta cikin bauta?Allah ka kawomin dauki shine abinda take fadi tana gama kwashewa ta zubar ta gyara wajen sannan ta tafi dakinta wanka ta Shiga ta Dade Kamar yadda ta saba(ko me takeyi oho muje zuwa daganan zamu gano)
Fitowa tayi sannan ta tsaya a gaban madubinta taci gaba da abinda take yi a bandaki kullum tun tana gida har ya zame mata jiki in batayiba batajin dadi.
Bayan ta gama Shirye shiryenta tayi alwala sannan ta kwanta tana mai nazarin rayuwarta
Zakiyya ko koda taje dakin ta Fadawa gadonta tayi tana mai tsaki kana tace kaika sani Idan jarabarka ta matso ka zama kazo ne sannan ta bingire da bacci Ba tare da tayi ko tsarki Ba balle wankan tsarki ko makamancinsa(uhm Allah kyauta)
MORNING
Yau kam minal sai 7 tukunna ta fito yin aikinta Wanda takeyinsa bisa kwarewa bayan ta kammala ta Koma daki tayi wanka ta Shirya cikin atampa blue mai mai circle yellow sannan ta zauna a kan kujera tunda batada right din zama a gado tana karanta wasikar jaki.
Banko kofar dakinta taji Anyi take jikinta ya dauki rawa domin tasan cikin biyu daya ne ko mijin ko matar sa
Aiko yazeed ne yana wani yatsine fiska Kamar yaga kashi sannan yace wato ke gaki hamshakiya ko in bada umarni ki take
Sai yayi murmushin gefen baki to ai shikenan kinga ko Ba Komai zaki ragewa washing machine dina aiki Wanda ke nufin bill din nepa da kuma kudin gas zai ragu domin Daga yanxu ke zaki dinga wankemin singlets and boxers dina Mara mutunci gold digger kawai.(uhm yazeed kenan sai kace kuddin bill din wani Abu yaje rage masa)
Zaki tashi kije dakina ki dibo su yanzu ko sai na wanke miki wannan shegiyar fiskannaki da tafi
Jiki na rawa ta mike zata fita yace “hold on! dakata” ta jiyo wannan karan ranta adan bace
Yace ya zama dole kibi umarnin matata
Batasan lokacin da tayi kicin kicin da ido tace wallah nanne kuma kayi karya na rantse……
Aguje ta fice domin yunkurin da yazeed yayi zai kamota ya gwabe bakin da Kamar zai bita sai ya Fasa ya nufi dinning area yana mamaki Wai yarinyarnan ce ke masa irin wannan rainin wayon da fitsara?
Zuciyarsa ce tace masa what do you expect from a ghetto girl like her?inbatayi fitsara bama sai Allah ya tambayeta(fadi Gaskiya babana?
Dinning room ya Shiga abinshi ya hada tea yasha tare da cin plantain baifi 5 slice ba Sannan ya wuce gym room dinsa.
Minal ko data dauko kayan wankesu tayi tas sannan ta shanya sannan ta koma ta nemi abinci taci
Zata koma dakinta taji ance ke!..ke!..ke! asararriyar baiwa zonan juyowa minal tayi a hasale kawai sai kalaman yazeed ya fado mata
Wani irin kallo takeyiwa zakiyya at any moment zata iya mata illa zakiyya ko dukda tana shakkun captain yayiwa minal din magana ko baiyiba amma bazata barta taci banza Ba
Zaki rama ne? Shiru minal tayi, zakiyya ta tabe baki kana tace zokiyi min tausa
Wani harara ta rafkawa zakiyyan aranta tace wallahi baki isa Ba saide mijinki ya kasheni
tasowa zakiyya tayi tana nufo minal domin dauketa da tafi minal ko rayawa take aranta irin rashin mutuncin da zata antayawa zakiyya Idan ta tabata Dan ita Ba jaka bace
Yazeed ne ya shigo cikin isa fiskannan Kamar bakin hadirin daya taso Daga yamma kamshin Cologne din da yakeyi ne ya Sanar da minal isowarsa
Atake kirjin minal din ya buga kana tsoro ya shigeta amma kunsanta da taurin kai bata nuna Ba saide tanaji jikinta har makarkata yakeyi
Wajen su ya iso ya watsawa zakiyya kallon me kikeyi Anan?tsaki taja ta wuce koda ya juyo ganin Inda minal ke tsaye yaga empty,ta arce.
Zakiyya kam ficewa tayi Daga gidan tana Cewa malam sule idan ya dauko yaranta kar ya kaisu gida ya Kaisu su siyo cup cakes kamin ya kawosu boutique dinta Kamar yadda ya saba
Yace to hajiya Insha Allah ta wuce abinta ta shige cikin 4matic dinta ta wuce .
Don’t forget to vote,share and comment pleeease because that is the only way zan gane yadda kukeson novel din.
Taku for life;karamarsu babbarsu wato
Miss untichlobanty💕
13th October, 2019.
🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹@mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 32
Sama ya haura direct dakin minal ya Shiga ya sameta tana ajiyar zuciya yace follow me !
Ta dago idanunta ta kallesa domin neman karin bayani wani electric shock sukaji dukkansu biyu kamin ya waske ta hanyar Cewa ko bazaki iya zuwa bane kin kafeni da inu munafuka?
Shiru still tayi ya fice itama ta bisa subul subul tana mai gyara zaman yellow hijabinta
Koda ta shigo dakin akan coach ta samesa zaune ya daura daya akan daya yace bazaki iya karasowa bane?
Ahankali ta tako a tsure dukda bata bayyana hakan Ba ta tsaya a Dan gefensa
Yace closer tare da mata alamu da hannu ta Dan kara matsowa harara ya buga mata tare da Cewa cinyeki zanyi ta girgiza kai tana mai karasowa da Dan Sauri tsayuwa tayi a kansa
Ya kamo bakin hijabinta ya janyota kasa
Dan kara ta saki domin hijabin ya Dan kurji gefen wuyanta kana visa kuskure ta Dan taka kafarsa kamin ta zube,yace Dan kaniyarki haka zaki tsaya akan yayanki ta girgiza kai yace bakida baki ne tace a’a
Harara ya kwada mata yana mai hadawa da rakwashi kwas a tsakiyar kanta yace bakisan in antaka mutum hakuri ake basa Ba?girgiza kai tayi alamu tasani tana rarraba idanu Dan rankwashin ya shigeta
Janyota yayi ya matse cute pinky lips dinta yana kalla yace wato gani sarkin mahaukata ko ina magana kin bawa banza ajiyata
A hankali hannunta na rawa ta daura akan nashi alamun ya sake bakin zatayi magana idanunta ko ya cicciko da hawaye saboda radadin da bakinta ke mata shikuwa wani yaaaam yaji Ba shiri ya saki bakin kana ya kauda kansa gefe domin jin bananarsa na kokarin kawo masa raini
Ahankali cike da in’ina tace kayi hakuri na taka ka,tsika jikinsa suka mike gabadaya yayinda hawayen da taketa boyewa ya samu nasarar saukowa
Ba tareda ya kalleta Ba yace nace miki kimin wanki shine Dan kin rainani ki kamin jika jika ko?
Muryarta na rawa tace wallahi me kyau Nayi kaga hannuna ma ta nuno masa gefen hannunta yadda yayi jaa Kamar ka taba jini ya fita tsabar yadda ta dirji kayan
Tsaki yaja yace raguwar banza dan kin wanke singlets 3 da boxers 3 Wanda nasa jiya shine zakina wani nokewa Kamar marainiya
Batasan lokacin da tace aide nafi wasu juyowa yayi adan zabure Dan baiyi expecting ta mayar masa da magana Ba
Hannu yasa ya bige bakinta yace zaki tashi kibar gefena ko saina maujeki in canja miki halitta.
Da Sauri tabar dakin tana mai zubda kwalla,lallai tayi kuskuren amincewa da zancen auren Ba tareda ta saurari ko Waye su baba zasu aura mata ba sai a yanzu ne take kara ganin wautarta
Dakinta ta koma ta tsaya agaban madubi tana kallon yadda tayi kyau dukda kuwa ko petroleum jelly bata shafa Ba balle powder amma idanunta sundan fada ciki sannan ta zama kalar tausayi babu walwala a tattare da ita.
Haka rayuwa taci gaba wa minal yanxu har tayi wata 3 a gidan captain tanayin aikinta Kamar kullum once in a while sukan hadu da zakiyya inta gama banbaminta minal kawai ce mata take Allah ya baki hakuri sannan ta wuce itako zakiyya babu abinda ta tsana Kamar tayima rashin mutunci ka nuna bai dameka Ba Dan haka sai tayita kumfan baki tana cika tana batsewa
Minal ko gani takeyi Kamar zakiyya taci noti kuma tana bukatan Sabo hakan yasa bata tanka mata har tayi ta gama
Aunty fauzy ta kawo mata ziyara har sai biyu Inda take kara jaddada mata girman aure da kuma yadda zata zauna da abokiyar zamanta lafiya. Ita dai minal kunne kawai ta kasa Cewa komi aranta ko tana Cewa cab ai bakisan halin abokiyar zaman tawa da mijinta ba da ko zancenta bazakiso muyi ba.
Yau saura 3 days auren zaliha Inda gobe ne za’ayi kamu
Minal nason tambayar captain izini tun last 2 weeks amma tsoro take yau kam shahada tayi ta turo kofar dakin da yar sallama a bakinta aiko abinda ta gani shi ya Daga mata hankali captain ne ya fito Daga wanka Daga shi sai gajeren wando fari kal da bathrobe Wanda ya barshi haka ba tare da ya daure igiyan ba wanda yayi sanadiyyar Nuna dukkan ilahirin faffadar kirjinsa mai dauke da gashi kwance luf luf Wanda keda laushi hamar gashin kan jariri.
Rikicewa tayi a maimakon ta fita saita fada bandaki aiko ta sule sai a kasa Inda ta bige makunin shower sannan ta gurde kafanta salati ta sake tare da sakin wata gigitacciyar kara hawaye kuwa tuni sun Dade da fara ture junansu wajen saukowa yiyinda ruwa ya mata sharkab.
Captain da bai San ta shigo dakinba yaji ihunta atake ya nufi bandakin ganinta shame shame a kasa ta jike da ruwa jakab ya sashi Jan tsaki tare da Cewa ke Dan ubanki me ya kawoki cikin bandaki na bayan yau ba ranan wankewa ba?
Kuka kawai take kamin tace Dan Allah ka taimaka mini wayyo kafata tsaki yaja da Kamar zai fita amma yadda take kuka yasa yaga bazai iya barinta ba yasa ya miko mata hannu aiko hannunta ta mika ta rike nasa take sukaji Kamar sun taba wayar wuta ba shiri ya saki hannun ji yayi jijiyarsa ta fara harbawa Wanda yasashi Cewa kaide kayi asara yazeed acikin zuciyarsa
Sake miko mata hannun yayi ya Dagata
Dingishi ta soma har zasu fita yace dakata !me kike nufi?
Kallonsa take alamun Neman Karin bayani yace au dake a haka kike nufin zaki Shiga dakina ki jika mini da ruwa saboda Yan garinku basuda lissafi?
Bata fiska tayi cikin rants tace badai garinmu ba wallahi
Yatsansa yasa ya dalle mata baki yace dani kike tayi saurin girgiza kai alamun a ah hannun yasa zai cire mata hijabin dake jikinta ta rike kyam kiciniya suka fara aiko yazeed ya riko hannunta duka biyu da hannu daya sannan ya zame hijabin da hannun daya yayi Ciro dashi
Kallonta ya farayi Inda idonsa ya tsaya kyam akan cikakkun breast dinta Wanda doguwar Riga jikinta da ta like mata har nipple dinta ana kallo wani yawun jaraba ya hadiya ‘kutt kana ya kalli fiskanta aiko shi take kallo and she caught him staring at her boobs red handed
Waskewa yayi ta hanyar tabe baki sannan yace yanxu dama wadannan tsiyar ake boyewa?uhm aike yarinya bama kida abin boyewa danko tsirara zakiyi yawo bakikai akalleki ba uhm kwaila lamba daya kawai sannan ya fice ya barta a wurin minal ko tabe baki tayi tanacewa jeka dai Nasan borin kunyace kawai kumanima ai jikina tafi karfin mugu sannan ta murkuda baki
After Kamar 1min saiga yazeed ya shigo rike da wata T-shirt dinshi fari kal wulla mata tayi sannan ya fice yana yana mai Cewa yi Sauri kibar Mani daki
Domin alokacin har wani hajijiya yakeji tsabar sha’awa
Dan Rabon da yayi harka sati biyu kenan amma yanagudun abin kunya kuma ai yarinyar gold digger ce so he should be very careful kar mazakutassa takaishi ta baroshi.
Minal ko tsayawa kallon Rigan tayi wai me mutuminnan ke nufine Wai ko bazai bata wando bane?
Jin shiru bata fito ba yasa yace Wai Dan kaniyarki bazaki fita bane kullum kika Shiga bandaki Kamar mai haihuwa
Sauri tayi ta saka rigar tana mai Cewa ko yaushe ya taba ganin sanda nake Shiga bandakin oho mutum sai shegen fi’ili
Iya cinyarta rigar ta tsaya Dan haka ta fito tana jajjan rigar domin rufe jikinta
Aiko yazeed na ganinta sanda yaji numfashinsa yadanyi seizing
Kana ya dawo
Ganin yadda takeyi da fiska ya bashi dariya amma taci mur
Muryarsa Kamar yasha giya yace zonan
Zuwa tayi ta zauna a kasa domin bata manta da abinda ya mata ba sanda ta tsaya masa akai yace me yakawoki dakina ?
In ina ta fara tace dama Ami..niya..ta..ce zata..yi aure shine….nakeson naje
Tabe baki yayi yace naji zaki iya zuwa amma ko gidanku ban yarda kije ba
Kallonsa tayi alamun lafiya kake kuwa ?
Baibi takanta yace zaki iya bar mini daki kuma kitabbata kin kwashe tsummokaranki
Fita tayi tana nazari acewai mutum rabonshi da iyayensa kusan wata 5 amma Dan rashin imani ace bazashi ba ALLAH YA ISA
captain yazeed zaune a bakin gadonsa yana buga game din chase a laptop dinsa Kiran mom ya Shigo dauka yayi
yace salamu alaiki ya habibaty
Mom tace Ameen wa alaikas salam son yakake?
Yace lafiya kalau mom i missed you amma ke naga baki damu da Babyn ki Ba
Dariya mom tayi tace Dan Allah dubeka wani kato dakai Wai baby na kai Wai bazaka barwa ‘ya’yanka shagwabar bane?
Kwabe fuska yazeed yayi yadda yara keyi inka kwace musu alewa yace ai kowa da matsayinsa nidai Nasan ni Babyn ki ne ya kashe ido Kamar mom na kallonsa
Mom tace Allah ya kawo masu albarka sannan tasa serious tune tace yazeed naji shirufa bawani labari gashi har kunyi kusan wata 5 da yarinyannan kuma kasan dai daya Daga cikin abinda yasa naso maka aurenta kenan tunda naga kaida zakiyya bakuda tsarin haihuwa kusa ni sai mai shirin Haifa ta haifo mini
Hade rai yayi yana yatsine sannan ya tabe baki yace ai mom yarinyan ce tukunna ina Duba natsuwarta da hankalinta sannan inga ta dace ta zama uwar yayana koko?kuma kinga bata gama wani girma dazan daura mata nauyina Ba.
Sakin baki mom tayi jin abinda yazeed din yace
Yazeed kuwa jin tayi shiru yasa yace mom kina jina?
Kamar Wanda aka watsawa ruwan sanyi mom tace d’annan dama duk zaman da kukeyi da yar mutane Ba bata hakkinta kake ba? Kai a haka zaka rike mata biyun yazeed ?kana danne mata hakki?ja’iri shine harda wani Wai bazata iya daukan nauyinka ba sai kace wani abin arziki ka ajiye acikin wandon naka?to bara kaji yarinyar da kake renawan tsab zata daukeka harda guntu Dan jakar uba kawai……..
Sai alokacin yazeed ya gane ya kwabsa Sosa ‘keya ya fara kana yace mummyyy kiyi hakuri zan gyara Insha Allah
Mom tace karma ka gyara kai ka jiyota kuma zan dawo kasar inyi sati a gidan naku kamin na Koma gidana na Abuja saboda association Suna bukata na dama Hutu na dauka
Nan dai mom ta surfo masa kwadokwandon bala’i kamin tayi masa wa’azi ta kuma tunasar dashi hakkin matarsa dake kansa sannan ta kashe wayarta tana mai jinjina al’amari irin na tilon Dan nata shiko yazeed tabe baki yayi yace Allah ya kiyaye ni dayin abin kunya da jawakai raini
I will be waiting for your comments
Miss untichlobanty💕
13th October, 2019.
[1/11, 2:22 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 33
Saukowa yakeyi Daga stair case domin zuwa masjid phone dinshi ya dau ringing
Dubawa yayi yaga mom yace yau nadebowa kaina
Picking yayi yana Cewa sweetheart har kinyi missing dinane ?
Ta dayan bangaren mom tace dan Allah ni matsa mini ka rufen baki ka sadani da dadiyata
Marairaice fuska yayi yace haba mummy abin fa baikai nan Ba mom tace yama wuce nan. Zaka hadani da ita inji muryarta koko? juyawa yayi ya fara komawa sama kana ya nufi hanyar dakin minal sallaya ya gani a hannunta alamun sallah zatayi harara ya banka mata sannan ya kika mata wayan yana mata kallon kashedi alamun inata kwafsa zaici ub**ta
Karba tayi jiki na rawa muryar Kamar zatayi kuka tace sallam alaiki, mom?
Ajiyan zuciya mom ta sauke tace wa alaikis salam diyata yar albarka yakike?
Dashi ke wayan a hands free yake captain na jinsu tabe baki yayi yana mai lumshe idanu
Minal tace lafiya kalau mom tace ya hakuri da mijin naki?minal ta dago idanunta ta kafeshi dasu kana ta sauke tace Alhamdulillah
Mom tace sai hakuri kinsanshi baudadden mutum ne ga taurin kan masifa sai kina hakuri kinji tace Toh
Nanfa mom ta fara mata magana akan rashin hada gadonsu ita da yazeed itakam batasan Inda mom ta dosa ba Dan haka koda mom ta karashe kawai Cewa tayi Insha Allah za’a gyara Kiyi hakuri
Shiru ne ya Dan ratsa gurin jin shirun yayi yawa yasa mom tace da fatan babu wata matsala ko?minal tace babu mom tace Kin tabbata ? Minal cikin in’ina tace dama inaso inyi waya da gida ne salati mom ta rafka kamin tayi kicin kicin da ido tace to bari zanfadawa yazeed din ko?minal tace to na gode Allah ya saka da alkhairi mom tace Ameen. Sallama su kayi sannan ta jiyo domin mikawa yazeed wayarsa
Yazeed ko tun sanda mom ta fara yiwa minal wannan magana ya Lula duniyar tunani.
Tunani kala kala yakeyi kamin. A ransa Gaskiya ni sweetheart tana kwafsamin wannan ai sai tasa yarinyar ta rainani.
Haba fi sabilillah ni Gaskiya…..
Tunanin nasa ne ya datse saboda miko masa wayar da minal kallon hannunsa yayi ya zabga mata harara da tsaki sannan ya Karba ya fice yana mai banko kofar sannan ya kara wayar a kunne yace haba sweetheart ai saikisa yarinyar nan ta rainani ya zaki dinga…..
Ba karashe ba sanadiyyar mom data datseshi ta hanyar rafka uwar salati sannan ta kara da Cewa d’annan wallahi ka fita a idona na rufe kanajina ko?yazeed!yace na’am, yazeed!! Na’am,yazeed!!!sai nawa na kira sunanka yace uku tace to wallahi ka kiyaye ni ka fita daga idona in rife wato Dan wulakanci shine ka rife er mutane a gida baka bata hakinta kuma baka taba kaita taga iyayenta ba?kai ance ma haka ake auren?ko Dan kaga Nina aura ma ita shine zaka nuna min ban isa ba? Shikenan yazeed ni bazan yi fishi dakai ba amma ka sani hakkin yar mutane ma ya isheka kuma ka wuce yanxu basai anjima ba ka siyo mata waya tare da sim da kati da kuma data aciki sauran ya rage naka kuma batun raini saide kar a kuma tunda ka Riga da ka aurota……. Tiiiiitt mom ta kashe wayar
Kallo yazeed yabi wayar dashi kamin ya sauke wata nannauyar ajiyan zuciya. Shikam ya rasa yadda zaiyi da ransa wannan itace rana zafi inuwa kuna.
Koda ya fito da lukman taci Karo a hanya lukman yace boss!boss ya akayine na ganka haka na lura tun da safe Kamar wani Abu na damunka
Harara yazeed ya banka masa yace yau kuma wani fi’ili ka tsiro dashi babu kowan ma kake kirana da boss?
Dariya lukman yayi yace kai mutumi kaide baka canzawa Nide ba wannan ba meke damunka ?yazeed yace babu komai lukman yace haba yazeed na lura tun lokacin da akayi aurennan abotarmu taja baya yes nasani bamu nuna wa duniya Cewa mudin abokai ne especially ta fannin aiki amma hakan ba hujja bace dazaisa ka dinga boyemin damuwar ka kasan babu sirri a tsakaninmu, damuwar ka damuwata ce.
Kallonshi yazeed yayi irin ‘look who is talking’ dinnan sannan yace dama ba soja kayi ba da gidan radio ka nufa Kamar da gaske fisabillillahi luku tun Muna primary mukaci buri Cewa zama sojoji kuma masu mukami amma me sanda lokacin yayi ka kasa fadamin Cewa bazaka iya zuwa makarantar ba saboda cancer daya kama mahaifinka bakuda hali,ka boye mini sai a diploma ka kare saboda cika burinka kuma ka zama recruit shine yanxu zakana cemin Wai babu sirri tsakaninmu ai boye boye ka gama min ita mtsww.
Sauri yazeed ya fara domin ya wuce lukman amma lukman yayi Sauri rikosa yace haba aminina kar miyi haka dakai mana Nasan ko wannan mahaifinnawa ne ya Daga kar in fadi maka bada son raina bane kaima ka sani yazeed yace naji
In a bossy tone Lukman yace to shikenan idan min fito Daga masjid din sai ka fadamin matsalar ka
Kallon sa yazeed ya kuma yi kamin yace irin oga yayi magana kuma angama ko?
Lukman yace to ya ranka?table baki yazeed yayi kamin suka Shiga masallati yazeed na lissafi a zuciya lallai ba shakka lukman ya kasance amini a gareshi babu karya sudin masu kauna da rike amanar junansu ne kuma tare suke komansu kuma basu boyewa junansu matsalarsu to amma anya kuwa zai iya maganin matsalarsa? zai iya bashi wata shawara da zata anfaneshi kuwa? Toh zaide jaraba ya gani.
Koda suka fito yazeed yace muje ko?gyada kai lukman yayi alaman OK sannan suka Shiga gate din takowa suke a kaga saboda tazarar (Kamar dai yadda kuka sani kuma kuka gani a photo gidan akwai dadi da tsaki ga fili na hauka).
Hanyan garage yazeed ya nufa lukman yace zaka fita ne?gyada kai yazeed yayi kamin yace muje ka rakani
Lukman yace ina?yazeed yace zaka gani. Bugatti Byron yazeed ya nuna masa Dan haka yaje ya dauko key dinta ya dawo ya bude driver’s seat ya shige ganin yazeed yayi kikam a dayan Abangaren yasa yace Shiga mana ko ka fasa ne ?
Koda yazeed ya nuna masa alamun abuse masa lukman yace aiko zaka kwana a tsaye yazeed yace an serious fa lukman yace nima haka….. Nan fa suka fara Daga karshe lukman yayi surrender yace kaide ka fita naci bata in bude ma Kafin ka cinyeni har kashi
Fitowa yayi ya bude masa kofar daidai zai Shiga lukman yakai masa kutfo a mazaunai
Shanyewa yayi ya nuna ko ajikinsa dukda ko ta ratsashi aiko lukman yana kewayowa ya Shiga zai rife kofa yazeed ya kafa masa rankwashi
Ouch! Ya dafe wajen sannan ya juyo ya kalli yazeed yace haba my guy irin wannan rankwashi yazeed Kam kauda kai yayi Kamar bashi yayi aika aikan nan ba yace inka gama zamu iya tafiya.
Hello wattys !yakuke ?
Toh kunji wata sabuwa sirrin boye kuma Ashe yazeed and lukman are friends.
Kunyi tsammanin hakan?
Shin kuna ganin yazeed zai sami mafita a wajen amininsa?
Shin abinda mom tayi ya dace?
Ina jiran COMMENTS dinku.
Love you all😘
Miss untichlobanty💕
19th October, 2019.
[1/11, 2:22 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 34
Tafe suke babu mai magana can lukman yace ina zamu ne Wai?sanda yazeed ya dau Yan sakanni kamin yace muje makarfi plaza inason insiyo waya ne.
Gyada kai kawai lukman yayi alamun ok,Sannan ya kara speed din motar.
Chan yace inajinka. Yazeed sarai ya gane me lukman ke nufi da hakan amma saboda hali irin nasa yace kana jina name fa?
Side glance lukman yayi masa kamin yace zaka fadamin koko?yazeed yace me kenan?tsaki lukman yace sai ka rike matsalarka tunda bazaka iya fadamin Ba.
Shiru ne ya karade wajen kamin can yazeed yace ka tuna wannan yarinyar ?
Smiling lukman yayi domin plan dinsa yayi wato babu Wanda ya kaishi fahimtar abokin nasa idan ka nuna masa baka damu da Abu Ba to Anan ne zai dauki abin serious.
Luku yace wace yarinya kenan?yazeed yace wannan yarinyar data Shiga booth?
Lukman yace wannan yarinyar daka gasawa aya a hannu kuma kaso ka gasa mata gyada a tsakiyar kai Allah ya taimaka brother Jamal ya kira mom?
Tsaki yazeed yaja yace matsalata dakai kenan ka fiya surutu yanxu waya tambaye ka duk wannan jawabin?
Lukman yace Nide Ba wannan Ba meye da yarinyar?
Yazeed yace ita…sai kuma yayi shiru lukman ya ehm ita me? Yazeed yace itace amaryar da mom ta aura min
Wani wawan birki lukman yana yana zare idanu ya kalli yazeed a tsora ce yace dude me kace ?
Harara yazeed ya aiko masa yace banson iskanci ai sarai ka jini.
‘Kefta idanu yayi alamun mamaki sannan yace kana nufin yarinyar nan daka gama shekawa rashin mutunci mom ta aura maka kuma ka zauna da ita ?
Kawai sai ya fashe da dariya harda rike ciki kai mutumina Gaskiya life dinka na birgeni,Wai ina self respect din naka da …….. Ya tafi ?
Wani kallo yazeed ke aika masa if looks could kill da an Dade dakai lukman kabari.
Yazeed yace banson wulakanci ya ina maka serious magana kanamin dariya?karka batamin mood fa. Dan wulakan ci bakasan in ina magana ba’a datseni Ba?’kwafa yayi yace dallah mallam zaka ja mota mutafi ko zaka tsaya kana batamin time?
Kunna Moran lukman yayi yana mai danne dariyarsa sannan yace haba nawan, Allah ya huci zuciyarka.
Tabe baki yazeed yayi yace in bata huce bafa?lukman yace zama ta huce Insha Allah .
Tsaki yaja sannan ya ci gaba ni yanzu Ba wannan Ba matsalarka shine Allah ya gani bana sha’awar kusantar yarinyar nan , mom kuma ta dage ita kawai a haifo mata jikoki.
Ajiyan zuciya ya sauke sannan yace zakiyya ko Kazan yadda muke ciki da ita
Gyada kai luku guy yayi alamun ya sani sanna yazeed ya kara da kuma inks lura amaryar tayi karama dayawa bana tunanin zata iya dani.
Wannan magana ta mugun bawa lukman dariya amma to avoid issues with his amini yasa ya shanye abarsa
Yace uhm sannunku manya manya su alharijunal auwaluna
Yazeed yace wallahi luk guy ka fita matsala na rantse da Allah zanma rashin mutunci inma harijancin ne aiba laifi na bane Allah ne yaso ya ganni haka wasu da kudi suke biya dan su zama harijan ?Toh Nina zamu a’bagas sai ince banaso?
Lukman yace chill man Daga wasa yazeed yaja tsaki kasa kasa yace aikin banza mutum matanshi biyu amma ya kare da azumi. Lukman yace karka damu wata rana sai labari.
Daidai lokacin suka iso plaza din, saukowa sukayi Daga Motan lukman ya latsa mukullin ya rufe sannan suka Shiga nan dai suka zabi latest Samsung Inda suka hau musu akan kalar wayan.
Yazeed yace lallai saide a siyi fari domin yafison farin kala ko shudi (blue or ruwan bula) yayinda lukman yace ai golden zaifi tunda itadin zata hau da kowa ni kaya kamar dai sarkar gold kuma ai mata nason kyale kyale ……..
Haka suka cigaba da arguing Daga karshe mai Saida waya yace wannan abu mai sauke ne su siyi fari inyaso sai asa mata cover golden.
Nan suka yarda yayin da suke hada baki wajen Cewa that’s it!
Bayan sun dawo Motan ne yazeed ya kalli luku yace guy bakace Komai ba.
Shima lukman domin ya rama abinda YAZEED ya masa sai yayi acting Kamar bai gane ba yace akan me fa ?yazeed yace abinda na fada maka mana
Lukman yace kawo kunnanka,yazeed yace ni in zakayi magana kayi lukman yace dadinta ni lamin lafiya nake kuma dadinta ba matsalata bace. Kanaso kaji koko? Yazeed yayi ajiyan zuciyar in defeat sannan ya matso na ya sanar masa da yadda zaiyi aiko yazeed ya zabura yace luku amma kasan if the plan backfired zai iya jawomin raini ko?lukman yace ‘in order to succeed, you must take the risk’ ko ba haka kake Fadawa mutane ba?gyada kai yayi alamar haka ne amma wannan din is it worth it?
Haka dai suka dawo gida lukman na kara karfafawa yazeed din guiwa sai wajen 10 tukunna suka rabu.
Koda ya shigo dakinshi wanka ya fada.
Ji yayi Kamar an Shiga dakinnasa amma ya basar Dan yasan bazai wuce zakiyya ba. Koda ya fito samunta yayi tana kwance tana chatting da sabuwar kawarta sumayya ,ko kallon inda yake batayiba,shima bai kulata Ba yayi hayewarsa ya kwanta.
Wajajen 3 yazeed gaji Kamar ana tabashi
Bude idanunsa yayi yaga zakiyya zaune tana kallonsa tace baby inason magana dakai dan daura fiska yayi yace magana bai iya jiran safiya bane ? Haba zakiyya fisabilillahi ace ki tashi mijinki tsakar dare Daga bacci lokacin da Allah yasa Dan bayi su huta Wai zakiyi magana dashi?to ina jinki
Tace baby wani urgent business trip ne ya taso min ana you know that next week fa za’a fara bikin cousin sissy kaga we have to arrive early so I think de I will not be around for 2 weeks.
YAZEED kam da mamaki ya cika shi danshi yanzu lamarin zakiyya ya daina bashi haushi ya fara bashi tsoro.
Tabe baki yayi alamun takaici yace OK jeki sannan ya Koma ya kwanta.
Tace baby Ba zancen tafiyan nawa bane ai.
Yace ok tunda dama Ba izini kikazo nema Ba to miye na fadamin?
Tace to katashi ka zauna magana is serious fa yace a haka ma inaji sannan ya rude idanunsa. Tace dama so nake na dauki white Prado dinka Ba.
Yace kinsan dai ko sweetheart bata tana hawa wannan Ba kuma kinsman ko tukani ba’ayi Dan kar ashiga min cikin Abuna.
Tace to jawabin na menene kuma aini Ba mom bace,kawai kaban motan.
Yace abinda jawabin ke nufi shine bazan bayar ba. Kuma zancen keba sweetheart bace kina nufin kin fita ne ? Ince mota 6 ne dake ko duk babu Wanda zaki iya tafiyar dashi ne?tace baby 4matic dina kullum shi make using its out of the picture,Prado na kuma paint dinshi ya tsufa kuma………..
Yazeed ne ya datseta ta hanyar Cewa ince paint ne kawai ya tsufa tace eh yace fine then use it mana.
Tace baby mutanefa zan Shiga yace anso gara ke,mutane nawa ne zasuzo da irin motan naki?the only help dazan baki shine ki dauki bakin not the golden one! Tace baby amma…… Hannu ya Daga mata hannu yayi sannan yace zaki iya barmin motata.
Tashi tayi tana gunguni bajar bajar tabar dakin shiko yazeed tabe baki yayi ya Koma tsakiyar gadonsa yayi d’ane D’ane.
Sarai yasan dalilin da yasa takeson tafiya da farin, saboda shidin customised ne. Hmm wato mai hali baya fasa halinsa,itadai burinta ko ina taje asan matar manya ta iso.
Baccinsa ya cigaba da narka kamar Ba gobe.
Miss untichlobanty💕
26 October, 2019
[1/11, 2:22 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 36
Look yazeed ni bawai haihuwa bane banaso,matsalarta ne banso. Yanxu daga na aihu shikenan zan tsofe inyi loosing shape kuma I will be less attractive balle kai na sanka Nasan yadda abinnan yake ta fadi hakan tana nuna masa wandonsa ina nan dagwas ma ya aka Kare balle na fara loosing shape,gararin ka Koma wajen wanchan yarinyar.
Murmushi yazeed yayi aransa yace to me anfanin shape din daba Mora nake ba ? Ai inkinsan wata bakisan wata ba. Afili kuwa Cewa yayi idan Kiyi loosing shape din basai ayimiki plastic surgery ba?
(haramunne fa kawai wayo yazeed keson yi mata )tace idan kuma banmakai ga rayuwaba na mutu tun a garin haihuwan fa?yace bazama ki mutu ba tace to inna haifar ma ai akwai shayarwa,ga kukan masifa,ga kashi,fitsari eww!,ga su takuri mutum. Haka dai suka cigaba in yazeed ya bullo tanan sai zakiyya ta toshe inya Koma tachan ta toshe bai Ankare ba har lokacin sallar azahar yayi.
Ajiyan zuciya yazeed ya sauke sannan yace okay bari inje in dawo ko?ko kallon Inda yake batayiba balle ta ansa shi Dan wani mugun haushi yabata saboda kawai gani take so yake ya tsufar da ita da kuruciyarta ko 30years fa batakai Ba.
Koda ta dawo samunta yayi da wayarta a Hannu tana chatting da sabuwar kawarnan nata sumayta Wanda take kira da sumy. Yadda ya barta haka ya sameta illa ma kwanciya da tayi Wanda gaba daya alamu sun nuna batayi sallah ba. To ko tayi ma ai Anyi ba ayiba tunda duk ta cika kai da braided attached hair ga uban artificial nails da tasa yazeed yace zaky kinyi sallh gyada kai tayi alamar tayi sallan ba tareda ta dauke idanunta Daga kan wayanta ba.
Takowa yayi yadan zauna a gefenta kadan sannan ya karbe wayan yana murmushi ya ajiye a gefe tashi tayi ta zauna tana ciccin magani dan ta gano Inda aka dosa shiko yazeed janyota jikinsa yayi ya riko hannunsa yana shafawa kamin a hankali cikin kunnenta yace sweetheart zakiyi tafiya na sati biyu bazakiyi missing dina bane, ta dan tureshi tace is just two weeks fa? Dan zaro ido kadan yayi yace 2 weeks din just? Gyada kai tayi yace to shikenan I think I will take the second option ya fadi hakan yana mai danyin abin tausayi tare da turo bakinshi. Kallosa tayi dakyau tace and what’s the second option? Kallon hanya stairs yayi aiko atake zakiyya tahau tureshi tana Cewa ai saikaje din dama nasan halin maza,bak…….
Maganar ta nema ta rasa sakamakon jin soft lips din yazeed akan nata babu wani jan aji ta fara maida masa martani dan itama a Hannu take kan kamin kace kwabo zakiyya ta fice Daga hayyacinta.
Yazeed,hannunshi yasa a cikin gashin dake kanta yana shafawa yayinda bakinsu ke hade Dana juna. Wasu irin salo zakiyya keyi masa Wanda yasa numfashinsa fara daukewa. Magana yakeson yi mata amma ina ya kasa.
Ana cikin haka yaji zakiyya tasa hannu ta fara zurfafa sha’ani, lokaci daya wani kasala ya sauko masa dan haka cikin kwarewa ya zura hannunshi cinkin riganta. Motsi ya fara ji dan haka ya tsaya cak da abin da yakeyi kokarin Daga zakiyya yake Daga jikinsa amma batamasan yanayi ba dan kara Shige masa takeyi.
Dan gatsa harcenta yayi Wanda hakan yasa ta saki bakinsa sannan ta lafe ajikinsa tana cigaba da kokarin cire masa Riga shiko numfashi kawai yake saki.
Riko hannunta yayi muryasa Kamar ta mashaya yace zaky….kinsan fa bamu kadai bane a gidan akwai possibility masu aiki su shigo anytime ki bari mu Shiga Daga ciki.
Tana jinsa amma taji gaba abinda takeyi ko ajikinta.
Babu abinda yake maimaita mata illa wani zai iya ganinsu tun muryasa yana fita har ya fara shaking harma ya daina fita tsabar desire.
Zakiyya kam da taga ya dameta da surutu kara kamo lips dinsa tayi Kamar wata mayun waciyar zakanya.
🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹
Minal kam bayan komawarta daki dudduba wayarta tacigaba dayi har taji ankira sallah dan haka ta mike ta nufi kitchen domin ta hada kununta Wanda ta saba sha da daddare tunda yau zata je gidansu zally tasan zata gaji lubus,dan haka gara ta hada abinta tun yanxu.
Koda ta fito parlour zakiyya kawai tagani kwance tana chatting harara zakkiyan ta aika mata itako tasa ke mata smile sannan ta wuce kitchen.
Aiko hakan ba karamin haushi yabata ba dan haka tasha alwashin saukewa akan Wanda ya ajiye mata mara kunyarnan agida(yazeed Kenan).
Sharp sharp ta dama kununta sannan ta Koma daki batare da ta kallo zakiyya ba.
Sallah tayi abinta ta Ciro kayan da zata saka.
Alamun rufe kofa taji Wanda for sure ta tabbatar yazeed ne wanka ta fada da niyar inata fito zataje ta sameshi ya nuna mata abubuwan Daga nan ta wuce gidan biki.
Koda tayi wanka shafa mai tayi mai sanyaiyar kamshi sannan tasa atamfarta ta shafa powder da pink lipstick sai kwalliyar nata yayi making sense.
To yanxu akeyinta daurin dan kwali,ta daura ta since ta daura ta kuma sincewa dakyar ta samu tadanyi wani yadanyi ma’ana sannan tabarshi.
Dafe kai tayi sannan tace kash Ashe ma fita zanyi kuma hijab zansa,dungure kanta tayi tace keda wallahi wani zubin sai ahankali,Idan ba fita zakiyiba mai zaisa Kiyi kwalliya.
Smiling tayi tace aiko kwalliyar bazai tashi a banza ba,wayarta ta janyo.
Click!click! Ta watsa selfie abinta sannan ta tuge dan kwalin ji. Hijaninta ta janyo ta sakala a wuyanta ta fice domin zuwa wajen yazeed not forgetting to take her phone of course.
🌹 🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹
Takun saukowa Daga beni yazeed yakeji dan haka yayi kokarin fincike zakiyya Daga jikinsa Wanda ta like masa ajiki kamar chewing gum kuma alokacin tayi nasarar balle masa button 2,Kare kaimi take shima ko daddagewa yake wajen bincineta Daga jikinsa,saide kash bai sami nasarar kwakuleta ba har mai wannan taku ta sauko,cikin mutuwar jiki ya dago da idanunsa dan ganin ko Waye aiko minal ce ta kame ta tsaya cak tana binsu da wani kallon tsana,jin haushi da kuma mamaki.
Take yaji zuciyarsa ta buga Wanda shi Kansa ko zaka yankashi bai San dalili ba.
Did you like this chapter, if YES! Then don’t forget to share and comment.
NO negative comments ✖
More comments, more updates😉.
Karamarsu babbarsu ce
Miss untichlobanty💕
27 October, 2019
[1/11, 2:22 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KIRUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹[email protected]_untichlobanty🌹
CHAPTER 35
Koda asuba tayi yazeed da kyar ya tashi yayi alwala sannan ya tafi masjeed. Da ya dawo Shirye shiryen fita aiki ya farayi yanada meeting by 7-10 zai dawo gida dan yau sai ya kwashi gara zaibar zakiyya ta tafi (or akwai matsala)tunda business appointment din sai gobe,dan haka sai 4 na yamma tabi jirgi.
Koda ya fito Daga gidan tunawa yayi da wayan minal Wanda bai bata ba dan haka ya Koma yana mai Jan dogon tsaki da bakin cikin zai Sanya wannan aljanar a idanunsa well maybe ba bakin ciki yaje ba haushi yakeji saboda banzan plan din lukman Anyway Koma wannene shidai yasan bayaso yasata a idanunsa.
Dakinsa ya Koma ya dauko wayar daga charji ya kunna yayi downloading su WhatsApp da su Instagram da snap chat sannan ya tura mata katin 10k yayi sub na monthly 10GB to amma taya zai bata ?
Tsaki yaja yace banida time I better hurry up. Dakin zaky ya fara Shiga yace karta tafi akwai wani serious magana da zasuyi inya dawo (😁yazeed fadi gaskiya) inyaso saiki ni jirgi tace mortar fa yace malam suke zai kama hanya anjima,Tace okay.
Yanda tayi magana Kamar bazatabi umarnin ba dan haka yazeed yace idan kika tafi batare da izinina ba karki dawo,aiko Kamar yasani dan batayi niyan tsayawa ba amma tanajin wannan magana ta sauke duk makaman yakinta dan bata Shirya zama bazawara ba.
Komawa tayi ta kwanta tana mai janyo wayanta sannan ta fara chatting da sabuwar kawar da tayi.
Direct dakin minal ya wuceya samota tana bacci ta d’are d’are akan gado pajama ne ajikinta da rigarsa me dogon Hannu
Ahankali yazeed ya tako yazo har Inda take abakin gadon ya zauna murmushin mugunta yayi koba Komai zaiyi enjoying game dinnab sannan ya ajiye wayar ahankali ya tattaro kafar minal ya hadota sannan ya dauketa direct kan coach yaje ya zauna rugume da ita kan cinyarsa sannan yakai bakinsa daidai kunnanta ahankali yace aljana !ke aljana! motsi tayi kadan tasa hannunta ta rungumosa domin tunaninta pillow ne tace kai inna! kai inna !yaushe ma aka kwanta?
Dan gira yazeed ya Daga yana smirking irin yarinya you don’t know what is going on.
Hannu yasa ya shafa kumatunta yace aljana tashi. Tsaki taja duk acikin baccin tace wallahi deeje ko ki ficemin a daki ko in mugun saba miki.
Allah yayi minal da mugun gigin bacci saide idan tâyi Baccin ya isheta wato ya sauka akanta amma inba haka ba wani zubin har magana zakuyi amma batasan Anyi ba.
Kallon agogon hannunshi yayi yaga har 6:23am yayi kawai sai ya kamo yatsan hannunta ya gantsara mata chizo zaburowa tayi tana yin kicin kicin da alamun bala’i yayinda take Cewa wallahi yau zanga uban dazai hanani chin uw**ki a gidannan,saina Keta miki rashin mutunci,wallah…….
Maganarce ta makale saboda kankamota da yazeed yayi domin kokarin sauka takeyi.
Fiskanta ne ya chanja Daga fada zuwa dan tsoro da kuma mamaki,zazzare ido takeyi Kamar ankama malam da karuwa sannan tamike a tsorace tasowa yayi zai kamota ta turo baki sannan tace;wallahi nidai karka matso niba har iska bace! Zaro ido yazeed yayi sannan ya hade rai ya finciko hannunta ya matse sannan yace ubanwa yace ki kwanta akan gado sai alokacin ta tuna Ashe tana chanja bedsheet tayi bacci saboda yayi kura tunda ba hawa kai take ba.
Ba Kare kai straight forward tace kayi hakuri gyara gadon nake bacci ya daukeni, gyada kai yake da ma’ana biyu;
1.ya gane Cewa ba da gagan tayi bacci akan gadon ba.
2.yayi accepting apology din.
Yace kinsan wani Abu?ta gyada kai yace saboda kin bani hakuri ba tare da mishkila ba Daga yau na yarda kina kwana akan gadon.
Washe hakora tayi tana grinning like a fool tace lâ dama kanada kirki ?ai na dauka …….sai kuma tayi saurin safe bakinta tana zare ido na abinsa ta fada dan batasô yâ fito Fili ba.
Matsowa ya karayi kusa da ita ya bata kwas yace da dance banida kirki ne?ina dai yin kirki nane ga Wanda yakeso. Hope kin gane ? Gyada kai tayi tace amma inada magana
Gira ya Daga alamun yanajinta,tace dan Allah idan kanayimin magana kadan dinga anfani da kalmomin turancin masu sauki.
Dan daure fiska yayi alamun nazarin yaushe yayi using complicated word ? Dan ware idanu yayi alamun ya gano yace hope dinne complicated word?tace to ai ka kara sani duhu menene complicated kuma ?yace oh. my. God! Kinyi makaranta kuwa?murmushi tayi sannan ta gyara tsayuwa tace ras! Har SS 3 ma kuwa. Jijjiga kai yazeed yayi.
Aransa yace I wonder how your teachers will be like kara kallon agogonsa yayi yaga har 6:39 yayi wayan yayi saurin daukowa yace ke ni ungo dallah banson shashanci wayace akwai Komai a ciki abinda baki ganeba ki nunamin sanda nake free Washe baki tayi tace Toh nagode Allah ya saka ya kuma mayar maka fiye dashi murmushi yadanyi domin yaji dadin addu’ar nata
Yace kin tana rike babbar waya kuwa ta gyada kai wani karfin guiwa ta samu na Cewa a dawo Allah ya kiyaye.
Alokacin har yakai bakin kofa kasakasa yace Ameen ransa wasai Daga damuwar jiya amma bai nuna ba.
Hade fiska tayi tana mai mamaki kamin ta tabe baki tace kaika jiyo mutum Kamar me aljanu yanzu yanzu sai ya chanja Kamar yama sunan abar?…. Emm…yauwa chameleon.
Washe baki ta karayi sannan ta dale gadon ta a guje tana mai bude kwalin wayar wow!masha Allah !wayyo Allah na wannan tawace?Allah na gode ma wayar mai kyau ni yanxu ko a mafarki akacemin zan sami wannan wayar a rayuwata ai bazan yarda ba kai Alhamdulillah kawai sai ta fara kuka su inna ta tuna tace bari anjima in rokeshi wata kila ya bari inje.
Wayar ta fara dubawa babu Komai a contact sai number din mom.
Camera ta Shiga ta dauki selfie kwalli daya tana turo kanta gaban cameran dan haka Rabin fiskantane ya dauku ga ranan hantsi ya dan hasko kumatunta abin sai yayi mugun kyau.
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Yazeed ko a cikin mota a hanyarsu na meeting yayi shiru yana tunani Wai shin anya kuwa minal zata yarda da abinsa zaizo mata dashi ? Anya kuwa bazai bari yabi shawarar lukman ba batare da ya chanja ba?luku yace kawai su fahimci juna inyaso su hada gado da yardar yarinyar amma shi matsalarsa kenan kwanciya da Itan. Anya bazata masa ganin mahaukaci ba idan yace ta ara musu mahaifarta? As a surrogate mother? No !no! yazeed kar kayi haka.
Tsaki yaja yace bari kawai in zubawa sarautar Allah ido, amma na fasa kudirina.
Lukman ne yace boss yane yace ba Komai okay kawai luku yace dan ya fahimci abokin NASA is not in the mood.
10:15AM
Yazeed a mota Suna dawowa gira wayarsa ya zaro yayiwa zakiyya message cewa gashinan a hanya.
Yana dawowa ya samota parlour tana shan kanshi tana daddaga kai tana huhhura hanchi ita adole ga matar manya. Hannunta ya riko yana bata side hug yace Ashe zaki taroni dan smiling tayi kamin suka zauna a rants tana Cewa Koma wace magana ce Indai ba zancen zai bata white pradon bane to is useless.
Minal ce ta sauko domin ta fada masa batasan yadda zata buds au account din Instagram ba
Zakiyya cikin kallon wulakanci da kaskanci da nunawa dan Adam shidin ba kowa bane tace ke zonan.
Sumul sumul minal tazo ta tsaya adan gefe dan she is not in the mood to create a scene ga kuma yazeed ya kafeta da idanu.
Tace gani tana mai kafeshi da dogon kallo. Zuciyarsa ce ta buga na zakiyya ko girgiza yayi dan har wani tsorone ya shigeta saboda yadda minal din tayi maganar.
zakiyya tayi witnessing kallon da minal kewa yazeed amna bataga na yazeed ba dan haka zakiyyan tayi kwafa tana aiyana yanda zataci ub*n minal inta dawo sannan tace ni zanzo in sameki ne ko me kuke nufi ? Banson iskancinnan naku fa irin na talakawa.
Ran yazeed yayi mugun baci da yanda zakiyya ke gayawa minal magana dan haka yace baby ya isa mana me mayasa kika kiratane ?
Harara ta bankawa minal sannan tace ki kawowa MY LOVE coffee kuma saura ki tsaya kina tafiya Kamar tsutsa.
Minal aranta tace Nasan dan kinga idon mijinki ne kinsan bazan’kiyi ba da Kinyi kadan ki sani aiki wallahi tunda ke bakisan me ake kira da mutunci ba kema bai dace a mutuntaki ba, dadinta ma dai aikin mijina zanyi.
Kitchen din ta Shiga ta hado sannan ta kawo,bata ‘kara kallansu ba ta hayewarta sama tana maijin haushin yazeed din. yana gani akaci fiskanta amma baiyi magana ba
kallon zakiyyan yazeed yayi yana dan smiling dukda ko izuwa yanxu tsoran answern dazai samu yake yace baby I….uhm…hhhhh I need a baby!
Kallonsa tadanyi fiskanta a yatsine a lamun confusion tace you already have one, ko baby ka kirani ba ?……. Just wait a minute !do you mean kanason wanchan aba…..
Datseta yayi ta hangar Cewa no!d’a nakeso
Ajiyar zuciya ta sauke tace matsalar da dan sauki.
Hello team yaznal and yazya hope kuna lahiya? by the way did you like this chapter?
Don’t forget to COMMENT.
See yah😘
Miss untichlobanty💕
26th October, 2019.
[1/11, 2:22 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 37
Ido cikin ido minal da yazeed ke kallon juna, wani irin kallo ya banka mata aiko ga mamakinsa ta mayar masa da harara zakiyya ko bata masan Anayi ba dan kokarin zuge zip din wandon captain ma takeyi.
Tabe bakinta tayi,taja tsaki sannan kasa kasa cikin makoshinta tace Yan iska kawai duk dakunan gidannan bai isheku ba sai kunzo nan?
Karaf maganar ta fada kunnen yazeed minal ko juyawa tayi tafara Komawa sama cikin muryarsa dake fita dakyar yace ke…..
Juyowa tayi tana yatsine yazeed yace me like Cewa zaro ido tayi Adan firgice dan bata yi expecting dinshi yaji maganar ba domin kuwa can Nasan makoshinta tayisa Wanda ko ita da tayi kunnanta basu jiyo da kyau ba.
Tsurewa tayi muryarta na rawa tace nifa bance Komai ba. Yace kizo nan yafada yana nuna mata kusa dashi da hannunsa yayinda yake kokarin mikewa da zakiyyan manne ajikinsa.
Wani abu ne yatasowa minal ya tsaya mata a makokoro ganin sunki rabuwa da junansu itako zakiyya sai faman romancing din yazeed take dukda ko alokacin ta fara gane abinda ke wakana amma ganin Cewa halittar da tafi tsana ce yasa tacigaba da aikinta dan wani feelings takeji Wanda bata tabajin irinsa ba.
Abinda bata sani ba shine acikin juice din da sabuwar kawarta sumayya ta bata jiya da yamma kamin ta dawo gida akwai maganin kara desire Wanda zai fara aiki after 15 hours domin ko sumayyar year lesbian ce kuma ta mutu a son zakiyya,toh plan dinta shine tunda tare zasuyi tafiyar sai tayi using din wannan to her advantage amma yazeed ya rusa mata plan.
Ko dazu ma sanda suke chatting zakiyyan fada mata takeyi Cewa ansami chanjin plan Wanda ranta yayi mugun back kuma bata so ba.
Bazaki zo ba? Ya fadi hakan Adan tsawace yana daure fuska.
Jikinta ne ya soma karkarwa bakinta na rawa idanunta ya ciki da kwalla tace zanzo amma wallahi ni tsoro nikeji.
Yace okay tunda ke bazakizo ba ni bari Nazo da kaina daidai lokacin zakiyya ta sami daman zuge masa zip din wando tare da yin kasa dashi Allah ya taimaka akwai boxers .
Aiko minal ta saki kara da gudu tayi sama shima ko ya tattaro duk karfinsa ya fincike zakiyya ya rufe zip dinsa sannan yabi bayan minal din koda ya iso bakin side dinta gani yayi ta kulle. Knocking yayi yace ki bude minal tayi mirsisi.
Murmushi yayi ya Koma side dinsa da Sauri ya Shiga parlourn sa. Inda gaba daya Anyi tiling yaje ya danna wani Abu Kamar makunnan wuta atake wajen ya bude wani Dan siririn corridor ne ko da ya kure corridor din kofofi 3 daya a hagu daya dama daya kuma a gabansa.
Na hagu shine back door na part din zakiyya, na tsakiya kuma na minal sannan na dama na mom kenan back door din mom yana kallon na zakiyya.
Bude na tsakiyan yayi ya Shiga kofar dakinta ya karasa yaji shima ta garkama masa key date kai yayi sannan ya zauna a kujera sai lokacin ya da part dinta Komai tas sai kamshi yakeyi.
Zafi yaji part din nata sai yaga AC a kashe tashi yayi ya kunna sannan ya dawo ya lume a kujera.
Minal ko jin ya dena knocking kusan 10 minutes yasa ta bude kofar dakinta a hankali tana leken kofan side din nata sannan a hankali tana sanda ta fito ta nufi kofar dan bata lura da yazeed Wanda ya lume cikin kujera ba.
Shiko yazeed tun fitowarta ya ganta binta yake da kallo wani Abu na tsarga masa a jikinsa Wanda ya ajiyeshi a matsayin sha’awa .
Bakinta kofan ta karasa ta takama key din ta murda a hankali handle din ta kama ta bude ta leko da kanta taga empty murmushi tayi tana shirin komawa taji an rungumota ta baya.
Ihu ta tsala Kamar yadda wasu mata keyi Idan ‘kadangare yayo Kansu da gudu sannan ta daka tsalle zata antaya a guje😁. Da Sauri yazeed ya janyota baya sannan ya mayar da kofar ya rude yana mai lafta mai key.
Ihu ta kara tsalawa yazeed yayi sauri yasa hannunsa ya rufe mata baki sannan ya janyota tsakiyar parlourn.
Kokarin kwacewa ta somayi amma taji kyam saboda rikon oga yazeed ba wasa ba ko namiji karyarsa balle ita dukda ko ita ma ba wasa ba. Shima yazeed din yayi mamaki dayaga tana iya fiffincika domin inya Rikeka ‘kwa’k’kwaran motsi ma gagarar ka yake.
Sakin jikinta tayi shiko yazeed ganin ta saki jikinta yasa ya sassauta rikon da yayi mata aiko ta gatsa masa cizo sakinta yayi yana yarfa hannu dan cizon ta ratsashi,guduwa minal ta soma kokarinyi aiko yazeed ya fincikota sai suka fada kan kujera. Zaro idanu minal ta somayi domin jinta da tayi a faffadar kirjinsa yayinda ta fara Shiga wani irin yanayi.
Shima dai haka takasance ta bangaren sa saide shi lumshe idanu yayi domin jin tsayaiyun breast dinta a kirjnsa.
Zakiyya ko dake general parlour koda taji minal na tsala ihu murmushi take tana jin dadi sannan tace thats my baby kaci ub*nta,yarinya zaki gane da yazeed kike tunda kika datse masa jin dadi tashi tayi dakyar taje ta fara shirinta ranta wasai.
Koda ta gama shiryawa babu ko sallama tayi airport dan already yazeed yayi booking mata,sumayya ta kira sannan suka nema mata itama. Ta zamu first class din amma akwai mutane 4 a tsakaninsu.
Haka suka nemi wani Dan snacks a airport din sukwci kamin 4 tayi suka Daga izuwa birnin tarayya even though it is not a long journey.
🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹
Abangaren su minal kuwa yazeed yasa Hannu yana shafa fiskanta tsilli tsilli tayi da ido tana kokarin mikewa kara rikota yayi ta turo baki tace ni kabarni in tashi.
Yatsa ya daura a bakinta yace shiiii…
Me yasa kika fito?hararansa tayi Adan tsorace sannan ta kara zunburo baki tace to Ba Kaine kace duk abinda ban ganeba a wayan in fada maka zaka nunamin, to sabida zan tafi gidansu zaliha sai nace bari inje alokacin.
Yace ehmm cigaba tace to shine…..ina fitowa shine…
Sai kuma tayi shiru yace shine me?
Tace shine na…ganku…a parlourn….kunayi.
Yace Muna me ? tayi shiru murmushi yayi wanda ya kara fito da kyawunsa yace me mukeyi murmushi tayi tadan kamo hannunta tana wasa dashi tace ai banyi kama da yar iska Ba balle in fada. Yatsansa yadan sa ya dalle mata baki yace to su Waye Yan iska?Idonta ne ya ciko da hawaye ta turo baki sannan ta fara gunjin kuka tace dama kawai kace zali na kakeson ci. Ni kawai ka nuna min yanda zanyi infara su insaram din.
Daga gira daya yayi yana murmushi bata rai tayi ta hade gira tace ni kadaina mini irin haka nifa Ba yar iska….
Daure fiska yayi yace banson jin wannan Kalmar iskancin kinji ko?ta gyada kai yace ina wayan naki? Tace yana daki yace oya dauko to.
Yaga bata tashi Ba yace ko bakison in nuna miki ne?tace to hannun ka sai Alokacin ya lura da yadda ya riketa. Sakinta yayi ta tashi atare suka sauke ajiyan zuciya.
Jikinta a sanyaye ta Shiga dakin yayinda yazeed ya hadiye wani yawun jaraba ‘kutt !
Hala WhatsApp people did you like this chapter?
Show some by COMMENTING
Your one and only
Miss untichlobanty💕
28 October, 2019.
WAIT OO INADA TAMBAYA WAI DAN ALLAH ME YASA KUKE TSORAN KADANGARE?
KOWA TA FADI AMSANTA.
[1/11, 2:22 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹[email protected]_untichlobanty🌹
CHAPTER 38
Dauko wayar tayi ta fito nuna mata gefensa yayi tazo ta zauna karban way an yayi sannan ya bude mata gmail as Mrs [email protected] yana nuna mata. Instagram account ya bude mata shima as Mrs_yazeed_jeedmar. Tunani yake why ma yaje using mata identity dinsa? Ganin bashida answer yasa ya share. Bayan sun gama ya miko mata wayan yace Toh da fatan dai kinsan illolin social media ko?gyada kai tayi sannan tace ana wayar mana dakai a islamiya ai akan illolinsa yace good you should be careful karkina rubuta Komai kinji ?ta gyada kai yace kinga na bude mini Komai da sunana ne Dan haka ko me kikayi ni zai shafa tace Insha Allah zankiyaye bazan bata maka Suna Ba yace good girl.
Turo baki tayi tace ni Ba girl bace Dan zaro ido yayi da alamun tsokana yace kin zama big girl kenan ta gyada kai da alamun sakarci.
Murmushi kawai yayi ya girgiza kai shikam bil hakki da Gaskiya inyace minal na bashi haushi a halin yanzu karya yayi.
Saide yasani har yanxu baya Santa kawai dai yana kokarin ya fahimceta ne Kamar yadda luku ya bashi shawara.
Mikewa yayi zai fita minal ta riko hannunsa wani electric shock yaji itako minal da bata ma lura Ba giranta Adan hade tace Toni insaram dinnan kace hotuna ake posting ko ? Yace eh tace to naji ance insaram kuma Nide a sanina ram ragone toh Wai hotan rago ake sawa?
Dariya yazeed ya fashe dashi harda kama ciki sannan yace wayace miki insaram ne? Instagram akace, murmushi tayi tace au Ashe ma da sauki instaram ne Ashe,yazeed yace Instagram Ba instaram Ba minal ta turo baki tace Koma wannene.
Yazeed yace kawomin ruwa toh tashi tayi ta fita shi kuma ya shige dakinta bayan Kamar minti daya sai gashi ya fito. Wajen ya nema ya zauna koda ta kawo masa ruwan sip daya yayi ya ajiye.
Bubbuga ka minal tayi tace yanxu Dana akan murna daya shine kasani harna sauka kasa? Hararanta yayi yace ke banson raini fa karkiga ina sake miki fiska, bankai insaki bane ko me?
Tace Allah baka hakuri, ni yanxu dai bari inwuce. Yace okay batare da ya kalleta Ba. Dan turo baki tayi tace Dan Allah ka barni inje inga su innata yace bazaki bafa wallahi ko kofar gidan bikin kika fito bada kwakkwaran hujja Ba nida ke ne.
Hade fiska tayi tana huhhura hanci alamun ranta ya baci sannan ta saki hannunsa Wanda batasan ma tana rike dashi Ba.
Dakinta ta shige ta dauko su Jakarta da hijabinta ta Shirya sannan ta fice. Koda ta fito baya parlourn nata. Idonta ne ya cicciko da kwalla tace ni wallahi inason inga babana.
Gidansu zaliha ko ya cika makil da mutane,anata shiryen shiryen kamu.
Zaliha Kam duk tarin kawaye da Yan makarantansu da sukazo Ba agabanta suke Ba Dan tun safe take tsitstsilla ido ko zataga minal amma shiru har gashi yanxu 4 ya kusa har an fara tafiya venue din kamu.
Cika ta farayi tana batsewa domin ko lokacin bikin minal tun asuba take zuwa gidansu.amma ita yanxu har za’a fara biki batazo ba,saka da warwarar irin rashin mutuncin da zata kaftawa minal takeyi, aiko yar halak sai gata ta fado aguje tana Cewa Allah sarki aminiyas kema dai kin kusa Shiga Daga ciki.
Harara zaliha ta rafkawa minal tace me yakawoki gidan mu? Minal tace kai yar uwa Nasan Nayi laifi kimin uzuri mana amaryar Sulaiman.
Murmushi zaliha tayi dadi lokacin aka fara Cewa Amarya da tawagarta su fito.
Kamu yayi kyau saide masha Allah domin ko Sulaiman yayi kokari sosai.
Minal ko hotuna taketa dauka amma baifi guda uku tayiwa kanta Ba kuma yayi kyau sosai.
Yazeed Kam minal tana fita ya wuce dakin zakiyya wayam ya gani babu ita babu alamarta, dunkule hannunsa yayi ya naushi gini atake gumi ya fara tsatstsago masa, duk target din daya gama wato wannan yarinyar ta rusamai ita? Kwanciya yayi a gadon zakiyyan ido lumshe yana nazarin yadda zaiyi da matsalarsa.
Bude ido yayi domin wata idea da tazo masa ya dau key ya fice, wani pharmacy yaje ya siyo sedative sannan ya dawo gida ziciyarsa fess.
Kitchen ya shiga da sedative dinsa ya zuba mata a kununta sannan yace ai Kinyi kadan Yan mata,yau yadda na gama shiri na zan more kikayi ruining min,to akanki zan rage zafi. Tsaki yaja yana mai jin haushin irin kwabsin da minal din tamai kamin yace asha jagwalgwalo lafiya sannan ya fice.
Dakinsa yaje ya dauko CCTV dinsa ya fara kalla Kamar kullum zirga zirgan minal din yake kallo dukda ko badan wannan yake kunna TV dinba domin baya ma kallon nata part din ko ya kunna saboda acewarsa baiga abin kallo a rayuwarta Ba. saide ya kalli na sauran wurare especially gate area.
Yaukam tsintar kansa yayi dason kallon nata part din na kusan wata hudu kenan Wanda bai kalla Ba
Kallo yake yana forwarding domin kuwa yawanci shirmenta ne ko yadda take laftar abinci,murmushi kawai yake aransa yana Cewa wannan yarinyar Ba badai shiririta Ba wannan loma sai kace kato.
Dariya ya fashe dashi yace bata yau zan tsokaneta. Dariya ya kuma fashewa dashi yace kash saide gone zan tsokaneta Dan yaukam…….
Kallonsa ya cigaba dayi har lokacin da yayi gamo da abinda ya Daga masa hankali
Minal ce tsaye kaban madubin ta ta bude towel dinta tana kallon yadda kirjinta ya kuma ciccikowa,murmushi take saki domin itafa bilhakki da Gaskiya kyau takeyiwa kanta gyara towel din tayi ta gaba sannan ta juyi ta baya tana kallon yadda mazaunanta suka cika.
Babu shakka ko ba’afada mata itadin kyakkyawa ce.
Nunfashin yazeed ne ya fara daukewa Dan haka yayi saurin yin forwarding dinsa zuwa washegari shima data fito Daga wanka same thing tayi haka yazeed yayita forwarding harna sati wasu abin su bashi dariya wasu kuma su Daga masa hankali su sashi yin zafafan muhawara da zuciyarsa.
Jinjina kai yayi yace wato abinda yarinyarnan keyi kenan in Anyi magana tace wa mutane Yan iska, hmm to yaude za’a Kare iskanci.
Koda ta dawo gida ta gaji lubus a parlour kasa ta zube tana lumshe idanu, tunowa tayi da kununta aiko da wuce direct kitchen ta cika cup tana yiwa Allah godiya dayasa ta dama kunun kamin ta tafi.
Dakinta ta haura tayi sallan isha’i domin tayi magrib acan,kayan bacci tasa ta kunna tv ta dane gado tana jin dadi yau zatayi bacci mai dadi. Kishingida tayi sannan ta dauko kununta tanasha aiko babu bata lokaci bacci yayi awon gaba da ita
Yazeed mafa yana yiwa Allah godiya da kika dama kamin ki tafi.
Fans what’s your favorite part Anan chapter din?
Miss untichlobanty💕
2nd November, 2019
[1/11, 2:22 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 39
Yazeed zaune dakinsa yana aiki a laptop dinsa.
Jin Kamar an rife babbar Koran parlour yasa ya kunno CCTV dinsa.
Na parlourn ya fara gani aiko minal ce zaune kan kujera da alamu ta dibo gajiya can yaga tayi hanyar kitchen Dan haka ya Koma na kitchen ganinta yayi tsaye tana diban kununta yace great! Insaram kina saukaka min aiki.
Gani yayi ta fice dan haka direct na side dinta ya wuce babu jimawa sai gata tashigo.
Kofar parlourn nata tasawa key sannan ta Shiga dakinta ta rufe Ba tareda tasa key ba.
Sallh tayi sannan ta kunna TV ta haye gado tana mika da murmushi alamun farin ciki.
Kishingida tayi sannan ta janyo kununta ta fara sha gani yazeed yayi ta fara zazzare ido tana dunkulewa can kuma sai tadan zabura haka takeyi once in a while har tasha Rabin kununta Inda ta bingire da bacci.
Muhawara me zafi yazeed keyi da kansa after Kamar 10 mins yasan lokacin maganin ya tsumata ko yankata zakayi bazata tashi Ba.
Tashi yayi yabi ta secret way dinsa har part din minal tare da spare key din room dinta just in case ta rufe.
Babu wata wata sai gashi a cikin side minal dakinta ya Shiga zuciyarsa na bugawa dukda ko Ba laifi yaje shirin yiba.
Ahankali yake dago kafarsa har ya iso Inda take jingine yana kare mata kallo ahankali yaki hannunsa zai tabata amma ya kasa,kawai sai ya zuba mata idanu yana cigaba da kallonta yayinda zuciyarsa ke tsananta bugawa
Tunani ya farayi karfa yaje ya fara son yarinyarnan,yar siririyar tsaki yaja yace yazeed why are you thinking about the impossible?
Tv din ya kalla yaga horror film take gani,wato shine dalilinta na tsurewan kennan.
Kashe TV din yayi yaje kitchen ya dauko coil paper ya rufe mata kunun.
Dalewa gadon yayi yama rasa mai zaiyi can ya tattaro jarumta ya kamo bakin riganta ya fara ja a hankali har ya ida dagashi. Idanunshi ne suka sauka akan fresh kirjinta Wanda suke farare fess kuma a tsaye kyam sai sheki suke.
Zuciyarsa ta buga dumm yayinda ya ja wata numfashi wadda taki fita Nadan wani lokaci wani gumi ke karyo masa,jiyake Kamar AC da fan din dake dakin basuda anfani.
Sosai ya birkice hannunsa na rawa yake romancing dinta, itakam minal da batasan ya ake ciki Ba sai kankameshi takeyi.
Ahankali yafara yawo da harshensa a wuraren wuyanta yana dan gaggatsawa leaving Hickeys .
Kissing dinta ya farayi a lips aiko wasu abubuwa ke taso masa tun Daga tsakiyar kai har kafansa. Wani taushi ne da lips din na daban saide koda yayi kokarin zura harshensa cikin bakinta kin budewa tayi.
Sosai ya murza minal din sai wurin 2am ya hakura yayinda ya rage zafi.
Toilet dinta ya Shiga yayi wanka sannan ya fito koda yazo yana mayar mata da Riga rungumosa tayi tana Cewa waiyo codon zai cinyeni kokarin zareta yayi amma ta makale,saide batasan wata wutar take rura masa Ba dakyar ta sakeshi aiko ya wuce dakinsa saboda gudun kar a sani matsala.
Washe gari koda minal ta tashi taga ta bata jikinta bata kawo komaiba dan batama lura da sauyin discharge din Ba atunaninta normal discharge amma abinda yadan daure mata kai shine daya bushe yayi kanzo.
Basarwa kawai tayi abinta tayi wankan tsarki sannan tayi alwalarta tayi sallah saide wani mugun kasala takeji da dan ciwon jiki Wanda ta barshi a matsayin ta kwanta Ba daidai bane tunda dama tana kallo tayi bacci.
Sai alokacin ta tuna da da kununta sannan ta lura TV a kashe,Daga kafada tayi sannan tace watakila cikin gigin baccinnan nawa na kashe.
Kanta ne taji ya Sara mata kawai sai ta zauna a bakin gadon,janyo kofin kununta tayi zata sha sai taga an rude mata coil paper.
Dan gira ta hade Dan bata tuna sanda tayi hakan Ba amma to batada wani answer da zata bawa kanta.
Budewa tayi ta kurbi abunta sai taji bazata iya sha Ba saboda sanyin da yayi.
Jikinta taji ya fara yin weak sai ta barshi a matsayin gajiya ne. Mikewa tayi aiko luuu ta Koma ta fada gado sai bacci.
YAZEED ko yau yaje planning zasu sabon gidan daya ginawa iyayen minal Wanda dakyar da sudin goshi suka karba Suna godiya sannan ya bawa baban aiki a daya Daga cikin companies dinsa dake dealing da engines na mota.
Ya abubakar ma antanada masa aiki yana gama makaranta zai fara.
Gidan dai daya Gina mom ce tasashi amma aikin daya nasu yin kansa ne domin tun alokacin da mom ta tursasa masa yaje ya gaida surukansa ya fahimci Cewa sudin mutane masu dattako da wadatar zuci, kuma taji sun kwanta masa shiyasa ya fita Daga harkar minal din watannin da suka wuce Dan darajarsu ne.
Shiru shiru har 12 minal batazo Sharan dakinsa Ba. Mamaki ne ya kamashi to kodai maganin bai saketa bane?to amma ai 6 hours kadai zaiyi yana aiki. CCTV ya kunna yayi forwarding duk abinda ya faru Daren jiya playing yayi lokacin dayaga ta tashi sallah yaga tayi tazauna a bakin bed dinta da alamun confusion a fiskarta saboda yadda ta hade gira.
Kunun yaga ta kurba harde izuwa sanda ta dungura ko motsi bata yi yace no wonder.
Tashi yayi ya tafi dakin aiko ya samota tayi Dane Dane akan gadon.
Kafarta ya daura hannunsa zai tasheta yaji wani taushi,shikam mamaki yakeyi yadda minal Sam batayi kama da yar marasa karfi Ba.
Bubbuga kafarta yafarayi yana Cewa insaram,ke insaram tashi…….
See you soon, hope you enjoy?
Miss untichlobanty💕
3 November, 2019.
[1/11, 2:22 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 40
Janye kafarta tayi Ba tare da ta bude idonta Ba tace banaso….
Hannusa yasa ya janyo kafar yace tashi mana.
Kallonta ya tsaya yi fuskarsa Adan daure yayinda itako ko ta motsa sai ta lumshe ido ta bude ahankali tana kallonsa cikin wani irin kasala da yauki tuni ya soma kuncewa gaba daya, sai ya jishi on.
Wani siririn murya tasa mai gigitarwa tace ina kwana ?
Hararar ta yayi yace me ya hanaki zuwa aiki? Dan yatsine tayi domin wani mugun sarawa da kanta yayi tace kayi hakuri banajin dadi ne shiyasa.
Dariya ta bashi sannan ta Dan bashi tausayi ganin yadda take Abu don atunaninta jinya ne amma sai ya maske Dan karta kawo masa raini inya sake mata dayawa. Yace I don’t care…kamin in rife idona in bude ki wuce daki ki sameni bai ko jira amsarta Ba ya ficewarsa.
Cike da mamakin irin halin mahauniya na YAZEED ta mike a daddafe ta nufi dakin NASA domin ta samesa. Kallon me kika tsaya yimin a bakin kofa ya wulla mata ta shigo tana Dan tangadi domin jirin dake dibarta.
Russunawa tayi a gabansa yace wato kina jira inje in tunasar miki aikinki ko?me ya hanaki share min side?
A hankali ta dago zaka rantse cutar ke damunta tace nace banajin dadi ne shiyasa inajin fever ke damuna.
Batayi aune Ba taji hannunsa akan goshinta kamin ya tana wuyanta.
Harara ya harba mata yace karyar banza lafiyarki kalau. Tace wallahi banajin dadi muryarta har rawa yake sanda take magana idanunta sun ciko da hawaye.
Dariya yazeed ke sonyi amma ya dake yace I don’t care just get to work nemo tsintsiya.
Tashi tayi Adan fusace zata fice yace zonan ta dawo ta tsaya tare da kauda kai.
Yace for your punishment Daga yau ko wani Daren Allah sai kinmin tausa kinaji ta gyada kai yace good zaki iya fara sharan.
Hanyar kofa ta nufa yace ina kuma zaki tace tsintsiyar zan dauko yace dawo na manta ne jiya nasa lukman ya kawo min machine din da yake share dakina so you don’t have to use broom.
Kallonsa ta tsaya yi batareda ta motsa Ba sai aloiacin ya tuna Cewa yayi using English ne Dan dafe goshi yayi aransa yace Imust find a way out ma wannan yarinyar dama yana daya Daga cikin hakkinta in ilmantar da ita.
Da Hannu ya mata alamun tazo matsowa tayi ya nuna mata wani lungu da yatsarsa yace zakiga wani Abu mai dogon baki Kamar na giwa dauko.
Dauko wa tayi ya nuna mata yadda zata kunna, ya ce gwada in gani gwadawa tayi tana Dan murmushi saboda har yanxu weak take jinta. Nuna mata yadda zata yi control din karfin yayi shima ta gwada.
Saboda karambani irin nata Kurewa tayi takai yatsanta wurin aiko taji Yana shirin zu’ke mata yatsa,janyewa tayi da Sauri tana Cewa waiyo Allah zai cinyemin yatsata.
Yazeed just chuckled and said da wa yace kikai hanunki wurin? oya kawo kiga yadda akeyi nuna mata yayi sannan yace Kiyi Sauri ki gama ki Shirya zamu fita. tace yaunefa auren zaliha yace ina sane da hakan. Dan turo baki tayi Dan gani take yazeed kawai so yaje ya kuntata mata. Tace to ina zamu? ya shhhh and work .
Kara turo bakin tayi kamin ta fara aikinta.
Bayan ta gama aikin zata fita yace karki batamin lokaci ki Shirya yanxu tace Toh
Tana fita shima ya Shirya cikin shaddarsa sky blue sabuwa fil da ita,ya feshe jikinsa da turare sannan ya kafa hularsa dinkin buhariyya amma mai tsadace saide bana almubazzaranci ba.
Chas ya fito dashi Kamar shine angon sannan ya fito domin har 1 tayi kuma 2:30 za’a daura auren.
Koda ya fito bai ganta ba Dan haka ya nufi part dinta dai dai ta rufe kofar kenan juyowarta keda wuya sukayi karo kallon kallon su kayi for what seems like eternity kamin yazeed yace muje ko? Tace yo Toni ka sakeni kullum sai kana wani rirrikeni sai kace na maka kama da yar iska.
Dalle bakin yayi yace ba kace banson jin wannan Kalmar ba? Tace toni Toni…..sai tayi shiru yace toke me? Tace babu kayi hakuri sakinta yayi sannan ya kamo hannunta suka fito.
🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹 🌹
Lukman ne rike da takalminsa a Hannu yaji wani mummunar faduwar gaba.
Hazbiyallahu wa ni’imal wakil yace sannan ya goge black covered shoe dinshi ya fara sawa.
Sanye yaje cikin farar shadda kal harda babbar Riga wadda zubinsu kusan daya Dana yazeed ne. Kallon karshe ya karayiwa dakinsa daya banbanta Dana sauran kuratan sojojin yayi domin tabbatar da komai tsaf yake sannan ya fice domin shi da yazeed su halarci daurin auren Suleiman da zaliha. Sauri yayi ya rufe kofar dakinsa yana mai Cewa bari in hanzarta kafin uban complain dincan ya fara.
Koda ya Shiga motar da zasu tafi
Ya share kusan 30 mins amma shiru babu alamarsu Dan murmushi yayi yace sh*ge mutumi na yana can ya makalewa yar mutane in Anyi magana yace bayaso.
Nazarin irin kirkin abokin nashi ya fara tun Daga gidan daya canzawa parents din minal da gudun muwar kayan dakin daya yiwa zaliha da yadda ya hadawa sulaiman dinma lefe ya bashi dukda ko dakyar da sudin goshi Sulaiman din ya karba sannan ya Sanar da ahalinsa yazeed dinne yamai suko sai godiya suke Suna sa masa albarka.
Jin an bude motar yasa ya Dan firgita tare da Cewa sannu da fitowa amarya.
Yauwa sannu ina wuni ta fadi hakan Adan kunyace.
Yace lafiya ya gidan da maishi?
Bata amsa ba yazeed yayi knocking glass din window din lukman din. Lukman dinma ya fahimci matsala Dan haka ya fito ya bude masa kofar sannan ya Koma.
Koda suka Shiga yazeed yace shine Dan wulakanci zaka tsaya kana yiwa matata wannan surutun naka ko?lukman yace sorry sir! Yazeed yace kai ni karka wani cemin sir sai kace saniya.
Dariya minal keson yi amma ta cinyeshi.
Yazeed yace ke ta juyo yace kinsan wannan? ta gyada kai,yace wayeshi tace driver dinma ne yace Toh point of correction amini nane.
Zaro ido tayi zatayi magana yace rikewa kanki tambayoyinki Dan bazan iya a amsasu ba, kai luku muje dayan wajan.
Kunna motan yayi domin ya gane me yazeed ke nufi sannan ya figeta a guje minal bata shiryaba ta rungumo yazeed tana zazzare ido shiko wani sanyi gabobinsa sukayi Kamar ammasa wanka da ruwan sanyi.
Gaba daya abinda ya faru jiya ke tariyo masa tsab aiko yanayinsa kana daya ya sauya cikin kankanin lokaci. Lukman ko yana ganin duk abinda ke wakana Dan haka ya kara wuta yana mai kunshe dariyarsa.
Minal kam kunyace ta rufeta amma wallahi bilhakki da Gaskiya bata sakinsa dan gani take Suna raba jiki zata mutu saboda a 120 luku ke tafiya kuma dai kunsan motocin yanxu da shegen gudu.
What do you think of this chapter?
Inane yafi yi muku dadi?
Thank you and don’t forget to vote.
Miss untichlobanty💕
8 November, 2019.
5 – CHAPTER 41-50
[1/11, 2:22 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹@mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 41
A haka har suka iso sabon gidan iyayen minal, itakam ta rufe idonta kyam sai laftawa lukman da yazeed din kwandon Allah ya isa take a zuciyarta Dan gani take hada baki sukayi domin suyi mata mugunta.
Yatsa yazeed yasa ya dungure mata kai yace ai saiki sakemin Riga ko? Duk kin yamutsa Min Riga sai kace na fito Daga filin kokuwa, ko jikin nawa ne bai isheki Ba?
Bude ido tayi da sauri tare da hade fiska ta zabga masa harara kasa kasa tace sai kace wani abin arzikin ne ajikinnasa.
Yazeed yace me kikace zaro ido tayi tace babu aranta ko Cewa tayi Wai wannan mutumin aljanine ?taya akayi yaji me nace?
Wani smiling yazeed yayi yace matar aljani muje ko?
Wani numfashi me karfi taja ta zaro ido tana kallonshi tama kasa motsi.
Tabe baki kawai yayi ya fice sannan ya miko mata hannu ganin kawai kallonsa take Kamar taga fatalwa yasa ya fincikota suka fara nufar cikin gidan hannu cikin hannu.
Kallonsan kawai ta cigaba dayi shikam gabansa yake kallo yana murmushi Wanda ya rasa dalili, Ashe luku ya Ciro wayarsa yana watsa musu photo dan Ba karamin kyau sukayi Ba Kamar sune Amarya da angon.
Juyowa yazeed din yayi Dan ganin kallon yaki ya kare aiko tayi saurin kauda kai tana kyafta idanu cikin jin kunya. Aiko lukman ya kara hasko su Wanda su duk abinda ke faruwa basusan anayi Ba.
Koda suka Shiga gidan dauke da sallamar su suka zauna. A lokacin minal ta lura gidan mai mugun kyau ne. Yaba kyawun gidan take taji wata murya wadda yayi mugun tsoratar da ita dan batayi tsammanin wannan muryar anan ba. Saurin kallon wajen data jiyo murya tayi aiko Ba karya kunnanta sukayi mata Ba tabbas innarta ce sanye da super mai kyau ta kashe daurin dankwali tayi haske sai murmushi take kamin tace wanake gani haka? babban bako dan albarka zuwa Ba sanarwa ? Allah ya taimaka akwai abin naka ba bari inkawo ma.
Ah ah kace min tare kake da malam lukumanu. Murmushi yayi yace wallahi inna tare Mike ina wuni?…… Nan suka gaggaisa inna tace malan lukumanu irin wannan babban Riga haka sai kace ango Sosa kai yayi yace wallahi daurin auren classmate dinmu zamu.
Inna tace ayya Allah ya Sanya alkhairi.
Ganin Kamar inna bata lura da minal dake sankare scan kuryan parlourn Ba yasa yazeed Cewa inna bakiga bakuwar ki bane sai lokacin inna ta juya aiko minal ta gani tayi kuri tana kallon ta.
Inna tace ja’irar ‘yarnan kina kallona bako gaisuwa?minal kam mikewa tayi ta fara takowa wajen innar ga mamakinsu sai ta rungumeta ta fashe da kuka haka aka lallasheta tace inna banganeba innan tace kwantar da hankalinki wato……………..
Nan tayi mata bayani duk yadda akayi sannan ta kallo yazeed din tace baka fada mata bane? Murmushi yazeed din yayi yana kallon kasa yadan gyara hularsa sannan yace wallahi dama surprising dinta nakeson yi.
Inna tace dakyau aiko ta sufarasu dayawa harda kuka.
Turo baki minal tace bafa safarsu bane suprisu ne. Hararar ta inna tayi tace o ni ‘yasu mai hali bata chanja halinsa, kice min bata chanza zani. To mike ki shige nan kofar ta bangaren hannun daman ki akwai firji cikin akwai sobo ki dauko. Acikin drawer akwai tray saman canter kuma akwai cup ki dauko musu Toh tace sannan ta mike ta nufi kitchen din.
Koda ta kawo so’bon suna sha inna sai hira suke da yazeed da alama sun shaku, minal kam abubuwan da suka faru da ita ayau Nada wuyan shanyewa lokaci guda.
Mikewa su yazeed sukayi Suna Cewa zasu wuce lokaci na kurewa,minal din kuma sai su tafi gidan bikin tare da inna tunda itama innar zata Kamar yadda tace.
Wajen suka fita inna tace bazaki raka mijin naki bane? Tashi tayi akunyace tabi bayan su koda lukman yaga ta fito mota ya Shiga yana Cewa bari in bada guri kar adaga mini hankali da rana tsaka.
Yazeed ne ya kalleta yana mai Daga gira alamun yadai?tace uhm dama so nake nace nago….
Yazeed ya datseta ta hangar Cewa in godiya zakiyimun ki barshi dan Ba irinta nakeso Ba tace to irin wanne kakeso yace zan fada miki Ba yanxu Ba. Dan tabe baki tayi sannan tace to Allah ya kiyaye sai kun dawo. Murmushin gefen baki yayi sannan ya gyada kai ya shigewarsa mota sannan suka wuce lukman na fadin wallahi sobon nan yayi yana hajiya dashansa yazeed yace dam inajin haushinka dan wulakanci shine bayan ka shanye naka ka dauki nawa ko?lukman yace afuwan mutumina santi ke dawainiya da ni,tsaki yazeed yaja yana mai kauda Kansa izu.
🌹🍀🌹🍀🌹🍀
Abangaren ango Sulaiman Kam Sai murmushi take har yashiga dakin mahaifiyarsa cikin shirinsa na daurin aure nasiha tayi masa sannan tasa masa albarka domin kuwa Ba karamin so takeyiwa dan nata Ba cikin yara uku da Allah ya azurtata dashi wato;
Na farko Sulaiman mai shekaru 29, sai abdussalam mai shekaru 25,sai kuma fadeelah wacce take yar auta mai shekaru 17-18 kuma anfi saninta da deela ta zana jarabawarta this year.
Fita yayi ya nufi mota Inda abokansa ke jiransa domin tafiya wajen daurin aure.
Suna cikin tafiya sukayi realising ai birki bayaci nan hankali ya tashi salati suka somayi yayinda motar ke wujiga wujiga dasu akan titi kamin ta karasu da wani gini.
Allah sarki!cikin su Biyar da suka fito 2 ne suka rayu wato Muhammad da Ismail wadda akayi hospital dasu rai ahannun Allah amma ango da mutane biyu take suka cika. INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI’UN!
Allah taji kan musulmi.
Abangaren wurin daurin aure kam su ango shiru har 2:16pm.
Cikin gida kuwa mata sun cikashi dam Kamar lokacin bikin minal. Ana cikin shagali Amarya tasha kyau sai murmushi take black beauty akaji mai shela na magana Kamar haka: jama’a salamu alaikum, andaura auren malama zaliha usman da malam lukman shu’aibu akan sadaki naira dubu 80 bisa malam yazeed abdulmajeed umar amatsayin waliyin ango,kuma malam abubakar Yusuf amatsayin waliyin Amarya.
Cak kowa ya tsaya gidan yayi shiru bakajin Komai sai numfashi kamin kuma ya sake kacamewa da surutu masu tambayar Dama Ba Sulaiman zata aura bane ?nayi,Masu zagi da habaici Nayi,masu al’ajabi Nayi mai suma ma tayi nata wato Amarya.
Nan Yan daurin aure suka watse akayi gidansu Sulaiman domin jana’iza.
🌹🍀🌹🍀🌹🍀
Abinda ya faru kuwa shine ana cikin jiran ango sai……….
Kubiyoni acikin babi na gaba domin jin abinda ya wakana
Shin kuna ganin lukman da zaliha sun dace ? Yaya zaman nasu zai kasance?
Don’t forget to comment and share with your friends.
Thank you.
Miss untichlobanty💕
12 November,2019.
[1/11, 2:22 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 42
Ana cikin jiran ango sai hayani ake ana gaggaisawa da Yan uwa da abokan arziki. Da kaga fuskokin jama’an kasan Cewa cikin farin ciki suke.
Wani matashin saurayi ne ya kutsa mutanen daurin auren sannan ya iso daidai da’iran wakilai da manyan mutane.
Sallama ya musu aka amsa sannan ya tsuguna ya Sanar dasu hatsarin su Sulaiman din.
Innalillahi wa inna ilaihi raji’un suka dinga maimaitawa yazeed ne ya kalli lukman idonsa Adan zare yayinda shima lukman din yazeed din yake kalla.
Lallai Sulaiman ya kasance Dan clique dinsu lokacin da suke secondary wato su uku abokaine saide shi Baya burin zama soja sabanin lukman da yazeed.
Idanun su ne yayi ja musamman yazeed daya tuno yadda minal din keson aminiyarta zaliha. Yaya zasuyi in sukaji wannan labari matsala bibbiyu ga mutuwar Sulaiman ga rashin daurin auren.
Ganin Kamar wajen ya kara hautsinewa yasa suka daina kallon-kallon da suke.
Baban zaliha ne hawan jininsa ya tashi domin yasan yadda diyartasa ke mutuwan son Sulaiman din tabbas yasan akwai kaddara kuma ya zama dole yin tawakkali amma yaya diyartasa zata dauki wannan lamari? Abu daya ne mafita shine in ta samu Wanda zai kula da ita ya kwantar mata da hankali, to amma taya hakan zai kasance ? Da Kamar wuya tunda Ba bawa wani dama zata yi Ba.
Wannan tunanin yasa hawan jininsa tashi lokaci daya.
Bakinsa na rawa yace Dan Allah Idan akwai Wanda yasan in ya aureta zai iya mantar da ita Sulaiman dinta dukda ko bazata mantashiba amma dai hankalinta zai kwanta ya taimaka ya aureta.
Hawaye ne ya silalo a idanunsa yayinda samari suka dagashi suka sakashi acikin mota akayi asubiti dashi.
Yazeed ne ya kalli lukman kallon aboki ka taimaka ka aureta girgiza kansa ya alamun bazai iya Ba sannan yace yazeed kasan Cewa ayush nakeso kuma how sure are you Cewa yarinyar zata aminta dani?
YAZEED yace na sani lukman amma ka Duba halin da mahaifin yarinyarnan ya Shiga Ina ga ita yarinyar kuma?
Shin kana ganin kaf na wajen akwai Wanda ya cancanci ya aureta? Kana ganin akwai Wanda zai iya kwantar mata da hankali? sannan ya Daga mata kafa ta dawo cikin nutsuwarta kamin ya bukaci hakkinsa?
Girgiza kai lukman din yayi ya budi baki zaiyi magana yazeed yayi saurin Cewa Idan maryam( kanwar lukman din) ne acikin wannan yanayin fa?
Ajiyan zuciya ya sauke yace yazeed ni yanzu Idan ma na aureta ina zan ajiyeta ? Yazeed yace karka damu da wannan ka amince kawai lukman yace amma yazeed kana ganin nayiwa ayush adalci kuwa?
Yazeed yace India har tanasonka zata fahimta kuma ai ita dinma zaka aureta sannan Idan itace awannan yanayi ai bazataso aki auranta Ba.
Lukman yace amma….. Yazeed yace Dan Allah. Ajiyan zuciya lukman din ya kuma saukewa sannan yace shikenan na yarda.
Murmushi yazeed yadan masa sannan ya dafa kafadarsa alamun bada kwarin guiwa sannan.
Tashi lukman yayi ya tsaya sannan yace ni zan aureta.
Kallonsa jami’a sukayi, babu bata lokaci aka aminta dashi musamman da akaga Cewa shidin abokin yazeed, kuma shi yazeed din ya kasance suriki na gari.
Kuma ai masu iya magana na Cewa inkanason kasan halin mutum to ka tambayi su Waye abokansa.
Hakan yasa babu bata lokaci aka daura aure sannan akayi sanarwar jana’izan Sulaiman.
Nan hankali Yan cikin gidan ya kuma tashi aiko nan wasu sukasa kuka yayinda wasu sukayi shewa Suna fadin “ahaiye cass, yo dama anga mai Hannu da shuni an like masa anaso ashiga Dan aci bagas toh ta Allah Ba taku Ba zaliha dai anzama Amaryar lukmanu 😀😀😀😀 auren shige aka mata” wata mata tace yo danma mutanen suna da mutunci naji ance anbada sadaki naira tamanin kome? Kinsan gidan ya kacame banji dakyau Ba.
Wata tace naira tamanin ko sanda rake yafi haka shewa suka kuma sawa dai dai lokacin waliyin zalihan malam ado (Wanda akayiwa yarsa fyade #chapter 2)yayi sallama.
Iya dake sharar kwalla tama kasa magana saboda halin da diyarta ta Shiga domin tunda ta farfado ta kafe waje daya da ido Ba tayiwa kowa magana Ba sannan bata yi kuka ba, ta amsa sallamar sannan ta nufi hanyar kofa tana mai saka hijabinta.
Gaisawa sukayi sannan ya mata ta’aziyya,addu’a sukayi ma Sulaiman din sannan ya miko mata 80k cas Kamar yadda aka bashi sannan ya Samar mata yadda akayi lukman ya auri zalihan.
Godiya tayi masa sannan ta basa 10k nan fa ya rufe ido yace Sam bazai karbi kudin ba. Haka iya ta hakura ta tafi tana kara masa godiya.
Koda ta shigo ciki daki ta nufa ta boye kudin tunda kannenta guda 3 ne kawai a dakin sai innar minal. Matsowa kusa da zaliha data sandake da minal daketa aikin kuka iyan tayi sannan ta lallashi minal nan hankalin minal din yadan kwanta tunda lukman din da aka aurawa zaliha lukman abokin yazeed ne ba wani ba kuma yanada mutunci.
Nanfa suka fara kokarin saka zaliha tayi kuka amma shiru sanda innan minal ta matso kusa ta yi mata nasiha sannan tace ta rike mijin ta da amana ta danne zuciya tunda Sulaiman din ya tafi Anan tayi breaking ta hawaye suka fara zuba tahau shure shure Kamar mai tabin kwakwalwa. Ihu take tana Cewa wallahi ba mutu ba ni Sulaiman dina bai mutu ba,Nasan bazai barni ba ku sakeni,ni kusake ni.
Kanwar iya mai Suna iya murja ce ta fita sannan tace wa jama’a sun gode da halarta da sukayi.
Wannan matarnan ce tace yo ai bansan baban zaliha munafiki,Mara mutunci bane sai yanzu, Ashe batada hankali shine zai aurawa Dan mutane.
Tasss!taji an dauketa da tafi.
🌹🍀🌹🍀🌹🍀
Agidansu Sulaiman kuwa ana sanardasu wannan labari mahaifiyarsu ta yanki jiki ta fadi hospital akayi da ita Ashe coma ta Shiga.
Laila Kanwar Sulaiman rasa Inda zatasa ranta tayi. Kanin babansu Alhaji Ibrahim shi yasanar dasu wannan labari.
Lallashin laila da sauran family yake domin sunyi rashin da saiga goje(from chapter 10) ya shigo yana fito kallonsa kowa ya tsayayi
Shoki ya kwaso ya sauke sannan ya watsa zanku. Babansa ne ya daukesa da mari sannan yace kaide bansan me zanyi dakai ba da’ace a Asibiti aka haifeka da nace an canja Mani Kai, Allah ya Shirya amma ace mutum Dan uwansa ya rasu ko ajikinsa ?
Soka earpiece dinsa da yayi a kunne sannan ya kalli baban NASA yace kai tsohonnan ka kiyayen Idan ba haka ba kauna zaka raka wacan shegen Sulaiman din. Aikin banza duk kunbi kun cikawa mutane gida da kukan Munafurci.
Ke laila ki mana ko kallon Inda yake bata yi ba yace ba dake nake ba? Ta sharesa falla mata mari yayi yace ke Dan ub*nki Dan kinga anasonki shine zakiyi wa mutane hauka?
Kuka ta fashe dashi tace Allah ya isa wallahi Allah bazai barka ba. Wani mari ya dauketa dashi sannan ya take mata kafa yayi ball da ita yace kucaka kawai.
Fitonsa ya cigaba dayi har ya fice yana fadin Daga gadon asubiti uwar taku ma ta wuce.
Hey lovelies masu Neman update gashinan na muku.
See yah!
Miss untichlobanty💕
19 November, 2019.
[1/11, 2:28 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 43
Bayan daurin auren lukman ya kira ayush ya fada nata yadda akayi sannan ya fada mata yadda sukayi da yazeed tace Ba Komai ta fahimceshi.
Dadi yaji sosai kamin sukayi sallama irin ta masoya.
Sannan suka wuce wurin jana’izan da za’ayita bayan la’asar shida sauran jama’a.
Bayan andawo ananne sukayiwa iya sallama koda ta fito gaisheta sukayi tare da ta’aziyya ta amsa musu sannan sukace batun amaryan ne shine mukace bara muji yadda kuka yanke shawara saboda Asan yadda za’ayi.
Iya tace ai babu wani damuwa rana ita kuzo ku dauki amaryar ku sukace to ba matsala amma my again MJ tadanyi koda mako biyu ne tadan watstsake Daga radadin mutuwar iya tace hakan ma yayi bayan mako biyun sai kuzo. Insha Allah Nasan zaliha batada matsala.
Godiya sukayi kamin suka Koma gidansu Sulaiman domin yiwa Yan uwansa ta’aziyya.
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Ya abubakar ne sanye da shaddarsa brown ya shigo gidansu Sulaiman domin yakanje once in a while Dan haka sun saba da Yan gidan bai taradda kowa ba sai laila dake zaune tama kasa kuka saboda duniyar tayi mata zafi Dana can ga rashin uba,yanzu ga mutuwar Dan uwa,ga mahaifiyarta rai a hannun Allah, ga takurar da isma’il (goje) yake mata Dan kafin ya fita ma sanda yayi mata zagin uwa da uba sannan ya fice tareda Cewa ko tanaso ko bataso sai ta aureshi. Ga ciwon boyeyyen soyaiyar ya abubakar dake nukurkusatta tun tana karama domin tun kafin su zaliha da Sulaiman su fara soyaiya sunsan juna saboda kamin baban zalihan ya rasu yayi aiki akarkashin baban Sulaiman din,Dan haka ya abubakar kan takoshi Duba da Cewa shidin bashoda da namiji.
Anan dai ya abubakar ya zama abokin Sulaiman kuma ya saba da laila sosai tun tana shekaru 9 shi kuma 18 Inda yake ce nata baby laila har kwalliya yake mata sannan duk sanda tayi ado to shi zai fara gani. Shiyasa duk yadda goje ke mata naci ko kallonshi baikai tayi ba balle tasoshi gashi mugun Dan daba ne kuma tsaf zai iya kisa.
Sallama ya abubakar din yayi jin ba’a amsa Ba yasa ya shigo da alamu tayi zurfi a duniyar tunani Dan haka yazo gabanta ta yazauna Hannu yasa ya tallafo fiskanta dukda ko yasan Cewa bai dace Ba saboda yanxu ta girma ba kamar da ba yanzu shekarunta 17 amma yanayin daya ganta zuciyarsa ta raurawa bazai iya ganinta cikin yanayinnan Ba.
Da ido kawai ta kuresa yace baby laila Kiyi hakuri Nasan Cewa munyi dashi Kiyi hakuri kinji Allah ya jikan Sulaiman rungumeshi tayi tsam kamin ta fashe da kuka shima dai daskarewa yayi na wani lokaci domin rabon da susami kusanci irin wannan tun tana 12 barsu dai sukan rike Hannu once in aw while saboda Sabo dasukayi dayin hakan.
Kasa hanata yayi illa ma Daga baya ya zuro hannunsa ya rugumeta tsam.
Daidai lokacin su yazeed suka shigo ciki suma tunda bawani zaman makoki za’ayi Ba Dan basason bidi’a Dan haka babu mata a gidan sai waje ne ma mutane basu gama watsewa Ba.
Parking motarsu sukayi awaje kamin suka shigo suka ja suka tsaye baki a bude sallamar tasu ta makale domin abinda idanunsu sukayi artabo dashi ya Abubakar ne rungume da laila tan kuka yana shafa kansa da Hannu daya.
Kallon juna sukayi kamin suka sakewa juna murmushi.
Gira daya yazeed ya dagawa lukman yayinda lukman din ya masa thumbs up
Sidam sadam suka Shiga suka zauna a akujera yayinda ya Abubakar yace shh Dan Allah ki dena kuka sai lokacin laila ta bude baki cikin sarkewar murya tace ya abibi (yadda take kiransa) nikam na Shiga uku rayuwa tai min zafi.
Shafa bayanta ya farayi yace karki damu Komai zai wuce Allah ne gatan bawansa kuma ina tare dake ki daina kuka kinji tace to Ummi. Yace yes Ummi tana inane muje kiraksni inyi mata ta’aziya.
Kuka ta kara fashewa dashi tace Ummi ta fadi ankaita asubiti.
Kallon juna su yazeed sukayi alamun what ? Gaskiya rayuwar yarinyar yana garari.
Ya Abubakar kuwa Cewa yayi Kiyi shiru kinji zata zamu lafiya Insha Allah Kiyi hakuri ki daina kuka. Ko kinaso nima in miki kukane ya fadi hakan a muryar wasa. Girgiza kai tayi tana turo baki yasa hannunsa yadan ja kumatunta yace good girl murmushi tayi kadan yayinda yake goge mata hawaye.
Yazeed ne yayi gyaran murya yana Dan shafe sajensa, Adan tsorace suka saki juna laila tayi saurin cewa bari in dauko hijabi na mu tafi asibiti sannan ta gudu yayinda Abubakar ke Sosa kai yana Dan dariya yace a’ah su angwayene dakansu? Ai banjo shigowanku ba.
Gyada kai yazeed yake yana smirking irin ai dole yayinda lukman kuma ya fadi abinda ke zuciyar yazeed din.
Yace mutumina ai dole bazakaji shigowarmu ba irin wannan dumi da kake sha.
Chanja zancen ya Abubakar yayi ta hangar Cewa kun Shirya my tafi asibitinne? Sukace mukam a Shirye muke shiri ai saikai. Mikewa yayi yace ai nima na Shirya sannan ya nufi kofa yazeed yayi saurin rikosa tareda Cewa in-law dawo Duba rigarka dakyau. Lukman yace wani ai sai ya dauka dambe kayi.
Akunyace yadan Jade rigarsa squeezing din ya ragu. Lukman my man maganar nanfa bata Kare ba gara ma kaji.
Daidai lokacin laila ta fito. Gidan biki suka fara biyawa domin su dauki minal aje dubiyan da ita.
Fitowa sukayi a motan akabar Abubakar da laila daidai lokacin minal ta fito yazeed na kallonta ya saki murmushi.
Dan dunguransa lukman yayi yace my man kaima na….
ya Abubakar na kallon duk abinda ke faruwa Dan haka shima murmushi yake amma ba bakin tsokana.
Cikin gida ko zaliha ido ta rufe tace wallahi sai ta bisu. Aka buga aka raya tace Sam haka aka hakura akayi yarjejeniya da ita Cewa in aka barta toh Idan ta dawo zataci abinci.
Laila ko tana hango minal Yan hanjin cikinta suka kada domin ko bazata manta sanda suka tana haduwa sau daya ba sanda ta biyo ya Abubakar itada Sulaiman, minal ta dawo Daga islamiya ta mata duka Wai Dan tasha ruwa da kofinta. Shekaru 6 dasuka wuce.
Gaishesu tayi kamin su masa Shiga zaliha Kamar an jefota da takalmi a hannu.
Minal ne ta zaro ido Adan tsorace tace zaliha me kikeyi awake?
Lukman ne yakalleta sannan ya kalli yazeed domin a tabbatar masa.
Kai yazeed ya gyada masa alamun itace matar tasa take yaji zuciyarsa yayi masa nauyi domin kuwa bayada interest a bakar Mace shiyasa ma yakeson ayush abinda bai sani ba shine ayush bleaching tayi.
Kara analysing dinta yake yazeed shima ya dunguresa Kamar yadda yamai dazu sannan kasa kasa yace inyi magana ko inyi shiru? Still idon lukman na kan zaliha yace yanzu fito kayi?
Ya Abubakar yace Inlaw barshi ba yanzu zamuyi magana ba sai nan gaba.
Zaliha ko binsu kawai take da ido,yazeed yace kai dallah kamo matarka kasata a mota mu wuce. Ya danyi hesitating kamin ya taka izuwa wajenta ya kamo hannunta. Wani yar yaji amma ya basar zaliha kam da hankalinta baya wajen batamasan an riketa ba ta janye hannunsa taje ta shige motar kamin tace Wai me kuke jirane? Yadda tayi magana Zaka rantse uwar su ce babu Wanda ya mata magana illa shigewar da sukayi.
Lukman ke tuka motar yayinda yazeed ke gefensa sai a abaya kuma minal tana owner’s corner sai zaliha a gefenta sai laila a tsakiya sai ya Abubakar a karshe.
What do u think of laila? Kuna sonta?
Next chapter is a boom💥.
Takuce karamarsu babbarsu
Miss untichlobanty💕
23 November, 2019.
[1/11, 2:28 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @[email protected]🌹
CHAPTER 44
Yazeed ne yasa Hannu ya gyara mirror yadda zai iya hango minal abinda bai sani Ba kuwa shine lukman ke Satan kallon zaliha ta mirror din Dan haka shima ya hararesa bayan Yan sakanni yasa Hannu shima ya
Juya dauke kai yazeed yayi kamin shima yasa Hannu ya kara juyawa.
Duk abinda ke faruwa ya Abubakar bai lura domin duk hankalinsa ya ta’allaka a yadda yaje zaune kusada laila Dan haka ya kafeta da ido yayinda take wasa da Yan yatsunta ganin yadda ya kafeta da ido bazata iya kallonsa ba.
Minal kuwa window kawai take kallo tana tunanin rayuwa yayinda zally tayi zugum da alamu ta tafi birnin China.
Yazeed da lukman a tare suka kai hannunsa zasu juya madubin kallon juna sukayi yazeed ya harareshi shikuma ya sakar masa murmushi.
Lukman ne ya kalli cikin mirror din Anan ya hango abinda ke wakana a duniyar su Abubakar.
Nuni yayiwa yazeed daidai lokacin suka iso leka mudubin yazeed yayi suka fashe da dariya.
Zabura yayi yace har Muna ido ne ? Lukman yace bamu ido Ba Muna hanya tukunnan suka kuma fashewa da dariya su minal Kam da basu gane meke faruwa ba suka tsaya kallonsu.
Fice wa sukayi suka Shiga asibitin. Wata nurse suka tambaya Inda aka ajiye Ummi din ta nuna musu tare da cewa su Shiga bibbiyu saboda ba’ason hayaniya nan dai suka fara Shiga.
A take laila ta fashe da kuka dakyar dai aka lallabata kamin min sukayi hanyar gida.
Mayar da zaliha gida sukayi,laila kuma aka kaita gidan Kanwar mamanta.
Ya Abubakar Kamar zai mayar da ita ciki. Sai bayan isha’i suka Koma gida, yazeed yayi sallama da lukman tare da Cewa akwai abinda zasu tattauna goben lukman yace ai baki daya kakeson yin magana Ba nima akwai maganar da zanyi dakai.
Shigowa ciki sukayi kamin yacewa minal tayi wanka ta Shirya ta sauko taci abinci Toh tace sannan ta sauko.
Gyada kai tayi sai ta tuna bayason gestures sai tace Toh sannan ta haura sama.
Wanka shima ya Shiga yayi sannan ya saka kayan baccinsa ya sauko yana Cewa yunwa nakeji amma hanji na ya daure maybe I should take some cappuccino.
Sofa ya samu ya zauna kamin ya janyo wayansa ya fara scrolling messages.
Minal ce ta sauko cikin wani farin rigan bacci na satin amma Ba shara shara bane saide yana like mata a jiki once in a while.
Kallonta yake tayi har ta ido gabanshi bai ankare ba tace gaji still kallonta yake.
Hannunta tasa ta tafa a gaban fuskansa tace nace maka gani.
Hannunta ya kamo ya janyota ta fado jikinsa kokarin tashi ta fara yi ya kankameta sannan ya Daga mata gira daya yace sannu da zuwa.
Kiciniya ta farayi tana Cewa ni Dan Allah ka sakeni Wai na maka kama da yar iska ne? Murmushi yayi yace Kayan jikinki ya amsa mini wannan,sannan tunda gaki kwance ajikina ai kinzama yar iskan ko turo baki tayi ta fashe da kuka ni wallahi ba yar iska bace yace time will tell. Itadai bata kulasa ba banda ci gaba da magana da tayi tace to ai kaika janyoni kuma ka wani rikeni sai kace zaka mayar ni ciki yace to wa ya sani ko cikin zan mayar dake.
Ganin babu sarki sai Allah yasa yasa ta kwanta luf ajikinsa babu abinda ke tashi a parlourn sai sautin numfashinsu kasa kasa minal taji yace “sai Anyi magana mutum yace shi ba Dan iska bane.
Tace me kace yace tunani nake. Harararsa tayi sannan ta kuma kwanciya can sai yace Wai meyasa bakison kirana da suna nane ? Saide kawai ki fadi magana,Ko kuma kicemin oga sir. Ko bakisan sunana bane ?
Girgiza kanta tayi a kirjinsa tace na sani mana ba kaima baka kirana da sunana ba saide ka dinga cemin insaram yace to mene sunan nawa?Dago da kanta tayi tana washe ha’kwara ita a dole kunya tace kawo kunnanka kaji.
Matso da kunnansa yayi a hankali kuma a kunyace tace oga ya..zeed.
Sanda tsikar jikinsa suka tashi domi. Tunda yake bai tabaji sunansa yayi masa dadi Kamar yadda yayi a bakinta ba.
Dan haka yace me ki kace ?ma’ke kafada tayi alamun bazata fada ba.
Puppy face yayi Yace please my insaram! Turo baki tayi tace ba gashinan ba kana sake cemin insaram yace to na daina Idan kika fadamin sunana to zan chanja miki suna.
Hannu tasa ta rufe fuskanta sannan tace oga yazeed
Yace to ki cire ogan tace yallabai zansa ?yace a ah tace to yaya kakeso Insa maka yace ah ah kawai ki kirani da suna na.
Tace a ah ba tarbiyya bace in kiraka da sunanka ko ba Komai ka girmeni.
Murmushi yayi yace beauty is secretly trying to be romantic da muryar tsokana. Turo baki tayi cikin shagwaba da wasa tace wallahi ya yazeed da gangan kake min turanci Dan kasan ban iya ba yace sorry Toh na daina karki damu kema zan koya mini turanci. kinaso ki Koma makaranta gyada kai tayi yace good zannayi miki lesson a gida inyaso sai Kiyi jamb da WAEC ko ? Tace eh yace beauty tace Waye beauty kuma yace Kece mana Sabon sunanki kenan. Ya miki? Ta gyada kai tare da Cewa eh yace kinsman ma’anarsa tace yana nufin kyau ba? Smiling yazeed yayi sannan shima ya gyada mata kai yadda take mai sannan yana kumatunta yace Ashe de beautyn tawa ba laifi.
Shiru wajen ya sake dauka kamin yazeed ya sake Cewa beauty ta dago ta kalleshi yace inason ki saki jikinki in Muna tare kinji? Ta gara kai yace kinaso ki zama kawata ? Ta sake gyada kai turo baki yayi yadda take mai inya mata abinda bataso yace bazakimin magana ba? Tace inaso in zama kawar taka. Tasar da ita yayi ta daina shima ya gyada zamansa Daga kishingida sannan ya miko mata Hannu yace friends? Shaking hannunsa tayi yace bakice friends dinba tace friends sai suka kyalkyale da dariya.
Daidai lokacin cikinsa yayi masa karar yunwa abinda bai tana faruwa dashiba ko a mission kuwa.
Pouting yayi yace beauty yunwa nakeji tace muje kaci abincinka to yace nope cappuccino zansha tace cup…po mene? Yace cappuccino kin gaba sha ? Girgiza kai ya harareta tace a ah.
Yace okay muje kitchen in nuna miki yadda akeyi kai kawai ta gyada suka nufi kitchen dauko duka ingredients yayi sannan ya nuna mata yadda akeyi tace kai Ashe da sauke itama ta hada wani cup karba yayi ya murna yaji yayi dadi sosai zai iya rantsewa bai tabashan cappuccino me dadinshi ba.
Kurba itama tayi kamin ya riko Hannunta suka hau kan kitchen island suka zauna.
Yazeed nasha ahankali yayinda a kurba uku ta tada nata har tana kwarewa yazeed yace sannu bari in dauko miki ruwa tace barshi kawai bari in hada lamurje (lemonade) Insha saboda wannan cappuccino din maka na Daga min zuciya okay kawai yace
Lemon tsami ta dauko yace Kiyi ahankali kada ki yanke tace Toh. Lemonade ta hada tana kokarin saka sugar taji cikinta ya wani murda Dan dafe cikin tayi amma Ba tayi magana ba yazeed ya lura domin tunda ta fara hade hadenta yake binta da ido.
Ajiye cappuccino dinshi yayi yazo ya rikota yace lafiya tace babu kawai sai ta saki kara kadan yace ki fadamun menene?
Girgiza kai kawai tayi sannan ta dauko lemonade din tace sha kaji yayi dadi? Kurba yayi yace yayi sosai ma kuwa kin tabbata you are okay tace eh sha Rabi sai kaban in shanye inna na cemin duk sanda mutum taci abinci to Tasha ruwan lemon tsami saboda yana taimakawa wajen narkar da abincin.
Kara kurba yayi sai yaga minal tana hade fuskatana cije lebe.
Ajiye cup din yayi ya dafa kafadarta da hannu biyu amma kamin yayi magana minal ta saki kara Innalillahi ya yazeed cikina! kamin kace me kumfa ya fara fitowa Daga bakinta.
Na Shiga uku ni yar mutum 2 jikar mutum 4 me kuma ya sami minal?
Lemme kuku run for my life before you kill me!
Miss untichlobanty💕
24 November, 2019.
[1/11, 2:28 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @miss_untichlobanty🌹
CHAPTER 45
Sulalewa tayi Take yazeed ya bita Ya tsuguna fuskanta cikin tafukan hannunsa yace ke rosy cheeks! Rosy cheeks ! Menene? Kunfan dake kara bulbulowa a bakinta ke kata Daga masa hankali.
Cikin shakewa da kafewar murya minal tace ma..d..dara. Ganin kamar bakinta yayi motsi yasa yazeed ya saurara da tamboyin da yake mata Dan ya rikice.
Ahankali ta sake Cewa mad…darrr..aaa kamin wani kunfa ya kuma fito wa Daga bakinta.
YAZEED yace madara? Ta rufe idonta ta bude a hankali alamun eh. Da Sauri ya kwatar da ita ya mike ya dauko madara ya bude ko kallon Inda kofi suke beyi Ba ya kafa mata.
Tana fara sha ya sauke ajiyan zuciya Wanda yayi dadai da murdawan da cikinsa shima yayi.
Basarwa yayi amma murdin da cikin ta kara yi yasa yayi sauri zau ajiye gorar madaran daya kawowa minal.
Minal kam ta lura da yanayin yadda yake yatsine fuska Dan haka a take tayi saurin sa hannunta ta hade gorar da hannunsa takai bakinsa daya fara zubda kumfa.
Sanda ta tabbata ya shanye kamin ta kwantar dashi a wajen jiki babu kwari ta nufi fridge ta dauko ruwa da wani madaran sai kitchen towel.
Bakinta ta goge sannan ta goge masa nasa bude ruwan tayi zata kafa abaki taji muryansa kasa kasa yace ki dau kofi. Ba musu ta dauka ta zuba tasha sannan ta zauna ta daura kanshi a cinyanta sannan ta bashi ruwa.
madaran ta kara bude musu ta zuba cup din zata sha yayi saurin mikewa Daga cinyarta Dan karfinsa ya fara dawo masa.
Pouting yayi Kamar yadda take masa kullum yace rosy cheeks ni zan fara sha. Dariya ta kyalkyale dashi saboda yadda yayi maganan Kamar wani Yaro.
Bashi tayi yasha sannan itama ta kafa kai tana sha, ji tayi ya fashe da dariya dan haka ta dago da idonta tana masa kallon dariyar me kake yi ?
Yace rosy cheeks literary we just kissed tace uhm? Yace munyi Sumba nida ke saboda daidai Inda na kafa bakina nan kika sa naki. Zaro ido tayi Take madaran ya kwareta sannu yayi mata ya shafa bayanta sannan ya bata ruwa.
Hararansa tayi idonta ya ciko da kwalla muryarta na rawa tace Nide wallahi bamuyi Sumba Ba danni ba….. Sai kuma tayi shiru.
Yazeed sarai yasan me zata ce dan haka yace uhmm? Tace babu sannan ta dauke cups din ta wanke ta nufi dakinta yayinda yazeed ya kira doctor tunda dare beyiba sosai 9:10pm nema.
Koda doctor yazo yazeed yayi masa bayani Dr din yace poison ne.
Yazeed yace ya sani. Dr din yace menene last Abu da sukaci kamin attack din yace cappuccino ne amma kuma abinda ya bani mamaki kullum ina sha ban taba samun attack dinba.
Doctorn yace lets check the expiring date then. Dubawa sukayi amma akwai har shekara 1 da wata 3 before yayi expire. Doctorn zan kaishi lab in bayar domin test dan something is fishy.
OK kawai yazeed yace ya raka Doctorn har bakin main door sannan ya rufe.
Dakinshi ya nufa ya kunna CCTV sannan ya tafi kitchen direct.
Forwarding Inda su tala sukayi su girki yayi making sure indonshi akan Ronan cappuccino powdern.
Chan bayan sun fita yaga Jennifer ta shigo tana sanda da waige aiko bata tsaya ko ina Ba ta dauko cappuccino powdern tayi mixing da powdered poison sannan ta zaro wayanta tayi kira kafawa a kunnenta tayi kamin chan tace angama aikinindai yasha to zai mutu murus…… gyada kai tayi kamin tace yes ma amma ma problem din baza’a budemin gate Ba sai da izininsa.
Shiru ta kuma yi da alamu tana sauraron dayan bangaren kamin tace yes ma karki damu zan labe da motansu ya shigo ni sai infita………..thank you ma.
Take ya dauki wayansa ya ranbadawa lukman text Cewa a nemo masa Jennifer ko a ina take a muce ko a raye.
Aikinsa ya fara a apple laptop dinsa amma hankalinsa Sam baya kan aikin da yakeyi hankalinsa ya ta’allaka ne akan wakeson kasheshi tunda acikin cappuccino akasa guban kuma shi daya ke shan cappuccino a gidan.
Bayan Kamar 30 minute wayanshi ya fara ringing dauka yayi ta dayan bangaren lukman yace sir mun samota a kawo motor park da alamu so take tabi motar asuba. Yazeed yace great! aikinka yayi kyau, Ina alfahari dakai.
Lukman yace thank you yanzu haka ma tana hannuna we tricked her to come with us.
Yazeed yace tayaya kuka yi ne?
Lukman yace my man Ba Kai daya bane charming fah kawai nuna mata Nayi ina bukatarta a gado Ba musu ta biyoni tana shigowa mota taga bani daya bane ta fara zagina tana kuka Wai na cuceta na yaudareta zanjawo a kasheta.
Dariya yazeed ya sheke dashi jin yadda lukman din ke kwatanta yadda tayi maganan yace shegiya ai kadan ta gani.
Minal ko bayan ta Koma dakinta wanka ta sakeyi ta canja rigarta sannan tasa hular baccinta ta nufi dakin yazeed domin yi masa tausa Kamar yadda ya umarta.
Koda tazo kofar dakinshi bude kofar tayi a hankali domin so take ta bashi tsoro Kamar dai yadda yara keyi.
Abinda kunnenta ya jiyo mata shiyasa ta tsaya cak tabbas Ba karya bane yazeed ne ke waya yana magana Kamar haka:
“Great aikinka yayi kyau ina alfahari dakai” wani aiki ne yayi kyau?
Wai tayaya kukayi ne?sukayi me?karde abinda nake tunani ne?kai noo yazeed bazai tana kokarin kasheni ba. Wata zuciya ne tace mata kin manta ya tsaneki? To amma in so yake ya kasheni me yasa ya CeCe ni? Kuma ai shima yasha.
“Shekewa yayi da dariya yace kadan ma tagani” tabbas damirin sunan mace yake aiki dashi towai me yake magana akai?
Ganin bazata sami answer dinta Ba yasa tazo gabansa tace ya yazeed dama so kake ka kasheni?
A zabure yazeed ya dago yana kallonta ido cikin ido…………..
🌹🍀🌹🍀🌹🍀
Zakiyya zaune gefen wata farar budurwa fat sai sharar kwalla take,Ba laifi tafi zakiyya kyau amma da kaga farinta kasan Ba na Allah da annabi bane.
I am sorry sis! Shine abinda taketa maimaitawa tana shafa bayan yarinyar wacca bazata wuce shekara 21 Ba.
Budurwacce ta kuma share kwalla tace Wai yanzu haka lukman dina yana tareda wata ko?
Girgiza kai zakiyya tayi tace baya tareda ita tunda kince baya sonta nima yazeed dina yayi auren amma ko kallon arziki baya mata ranan da na taho har jibganta yayi. Kidena kuka kinji sister AYUSH?
Let me kuku run for my life before ayi min duka dan yau Nasan zanbar fans Suna tsimayi na
Expect me soon!
Anyway result dinmu ya fito kuma it was masha Allah no problem.
Thanks for your du’as love yah😘
@mzz_untichlobanty 💕
26 November, 2019.
[1/11, 2:28 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 46
Wasu hawayenne suka kuma zubowa Daga idanun ayush sannan ta girgiza kai tace sister zakiyya karki bani fake hopes Dan Allah kinsan namiji abin tsoro ne ta iya yuwuwa yanzu haka yana tare da amaryarsa ya manta dani.
Shafa kanta zakiyya tayi cikin murya mai laushi da nuna Cewa ta damu da yanayin da cousin dinta ta Shiga tace little sis have faith kinji ? I know that you are brave, ko sanda parent dinki suka rash you were so brave right ? Gyada kai ayush tayi zakiyya tace Toh kin bani you can go through it and kinyi trusting lukman dinki ko? Ayush ta kuma gyada kai tare da Cewa eh kamin wani hawayen ya silalo zakiyya tace good since have trusted him and you are sure that he loves you then there is nothing to worry about dago da manta tayi ta kalli zakiyyan tace are you sure?zakiyya tace 100% sure now give me a smile kinji?
Murmushin dole tayi zakiyya tace ko Ba ke bafa now tashi muje kick abinci.
Girgiza kai tayi tace banajin yunwa, hararanta zakiyya tayi tace zaki tashi ko yaya? Mikewa tayi tana Cewa sis wannan kallon ai sai ki cinyeni dariya suka fashe dashi kamin suka wuce dinning area domin cin da’am.
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
What!? Minal me kike nufi me zaisa in kasheki? Harara minal ta aika masa kamin tace abubuwa dayawa. Wato dama duk wannan abubuwan dakake min kanayine saboda in na mutu kar a zargeka?minal ta fadi hakan tana mai daga murya.
Tsawa yazeed ya daka mata ya daka mata yace banson hauka fah kodan kings ina Daga miki kafa shine zaki kawo mini rain in hankali ? In da inason na kasheki ne da tuni na kasheki.
Hararar sa tayi da rinannun idonta muryarta na rawa alamun zata iya fashewa da kuka at any moment tace amma wallahi bantaba nadamar aurenka Ba irin yau Nayi kuskure Dana yarda dakai Ashe Dama kai me kisan kaine? Ashe kasan abinda ka tanada shine harda cemin Wai mu zama abokai,Dama zaka iya min haka? zuciyata ta raurawa har yanzu na kasa yadda Cewa kanason ka kasheni, ya yazeed ka tasheni kacemin mafarki nake Ba dagaske bane,Ba kasheni kakeson yi Ba.
Tsintsiyar hannunta yazeed ya kama ya jata har izuwa bakin kofar dakinsa sannan ya wancalar da ita yace Anyi kokarin kashekin Kiyi abinda zaki yi sannan ya rufe kofarsa.
Wani irin zafi zuciyarsa ke masa Wai yau shi YAZEED ABDULMAJEED UMAR aka Cewa yana kisan kai? Da alamu sakarwa yarinyarnan fuskar da yakeyi ya janyo masa matsala.
Zaiyi kokari ya nisanceta ko tayaya ne domin ta fahimci kuskurenta sannan ta fada hakuri kamin ya yafe mata.
Wata zuciyar tace uhm tunda kuke da zakiyya ta taba baka hakuri ne inba tanada wani agenda ba.
Sai alokacin ya tuna da zakiyya yace ko ina ta Shiga oho bako waya? I will call her tomorrow.
Da sake sakennan ya fara bacci tare da aiyana irin azabar dazai ganawa Jennifer harsai ta fada masa Wanda yasata wannan aika aika.
……………..
Minal ko yana rufe kofarsa ta fashe da kuka. Sanda tasha kukanta ya isheta sannan ta mike taja kafafunta jiki a sanyaye taje dakinta. Itakam ta Shiga uku da rayuwarnan da badan kartayiwa Allah butulci Ba da tace inama ta mutu Dan wallahi sanda wannan abun ya farune ta fahimci ta fada tekun son yazeed dukda ko bata tana yin soyaiya Ba amma dai ai tasha jin abubuwa akanshi gashi ita Ba takaddun Hausa take karantawa ba, wannan sai zaliha wani ajiyan zuciya ta sauke me nawi tunawa da zaliha da tayi ko yanzu a wani hali take oho, sai yanzu ta fahimci ciwon da zaliha keji.
Yanzu da ace ya yazeed ne ya zatayi? Dukda ko yayi kokarin kasheta wallahi itanasonshi a hakan ma. To kode tayi kuskurene? Kode bashi yakeson ya ya kasheta ba? Kode wani zancansa daban yakeyi ? Kai ya cancanta ta bashi hakuri sannan ta nemi Karin bayani tunda ko a musulunci babu kyau zato.
Kallon sama tayi tace astagfirullah Allah na tuba,nikam naga takaina karfa in mutu yau mijina na fishi dani.
Mijina? Kai Ahe ban taba kiransa da mijina ba ta fadi hakan tana Washe hakora Kamar ba ita ta gama drama yanzu ba.
Kai Gaskiya bani iya bacci in banbashi hakuri ba ta fada a magana zuci. Saukowa tayi Daga gadonta tare da Cewa gadona kar kayi kewata yanzu zan dawo kaji ? Kamar gadon yana jinta (typical me😂 yeah I have that kind of connection with my bed and phone.)
Sautin tafiyarta Kadai ke tashi saboda yadda gidan yayi shiru. Koda ta iso kofar dakinsa knocking tayi a hankali taji shiru ta sake knocking still shiru
Murda hannun kofar take shirin yi sai alokacin ta lura Cewa Ashe kofar batada Hannu sai wurin saka pin ta ciki ne akwai handle.
Nambobi ta fara daddannawa amma koda tayi sai uku duka wrong sai kofan yace bazata iya sa’a ba sai after 15 second itako da ba ganewa tayiba taci gaba da dadaddanawa.
…………………….
Yazeed kwance a dakinsa har bacci ya fara daukarsa yajiyo taku na kara matsowa kusa da dakinshi kuma Idan ba kuskure yayi ba takun minal ne tayaya ta Shiga side dinsa ? Gush Ashe ya manta be rufe koda ba thank goodness kofar dakinsa in a rufe ba’a iya budewa ta sake sai ansaka pin da ace ba minal bace fa ?
Dawowa yayi daga tunanin da ya shiga jin minal ta fara knocking kamin kuma ta fara daddanna pin.
Yanaji machine din nata dit dit dit dit dit zu! Har sai uku alamun pin din ta is wrong amma yaji minal ta cigaba da daddanawa.
Tasowa yayi yazo bakin kofar yadda zaiyi magana ta jishi ba sai ya daga murya ba saboda girman dakin.
Yace ke dallah kibar nan wurin karki batawa mutane kofa aiko minal tanajin yayi magana tace ya yazeed Dan Allah ka bude Dan Allah baice Komai ba ya Koma yayi kwanciyarsa.
Minal ko jin shiru bai kara magana ba yasa ta jingina da kofar kamin tace Dan Allah kayi hakuri Nasan Nayi kusukure Dana zargeka ta fadi hakan tana shirin zubda kwalla.
Mamaki ne ya cika yazeed Wai hakuri ta bashi kuma ma da wur wuri haka ? Chabdi ai inda zakiyya ne wallahi saide ya mutu.
Baice Komai bayayi kwanciyarsa,can yaji Kamar shesshekan kuka wani zafi yaji zuciyarsa tamaisa amma ya daure wajen Cewa in kin gama kukan kibarmin side dina sannan karki sake ki kara zuwa inda nake.
Kuka ta fashe dashi tace Dan Allah karkayimin haka ya yazeed kayi hakuri bazan karaba.
Jin shiru yaji kulata yasa ta Koma dakinta zuciyarta cike da damuwa yanzu ita ta yaya zata bashi hakuri bayan yace bayason ya kara ganinta? Wani kukan ta kuma bingirewa dashi har bacci barawo ya saceta.
Good morning na cika alkawari,please make sure you spread a smile on my face comment and vote fah
Have a good day bye
Miss untichlobanty💕
28 November, 2019
[1/11, 2:28 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 47
Da safe jiki babu kwari minal ta fito ta fara aikinta koda ta kammala,tayi wanka sannan lokaci zuwa lokaci takan sauko ta Duba dinning table ko yazeed ya sauko domin ta share dakimshi tunda yace bayason ya kara ganinta.
Komawa tayi dakinta ta zauna Jim kamin ta janyo wayarta sai alolacin ta tuna batada numbern zaliha kawai sai kawai taje gaban madubi ta shafa powder da lipstick saboda rage lokaci Kuma tayi kyau Ba laifi.
Fitowa tayi daga dakin aranta tana Cewa Nasan ya fita ma tunda safe kuma ko na hadu da shi ma nuna masa zanyi ina fushi dashi muga yadda zaiyi. Murmushi tayi kamar wata shashasha ko yadda yara keyi Idan sun kulla wani abin.
Laundry room ta Shiga ta dauko kayansa set 2 data goge dazu ta nufi part dinsa koda ta Shiga Ba kowa kuma parlourn nasa ma da duhu alamun babu kowa tace Ahe duk jirannan danayi na banza ce bayanan ma.
Ta bangaren yazeed kuwa Kamar jira yake ta Koma daki sai gashi ya sauko, kitchen ya nufa ya dauko hollandia yoghurt plain flavour saboda na fridge din parlourn sa ya kare sannan ya dauki cup ya fita.
Dakinsa ya Koma yasha yoghurt dinsa Dan baya mood din cin abinci. Kwantawa yayi abinsa ruf da ciki yana mai kashe wutan dakin sannan ya rufe idanunsa once in a while yana murmushi.
Da confidence dinta ta tura kofar dakin Dan ba’a rufe kirif take ba sai ta dauka ko ya bar mata ne Dan tayi shara Kamar yadda yasaba bari Dan haka bata kawo Komai cikin ranta Ba ta shigewarta.
Hijabin dake jikinta ta cire tayi cilli dashi akan gado sai kan fuskar yazeed Wanda dama tun dazu yaji takunta kuma yasan ta shigo dakin amma ita batasan da zamansa Ba. Baice uffan Ba balle ya motsa yayi luf cikin bargonsa sai kansa dake waje wanda yanzu yake lullube da hijabin minal. Tunani yake aransa yarinyarna badai sa hijabi Ba kam. Allah yasa da kyakkyawar niya ce.
Ajiye kayan tayi akan stool kamin ta dafe goshinta da hannunta tace ni yanzu ya zanyi ? Kullum yananan yana budemin wannan yar iskanci kofar dakin kayan nasa to yau kuma bayanan.
Kicin kicin tayi da ido tace Idan na kamo yaya yazeed dinnan sai na naushi bakinsa. Sai kuma ta kyalkyale da dariya tace Wai wayaganni na danne ya yazeed sai jibgarsa nake.
Wutan dakin ta kunna kamin ta dauko kayan aikinta. Ganin bargon NASA a wargaje yasa tace kai Ashe ya yazeed dinma kazami ne fadin jumlar tayi daidai da janye bargon aiko atake ta kwala ihu zata arta a guje yayi saurin wantsalota ta fado jikinsa kokarin tashi take tanata tuttureshi amma ya riketa gam hannunshi ta fara mintsini tana Cewa ya yazeed ni ka sakeni nifa Ba yar iska bace. Bai kulata Ba illa ma tashi da yayi zaune sannan ya ajiyeta akan gadon couch ya Koma ya zauna sannan yace rosy cheeks gyara gadon kizo in fada miki wani Abu. Dan hade fuska tayi tace me zaka fadamin? yace sirrine a kunne ma zan fada miki tace toh……….
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Zakiyya zaune a parlourn gidansu Amarya tana oiling ma ayush din gashi Wanda Ba yabo Ba fallasa.
Wayanta ne ya fara ringing ta dauka kamin tayi magana akace madam the boutique has been on fire mun kira fire service sun kashe but we couldn’t retrieve our goods.
Zakiyya da batasan sanda mike Ba tace what?how comes? Are crazy? incoming call taji hakan yasa ta Duba ganin sectary dinta ne yasa ta datse da gaggawa tana mai Cewa hello maryam wani irin nonsense nakeji Wai boutique ya kam……….
Bata karasaba Maryam tayi Sauri Cewa Ba nonsense bane ma munyi gobara, the came out of no where. Yanzu haka ina hospital saboda na none a gefen hannuna amma Ba wannan Ba new boutique dinma an Shiga an kwasge kayan tas sanna aka rusa ginin.
Take zakiyya ta yanki jiki ta fadi kasa sumammiya. Ace sukiyar da tayi shekara kusan 5 tana Tarawa cikin minti 5 babu su?ina impossible.
Inda Allah ya taimaka baki nasu wani hallara Ba tunda har yanzu saura 4 days a fara shagalin bikin ma Dan haka akayi asibiti da ita.
Sanda tasha drip 6 a rana daya dukda ko bata farfadoba saboda tsabar shock.
Yan gaisuwa kam sun kasa karewa an mayarda asivitin Kamar gidan Suna sai Shiga da fice ake.
Ayush zaune akan wani kujera a gefen gadon zakiyya taga Kamar hannunsa yana motsi. Rike hannun tayi ta fara jijjigawa tana kiran sis?sis sannu kinji ? A hankali zakiyya ta bude idanunta aiko babu bata lokaci hawaye sukayi sallama suka bemi mazauni a idanunta.
Mamanta ne tazo kusa da ita tana lalkashinta kamin tace Kiyi hakuri zakiyya akan namiji kike Neman kashe kanki? Sakinki yazeed din yayi ayush ne tayi saurin Cewa gaba mama saki kuma ? To mema zakiyyan tayi da za’a saketa?
Mama tace to inva saki Ba mezaisa ta sume har gadon asibiti caraf akaji zakiyya tace dukiya, dukiya itace abin da ta janyo.
😭mama dukkan dukiyan Dana Tara sun tafi,mama tace ban ganeba, zakiyya tace Nayi gobara babu abinda ya fita a boutique dina.
Dakin dake cike da mutane ne ya kaure da Inna lillahi wa’inna ilaihi raji’un.
Nanfa Yan Jaje ma suka fara rububi anata kawo gudun muwa.
🌹…………………
Abangaren malama zaliha kam Ba kanta Dan yanzu tadan dawo daidai Inda tace Allan katafur sai an nemo lukman ya saketa, ita bazata iya cin amanan Sulaiman Ba. Mahaifinta da aka sallamo washegarin faruwar abin ya nuna farinciki sosai dajin Wanda ya aureta.
Ganin dai kowa yanason auren yasa ta saduda amma da sharadi bazatayi zaman aure dashiba. Side ido suka zuba mata Suna kallon ikon Allah so saikace hauka? Allah dai shi kyauta ya kuma bata lafiya Dan gani suke ta tabu.
🌹……………………..
Laila na zaune a dakin da mahaifiyarta ke kwance rai a hannun Allah. Aunty kuma ta Koma gida bata dawo ba goje ya bankado kofar dakin. Harararsa tayi tace me ya kawoka? Murmushi yayi cikin muryarsa ta Yan shaye shaye yace rayuwar Abubakar na cikin hatsari.
Laila tace what? Wani Abubakar din ? Yace Abubakar Yusuf dai da kika sani Kiyi sauri.
Batasan Inda take wulla kafunta Ba hankalinta tashe tana rokan gone da ya hanzarta kar wani Abu ya sameshi
Koda suka fito farfajiyar asibitin babu kowa Duba da Cewa magriba tayi wasu masallatan ma har sun kira sallh matse bakita yayi kamin ya cusa mata tsimma ya daure sannan ya sakata a Booth.
Figar mortar yayi yabar farfajiyan asibitin wani gida ya kaita ko ince irin dakunannan da samarin yanzu Yan Abu yarima ashana kida,Yan zaman kashe wando keyi. Banda warin sigarin ,hamamin amai da zarnin fitsari babu abun da dakin keyi Ba Komai bane a ciki illa katifa sai karamar TV da wata akwati daya sai kwalaben giya a gefe da dusan sigari.
Cirota yayi Daga booth din ta hada gumi tayi jagab ya fara janta zuwa cikin dakin, turjewa ta farayi ya gaura mata mari take ta fashe da kuka. Hankadata ya dingayi har ya wullata kan katifan sannan yace zan since miki baki domin ya zama dole in dan dana su amma Idan kika sake kikayi ihu kinga wukannan daina Burma mini ita da fatan kinajina ? Hararsa tayi yace wallahi wannan kallon wani irin shauki yakesamin.
Since bakin yayi kamin ya kara da Cewa gara kiban hadin kai muyi mu gama lafiya asirinmu a rufe.
Tace wa’iyazu billah aini ina Neman gafarar ubangijina na shigowa wannan dakin da kuma zama a wannan katifar da bansan sau bawa akayi zina akanta ba. Ka since min hannuna! Bara kaji Wallahi tallahi karshenka bazatayi kyauba.
Kuma haihuwarka asarar nakuda da ragon Suna ce.
Wani mari ya kuma dauketa dashi wannan karan harbakinta sanda ya fashe. Ihu ta kwala tana kiran sunan mahalliccinta. Bata ankare ba taji goje ya danneta yana kokarin kai mata kiss kakkauda kanta ta fara yi babu abinda take tunowa sai yadda ya Abubakar zaiji inya riski wannan labari.
Cikin rashin sa’a goje ya cafki bakinta yana kokarin tura harshensa ciki. Ganin ta rufe bakin kam yasa ya matse mata bakin da hannunsa badan task ba ta bude ta mai ja masa Allah ya isa.
Aiko harshensa yana Shiga bakinta ta fara kwaranyo amai.
Cire bakinshi yayi Daga nata ya fara zabga mata Marika sanda ya ajiye mata takwas lafiyaiyu daidai lokacin Allah ya taimaka mata hannunta ya since
Kokarin Daga mata Riga goje ya fara aiko nan suka kama kokuwa Kamar ba gobe.
Yaga rigar yayi ya fara kokarin rabata da pant dinta amma taji yarda tun tana iya tureshi har ta kasa hakan yasa yayi nasarar zare wandon nata yayi wulli dashi.
Wani irin zafi taji a mararta ta kwalla ihu YA UBAN GIJI NA daganan bata kara ganin komaiba.
😭😭😭 oya join me along let’s cry!kuzo muyi kuka tare this chapter is so heart touching.
Long chapter ne so I expect you to to share kuma Ku cika min comments section da COMMENTS.
me kuke tunani game da wannan chapter?
Sai anjima wallahi bacci nakeji yau ba update din dare.
Takuce karamarsu babbarsu wato ;
Miss untichlobanty💕
30th November, 2019
[1/11, 2:28 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by @mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 48
Ruwan sanyin da taji yasa ta bude idanunta batare da ta shirya ba, dishi dishi take gani har Komai ya zamo mata tar.
A take ta zauna dukda ko irin azabar da maranta ke mata,babu bata lokaci duk abubuwan da suka faru da ita suka dawo mata.
Kallon jikinta tayi taga kusan gabadayan kirjinta a bude.
Bedshit din da yake dukun dukun taja ta rufe jikinta badan ranta yaso ba.
Kallon dakin ta farayi jiki a bari saboda sanyin da takeji taga goje da Rigarsa a kafadarsa zaune gefen kafarta da Goran ruwa yana cin shinkafa da wake sannan sai ya busa sigari ya kara wata lomar.
Janye kafarta tayi Daga kusa dashi tana mai jin daci a zuciyarta.
Sai alokacin yace Ashe kina Raye aina dauka kin mutu ne shiyasa na Zuba miki ruwan zanyi Dan tabbatarwa. Zo muci abin ci kinji. Sannan ya kara wata wata loma.
Kallon sa kawai take Dan batasan abin nasa yakai haka ba tace Allah ya kiyaye inci da Hannu na yace in baki cita ba ai kinyita,ina fata ma Nayi ajiya.
Kuka ta fashe dashi wannan karan mai sauti tace amma wallahi ni ban taba Sanin Cewa kai Dan iska tsinanne Mara mutunci bane sai yau,yanzu……
Tas ya wanketa da mari yace ke yarinya iya bakinki,baki isa ki fada mini maganar banza ba kuma Anan zaki zauna harsai sanda naga daman ki tafi zaki tafi.
Tace wallahi……. Wani Marin ya kuma dauketa dashi yace ba nace karki kuma yi min magana ba to bari kiji babu Inda zaki ko mutuwa zakiyi.
Wata kakkausar muryace a bayansa tace kaima baka isa ba kuma kayi kadan. Bai ankare ba yaji an damkosa ta baya aka jibgarsa Kamar Allah ne ya aikosa.
Gwara kansa yayi da gini sannan yace lailar?lailar kayiwa haka?toh wallahi ba me rabaka dani yau sai Allah. Naushi ya dinga kirba masa yayi kaca kaca cikin jini. Kafa ya dinga masa a tsakiyar kafafunsa. Goje ganin Idan bai ceci kansa ba, to fa zai iya kasheshi Dan haka ya tattaro duk karfin dayayi masa saura ya hankadeshi ya gudu.
Da Sauri ya mike zai bishi laila tace barshi ai aikin gama ya gama.
Da gudu ya nufi Inda take ya rungumeta. Tsawo lokaci suka dauka a haka kamin yace Laila me yasa kika biyoshi bayan kinsan halinsa?Ashe bakida hankali?yanzu ga idonta nan ai ko me yace miki bai dace ace kin bishi Ba! Ya fadi hakan cikin Daga murya, fada, da kuma nuna Bacin rai.
Laila da zuciyarta ke mata kuna ganin ya Abu ya rufeta da fada, Ba tare da ya bata Samar maganaba, cikin gunjin kuka tace haka fa yacemin Wai rayuwarka tana cikin hatsari shiyasa banmasan sanda na biyosa Ba idona ya rufe har nabar mahaifiyata ita kadai😭.
Shiru ne ya ratsa wurin na Dan wani lokaci kamin ya Abubakar cikin murya me taushi da ban hakuri yace me yasa idonki ya rufe da akace rayuwata tana cikin hatsari?
Zuciyarta ne ta buga dum! Jin tambayar daya Watso mata Ba tare da ta Shirya amsashi Ba.
Shiko jin tayi shiru yasa zuciyarta tayi sabyi domin bai sani amsar da yakeson Ba. Ga mamakinsa yaga ta dago ta kalli cikin idonsa kamin tace SABODA INA SONKA! Yaya na Dade da Fadawa cikin tekun soyaiyarka tun kamin Nasan ciwon kaina.
Na Riga da na nutse kuma bana burin a ceto ni, nafiso ace na mutu acikinta.
Ya Abubakar Kam daya daskare yama kasa magana Dan ko ya bude bakinsa sai ya rufe ta. Bai masa mata Ba dukda ko tsabar dadi jiyake Kamar zuciyarsa zai fado Daga kirjinsa.
Rigarta da ajayi cillo da ita ya dauko amma me duk a yage take Ba anfanin sata take farin cikin dake zuciyarsa ta sauyu zuwa bakin ciki.
Wani kububuwan kishi ne ya taso masa yana sararsa. Idanunsa ne suka cicciko da kwalla sai alokacin ya lura da Laila wadda taci gaba da kukanta.
Tazarce ne ajikinsa Dan haka ya cire ya bawa lailan yace tasa ta samosa a waje yana jiranta acikin taxi.
Hannu na rawa ta karba shi kuma ya fice.
Tana mikewa taga jini duk ya bata katifar da Sauri ta danne bakinta domin kar ihun data kwalla ya fita.
Durkushewa tayi a wajen ta kara bude Sabin babin kuka tana fadin ka cuceni ka lalatamin rayuwata bazan tana yafema Ba.
Sanda tasha kukanta sannan sako rigar ta dauko yageggen hijabinta tayi gyale dashi yayi da tayi kunzugu da rigarta tunda har lokacin jinin bai tsaya Ba, sannan ta fito.
Direct gidansu ya kaita har cikin daki yace tayi wanka ta gyara jikinta bata ya siyo mata magani sannan kar ta Fadawa kowa abinda ya faru tunda yanzu dare ne kar hankali ya tashi. Gone sai ya kaita wurin minal tunda inna ta tafi Maiduguri da zaliha acewarta Idan tabar kadunan zata Dan manta da mutuwar inyasi Daga nan ma sai a kara mata gyaran jiki.
Juyawa yayi zai fice cikin shesshekan kuka tace dama Nasan Cewa bazaka aminta dani Ba!me zakayi da second hand Wanda Dan shaye shaye ya karbe mata budurcinta? Kayi hakuri Nayi kuskure danace ina sonka.
Dawowa yayi ya riko hannunta cikin nashi yace Niko nakeda abinda zanyi dake,kuma batun budurcinki banida damuwa tunda bada kanki kika hada ba,karkisa damuwar Komai aranki domin irin soyaiyar danake miki koke bakimin irinta.
Tace Nasan kana fadan hakan ne Dan kana tausaya min😩 wallahi Idan haka sona gara ka fadamin ya fiyemin alkhairi. Yatsansa ya daura akan lebensa yace shhhh ! Karkice haka, kinsan kuma bans miki wasa in ana serious magana wallahi ina sonki koda wannan Abu bai sameki ba ni zan aureki balle da ya kasance akwai faruwar wannan lamarin ki Nayi an kara narka min dalman sonki a zuciyata kuma in kikaga ban aureki ba to Allah ne baisoba now give me that beautiful smile of yours kamin in tafi.
Small smile tayi masa hawaye ya tsiranyo, goge mata yayi yace Idan kika kara kuka Nayi fada dake tace na dena wallahi.
Shafa kanta yayi yace saina dawo.
🌹…………………..
Abangaren su yazeed kuwa minal Adan tsorace da kuma jin haushin tabata da yazeed keyi ta gama gyara dakin zuwa taji gefensa ta tsaya fuskannan a hade tace gani.
Binta yayi da kallo tun Daga saka har kasa da tabbas kayan sun karbeta ba karya.
Hannunta ya riko zai zaunar da ita a cinyarsa aiko ta mike zinbir Kamar ta zauna akan kaya.
Tace wallahi bazan zaunaba karfi da yaji nifa na ganoka ya yazeed dinnan so kake ka miyar dani yar iska ko? Juyawa tayi zatabar dakin yazeed ya janyota luuuu sai gata akan faffadar kirjinsa…..
Anan zan dasa aya, ina godiya sosai da irin soyaiyar da kuke nunawa littafinnan
Ku sanarda Yan uwa da abokan arziki Wanda kuke ganin ya dace su karanta littafinnan.
DAN ALLAH KU SANAR DANI KO KUNAJIN DADIN LITTAFINNAN? SANNAN KUMA ME KUKESO NA KARA KO NA RAGE ACIKI?
Miss untichlobanty💕
3th December, 2019.
[1/11, 2:28 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 49
Kokarin tashi ta fara yi amma yazeed ya riketa kyam kuka ta saka masa tace idan ma magana kakeson fadamin ba sai in zauna a gefenka ba.
Yanzu so kake in name layinmu Na da su talatu suce na gama cika baki yanzu nima na zama kalarsu. Wallahi Idan baba yaji ub*ana zaici da takalminsa.
Yazeed da yayi sakoko yana kallonta yace wayace miki za’a ce miki yar iska? aike kinyi aure kuma nine mijinki Dan haka babu Wanda zaice miki yar iskanci Dan na tabaki. Ki daina damun kanji kinji ? Turo baki tayi tace Gaskiya saina tambayi aunty fauziyya nasani ma ko wayo kakeson kamin? Idan na fada mata yadda mukayi sai inji me zata ce.
Cikin wayo da dabara yazeed ya kwatar da minal gaba daya a jikinshi ba tare da ta lura ba yace ke in banda abin ki kin tana ganin Inda ma’aurata suka fitarda sirrinsu? Ko bakisan Cewa manzon Allah SAW yace: Idan ma’aurata suka shiga daki sukayi wani Abu sannan suka fita waje Suna yadawa to Kamar akan titin sukayi”
Tace kwarai kuwa an fadi mana a islamiya Toh amma abinda ban ganeba shine Wai wani Abu ake nufi ?
Kallonta kawai yazeed yaje cike da mamaki yayinda itako duk hankalinta ya ta’allaka akan gemunsa da take wasa dashi. aransa yace Gaskiya ina da aiki babba a gabana wannan yarinyar fresh karatu take bukata.
Yace kinason in koya miki abin ne ta gyada kai tare da Cewa em.
Hannunsa yasa ya dago da ita ta zauna still tanakan cinyar tasa yayin da take Cewa “kai Gaskiya sajenka lauhi sai kace…..” Ba ta karashe zancen ba sanadiyyar hade le’bensu da yazeed yayi guri daya kasa motsi minal tayi saboda gaba daya notinan jikinta sunyi sanyi, wani bakon al’amari aka bijiro mata dashi ba tare da ta Shirya ba.
Yazeed ko tsotsan lips dinta ya farayi kamin ya fara kokarin zura harshensa cikin bakinta amma ita dai tayi tsam tana jinsa yana abunsa janye bakinsa yayi Daga nata kamin yace lesson 1. Duk abinda na miki ki miyarmin kinji ta gyara kai a hankali yace good gwadamin yadda na miki yanzu.
Kwantar da kanta tayi a kirjinsa tace Gaskiya ni kunya nakeji!yace to aiko zanje na karo aure kuma irin zakiyya zan auto Wanda batajin kunya da Sauri ta dago da kanta tace Dan Allah kayi karka karo zanyi wallahi Idan ka karomin irinta na mutu da daya ma ya nakare? murmushi kawai yazzed yayi yace yi mugani to.
Gyara zamanta tayi sosai sannan ta rufe idonta a hankali ta daura lips dinta akan nashi Kamar yadda ya mata.
Wani irin yarrr sukaji dukansu biyu yayinda abin yazeed ya mike sosai. Tsotsa itama tayi sannan ta sake cikin mutuwan jiki yace kitabbatar kin rike Idan yaso zamu daura Daga step 2 in lesson 1,sannan ki dinga yin wanka ko wani lokaci kina saka kaya masu kyau shi zai kara bani kwarin guiwa wajen koyamiki karatun kinji tace um Dan ita jikinta yayi sanyi sosai.
Kwantawa ta kuma yi a jikinsa sannan ta dukunkune Kamar yar kulya babu abinda ke tashi sai numfashinsu.
Yazeed ne ya soma magana a hankali yace ji yadda kika lafe wa mutane a jiki ayi magana mice ke ba yar iska bace😜
Dukan kirjinsa tayi tace ai kaika miyar dani yar iska dama dance zama da madaukin kanwa shine kawo farin gashi. Yace to ya kikaji babin Yan iskan akwai dadi? Daga kai tayi akunyace tana murmushi Kamar gabuwa.
Dariya mai Dan Sauti kadan yazeed yayi yanajan kumatunta alamun tsokana yace rosy cheeks dina ta zama yar iska shagwabe fuska tayi tace banaso Dan Allah ya yazeed.
Yazeed yace Gaskiya ai nake fada gobe sai in kaiki amiki register ko ? Harararsa tayi ya mata gwaliyo. Yace amma ki daina cemin yaya ki samamin wani Suna fah.
Tace toh zanyi tunani ko ka cancanci hakan. Faking heart break yayi ya daura hannunsa a kirji,table baki minal tayi tace Wai me kakeson ka fadamin dazun? Yace kawo kunnanki kiji.
Matso da kunnan tayi sannan yace Abu uku ne kinaji ta gyada kai, yace so nake nace miki kinyi kyau sosai, sannan ki dena cilli da hijabinki ta ko ina ko kinason ki wulla akan Dan aljani ne?ta girgiza kai, kuma Idan kika kara cemin kazami to zan nuna miki kazantana Kingane ko? Tace eh yace good.
Tashi take kokarin yi zata fita yace ina zaki ? tace wutan abinci zan kashe in dibo nawa yunwa nakeji, yace me kika dafa?tace dambu ne.
Dan hade gira yayi yace dambu? me kuma wani dambu? Zaro ido waje tayi tace kana nufin bakasan dambu ba yace ban sanshi ba tace cabdi ! nikam bari inje inci abincina.
Yace ki zubo in gwada ci first time in history inji ya abincinnan naku na gargajiya yake ne?
Kallonasa take ido azazzare kamin abincin Dana Daga zakaci? Yq gyada mata kai kamin yace ko zakimin rowane? Girgiza kai tayi tace kaida abinka,Ai ban isa Ba. Shafa kanta yayi yace duk abina naki ne kinji? Kai kawai ta Daga.
Mikewa tayi har ta iso bakin kofa yace inkinsan kinyi kazanta ki barshi.
Bubbuga kafa tayi tace Allah Idan nahadu da inna ko, wato yadani take a duniya ko?
Ince na dena kazantar? Ta karashe magana fuskarta Kamar zatayi kuka.
Yazeed yace au dama kinayin kazantar yanzu ne kika dena? Gaskiya Daga yau zan chaja miki Suna kin tashi Daga rosy cheeks kin Koma YAR KAZAME.
Kuka ta saka tace wallahi Allah ya yazeed karmka sakamin yar KAZAME banasoooo😟
Kashe mata ido daya yazeed yayi tareda gwaliyo yace yar KAZAME yi Sauri ki dauko mana abincina😜
Fita tayi tana kara volume din kukan shagwaban da takeyi. Koda ta isa kitchen zuzzuba abincin tayi sannan ta danna kararrawar kitchen Kamar yadda tala ta nuna mata.
Aiko baifi 2 mins ba saiga tala tace aunty Amarya sannu da aiki minal tace sannunku ga abinciku nan sai wannan na baba sule ya dawo ba tala tace eh ya dawo ina zai iya zama da madam zakiyya? Ai ko dawasa bazaiyi kuskurennan ba.
Murmushin yaje kawai tayi Dan ta tsani akawo mata zancen wani. Tace taka nace ba; Dan Allah Ku daina muzanta mutum abayan idonta babu kyau,wannan gulmace kuma kinacin namansa ne Idan yayi Abu ba daidai ba in zaki iya magana Kiyi in bazaki iyaba ki bishi da addu’a domin kema kina kuskure ya za kiji Idan akayi miki hakan? Ki dena kinji.
Taka wacce jikinta yayi sanyi tace na gode aunty kuma Insha Allah bazan kara aikata hakan ba Allah ya yafemana zunubanmu minal tace Ameen.
Abincinsu ta dauko da plate biyu na ita da yazeed tareda kunun aya mai sanyi wadda tayi tun da safeta daura akan katon flate sannan ta nufi bangarensa.
Ajiye tray din tayi a parlon sa sannan ta Shiga ciki domin ta kirashi yanda ta barshi haka ta sameshi tace na kawo abincin yana parlour.
Da Hannu ya mata alamun tazo karasawa kusa dashi tayi ya miko mata Hannu alamun ta dagashi.
Gira daya ta Daga irin yadda take mata alamun Idan naki fa? Yace ‘yar kazame ai baki isaba sai kin dagni duk lomar dakikeyi karkicemin ta banza ce.
Yayi hakanne dan ya tsokaneta amma ga mamakinsa yaga tasa hannunta cikin nashi sai gashi ya mike.
Zaro ido yayi abinda bai taba yiba hakan yasa wani sihirtaccen kyawunsa ya fito cike da mamaki ya kamo dantsen hannunsa ya na lagutsawa itako ji take Kamar ana mata cakulkuli Dan haka ta soma dariya tana kokarin ta kwace.
Cikin sa’a ta kwace hannunta yazeed ya biyota yana fadin ai baki isa ba, ina kika samosa karfinnan yar kazame?kode namiji na aura ?
Haka suka dinga kewaye dakin Suna dariya kamin Daga karshe yazeed ya samu ya cafkota. Ga mamakinsa kawai sai ta rungumesa sanda ya dauki Yan sakanni ya dawo Daga shock din daya Shiga kamin shima ya kewaya hannunsa a kwankwasonta.
Babu abinda ke tashi a dakin sai sautin nufashinsu kamin minal ta datse shirun ta hangar Cewa nagode.
Yazeed yace namefa tace na Komai ma.
Shima yace nima na gode ta.turo baki tace kwaikwayona kakeyi?ya girgiza kai tace to kaima name yace nima na Komai dukanshi tayi a kirji sannan ta falfala a guje tana fadin aradu kwaikwaya na kayi.
Murmushi yayi kamin ya fito parlourn ya sameta har ta zuba plate daya zata zuba wani yayi saurin riko hannunta yace me kike shirin yi?tace abinci nake zubawa mana yace a wuri zakisa mana ta zaro ido a karo na 5 tace kana nufin tare zamuchi ? Ya Daga kai tace a ah ka……
Bata karasa Ba sakamakon pecking lips dinta da yazeed yayi yace banasin korafi zuba mana.
Zubawa tayi ta cika plate din harda tozo yazeed yace Wai mu bawa zamuci abincin ne ?tace mu biyu mana yace shine kika zuba dayawa haka sai kace mu 5 ne?
Murmushi kawai tayi ta rufe flask din .
Dauko plate din yazeed yayi yakai kan carpet yayinda yaje riko da dayan hannunta.
Masu Neman update gashinan an muku
Miss untichlobanty💕
4th December, 2019
[1/11, 2:28 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by miss untichlobanty🌹
CHAPTER 50
Janyota yayi har gaban abincin ya zaunar da ita sannan shima ya zauna itakam kallonsa kawai takeyi.
Idan tace ta taba tunanin yazeed zai zama haka to karya takeyi. Da bayan aurenta da sati daya wani ya fada mata Cewa yazeed zai zama haka da babu dalilin dazai hanata jibgarsa.
Shiko yazeed ganin ta tsareshi da ido yasa ya hura mata iska a fuska yace yar kazame ya akayi ne?ko duk Kyan nawa ne yasa ki yin muhawara da zuciyarki?
Bata rai tayi tace duk Wanda yacema kanada kyau to ya cuceka, yace zama ki fadi Gaskiya ‘Yan mata.
Plate din data rufo abincin ya bude aiko atake yaji wani irin kamshi ta doki salansar hancinsa hakan yayi sanadiyar cikinsa ta bada wani kqra kuuuuu.
Minal ne ta kyalkyale da dariya yazeed kuma ya turo baki yadda take masa yace yar kazame banaso! Gwaliyo tamai tace nima banaso.
Spoon ya dauka ya dibi loma daya ya fara taunawa wth a straight face. Minal da ta nutsu tana jira taga reaction taga ya yatsine fuska. Take idonta ya cicciko da kwalla yazeed ko harararta yayi cikinbdaga murya yace me wannan kika Fadawa mutane.
Take hawayen dake makale a idonta ya gangaro tace kayi hakuri ni wal………
Hannu ya Daga mata yace karki wani bani hakuri ya zaki Fadawa mutane abinci Kamar abincin Yan aljanna?so kuke na suma?
Tsayawa kallonsa minal tayi baki a bude yayinda ya sheke da dariya sanda yayi mai isarsa sannan.
Yasa Hannu ya rude mata bakin yana Cewa kar kuda ya Shiga bakinki,maganin mai cemin banida kyau.
Kicin kicin tayi da ido kamin takai masa naushi ya fara tarewa yana Cewa haba yar kazame na yi hakuri,haba yar kyakkyawa.
Hararansa tayi tace kaci sa’a.
Hannu tasa ta dumbuzo loma,yazeed Wanda ke shirin fauna lomarsa ta biyu ya kware a take saboda firgicin katan loman dayaga minal takai baki sannu tace masa sannan ta bashi ruwa yasha ta dawo ta gefensa tana shafa bayansa tunda dazu fuskantar juna suke.
Bayan numfashinsa ya dawo daidai yace yar kazame kicemin bana gani daidai tace da akayi me fa yace da gaske duk wannan lomar bakinki kika sa ? Ta Daga kai yace kafci ai wannan yakai inyi loma Biyar dashi. Tya kiga miko mata cokali yayi sannan shima ya dauka.
Spoon din yasa ya Dino daidai cinsa wani Dan Nasan a baking cokali yakai bakinsa yace lesson number 2, haka kakeson ki dinga cin abinci tace kafci wannan kawai kace na mutu da yunwa Gaskiya saide in gwada maka wani Wanda yafi wannan daina gani ko yayi.
Yace gwada mu gani. Cokalin ta cika sannan yakai baki yace atleast gwara wannan.
Tace to kauna lesson 1 dazan koyama shine ka dinga cin abinci da yawa bude bakinka ta fadi hakan tana ciko cokali, yace ke wannan yamin yawa ai so like in mutu?tace Allah sai kaci Idan Ba haka Ba kuma in daina kulaka. Masa bude bakinka kamin in zaneka ta fadi hakan Kamar da Dan shekara Bihar take magana.
Yazeed badan yaso Ba haka ya bude bakinka ta dinga dura masa itama tanaci sanda suka cinye tas.
Yazeed ji take Kamar an kika sa a wurin saboda irin cikar da cikinsa tayi.
Yace Inda in kara cin wani abinci sai bayan kwana 3 ya fadi hakan yana Dan nishi.
Minal ko dariya tayi alamun kana ruwa sannan tace ai bata in kara maka labari tuwo miyan taushe zamuci anjima kallonta yayi Adan tsorace yace menene kuma wannan tace zaka ganshi.
Yace to kije ki ajiye mana wannan abun anjima sai musha tace Ba sunansa abun Ba sunanshi kunun aya yace to kunun aya.
Yace yauwa har na kusa in manta duk dare zamu dinga yin karatu dake zan koya mini karatu da rubutu kamin ki koma makaranta,ko bakyaso? Washe baki tayi tace inaso mana Nasan baba zaiji dadi sosai in yaji wannan labari kuma Nayi alkawarin in maida hankali into karatu babu wasa yace good girl give me five ta miko masa Hannu sannan suka tafa Suna masu fashewa da dariya.
Mikewa tayi yace don’t forget after each lesson sai kin min tausana fa karki dauka na manta ne and also Daga yau karki kara yin wani aiki kinji kawai ki dinga share part dina sai ki mana abinci. Murmushi tayi tace na gode sannan taje ta ajiye musu jug din kunun ayan fridge din falonsa,tunda tasha dazu da safe shiyasa bata wani damu dasha yanzuba.
Bayan ta dawo ta zauna yace toh ni zan Dan fita kinsan Jennifer ce tasa mana poison acikin cappuccino Dan haka dole in tuhumeta Inji Wanda ya sata.
Minal tace ikon Allah mutum mugun ice,Wanda ka yarda dashi shine zai sokeka a baya Allah ka rabamu ka kuma karemu Daga sharrin makiya. Yazeed yace Ameen sannan ya mike domin ya shirya koda ya shirya cikin khakinsa yayi mugun kyau ya fito a parlourn ya tadda ita tana kallon TV yace Toh yar kazame ni na wuce tace to sai ka dawo Allah ya bada sa’a.
Yace Ameen Ba rakiya ne?tace muje Toh in rakaka.
Har bakinka main kofa ta rakashi zata rude kofa yace baki jiba tace um? Yace Daga yau in zan fita zaki dinga min bye bye hug and peck kinji ?tace Nasan me hug din amma me kuma peck?
Pecking lips dinga yayi yace shine peck. Hannunsa ya ware ta rungumesa tanata Washe baki itakam yanzu babu abinda zatayi sai godiya ga Allah Dan rayuwa ta ma ta dadi Alhamdulillah.
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
Da fatan ka yi aikinka daidai Dan banason kuskure irin na wannan banziyar arniyar Jennifer, nasa boka cuku cuku ya kaita gidanne dab tayi min aiki amma saboda rashin kwakwalwarta gashi an kamata.
Ta dayan Abangaren wayan ne akace ma babu wata matsala Nayi Komai daidai yanzu haka nabar gidan
Tace good I will transfer your balance yace thank you ma.
Datse kiran tayi sannan ta kara dialling wani number ringing biyu aka dauka tare da fadin shedaniya uwar shedanu,muguwa uwar mugu,dakalin majina a hauki a zame kihau uban mutum ki zauna daidai. Tawa ni kadai har abada Umarninki shine farin cikina.
Murmushi tayi tace daina Sakai kenan duk yadda raina ya baci to Dana kiraka nake wartsakewa.
Ya ake ciki da batun boka cuku cukun? Yace masoyiya yanzu nabar wurinsa kuma yace an gama Jennifer ko za’a kashe kowa dake numfashi bazata iya tuna Cewa ke kika sata aikin Ba balle ta fada tace good to me yaje bukata.
Saurayin yace yana bukatar jinin bakinka Kare da raguna uku ma aljanunsa naman kuma a soye ta tayi yaji sosai sai ayi dambu da naman Karen wannan nashine tace okay zan turo maka 500k sai kayi duk abunda ake bukata. Yace an gama my love tace to sweetheart sai anjima.
Wani number ta kuma dialling sannan tace da fatan kaga balance dinka yace eh na gani tace yauwa Gaskiya aikin yayi kyau boutiques din sun none kurmus shiyasa ma na kara maka akai. Sai kayi kokari duk kayan da kuka kwashen Ku kukai min warehouse din.
Yace ai nakai tun jiya tace excellent shiyasa nakeson aiki dakai baka disappointing dina. Yace na gode ma. Datse kirar tayi tana murmushin rashin imani tace just wait and see daina rushed rayuwarku gaba daya especially yazeed da zakiyya Dan kune salsalan matsalata.
🌹…………
Koda yazeed ya Shiga mota domin su wuce su hadu da tawagar convoy dinsu,lukman yace mutumina karka dauka ban gani ba. Yazeed yace ni kuma Allah ya sakamin tsanan Dan sa ido ba. Lukman yace to ai ba saka ido bane tunda ina wajen abin ya faru karara a vaiyane yazeed yace kaika jiyota ai shiyslasa tunda ban yarda a Shigo min compound ko securities Suna can nesa.
Amma Gaskiya mutumi na gode domin kuwa shawar da ka bani ita na dauka kuma yanzu haka in nace babu Wanda ya kaini jin dadi banyi karya ba lukman ya sheke da dariya yace anyi abin kenan?yazeed yace kaji matsalata Sakai to babu abinda ya faru. Lukman yace zama faru ai.
Gidan da aka ajiye Jennifer suka shiga. Gaba daya fuskanta ya kukkumbura ba’a ma iya gane kamarta.
Thank you for supporting me!
Don’t forget to share and comment
GOOD NIGHT
Miss untichlobanty💕
4th December, 2019.
6 – CHAPTER 51-60
[1/11, 2:29 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 51
Tana ganin YAZEED ta kara fashewa da kuka tana oga ka temakamin kayi min rai wani soja ne ya naushi bakinta. Atake hakori daya ya balle ya fado aiko jini ma yace baza’a barni a baya ba.
Yazeed ne yace let go of her if she is ready to talk. daya Daga cikin sojoji Biyar dinne ya falla mata wani lafiyaiyan mari yace zaki yi magana ? Ta Daga kai da Sauri tana Fiki Fiki da ido Kamar yar wuta Dan haka suka suncota.
Da gudu ta karaso gaban YAZEED ta rike kafarsa cikin hausanta Mara kyau tace sir Dan Allah kayimin rai karsu kasheni ka yafemin.
Hannunta yazeed ya yarbe Daga kafarsa sannan ya take ya murje ya muttsika har sanda jini ya fita yayinda Jenifer ke ihu tana fadin jusus!lord have Marcy !my hand!my hand!my hand ooo!
Alamu yazeed yayi da akawo masa kujera still kafarsa nakan hannunta amma baya murjewa.
Zama yayi sannan ya kamo bakinta ya matse hawaye ta somayi sai ka ganta abin tausayi yazeed yace wa ya sa ki zubamin poison a cikin cappuccino girgiza kai ta fara yazeed yadan kara danna kafarsa akan hannunsa hakan yasa tace waiyo zan fada!zan fada! Yazeed yace ina jinki tace madam………….
Wani abune taji yazo ya sari kanta a take ta rike kamin ta kwala ihu kaina!. Murmushi yazeed yayi ya table baki yace na hadu da criminals da suka Fiki so don’t fool around fada min!
Ya fadi haka da kakkausar murya.
Girgiza kai ta fara tace oga na manta na kasa tuna Waye I promise yanzu naji wani Abu ya sari kaina daganan kuma naji na manta wacece ita.
Yazeed yace macene kenan ?tace yes sir yace kai ayo kuyita dukanta harsai ta tuna.
Suko abinnema ya samu nan suka juya bayan bindiga suka dinga jibgar ta Kamar ba mutum bane.
Itako sai ihu take tana fadin I promise you sir na manta I swear on my life na manta!tun tana iya magana har kaji shiru can shu’aibu yaga Kamar ta dena motsi yace Gaskiya sir wannan matar tanada taurin kai Dan koda namiji ne da yanzu yayi magana Idan ba haka ba kuma to ta manta Dan gani nake Kamar Suma tayi.
YAZEED yace lukman! Lukman yace yes sir! Dauko ruwa a mota yace angama sir!
Koda lukman ya kawo ruwa aka zuba mata shiru kakeji Dan haka yazeed yace su sata a bayan hilux dinsu a kaita asibiti Dan karta mutu bata fada ba.
Aiko haka akayi koda akaje asibiti take aka karbeta bayan 2 hours doctor Muhammad ya fito yace Mr yazeed muje office ko.
Bayan sun Shiga office din doctor yace what’s your relationship da patient din? Wai hatsari tayine ?Dan mun karbeta ne Duba da Cewa you are an authority as well amma this is a police case.
Daure fuska yazeed yayi yace ba hatsari tayiba kuma she is my house made and she is the one that poisoned me.
Dr Muhammad yace do you mean ita tayi poisoning cappuccinon ka? Yazeed yace yes. Doctorn yace this is serious because that poison is strong Gaskiya. Toh amma yanzu dai Gaskiya tanada karaya 2 a Hannu da kafa sannan dole sai an yanke mata idon hannunta na hagu Dan ya back Gaskiya before ya rube yayi affecting sauran and also she is in a coma.
Yazeed kam Dage kafada yayi yace she deserves it!any way do what you think is right and help me check her mental situation. Doctorn yace we can’t do that because her brain is not functioning anymore and that’s why she is in a coma remember? Yazeed yace oh yeah.
So yanzu zanbar 2 men dina zasuyi gadinta Doctorn yace no problem. Shaking hands su kayi sannan yazeed ya dawo gida lokacin har magrib tayi Dan haka shida lukman suka Shiga masallati direct har sanda akayi isha’i sannan suka fito.
Bayan sun fito yazeed ke cewa lukman saura week daya fa amaryarka tazo. Lukman yace matarda ka auramin dai. YAZEED yace naji aide kanasonta. Lukman yace lie lie zuciyata na ayush ne ita kadai,bakaga yadda ta dinga kuka ba sanda na fada mata yazeed yace don’t mind her zata saba sannan munanan Sakai duk ranan da kazo kacemin kanason yarinyarnan saina ma duka, suka fashe da dariya lukman yace never.
Daganan hiran ta kara saboda sun iso.
Koda yazeed ya shigo kitchen ya nufa ya zamu minal tana jute abinci ta bayanta ya rungumota tadan tsorata saura kadan miya ya zubo mata kukan shagwaba tasa tace da yanzu na kone fa? Yace sorry my yar kazame kawai Nayi missing Fiki ne amma ke da alamu bakiyi kewana ba.
Tace wa yace maka yace alamu na gani mana tunda ko welcome hug baki bani ba.
Juyowa tayi ta rungumeshi sannan tace to sakeni inkai wannan dinning table yace ina ai yau ni zankai tace ka barshi yace Idan baki kaeoba munyi fada bashi tayi shiko ya nufi side dinsa direct Wanda ke nuna acan zasuci abin cin.
Binsa tayi a baya tunda dama tayi wanka ta saka doguwar rigarta navy blue simple but elegant.
Koda suka Shiga side dinsa Inda sukaci dazu nan ya a jiye musu, mika masa wayarta tayi sannan taje fridge dinsa da ta ajiye kunun ayansu ta dauko ajiyewa shima tayi sannan ta bude food flask din ta zuba musu tuwo Mara uku biyu nata daya na yazeed tunda yace ta dena cin abinci dayawa.
Yazeed yace Dan Allah karkice sai Muna cinye duka tace tasa ma kuwa. Ajiyan zuciya ya sauke yau ya Shiga uku.
Ruwa ta dibo a wani roba suka wanke hannu yazeed nata complain Wai ta barshi yaci da cokali bai iya ci da Hannu ba. Tace zan koya ma karka damu. Kunun ayan ta zuba musu yayi sanyi harya fara kankara hakan yasa atake kofin su kayi gumi.
Nanfa tasa yazeed agaba hard a zare ido ta yanko katon loma tace ma za bude bakinka abin tausayi yazeed yayi tace gara ma ka gyara fuskarka Dan ban ganiba wallahi.
Nannanuyan ajiyan zuciya ya sauke yace fine na yi surrender.
Abinda bansani ba kuwa yazeed kawai aji yakeja Dan yawunsa har tsinkewa yakeyi dukda Cewa lomar da ta dauko ta masa yawa bude bakin yayi aiko ta dannan mai take ya hadiya ba bata lokaci ya kara bude wa.
Kyalkyalewa tayi da dariya tace ayi magana mutum yace kazanta ne ko ya masa yawa amma gashi muduk ya cinye lomar tuwo turo baki yayi cike da borin kunya yace ai Dan inajin yunwa ne. Tace zama ka fadi Gaskiya ne sannan suka ci gaba da cin abin cinsu Suna tsokanar juna tare da kora kunun ayansu mai sanyi.
Yazeed sanda yasha 3 cups minal ne tasha 1 acewarta sai ya Dan huce kamin tasha saboda aunty fauzy tace Abu mai sanyi yanada illa ga mace ko menene shi.
Saide abinda basu sani ba Anyi musu aika aika acikin kunun.
Bayan sun cinye yazeed yace kai inajin sai Nayi sati kamin in kara cin abinci minal tace shiyasa dazu da kaci dambu da rana ka kasa tashi baka kara cin abinci ba sai bayan sati,yace tsokanata kikeyi ko ? Kinsan halina fa. Ko ba Komai kaci kazantar kazama throw pillow ya janyo zai Willa mata ta ruga a guje tana fadin tsaya in gyara maka gado muyi tausar danni kewa baba tausa a gida dariya kawai yayi yace excuse not accepted.
Wani wayau yakeyi bashida natsalar komi sannan ya fara jin wani jiri jiri idonta ta fara nauyi kawai shi daya sai ya tsinci kansa da yin dariya mai sauti cikin alamun buguwa . Gefensa ya kalla yaga wayan minal Dan haka ya dauka yaje ya buya a bayan kujera budewa yayi yaga batasa lock bama.
Bibbiyu yake gani Dan haka cikin murya buguwa Kamar mutum yasha giya yace kai dole nema in kira Dr Muhammad yaban glasses ban gani.
Neman number din Dr Muhammad din ya fara a bayan minal yace kai Ashe ba wayata bace.
Wayarsa ya fara nema ganin bai sameta ba yace bari in kira wayar inji ta Inda zatayi ringing hannunsa yasa a aljihunsa ya zaro wayarsa yayi dialling number din da yaga tayi displaying my number aransa yace har wayar ma tasan number na. Thumbs up yayiwa iska.
Kira ya fara yi amma sai line busy akece masa, cikin zuciya yace ko Waye yake using wayana oho.
Wayan minal ya kalla yace yauwa bara inyi using wayan aunty kazame, numbarsa ya rubuta yaga babu Dan haka yayi saving yana murmushi irin ya mata aika aikannan.
Minal ko tana Shiga dakin taji Kamar jiri na dibarta amma Ba sosai Kamar na yazeed ba tunda ita bata sha dayawa ba amma sai ta basar gadon ta fara kadewa taji yazeed yana dariya parlour tace ko me ya samu yake irin wannan dariya oho.
Gadon ta gyara Wanda alokacin itama ta fara maye amma Ba worse irin na yazeed ba ctafiyatta bata canza sosai ba amma takanyi tangadi sabanin yazeed da ko tsayuwa baya iyayi.
Handle din kofan ta kama zata fito……..
Yazeed ko jin engine din kofar dakinsa tace ‘dit yasa ya kara buya yana murmushi irin ta yara yana lekowa kadan kadan shi adole kar minal ta ganshi.
Abinda be sani ba shine ba a bayan kujera ya buya ba gefene dan haka da mutum ya fito Daga dakinsa zai gansa.
Minal ko tana fitowa ta hangosa a gefen kujera yana lekenta. Ganin Kamar buya yake yasa ta Daga gira alamun confusion😕
Da shike itama kan da sauki sai ta biye masa tana Cewa maci tuwo kana ina ? Maci towo nifa ban ganka ba.
Dariya kasa kasa yazeed yayi yace wawuyace bata Hannu ba, nemansa na karya ta farayi kamin can tazo Inda yake tace na kamaka!
Dariya yayi yace kai…aunty kaza..me A…she ki…..nada wayo?
Kallonsa tayi tace kai yaronnan giya kasha?tsutsuru yayi da ido yace aun…ty ni ban…sha giya ba. Allah da gas..ke na..ke Kiji ba..kina ma haha.
Ya fadi haka yana buso mata iskar bakinsa. Kauda kai tayi tace Allah giya kasha gashi muryakka tayi ta Yan shaye shaye? Wato su murtala da babba da nake musu fada akan shaye shaye shine suka kawowa mijina Mayan maye?zanhadu dasu.
Yazeed ne yace da..ma ni mijki ne aunty ? Tace eh a bugs kake shiyasa ka manta. Mikewa ya fara kokarin yi zai fadi ta rikosa dukda ba wani karfin gareta ba tunda itama ta bugu,kofar bansani suka nufa suna tangal tangal yazeed na fadin shhshhh karki Fada..wa kowa sa..boda kema kin…sha.
Kuma kina Fadawa mamana zan Fadawa innanki zaro ido minal tayi tace bazan fada ba Dan Allah karma Fadawa inna wallahi ub*ana zata ci.
Sai alokacin ta lura da yazeed zai bige da gini Dan haka tace kai Ashe ma gini ne?ni na dauka kofar katokoce ai. Sannan ta janyoshi suka nufi daki
Dariya yazeed yayi yace amma Gaskiya kin bugu yanzu ke baki taba Sanin Cewa da Leda akayi kofar dakina ba?
Tace Kaine dai ka bugu ka manta giya kasha yace kema giya kikasha tace kaima giya kasha sai suka hada baki wajen Cewa giya muka sha! Sannan suka fashe da dariya.
Longest chapter ever🙌
Da fatan yayi cheering mood dinku saboda inaso ana tafiya ana dariya, wani wajen ayi tashin hankali,wani wajen abin dariya,wani wajen abin tausayi kunga zaifi bada colour.
DA YAZEED DA MINAL WA YAFI ABUN DARIYA A YANAYIN BUGUWA?
Ina jiran comment dinku and don’t forget to
COMMENT! AND COMMENT !! AND COMMENT !!! AND COMMENT !!!! AND COMMENT!!!!! AND COMMEEEENT !!!!!!
yeah I am crazy today nima nasha kunun ayan ne ai😝😁.
Miss untichlobanty💕
6th December,2019
[1/11, 2:29 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by miss untichlobanty🌹
CHAPTER 52
Suna shiga daki yazeed ya fara kokarin cire riga amma ya kasa minal tace kai me hakan ? yace aunty sanyi nakeji ki ciremin rigana sai kimin tausan.
Minal ta fashe da dariya tace amma ka bugu dayawa kai bakasan Cewa damina akeyi yanzu Ba? kuma mutum yanajin sanyi shine zai cire Riga? Shima dariya yayi yace woooo kin fado war was yanzu lokacin zafine toh, tace Ba zafi bane yace zafine tace Ba zafi bane yace ZAFINE tace na hakura zafine amma dai ka bugu tunda Cewa kayi sanyi kakeji.
Yace kin yarda kema kin bugu tace na yarda. Rigan ta taimaka masa suka cire. Sannan ta daura hannunta a kirjinsa tace kai yaronnan aradu jikinka Nada kyau gwaliyo ya mata yace banga naki baaaa.
Tace ai nawa yafi naka kyau yace karyane tace kai auntyn ka ne take karya?kunne ya kama tare da turo baki yace sorry aunty amma dai kinsan na Fiki kyau ko? Turo baki tayi Kamar zatayi kuka tace Allah Baka fini baaaa.
Yace nafiki manaaa ki yarda kukan shagwaba ta fara sannan tace Allah Baa fini Ba tsaya fa ka gani kokarin cire Riga ta farayi amma ta kasa Neman zip din riganta tayi amma ta rasa. Tace kai so ka dubawa auntynka zip din ta.
Yace ina zanzo kuma bayan kina rike da dayan hannuna tace mantawa Nayi dubamin tana sakinshi ya tafi luu tayi Saurin rikoshi tare da zaunar dashi. Juya masa bayanta tayi ya Duba can yace naga zip din amma banga kan Ba tace ka Duba na gaji da tsuguno can yace Allah ki kama telan dayayi mini dinkinnan ki hadasa da Yan San;sama a kasa yasa miki zip dinfa.
Tace aiko saina kasheshi yace good aunty na!yauwa ga kan nan bude zip din yayi ta cire sannan ta juyo tace ya kagani ? na fika kyau yace wannan wayone fa ni ai babu brazier a jikina.
Motsowa kusa da fuskanshi tayi cikin ra’da tace kai Dan iska ne kakeson ka kalleni babu Komai abin tausayi yazeed yayi ya girgiza kai tace good yanzu abinda za’ayi ka rakani in dauko Riga shara shara kaga sai in saka sai kaga jikina amma mutane haka zasuce ai inada Riga kaga Mun musu wayo ko?ta fada tana murmushi ita a dole ta kawo idea.
Tadawa su kayi sannan suka nufi dakinta suna ta shirme amma yazeed yanzu zai iya tafiya saide Ba control.
Koda suka shiga dakin minal din, Yazeed Idanunsa a rufe yace ina kika ajiye rigunan toh ? Kicin kicin tayi da ido tace bude idonka! Turo baki yayi yace aunty bacci tace baka isaba bude idonka. Cikin muryan kuka yace Kiyi hakuri to na bude.
Tace good amma fa a akwatina suke babu rigunan a wardrobe dina saboda bana sawa tunda Ba mai gani ko nasaka. Yazeed yace aunty to Daga yau ki fara sawa zannan gani pleaaase! Shafa kanshi tayi kaman Yaro tace angama.
Karamin store din dakinta ta bude ta janyo akwatin sannan ta bude suka kwaso duka transparent rigunan Baccin nata suka jera sannan ta dauki wani baby pink.
Bayan ta miyar da akwatin ta fito tace zan saka rigan.
Hannu yasa ya rife fuskansa kokarin cire bra dinta ta fara dakyar dai ta cire Dan sanda tayi minti 3.
Yazeed ne ya fara kokarin lekota ta tsakanin yatsansa tace wallahi kana lekoni zancewa mamanki kai Dan iska neh. Da Sauri yace na fasa karki fada please.
Saka wancan rigan tayi sannan ta dauke wanda ta cire takaishi laundry koda ta dowo yazeed ya fara gyangyadi da hannunsa a fuskarsa.
Tace tashi mu tafi in maka tausan. Komawa dakinshi su kayi ya cire wandonsa Daga shi sai short nicker ya dale tsakiyar gadon. Turo baki tayi tace to NASA rigan Baka kallah Ba. Kallon yayi sai alokacin yaga yadda tayi kyau bai San lokacin da tazo ta zauna kusa dashi Ba hannun da tasa zata rife masa baki shi ya ciroshi Daga Inda ya shiga.
Tace rife bakinka kar sauro ya shiga. Yace Gaskiya ne Aunty Ba karya kinyi kyau. Washe baki tayi tace dagaske tana Dan Daga murya yace har cikin zuciyata kuwa. Peck ta masa a kumatu sannan tace amma Gaskiya ka mtsa Dan wajennan yamin kadan yace wa yace miki Anan zaki kwana dariya ta kyalkyale dashi kamin tace ai Anyi an gamayace zamuga ni bazaki kwana Anan ba. Tace to mu kulla, suka kulla yatsa sannan ta fara masa tausan Kamar yadda takeyi wa baba amma harda mugunta aciki.
Tashi yazeed yayi ya zauna a take kamin yace haba yan mata irin wannan dannan ai ko makiyinki albarka ai saiki karyamin baya. Tausa kwata kwata babu armashi.
Hararan shi tayi tace Toh sannu mai armashi sai ka koyamin tausa mai armashi ai ni Idan Nayi wa baba tausarnan har kyautan kudi ko goro yake bani wani sa’in shine zaka wanine Ba armashi? Yace to ai baba kikace ni kuma Ba tsoho ba ne.
Kicin kicin tayi da fuska tace kana nufin baba na tsoho ne?girgiza kai yayi yace wasa nake fa Kiyi hakuri,Tace yafi maka. Kwantar da ita yayi sannan ya fara mata tausan ajiyan zuciya ta sauke tace kai wallahi dadi yace to wannan itace tausan me armashi tashi kimin tace Dan imin na minti biyar sai in ma.
Tausan yayi mata har na minti biyar ko kasa da haka tunda ba Duba agogo yake ba,itako dadi takeyi zatayi winning Dan haka ta fara Baccin karya. Jin saukar numfashi yasa yace toh tashi saura ni yaji shiru. Yace aunty yana Dan jijjigata shiru.
Sake jijjigata yayi yace aunty ki tashi mana kimin. Bude bakinta tayi da kyar tace bacciii….
Turo baki yayi yace wannan fa ojorone fa. Tace zanmaka double gobe daganan ta bingire gaba daya kuma babu lokaci Baccin gasken ya tafi da ita.
Kwanciya yazeed yayi akan ruwan cikinta shima ya bingire haka dai suka dinga auna style din bacci kala kala musamman ma minal Dan babu lungun da batakaiwa ziyara ba akan gadon tsaban birgima.
🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹
Da safe around 8 zakiyya ta hau ta dire Cewa sai ta kira yazeed yayinda mamanta tace ta bari a sallameta mana tace lala.
Wayanta aka bata aiko ta laftowa yazeed kira……
🌹…….
Yazeed kwance minal akan kirjinsa ko sallahn asuba basuyi ba saboda kwayar dake kansu.
Wayarsa ce ta fara ringing aiko ya tashi atake saboda yadan tsorata amma sai yaji wani Abu mai nawi ya danneshi kallon kirjinsa yayi yaga minal tana bacci hankalinta kwance Dan batamasan wani Abu waishi waya ya buga ba.
Dama kunsanta da nauyin bacci a haka ma ya aka kare?
Ahankali ya dagata ya kwanta da ita akan pillow yana murmushi kamin ya tashi ya dauko wandonsa dake wulle akasa ya Ciro wayan sai alokacin ya lura da yanayin da yake sannan duk abinda ya faru na haukarsu ya dawo masa kamin ya Lula duniyar tunani wayansa ya kara ringing hakan yasa ya dauka.aiko kuka ne ya fara ma dodon kunnansa marhaban.
Yace subhanallahi zakiyya menene ya fadi haka yana zama akan gadonsa gefen minal.
Tace baby boutique dina? Yace me yafaru da boutique din tace ya kone gaba daya Wai babu abinda aka cire sabon ma an kwashe kayan ciki sannan aka rusa.
Innalillahi wa inna ilaihi raji’un kawai yazeed ya iya fada kamin yace Kiyi hakuri Allah yasa haka shine mafi alkhairi bari idan kin dawo zamuyi magana sai a gyara ko? tace Toh baby saina dawo.
Yace I miss you tace me too sannan ta kashe wayarta ba ko godiya.
Wallahi banyi niyan typing ba amma danaga comment din wata Wai batayin bacci dakyau kwana biyu saboda jiran update shi yasa na fara rubutu karfe goman dare.
Oya Kyi voting,commenting and sharing. Ahhh!wallahi na gaji ga bacci nakeji.
Saida safenku ga wadanda basuyi bacci ba.
Suna shiga daki yazeed ya fara kokarin cire riga amma ya kasa minal tace kai me hakan yace aunty sanyi nakeji ki ciremin rigana sai kimin tausan.
Minal ta fashe da dariya tace amma ka bugu dayawa kai bakasan Cewa damina akeyi yanzu Ba? Shima dariya yayi yace woooo kin fado war was yanzu lokacin zafine toh, tace Ba zafi bane yace zafine tace Ba zafi bane yace ZAFINE tace na hakura zafine amma dai ka bugu tunda Cewa kayi sanyi kakeji.
Yace kin yarda kema kin bugu tace na yarda. Rigan ta taimaka masa suka cire. Sannan ta daura hannunta a kirjinsa tace kai yaronnan aradu jikinka Nada kyau gwaliyo ya mata yace banga naki baaaa.
Tace ai nawa yafi naka kyau yace karyane tace kai auntyn ka ne take karya?kunne ya kama tare da turo baki yace sorry aunty amma dai kinsan na Fiki kyau ko? Turo baki tayi Kamar zatayi kuka tace Allah Baka fini baaaa.
Yace nafiki manaaa ki yarda kukan shagwaba ta fara sannan tace Allah Baa fini Ba tsaya fa ka gani kokarin cire Riga ta farayi amma ta kasa Neman zip din riganta tayi amma ta rasa. Tace kai so ka dubawa auntynka zip din ta.
Yace ina zanzo kuma bayan kina rike da dayan hannuna tace mantawa Nayi dubamin tana sakinshi ya tafi luu tayi Saurin rikoshi tare da zaunar dashi. Juya masa bayanta tayi ya Duba can yace naga zip din amma banga kan Ba tace ka Duba na gaji da tsuguno can yace Allah ki kama telan dayayi mini dinkinnan ki hadasa da Yan San;sama a kasa yasa miki zip dinfa.
Tace aiko saina kasheshi yace good aunty na!yauwa ga kan nan bude zip din yayi ta cire sannan ta juyo tace ya kagani ? na fika kyau yace wannan wayone fa ni ai babu brazier a jikina.
Motsowa kusa da fuskanshi tayi cikin ra’da tace kai Dan iska ne kakeson ka kalleni babu Komai abin tausayi yazeed yayi ya girgiza kai tace good yanzu abinda za’ayi ka rakani in dauko Riga shara shara kaga sai in saka sai kaga jikina amma mutane haka zasuce ai inada Riga kaga Mun musu wayo ko?ta fada tana murmushi ita a dole ta kawo idea.
Tadawa su kayi sannan suka nufi dakinta suna ta shirme amma yazeed yanzu zai iya tafiya saide Ba control.
Koda suka shiga dakin minal din, Yazeed Idanunsa a rufe yace ina kika ajiye rigunan toh ? Kicin kicin tayi da ido tace bude idonka! Turo baki yayi yace aunty bacci tace baka isaba bude idonka. Cikin muryan kuka yace Kiyi hakuri to na bude.
Tace good amma fa a akwatina suke babu rigunan a wardrobe dina saboda bana sawa tunda Ba mai gani ko nasaka. Yazeed yace aunty to Daga yau ki fara sawa zannan gani pleaaase! Shafa kanshi tayi kaman Yaro tace angama.
Karamin store din dakinta ta bude ta janyo akwatin sannan ta bude suka kwaso duka transparent rigunan Baccin nata suka jera sannan ta dauki wani baby pink.
Bayan ta miyar da akwatin ta fito tace zan saka rigan.
Hannu yasa ya rife fuskansa kokarin cire bra dinta ta fara dakyar dai ta cire Dan sanda tayi minti 3.
Yazeed ne ya fara kokarin lekota ta tsakanin yatsansa tace wallahi kana lekoni zancewa mamanki kai Dan iska neh. Da Sauri yace na fasa karki fada please.
Saka wancan rigan tayi sannan ta dauke wanda ta cire takaishi laundry koda ta dowo yazeed ya fara gyangyadi da hannunsa a fuskarsa.
Tace tashi mu tafi in maka tausan. Komawa dakinshi su kayi ya cire wandonsa Daga shi sai short nicker ya dale tsakiyar gadon. Turo baki tayi tace to NASA rigan Baka kallah Ba. Kallon yayi sai alokacin yaga yadda tayi kyau bai San lokacin da tazo ta zauna kusa dashi Ba hannun da tasa zata rife masa baki shi ya ciroshi Daga Inda ya shiga.
Tace rife bakinka kar sauro ya shiga. Yace Gaskiya ne Aunty Ba karya kinyi kyau. Washe baki tayi tace dagaske tana Dan Daga murya yace har cikin zuciyata kuwa. Peck ta masa a kumatu sannan tace amma Gaskiya ka mtsa Dan wajennan yamin kadan yace wa yace miki Anan zaki kwana dariya ta kyalkyale dashi kamin tace ai Anyi an gamayace zamuga ni bazaki kwana Anan ba. Tace to mu kulla, suka kulla yatsa sannan ta fara masa tausan Kamar yadda takeyi wa baba amma harda mugunta aciki.
Tashi yazeed yayi ya zauna a take kamin yace haba yan mata irin wannan dannan ai ko makiyinki albarka ai saiki karyamin baya. Tausa kwata kwata babu armashi.
Hararan shi tayi tace Toh sannu mai armashi sai ka koyamin tausa mai armashi ai ni Idan Nayi wa baba tausarnan har kyautan kudi ko goro yake bani wani sa’in shine zaka wanine Ba armashi? Yace to ai baba kikace ni kuma Ba tsoho ba ne.
Kicin kicin tayi da fuska tace kana nufin baba na tsoho ne?girgiza kai yayi yace wasa nake fa Kiyi hakuri,Tace yafi maka. Kwantar da ita yayi sannan ya fara mata tausan ajiyan zuciya ta sauke tace kai wallahi dadi yace to wannan itace tausan me armashi tashi kimin tace Dan imin na minti biyar sai in ma.
Tausan yayi mata har na minti biyar ko kasa da haka tunda ba Duba agogo yake ba,itako dadi takeyi zatayi winning Dan haka ta fara Baccin karya. Jin saukar numfashi yasa yace toh tashi saura ni yaji shiru. Yace aunty yana Dan jijjigata shiru.
Sake jijjigata yayi yace aunty ki tashi mana kimin. Bude bakinta tayi da kyar tace bacciii….
Turo baki yayi yace wannan fa ojorone fa. Tace zanmaka double gobe daganan ta bingire gaba daya kuma babu lokaci Baccin gasken ya tafi da ita.
Kwanciya yazeed yayi akan ruwan cikinta shima ya bingire haka dai suka dinga auna style din bacci kala kala musamman ma minal Dan babu lungun da batakaiwa ziyara ba akan gadon tsaban birgima.
🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹
Da safe around 8 zakiyya ta hau ta dire Cewa sai ta kira yazeed yayinda mamanta tace ta bari a sallameta mana tace lala.
Wayanta aka bata aiko ta laftowa yazeed kira……
🌹…….
Yazeed kwance minal akan kirjinsa ko sallahn asuba basuyi ba saboda kwayar dake kansu.
Wayarsa ce ta fara ringing aiko ya tashi atake saboda yadan tsorata amma sai yaji wani Abu mai nawi ya danneshi kallon kirjinsa yayi yaga minal tana bacci hankalinta kwance Dan batamasan wani Abu waishi waya ya buga ba.
Dama kunsanta da nauyin bacci a haka ma ya aka kare?
Ahankali ya dagata ya kwanta da ita akan pillow yana murmushi kamin ya tashi ya dauko wandonsa dake wulle akasa ya Ciro wayan sai alokacin ya lura da yanayin da yake sannan duk abinda ya faru na haukarsu ya dawo masa kamin ya Lula duniyar tunani wayansa ya kara ringing hakan yasa ya dauka.aiko kuka ne ya fara ma dodon kunnansa marhaban.
Yace subhanallahi zakiyya menene ya fadi haka yana zama akan gadonsa gefen minal.
Tace baby boutique dina? Yace me yafaru da boutique din tace ya kone gaba daya Wai babu abinda aka cire sabon ma an kwashe kayan ciki sannan aka rusa.
Innalillahi wa inna ilaihi raji’un kawai yazeed ya iya fada kamin yace Kiyi hakuri Allah yasa haka shine mafi alkhairi bari idan kin dawo zamuyi magana sai a gyara ko? tace Toh baby saina dawo.
Yace I miss you tace me too sannan ta kashe wayarta ba ko godiya.
Wallahi banyi niyan typing ba amma danaga comment din wata Wai batayin bacci dakyau kwana biyu saboda jiran update shi yasa na fara rubutu karfe goman dare.😜
Waiting for your comments and don’t forget to share
Karamarsu babbarau ce
Miss untichlobanty💕
9th December, 2019
[1/11, 2:29 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by miss untichlobanty🌹
CHAPTER 53
Juyowa yayi domin ya kalli minal dake gefensa wacce ringing din wayarsa ta biyu ta tasa aiko suka hada ido tayi Saurin rufewa Kamar mai Baccin gaske.
Yazeed yayi murmushi cikin rashin kuzari saboda har yanzu bata gama sauka Ba tunda Ba saba sha yayi ba yace na kamaki kazame kallo na kikeyi.
Blushing ta fara bada San ranta Ba kumatunta yayi jaa Kamar tumatiri kamin ta tashi ta zauna tana mai rife ido da Hannu.
Tace ina kwana ? yace lafiya amma Daga yau Ba ina kwana nakeson kice min Ba. Tace Toh me zance? Motsowa yayi ya janyota jikinshi sannan cikin kunnenta yace good morning zaki ce min sai kimin sumba.
Girgiza kai tayi tace ni kunya nakeji. Yana smirking Yace humm! Amma Idan zan iya tunawa dakyau jiya rigarki ma kika cire a gabana kuma da kiketa rife ido a haka muka kwana.
Sai alokacin minal ta tuno aiko ta zabura ta fara kokarin Jan bargo yace rabu da bargo babu laifinsa.
Turo baki tayi tace ai Dan bana hayyaci nane.
Serious face yazeed yasa ya hade gira alamun tunani sannan yace zamu tattauna akan wannan ma amma yanzu karfe nawa ne? Minal ta zaro ido tace bamuyi sallah ba!!
Aiko ta tashi da gudu ta nufi toilet.
Wankan tsarki tayi dukda babu abunda sukayi amma dai a Kore kokonto.
Fitowa tayi yace ko dauko kayanki muyi sallah Anan sannan ymshima ya Shiga.
Dauko doguwan Riga irin na shan iska tayi sannan tasaka ta zauna a bakin gado tana jiranshi yayinda ta Lula tunanin me yasa aka basu Kayan maye?kuma Waye ? Sannan taga yaya aka zuba musu?
Tana cikin tunanin na batasan sanda yazeed ya fito Ba saiji tayi ya hura mata iska a fuska yace kazame me kike tunani? Tace zan fada ma muyi sallah tukunna.
Kabbara sukayi sannan yazeed ya fara rero karatu da zakin murya ga taushi ga tausasa zuciyan mai sauraro. Minal mamaki ya cikata sosai jin zakin murya yazeed,jikinta yayi sanyi sosai saboda yadda karatun ya tsuma ta.
Bayan sun idar sunyi addu’a sun shafa yazeed ya janyota yace my kazame ya akayi ne?turo baki tayi tace nifa banason kazamennan Dan dariya yayi yace zanyi tunani.
Tace ya yazeed wa kake ganin ya saka mana abin maye a abinci ko kunun mu?Sosa goshinsa yayi yana kara samawa minal mazauni a cinyarsa yace nuna abinda naketa nazari kenan. Minal tace ni gani nake so ake a hada tarzoma tsakanin mu kuma ko Waye meyin abunnan yasan abinda ke wakana a gidannan saboda kasan da bakacin abincina……
Pecking goshinta yayi yace kuskuren da na tabayi kuma kenan Ba. Murmushi tayi sannan taci gaba da Cewa Toh kaga kenan ni aka zubawa tunda ansan kai bakaci ko kasha Ba. Kenan Idan na bugu sai ka dauka ni yar shayshaye ce kuma Allah ne ya tons asiri na kaga kenan Daga lokacin kome akace ma akaina zaka yarda.
Zama ya gyara yana kara zurfafa tunanin akan abinda take fadan domin tana making sense. Taci gaba da Cewa kuma kenan zaka iya sakina at any moment saboda wannan.
Toshe mata baki yayi yace shhh bazan taba sakinki Ba! Inaso kiyimin alkawari ko me aka fada miki akaina bazaki rabu dani Ba kuma zaki tun tubeni kuma bazaki rabu dani Ba Komai zafi Komai wahala.
Tace Nayi yace nima na miki alkawari bazan tana zarginki Ba kuma bazan rabu dake Ba.
Rungumeta yayi ajikinsa sannan yace ya Allah ka karemu Daga Sharrin dukkan mai sharri.
Minal ne ta mike yace ina zaki?tace ina zuwa. Parlour taje aiko kalli wayar a Inda yazeed ya buya jiya. Murmushi tayi tunowa da irin haukar da suka dinga yi.
Wayan ta dauka ta dannan on button aiko yana kan contacts Inda yazeed yayi saving numbern shi Ba fita Ba.
Kokarin karanta sunane da yayi saving yayi tunda ta iya karatun Hausa na turancin ma Ba laifi zata rubuta zata karanta saide abinda ba’a rasa Ba matsala shine batasan ma’anan abinda take karantawa ko rubutawa Ba.
Karantawa tayi taga an rubuta yazzy baby tace Waye kuma yaz…..
Inazuwa!yazzy – yazeed , yazeed -yazzy.
Okayyy wato shiyasa jiya ya buya a gefen kujera saboda zaiyi saving number sa a wayana? Dariya tayi tace hmmm bari inje in hadu da yazzy baby a daki. Dariya ta kara fashewa dashi sannan ta nufi dakin koda taje kofa ya rufu gaba daya tunda batasan pin dinba sannan thumb print na yazeed ne zai bude sai tayi knocking yace ki shigo mana tace ai ya rufu bansan lambobin Ba. Tashi yayi ya bude meta sannan yayi wasu danne dannan shi yayce tasa thumb dinta. Sakawa tayi ya danna okay sannan yace ta kara sa’a for confirmation sawa tayi sannan ya danna green button din ma’ana OK.
A kunnan ta ya rada mata Daga yau in kinzo a kulle kawai ki daura wannan yatsan naki sai ki danna green dinnan ki kara daurawa kinji? Ta gyara kai sannan itama ta janyo kunnansa tace me yasa kake rada min kunnan ta ya kamo yace saboda kar muje akwai masu kallonmu ko jin mu. Tace ta yaya?
Yace ta na’urar camera zo muje muga abinda ya faru a kitchen a na’urar camera na.
Binsa tayi suka zauna tace yazzy baby dauko ka nunamin Toh. Kallonta yayi cikin abin tausayi yace Dan Allah ina kika sani wannan sunane ki rufamin asiri kar lukman yaji. Murmushi tayi ta hasko masa wayanta. Date kai yayi yace Allah ya tsinewa abin shaye shaye.
Dawowa tayi ta gefensa ta zauna tare da sakala hannunsa a NASA tace yazzy baby nunamin Toh.
Saman study table dinshi ya nuna mata yace dauko laptop dina a saman can. Da fatan kinsan laptop tace na sani mana. Yace ki daiyi a hankali karki fasamin Dan akwai important abubuwa akai. Daukowa tayi ta kawo masa sannan ya kuna direct na kitchen ya Shiga suka fara kalla tun daga safiyar jiya. Yaga sanda su tala sukayi su shara,can minal ta dafa abincin safe tayi su kunun ayanta har izuwa sanda ta daura abincin rana.
Bayan ta fita can sai ga wani ya Shiga yana leke don tabbatar da Cewa Ba kowa.
Direct fridge ya nufa ya bude sannan ya balli wasu capsules guda 5 ya zuba acikin wani Abu dake fridge din Wanda babu shakka kunun ayan ne tunda basu sha Komai Daga fridge dinba banda kunun ayan.
Sansadawa mutumin yayi ya fita ta back door Kamar yadda ya shigo.
Caption din gate yazeed ya Duba amma baiga fitan mutumin Ba ya Duba na suka balbabalin gidan amma babu mutumin tunda ya fita Daga kitchen yayi kwana shikenan.
YAZEED yace shit! Toh ta ina ya shigo ko ya fita. Minal tace to kodai acikin gidannan yake ? YAZEED yace ko a cikin sojojina yake da zanga ya nufi side dinsu domin canja kaya amma wannan kwanan baya yayi shikenan.
Dukda haka yazeed baiyi kasa a guiwa Ba ya kira lukman……
Ringing uku ya dauka yace ya akayine? Yazeed yace kasa sojojinnan su Duba ko ina a gidannan a tabbatar babu kowa sannan biyu su dawo ta arean back door dina Suna monitoring.
Yanda zasu iya ganin mai Shiga da fita amma bazasu iya ganin na ciki ba. Lukman yace okay sir! Amma me ya faru an sake yin wani attempt ne? Yazeed yace Idan na fito zamu tattauna. Sannan ya kashe wayarsa, minal tace kai amma nature shege ne yanzu fa Mun kalli suka balbalin gidannan Muna dakinnan. Murmushi yazeed yayi yace hakane wannan shi ake kira CCTV. Jinjina kai minal tayi sannan tace yazzy baby amma dai babu acikin gidannan ko? Kallonta cikin idonta yayi sannan ya girgiza kai yace akwai a ko’ina amma handa dakuna.
Aranshi ko yace aike har ban dakinki akwai shi.
Minal Kam ajiyan zuciya ta sauke jin yace babu a dakuna Dan tsoranta kar ace yaga duk hakan da takeyi.
Kwantar da kanta tayi tace kadan sosamin kaina Dan Allah. Core human dake kanta yayi aiko a take gashin ya zubo babu ko ribbon.
Yace nifa banason kina Karin gashi ba dole kanji yayi kaikayi ba. Dago da kanta tayi ta kalleshi sannan tace Allah ya kiyaye in saka izgan doki ko gashin roba a kaina, wannan gashi nane.
Tabawa yazeed yayi yaji laushi ga kamshin sun flower shampoo dake tashi, lumshe ido yayi sannan yace kina kudin gashinki ne wannan? Ta gyada kai hancinshi yakai yana shinshinan gashin sannan yayi pecking yace kamshi. Murmushi tayi tace kanaso ne?yace sosai ma ki daina saka hula kinji ki barmin ina gani. Gyada kai tayi sannan ta kara kwanciya ya fara Sosa mata kan a hankali sai lullumshe ido takeyi.
Can yazeed yace ina rigannan na jiya tace yanakasan wannan yace tashi ki cire wannan din.
Mikewa tayi ta core dukda tanajin kunya amma tadan fara sabawa da nuna jikinta wa yazeed.
In ka ganta sai kace yar India irin model dinnan sanda yazeed ya kare mata kallo iya son ransa itako sai kokarin gyara Rican rake Dan ko guiwa bai karasa mata ba tashi ana ganin Komai.
Kwanciya ta sake yi yaci gaba da Sosa mata kai yana mai shara bayanta a hankali a haka har bacci ya dauketa bata sani ba.
Daukanta yazeed yayi yakaita kan gado sannan shima ya hau ya kwanta a gefenta sannan ya janyota ya rufe musu kafarsu da bargo bayan ya cire jallabiyarsa.
Shidai a Gaskiya akwai wani special Abu da yakeji a zuciyarsa game da minal kuma Idan dai abinda yakeyi wa zakiyya shine so to ba son minal ya keyi ba wani Abu ne na daban shima….
Irin wannan murmushi haka ai sai bakinki yayi ciwo. Ko duk jin dadin chaptern nanne?
Anyway don’t forget to comment and tell a friend to tell a friend
1 to tell 10 sukuma 10 to tell others.
Idan kika karanta ke daya kinyi son kai😜
Miss untichlobanty💕
10 December, 2019
[1/11, 2:29 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by miss untichlobanty🌹
Wattpad: mzz_untichlobanty
Instagram: miss_untichlobanty
CHAPTER 54
Koda ya Abubakar ya dawo daukan Laila yayi direct sai gidan aunty fauziyya sannan yace kar ta Fadawa kowa abinda ya faru Dan bayaso su fuskanci matsala Idan yace zai aureta sannan abin zai iya shafan yaransu sannan next week zai kaita asibiti domin a tabbatar babu shigan ciki.
Itakam kuka take tayi Dan abin ya fara daura mata kai Dan har yanzu bata dena bleeding ba ga irin azaba da takeji amma dai tayi deciding zata Fadawa aunty fauziyyan matsalanta tunda ita daya ne tasan abinda ya faru da ita.
Koda suka iso sallama ya Abubakar yayi. Aunty fauziyya ta fito da Sauri domin dams su take jira ta riko Laila tana mata sannu da kai kawai take amsawa. Fiki ta Shiga da ita yayinda akabar ya Abubakar a parlour.
Direct toilet ta nufa da ita sannan tace ta fara core kayanta tana zuwa bata ta sallami ya Abubakar.
Parlour ta sameshi sannan ta tambayeshi Karin bayani tunda bayani kadan ya mata a waya.
Nan ya fada mata duk abinda ya sani da abinda Laila ta fada masa. Lokacin da ya gama bayani mamaki ya cikata tana kasa magana can ta sauke ajiyan zuviya tace Allah ya rabamu da azzaluman Yan uwa da dangi ya Abubakar yace Ameen. Aunty ni zan wuce tace tsaya kasha ruwa mana yace a ah babu Komai ai ina godiya amma aunty ki tabbatar babu Wanda yaji Dan Allah tace karma damu Insha Allah babu Wanda zai sani yace na gode Allah ya saka Idan kuna bukatan wani Abu sai Ku kirani tace Toh ba matsala sannan ta rakashi koda ta dawo ta sani Laila yanda ta barta babu wani kayanta da tacire.
Aunty fauziyya ta riko kafadan ta tace hakuri zakiyi acikin gama ya gama Koma gode Allah kin zamu mai sonki tsakani da Allah Idan ba haka ba ai Anan zaki fuskanci tashin hankali.
Acikin sheshekan kuka tace ni babu abinda ke damuna illa yadda jinin yaji ya tsaya kuma marata azaba takemin.
Shiru aunty fauziyya tayi tana nazari kamin can ta girgiza kai domin kawar da tunanin da take Dan ba Abu mai yuwuwa bane.
Ruwan zafi ta hada mata sannan tace ta Shiga ciki kuma ta tsaya akanta Dan tasan Yan Mayan yanzu ba sason ruwan zafi(Cesar tsofi)
Fire kayanta tayi amma tabar vest sannan ta Shiga ga mamakin aunty fauziyya batayi ihu ko nuna wani alamu na Cewa taji ciwo ba Kamar yadda take zubda mini. Don’t ita a tunanin ta idai har taji ciwo da yake zubda wannan jinin to ko tafiya bazata iyayi ba. Kai akwai alamar tambaya Anan wurin.
Matsowa tayi kusa da ita ta zauna sannan tace Laila tana mai riko hannunta dago da rinnanun idanunta tayi ta kalleta. Auntyn taci gaba da Cewa zan miki wani tambaya bawai Dan inaso in banbaro miki tsohon ciwo ba sai Dan in gano wani abu. Gyada kai tayi alamun tanaji.
Tace kin tabbata Cewa wani abu ya Shiga tsakaninku?gyada kai tayi har lokacin hawaye basu bar sintiri a fuskanta ba tace Kiyi min bayanin yadda Komai ya faru Dan kinsan Abubakar bazai iya min bayani a faiyace ba.
Nan Laila ta fada mata yadda goje ya mata karya har ya kaita dakinsa da irin kokuwar da sukayi har izuwa sanda ta suma sannan ko da ta farfado ga yananyin data tsinci kanta.
Jinjina kai aunty fauziyya tayi sannan tace wato kina nufin bakiji sanda ya Shiga jikinki ba har kika suma kawai dai kinji maranki ya murda? Ta gyada kai.
Sake kallonta aunty fauziyya tayi tace yaushe ki kayi al’adar ki ?shiru tayi kamin tace kwana 28 da suka wuce.
Aunty fauziyya tace bayan kwana bawa yake kewayowa? Tace hakan kewayo min bayan kwana 27 ko 29 tace kina nufin jiya ya kamata ki fara. Ta Daga kai tana mai nazari domin itama ta fara hada possibilities da aunty fauziyya ke hadawa.
Tace Idan kina al’ada kina ciwon Mara ne?ta girgiza kai alamun a ah
Aunty fauziyya tace tambaya na karshe shin kinajin wani zafi hakannan Kamar ciwo Daga ciki banda na maranki? Ta sake girgiza kai.
Murmushi aunty fauziyya tayi tace ina tunanin bayi raping dinki ba. Kallon neman Karin bayani Laila ta bita dashi tace ban tabbatar ba amma alamun sun nuna bai miki Komai ba ni a ganina kafin ya miki wani abu al’adarki tazo Dan haka dole ya rabu dake.
Atake Laila ta fito Daga ruwan daya Koma jaa Dan basu ma lura da launin ruwan yana canjawa ba.
Kusa da aunty fauziyya tazo tace toh amma me yasa Mara ta kemin ciwo? Ta fadi hakan tana mai daina zubda kwallah Dan hope ya samu.
Aunty fauziyya tace abu biyu nake tunani ko stress yakawo miki cramps din ko kuma sauyin jikinki Dan wasu Idan suka fara baya musu ciwo da sunyi shekara 18 sai ya fara cramps wasu kuma da ciwo zasu fara da sunkai 18 sai ya dena wasu kuma kwata kwata baya musu ciwo wasu kuma da ciwon zasu fara kuma ko sunkai 18 baya dainawa sai sunyi aure yake ragewa.
Jinjina kai Laila tayi tace aiko 18th birthday na is few months Away. Aunty fauziyya tace bari na kira wata kawata likita ce ta dubaki.
Dakinta yaje ta dauko wayanta sannan ta kira kawarta ta mata bayani a takaice. Nan likitan tazo ta dubata tace babu wani abu daya sameta mensuration ne kawai. Dadi kashe laila. Painkillers ta bata sannan tace ta rage damuwa Dan shi yayi causing zuban jinin dayawa. Murmushi tayi tace Insha Allah Dan farin acikin daya lullubeta a wannan lokacin tama manta da Cewa an mata rasuwa kuma mahaifiyarta na asibiti.
Kiran ya Abubakar aunty fauziyya tayi tace yazo da gaggawa akwai abinda zata fada mishi shiko duk ya tsure karfa aje cikine da ita dukda ko da wuya a gane cikin kwana daya inba Anyi test ba.
🌹……..
Itakam auntyn Laila da ta dawo bata ganta ba bata wani damu ba ta dauka gida ta tafi. Itace ma me Dan kokarin da take zuwa tana Dan zama akan ummin nasu Dan wasu Daga cikin dangi Cewa sukema Wai bata lokacin ne su zauna akanta Dan babu abinda zai hanata mutuwa. Sai kace su suke kashewa.
Koda taga har safiya shiru babu Laila babu alamarta kawai sai ta kirawo nurse tace ta kula da ummin zataje gida tayi wanka.
Allah sarki umminsu lailai!duk abunnan da take fuskanta saboda ita daya mamanta ta Haifa kamin ta rasu wanda ake zargin tsafi akayi mata. Shiyasa kaf Yan uban babu mai sonta saboda irin kaunar da babansu ke nuna mata.
Auntyn nan ce ma suke dan Fadawa kaf gidan.
Gida ta wuce abina ta Shirya sannan ta dawo asibitin wayan lailan ta kira taji a rife kawai sai tace bari zata sake gwadawa anjima maybe network ne sannan ta zauna taci gaba da taryan kawayen Ummi Yan gaisuwa da dubiya.
🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹
Abangaren su minal kuwa ita ta fara tashi jinta kwance jikin yazeed yasata yin murmushi sannan tadan kamo sajen dake kwance a fuskansa luf luf tana wasa dashi……..
Gaskiya na gode sosai da supporting dina da kuke yi Allah ya biyaku.
Sainaji comments dinku, yau bakuga yanda na dinta murmushi da ina karantawane ba Kamar wata shashasha.
Insha Allah zanyi kokari ina yi muku reply
Ya kukaga yadda na warware matsala Laila?yayi ko?
Karamarsu babbarsu ce fa😉
Miss untichlobanty💕
11 December, 2019.
[1/11, 2:29 AM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL 🏆🏆
🌹by miss untichlobanty🌹
CHAPTER 55
Yazeed jin Kamar ana Jan gemunsa yasa yadan bude ido ya kafawa minal wacce Keta jajjan sajen nasa Dan batama lura da Cewa ya bude idonsa Ba.
Hannunsa yasa ya riko hannunta da take ja masa gemu yace kazame yau kuma da gemuna za’ayi wasa? murmushi tayi tana kifa fuskanta a faffadan kirjinsa mai dumi da sanyin kamshi.
Murmushi yayi mai Sauti yace humm ! Yar kazame taga handsome. Dago da fuskanta tayi tana mai kicin da ido tace Allah yazzy baby Idan ka Kara cemin kazame zanyi fada dakai.
Rife ido yayi yace oooo not this name again please ki daina cemin yazzy baby Wai bazaki manta bane?tace har abada kuwa. Yace haba kazame na please ki dena cemin Yazzy baby tace saide Idan zaka daina cemin kazame yace to me kikeso in dinga ce miki?kinaso in dinga ce miki beauty?kindy? Sweet? Cup cake?cutie pie? Bl……….
Datseshi tayi tace ni banaso kawai ka dinga kirana da abinda kake kiran….. Um….. Ka gane ai ta fada tana kara sa dayan hannunta dake free Wanda bai rike Ba.
Yace ah ah ni ban ganeba,tace yadda kake kiran aunty uwar gida. Dan zaro ido yayi yace kina nufin zakiyya?Daga kai tayi yaja hancin ta yace na ganoki wato kishi kikeyi.
Bata rai tayi tace ni Ba kishi nake Ba yace haba my baby Nasan fa kishina kikeyi turo baki tayi tace ni Ba kishi nakeyi Ba. Yace Toh me yasa bakya kishina ? Tace saboda me yasa zanyi kishin ka?
Yazeed’s POV
Shiru Nayi jin tambayan data aiko min don bansan yanda zan amsa mata Ba.
Bansan lokacin da bakina yace saboda kinaso.
Murmushi taci gaba dayi da alamu bata dauki abinda na fada da muhimmanci Ba. Girgiza kanta tayi sannan tace ni bana sonka kawai kai aboki nane.
Sanda zuciyata tayi tsalle dukda Cewa nuna ban tabbatar da Cewa songs nake Ba amma da tace bata sona take zuciyana ta fara suya. Da alamu ta lura da yanayin Dana Shiga domin atake naga damuwa dauke a fuskanta saide abinda ya bani mamaki sakan gemuna da tayi saijin lallausan hannunta nayi akan kumatuna tana goge wani Abu mai ruwa. Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un kuka nakeyi.
Minal’s POV
Ni ban dauki abinda yake fada da muhimmanci Ba Dan gani nake wasa yakemin. Ya za’a yi mutum Kamar ya yazeed ga kudi, ga kyau, ga Suna,ga daukaka yace Wai sonshi nake?
A Gaskiya na kamu da dinshi Ba tare Dana Shirya Ba domin bansani ina sonsa Ba,sai ranan Dana sameshi da zakiyya a parlour Suna hadiye fuskan kuna ji Nayi Kamar na mutu boyewa kawai Nayi.
Ganin yana jiran na bashi amsa yasa na girgiza kaina cikin shiririta na nace bana Sonka kawai kai aboki nane. Mamaki tare da tashin hankaline suka kamani ganin hawaye na saukowa Daga idanunsa bansan sanda nasa hannuna na goge masa ba. Me yake shirin faruwa ? Me hakan ke nufi? Me yasa yake kuka Dan nace bana sonshi? Yana sonane?
MY POV
Yazeed ne ya rasa yanda zaiyi Wai kuka yakeyi?kardai dagaske Sonta yakeyi to amma yaushe ya fara sonta? Ganin shirun yayi yawa yasa ya hade bakinsu Ba tareda yayi Komai Ba abinda ya basa mamaki shine mayar masa da tayi Dan haka baisan lokacin daya kara zafafa lamarin Ba. Sanda yaji zasu mutu saboda rashin numfashi ya sake mata baki.
A Dan kunyace ta tashi ta fice Ba tareda suncewa juna komai Ba.
Dunkule Hannu yazeed yayi sannan ya naushi iska. He ruined everything! What if da haske take bata sonshi?yayi gaggawa wajen nuna mata abinda ke ransa even though it was not intentional. Shima bai Shirya ba, yanzu ya zaiyi ya gyara abinda ya bata.
🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹
Zaliha kam though time take bawa Yan Maiduguri Dan Cewa tayi dole a miyar da ita Kaduna. Duk masifar inna sanda ta hakura ta bada gari.
Nan aka lallaba zaliha akace tayi hakuri gobe gobe zasu dawo Kaduna amma sai ta yarda tasha tsuminta.
🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹
Ya Abubakar yana shigowa Laila ta danno da gudu ta rungumesa. Shidai baisan me ya faru ba amma ganin yadda take farin ciki kuma ta wartsake yasa yasan Cewa alkhairi ne ya faru.
Janyota yayi har suka zauna yana dariya yace aunty fadamin abinda yasa Laila na irin wannan farin ciki.
Dariyan manya aunty fauziyya tayi kamin tace kafin wannan yanzu dai ka saketa tunda ba’a daura auren ba sai a lokacin ya lura da yadda suka kankame juna cikin jin kunya Laila ta gudu ciki yayinda ya cire hula yana sosa keya.
Aunty fauziyya tace ja’irin yaro ina ganinka Kamar salihi murmushin borin kunya yafi yace ba haka bane aunty.
Tace to Nide albishirinka yace goro kuma fari kamin ma ki tambaya.
Dariya tayi tace todai in fada maka babu abinda ya Shiga tsakanin Laila da Dan iskan yaronnan.
Nan ta fada masa yadda ta gano da yadda suakyi da likita.
Godiya ya dinga yiwa Allah harda sujjada baisan sanda hawaye ya zubo masa ba. Zaunar dashi tayi akan kujera sannan ta Dafa kafadan sa tace ba kuka zakayi ba hamdalan da kayi shine dai-dai addu’a zaka cigaba dayi allah ya kareku Daga sharrin makiya yace ameen.
Kicewa lailan ta samoni a mota zamuje gidansu yazeed tace Toh sannan ta Shiga ciki.
Fita yayi ya kirawo almajirai. Nan ya dinga daba musu kudi sanda ya raba sama da 10k.
Laila da ta fito sai murmushi take har tayi wani Dan kyau hakannan. Kai kwanciyar hankali dadi gareshi.
Gaba ta Shiga ta kwame ya Abubakar ma ya Shiga driver’s sit. Belt yasa sannan ya kunna motan hannunta ya kamo ya sumbata ta warce tana turo baki yace ya akayine gimbiyata? Tace ba’afa daura auren ba kake rikeni yace astagfirullah wallahi duk cikin dadin ne ni na manta ma Allah ya yafemin tace Ameen.
Motar su suka fita Suna masu jin dadi sai gidan oga yazeed.
🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹
Abangaren su yazeed kuwa minal cikin yar iskar rigannan ta nufi kitchen kuma bilhakki da Gaskiya yunwa takeji Dan 10am ma ya wuce ko time din canja Riga batada shi.
Hamdala tayiwa Allah Dayasa akwai sauran Mara 3 a tuwonsu na jiya Dan da babu da idomie zata dafa.
Aiko nan ta daura dumame ziciyarta na wurin yazeed da yanayinda ta barshi yayinda takejinsa a jikinta.
Yazeed ko shiru yayi kawai Dan bai Masan me ya dace yayi a halin yanzu ba kawai sai ya mike ya fada wanka bai wani bata lokaci ba ya fito dai dai lokacin wayarsa ta dauki ruri dubawa yayi yaga mom ne hakan yasashi yin murmushi Dan yayi kewarta Rabon dayaji muryanta tun sanda tayi masa fada.
Dauka yayi tare da fadin my sweetheart kaif asbahati? Murmushi tayi Dan itama tayi kewan Dan nata tace lallai Abu yayi dadi tunda har ka fara manta lokaci nida nake India ne yanzu safiyata? Yace sorry sweetheart kinsan Nayi missing dinki fah.
Murmushi tayi tace abinda yasa na kiraka kenan Dan gobe ina tafe. Murmushi yayi amma saboda shekiyanci irin na yazeed yace noo!sweetheart karki dawo zaki batamin honeymoon dina.
Kama ha’ba tayi Kamar yana kallonta tace dannan kace Abun naka ya girmama ! Lokacin Dana aurama ba iskanci zaka min ba? Ta fadi hakan sounding like a drama old lady.
Dariya yazeed yayi yace Allah ya kawomin ke lafiya my sweetheart kinsan fa you are my first and last love. Mom tace first dindai amma last din kam….
Yace tunda kince haka to hakan ne. Kinji abinda ya faru da zakiyya kuwa?tace me ya faru? Yace ai………….
Nan yazeed ya kwararo mata bayani tace subhanallahi Allah ya Kare na gaba toh, yasa kuma haka shine mafi alkhairi yace Ameen. Muryan Jamal ya jiyo yana Cewa my man zan biyo mom fa Dan wallahi inaso inzo in kalli love show kyauta Ba tare da na yanki ticket ba. Mom ne ta make keyarsa yace ouch da zafi fa. Mom tace araftu(na sani).
Nan su kayi sallama yazeed nata dariya yayinda mom Keta surfawa Jamal masifa Wai a gabanta zaina mata zancen soyaiya tsabar bashida kunya.
Anyway, don’t forget to menene ma?yauwa comment andddd share😉
Takuce karamarsu babbarsu
Miss untichlobanty
12 december,2019.
[1/11, 5:13 PM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by miss untichlobanty🌹
CHAPTER 56
Bayan Kamar 2 mins wayan yazeed ta sake ringing dubawa yayi yaga mom ne yayi murmushi sannan ya dauka kamin yayi magana mom tace my son bari muyi video call koh? Kasan na Dade ban ganka Ba.
Ta cikin wayan yazeed yaji Jamal na Cewa mom anya shi kikeson ki gani ?mom tace Allah zanci gidanku Jamal, izhab ila sallajah wa hadirny alhaleeb wal kaub minal matbakh
“إذهب الى الثلاجة و حضرنى الحليب والكوب من المطبخ”
“Go to the fridge and bring me some milk and cup from the kitchen.”
Dauko laptop dinshi yazeed yayi sannan ya kunna nan yaga mom tana kiransa ya dauka murmushi ya fara sheko mata tare da sauke ajiyan zuciya domin wani dadi yaji sosai daya ganta dukda ko Ba a zahiri bane.
Yace wow! my sweetheart kinga farin da kikayi kuwa?kin kara kyau! Turo baki yayi yace Gaskiya nima zan biyoki.
Mom tace dubaka kai baka kalli kanka bane ji yadda kayi ‘kiba kayi fari har kumatu ka ajiye da Anyi magana kace “ni banasonta Gaskiya tayi yarinya” ta fadi haka tana kwaikwayon yadda yazeed din keyi.
Bata fuska yayi Kamar yadda yara keyi Idan aka bata musu rai yace ni Nayi fishi ma kuma banyi missing dinki Ba.
Tace naji dama nima zakin baki na maka baki nakeson gani Ba. Ina diyata take? Yace tana kitchen mana.
Tace yi Sauri kakai inga yadda ka miyar min da ita kuma Idan naga ta rame ka Shiga iku. Yace haba momy nifa Bana zalinci kinsani so bazan zalinceta ba. Tace ai wasa nake maka kai mata mu gaisa nagani ko jikoki na Suna kan hanya.
Girgiza kai kawai yayi yana murmushi yace you will be disappointed kuwa tace wato mai hali bata fasa halinsa yazeed yace ehm gado Ba karanbani Ba. Dariya dukansu suka kyalkyale dashi dai dai lokacin yazeed ya iso kitchen.
Ajiye laptop din nasa yayi akan kitchen island din Yanda yake hasko minal sannan yayiwa mom alamun tayi shiru.
Sansadawa ya farayi dai dai lokacin kuwa minal tana rufe flask din data juye dumamenta tana wanka Hannu a sink.
Rungumeta ta baya yayi zata zabura ya matseta tareda rada mata shh nine and mom tana kallon mu.
Zaro ido tayi tana kokarin cire hannunshi tare da fadin yaushe ta dawo?rikota yayi kem yace a laptop dinane zo muje.
Daukanta yayi cidak Kamin ya juya ya nufi wajen laptop din da ita mom kam bakinta har ya fara ciwo saboda murmushin jin dadin ganin yadda taga ‘ya’yan nata. Addu’a da fata take Allah ya karesu daga Sharrin dukkan mai sharri.
Sauketa yazeed yayi tare da riko hannunta yana fadin mom ga yar taki karki kiramin Yan sanda dariya mom tayi tace Gaskiya yazeed ka iya kiwo. Irin wannan kiba da daughter tayi sai kace ana hurata da iska masha Allah tabarakallah.
Minal sai lokacin a kunyace ta gaishe da mom saboda irin yanayin data ganta da yazeed ga rigar dake jikinta sai a slow.
Hira mom ta fara janta dashi yayinda yazeed ya tafi dakin zakiyya ya fara bude drowers dinta har sanda ya samo na ribbons sannan ya dauko 5 colours sannan ya dauko comb ya taho dashi. Koda ya shigo kitchen din ya zamu minal tadan saki jiki Suna hira da mom.
Comb din daya dauko ya fara yaje mata kai shareshi tayi taci gaba da hiransu.
Baki ya fara tsoma musu yayinda yaketa fafutikan daure mata gashin dai dai lokacin Jamal yazo yana lekowa yace wow bro masha Allah matarka badai kyau Ba Allah nima yar naija zan aura.
Hararansa yazeed yayi tareda matsar da minal Daga gaban cameran yace ayi Hiran a haka. Dariya Jamal ya kyalkyale dashi yace fadi Lanka tsaye kishi kake. yazeed yace ai bisa hakkina nakeyi.
Mom tace kai Jamal banson iskanci me yakai idonta kan matarsa nan dai sukayi sallama.
Yazeed ya kalli minal yace baby me kika Daga mana ne ?yunwa nakeji tace dumamen tuwo ne. Yamutsa fuska yayi yace dumamen tuwo kuma ? Tace eh yace please ki mana wani Abu mana tace anjima zan maka sounding serious dole yazeed ya bada gari. Zama su kayi akan island tasa Hannu ta fara fita masa tuwo. Mayan loma take tura masa yace na koshi, hararan sa tayi irin yadda kiyaye keyiwa yaransu Idan sunki cin abinci shiru yayi taci gaba dashi. Mutumin ka kan ace me ya lunkume Mara daya. Wasa wasa kan minal taci nata loman ya cinye nashi. Daga karshe ya tsoma Hannu. Bayan sun gama ci yace mata zaije asibiti Daga nan zasu fara Shirye Shirye gyara guest side na gidan ind a su lukman zasu zauna.
Har kofa ta rakashi baiyi tsammanin zatayi pecking dinshi Ba to his surprise tayi pecking lips dinsa sannan ta buya zata tafi rungumeta yayi yace please karkiyi fushi dani! Tace banyi fushi dakai Ba ai. Yace kin tabbata ?ta gyada kai.
Neme neme ya farayi tare da waige waige tace me kake nema ne? Yace matsa kiga, matsawa tayi can ganin neme nemen bazai kareba tace Wai me kake nema ne yazzy baby? Duk ta kidime saboda yadda taga yana cube cube da alamu Abu mai mahimmanci ne.
Hannu yasa ya tallafo kumatunta tare da pecking goshinta murmushi tayi yace shi nake nema tace me? Yace murmushin ki! Shi nake nema tun dazu kika daina min murmushi sai mom kika yiwa kuma ya sokeni har cikin zuciya. Ya karasa magana yana Daga saitin zuciyar sa.
Dukansa tayi tace shine duk kabi ka rudar dani na dauka ma wani abinne me muhimmanci.
Hannu yasa a kunkuminta ya janyota tare da farin murmushin ki abune me muhimmanci da tsada a gareni. Duk Wanda ya rabaki dashi zan rabashi da farin ciki sannan duk Wanda ya saki murmushi to zan faranta mai.
Hannun sa guda daya ta kamo da hannayenta biyu tace na gode sosai kuma Insha Allah nima zanyi iya kokarina wajen ganin na faranta maka.
Rungumeta juna sukayi Suna masu jin dadi yazeed ya dauko wayansa yace selfie!
Nan suka dinga watsa pictures tare da yin fuskoki iri iri abin gwanin ban sha’awa kamin yazeed ya fita badan ranshi yaso Ba.
Nasan babu yawa amma Kuyi manage.
Karku manta Kuyi commenting.
Love you all😘
Takuce karamarsu babbarsu
Miss untichlobanty💕
15th December, 2019.
[1/11, 5:13 PM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by mzz_untichlobanty🌹
CHAPTER 57
Yazeed yana fitowa yayiwa lukman alamun ya karaso kusa sannan suka nufi guest side nan ya bashi dakuna guda uku tareda parlour yace zasu iya tarewa kan lukman ya gama gininsa tunda yaki yarda yazeed ya masa kyautan wani gida acewarsa yanason zama kusa dasu Dan haka ya siya wani gida kusa da mansion dinsu a unguwar zai gyara.
Godiya sosai lukman yayiwa yazeed Inda yazeed Kece masa Idan yanaso zai fitar dashi wajen yayi karatunsa na sojoji yace a ah yafiso ya kara karatu akan business inyaso sai ya fada kasuwanci Dan yanzu Idan kanaso kayi securing future na family dinka to ka tafi kasuwanci kawai amma aikin gwamnati kam Ba tseratar dakai zaiyi Ba.
Yazeed yace hakane nima ina tunanin Idan nakai 40 years zanyi retire in Koma business dina kaga sai ka fara Kumar min dasu kamin na iso ko? Lukman yace hakan ma yayi.
Asibiti suka nufa Inda yazeed yace bayason convoy,musa da ezikel kawai suzo su rakasu Inda ezikel shi zai tuka motan yayinda lukman da yazeed zasu zauna a baya.
Direct hospital sukayi daya ke asibitin yazeed akakai Jennifer kuma nan akakai ummi. Dakin da Ummi take suka Shiga suka samu ya Abubakar da Laila aciki.
Gaggaisawa sukayi Inda suke tambayan ya jikin Ummi ya Abubakar yace saide ace Alhamdulillah amma babu improvement. Shiru yazeed yayi domin he is planning on calling Dr mashkur wani abokinshi Wanda suka hadu a university sanadiyyar shan cuppucino.
FLASH BACK
Yazeed ne ya shigo wani café me Suna untichlobanty cafe tareda neman sit dake gefen window ya zauna .
Waiter ne yazo yana murmushi saboda ya ganesa tunda regular customer ne yace good day sir!(barks da zuwa yallabai! )Welcome back to untichlobanty cafe! What will you like to have?(sannu da dawowa untichlobanty cafe! Me kakeson a kawo maka?)
Yazeed yace my favorite cappuccino and some pancake.(cappuccino din Dana fi da pancake)
Waiter James yace with syrup or honey? (da syrup ko Zuma?) Yazeed yace with honey(da zuma)
Tafiya waitern yayi dai dai lokacin kararrawan kofan yayi kara alamun wani ya shigo. Table din da yazeed yake zauna yace salam yazeed wace alaika assalam miko masa Hannu yayi sukayi musabaha yace my name is mashkur ahmad and I am a MBBS student yazeed yace nice to meet you. (Sunana mashkur Ahmad kuma ni dalibin karatun likitanci ne. Yazeed yace naji dadin haduwa dakai)
I am yazeed abdulmajeed Umar Army student.(ni kuma yazeed ABDULMAJEED Umar sannan ni karatun soja nakeyi.)
Mashkur yace can I sit with you yace yeah sure (zan iya zama dakai yazeed yace eh ba matsala)dai dai lokacin waiter James ya dawo da murmushi dauke a fuskansa domin ya ganesa yace welcome sir. What will you like to have? Mashkur yace my favorite cappuccino just like his.
Gyara kai waiter James yayi sannan ya juya ya tafi. Mashkur ne ya kalli yazeed yace are you from Nigeria?(kauna Dan Nigeria ne?) Yazeed ya Daga kai yace masha Allah kace kanajin Hausa yazeed yace eh. Mashkur yace that’s good to know.
Kana yawa zuwa nanne? Yazeed yace sau uku nake zuwa or hudu. Mashkur Yace wow! Nima haka ai inason cappuccino dinsu is the best shi kadai ma nake sha. Yazeed yace nima haka.
Mashkur yace we are cappuccino buddies kenan suka Dan kashe.
Mashkur yace sorry fa Mr yazeed kar kace na fiya surutu amma Gaskiya you look worried. Yazeed yace babu Komai kawai de na gaji ne Mashkur yace amma Ba haka idonta ya nuna ba. Yazeed ya Dan dara tareda Cewa ba Komai kawaide dad dina na tuna. Mashkur yace kana missing dinshi kenan ka kirasa a waya mana. Yazeed yace ya rasu ai, Idonsa cike da kwalla.
Daga kafadansa Mashkur yayi yace ai sorry buddy Allah yaji kansa. Yace Ameen dai dai lokacin aka kawo nashi cappuccino din suka sha sannan suka tafi after sin bawa juna.su phone number da address.
END OF FLASHBACK
Number din Mashkur ya kira ringing 3 ya dauka tareda fadin buddy kwana dayawa! yakake?yazeed yace lafiya amma ba lau ba.
Mashkur yace subhanallahi wani Abu ne ya samu madam din naka? Yace eh Toh hard a itama amma Koran na daban ne. Wato akwai patients har gida biyu da nakeda su and both of them are in coma.
Mashkur yace subhanallah ya akayi haka yazeed yace sai ka iso dai kawai na turo maka kudin enough please kazo nan if possible gone ma kazo. Mashkur yace right away kuwa Kazan ma na Dade banzo kasar ba tunda Nazi bikinka da madam zakiyya. Dan Sosa kai yazeed yayi cikin jin kunyan rashin kyautawan da yayi yace sorry buddy na manta ban gaiyaceka second marriage dina ba.
Mashkur yace wow!kanason kacemin ka kara aure YAZEED yace yeah. Mashkur yace congrats man! Idan Nazo zanci girkin Amarya kenan hope ta iya traditional food?
Yazeed yace sosai ma kuwa,Mashkur yace kace Idan nazo zansha labari. Yazeed yace Gaskiya kam har sai ka gaji. Nan suka danyi hira kamin Daga baya sukayi sallama.
Wajen Dr Muhammad yazeed yaje sannan ya bashi update akan yadda yayi da Dr Mashkur Dr Muhammad yace hakan ma yayi domin shi din babban likita ne an sanshi sosai ai.
Sallama sukayi kamin yazeed ya nufi office dukda yana yin aikinsa a gida amma sai yad’an Duba saboda abinda ba’a rasa ba.
Bayan Anyi asr yazeed yacewa lukman ya nemo musu abinci a favorite restaurant dinshi saboda ya yadda dasu kuma ya Dade baici abincinsu ba saboda ba zuwa office yaje ba kuma dams ba wani son cin abinci yake ba. Koda aka kawo yazeed kasa ci yayi domin ji yayi ba dadi ba dandano kwata kwata. Haka ya hakura yabar lukman yana fafatawa.
Koda suka dawo gida magrib yayi Dan haka suka tsaya har akayi isha’i ya Shigo gida yanajin yunwa sosai saboda ya kasa cin abincin dazu.
Zama yayi akan three sister tare da kwalawa minal kira.
Baby!baby sweetheart!! Kina inane?
Finally! Toh fans na gode da support dinku 14k reads ba wasa ba.
Don’t forget to comment.
Love you😘
Your karamarsu babbarsu
Miss untichlobanty💕
16th December, 2019.
[1/11, 5:13 PM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹written by miss untichlobanty🌹
🍀MEDIA CONTACTS🍀
INSTAGRAM: miss_untichlobanty
WATTPAD: miss_untichlobanty
EMAIL: [email protected]
CHAPTER 58
Saukowa minal tayi cikin navy blue Arabian gown. Murmushi take sakewa yazeed harta iso Inda yake zaune ta tsuguna tareda fadin sannu da zuwa sannan ta dauki office bag dinshi zata juya tana fadin zo muje kasha ruwa ka Shirya ko bak…..? bata karasa Ba yazeed ya finciko ta ta fado jikinsa turo baki tayi tareda fadin kaga ka batamin kwalliyata ko?dariya yadanyi tareda Cewa ina kwalliyar Anan ji yadda kika lafta man baki.
Tace kana nufin banyi kyau Ba?yace wa ni na isa?irin wannan kyau dakikayi ai ko Amarya kawai dai kin tunamin da ranan dana fara ganinki. Turo baki tayi tace shine kukayita min dariya ko? Shafa bayanta yazeed ya fara tareda fadin Kiyi hakuri baby na lokacin ai bansanki Ba.
Kuka ta fara bilhakki da Gaskiya harda shessheka tace shine kuma….kuma ranan da na Shiga motarka…ka..kaci zalina a gidannan har ciwo kaji min. Serious face yasa tare da gyara zama mai kyau sannan itama ya gyarata sosai akan cinyarsa murya kasa kasa abin tausayi Kamar wani maraya yace Kiyi hakuri MINAL dina kinsan kuskure ne da Bacin rai sannan kuma da rashin sani amma Nayi miki alkawari Indai ina cikin haiyaci bazan kara cin zarafinki Ba tace kuma har lebena ka dalle Mun😭 yace na tuba please tareda hada hannaye. Hannun Nasa ta riko tare da turo baki da alamu zata fara shagwaba ne tace to na yafe maka amma da sharadi.
Zaro ido yayi yace yafiyan ma sai an kara min sharadi?yace toh ko bakaso a yafe ne? Yace a ah Ba haka nake nufi Ba inajin wannan sharadin.
Janyo kunnansa tayi tace tashimuje daki ka Shirya sai…….
Yace ehm sai me?gyaggyara tayi ta kwala masa ihun SAI MUJE KACI SINASIR! Sannan ta diba a guje Yazeed har wani zuuut yaji a kunnansa tashi yayi hannunsa daya kan kunnansa yana fadin yau kin Shiga uku a hannuna.
Dakin ya bita ya samu tana hada masa ruwan wanka.
Ban dakin ya Shiga bayan ya ajiye jakankasa aiko tana ganinsa ta bude baki zata kwalla ihu ya hade bakinsu.
Mukut! Ta hadiye ihunta tare dayin lamoo a jikinsa. Murmushi yayi aiko ya fara mata cakulkuli. Dariya take kyalkyalawa tana bashi hakuri shima sai dariya yake mata yana fadin zaki kara min ihu a kunne?tana dariya harda hawaye take fadin ban karawa waiyo Allah cikina,kayi hakuri bazan kara Ba.
Garin shure shure ta bige makunnin shower nan ruwa ya musu sharkaf.
Dakyar yazeed ya lalumo ya kashe saboda karfin ruwan guduwa zatayi ya janyota jikinsa tareda fadin ai baki isa ki shigar min daki a haka Ba. Tace to kaima a jike kake ai yace dama ni wanka zanyi kinga sai mutu tare ko😉?
Girgiza kai tayi tace a ah fa ni iskanci na baikai nan Ba. Yazeed yace hmmm to ai sai ki jira inyi wankan in dauko miki kaya ta Daga kai alamun Toh.
Hannu yasa a ruwan tunda bata tana hada masa Ba yasanyi.
Kallonta yayi yace irin wannan sanyin ruwa haka. Tace to ai ni banga famfon ruwan zafin bane kuma famfo kawai na iya budewa ban iya aiki da sauran abubuwannan ba. Yace zo kigani Toh. Matsowa tayi nan ya gwada mata suka controls din jacuzzi din tare da aiyukansu sannan yace ga Inda zaki dinga ganin temperature din ruwan kuma ni ina wanka a 40°C. Gyara kai tayi yace good yanzu kunna Inda zai dumama ruwanda kika zuba Daga famfo.
Kunnawa tayi tana monitoring temperature din ruwan yana zuwa 40°c ta kashe yace give me five suka tafa yace my baby minal Ashe kanki yanaja. Tace ka dauka ni din wasa ce? Yace ko kadan kayanshi ya fara cirewa minal ta juya fuskannan yayi ja saboda kunya. Murmushi kawai yayi ya Shiga Ba tareda ya rufe glass dinba.
Dan karkarwa kadan yaga tanayi yace baby minal?tace na’am yace bude drawer din can ki dauko min turaren wanka na. Toh tace taje Inda ya fada mata ta fara dauko abubuwa tana shinshina har ta sami mai kamshin turare ta dauko ta dawo Inda take dazu sannan ta miko masa.
Yace kinmin nisa ai yana smirking Dan shi yasan me ya Shirya mata. Matsowa ta sakeyi tare da mikowa aiko ya cafkota ya janyota findummm! sai acikin ruwan.
Bata fuska tayi tana hararan yazeed yaja hancinta aiko ta fara dukansa.
Hakuri ya fara bata yana dariya. Batasan me yabi ta manya Ba sai tsintar kanta tayi tana mai core kayanta itama yazama Daga ita sai bra pant.
Ruwa ta fara watsawa yazeed tana fadin tunda so kake Nayi wanka dakai bari in haka ruwa.
Funcikota yayi shi zai bata ruwan tace waiyo Allah kayi hakuri aradu ban iya linkaya Ba. Yace me kuma linkaya?
Tace iya ruwa mana yace kina nufin swimming? Tace nima bansan sunanshi ta turanci Ba yace swimming ne. Oya say swimming tace smimming Jan kumatunta yayi yace swimming Ba smimming ba. Tace swim..ming? Yace hmm swimming. Tace swimming yace clap for your self. Tafawa tayi YAZEED yace kinason ki koyi swimming ta Daga kai yace to zan koya miki kinji ta sake Daga kai.
Nan yazeed ya fara koya mata sunayen abubuwan da yake toilet din. Sanda aka zo kan jacuzzi, kasa fada tayi Daga karshe aka barta akan jazuki.
Koda sukayi wankan yazeed ya dauko musu bathrobe guda biyu ita ya mata burgujeje saboda Ba size dinta bane dariya yazeed ya dinga mata yace muje daki inyi mana ordern couples bathrobe ko?tace menene couple kuma yace mata da miji.
Fitowa sukayi minal ta nufi dakinta ta bude wardrobe dinta tana nazarin wani kaya ya dace tasa sai ga yazeed ya shigo zuwa yayi ya fara hura mata iska a gefen wuyanta ta Dan zabura tare da fadin har kaban tsoro yace maganin mai Baron kofa a bude.
Kamo hannunta yayi ya zaunar da ita sannan ya dibi wasu kaya Daga cikin nata. Wani Riga ya miki mata me hotan lulu Katy yace tasa yana zuwa sannan ya nufi dakinshi kayanta ya jera a gefen nashi na hanging yayi hanging dinsu sannan ya dawo ya Dino Nashan iska da bacci ya zamu harta Shirya tana shirin fesa turare.
Zuwa yayi ya karba shinshina sannan ya ajiye ta kalleshi alamun lafiya girgiza kai yayi tare da fadin karki shaka wannan kisa Wanda kike sawa kullum.
Dan zaro ido tayi tace ya akayi kasan kamshin turarena ? Matsowa yayi yaja hancinta tare da fadin shinshinar ki nakeyi duk sanda kikazo kusa dani😉 gwaliyo tamai tace ai nima Nasan kamshinka yace hmm you are not as innocent as you act tace meh? yace babu.
Shafa turarenda da take shafawa tayi dama innace ta bata. Dakin yazeed suka nufa yace da fatan kin Shirya?tace na me fa? Yace muje zaki gani.
Zaunar da ita yayi a bakin gadonsa sannan yaje gaban madubi ya janyota drawer dozen din 60leaves da kwalin bairo ya dauko ya mikawa minal yana murmushi yace dazu na siyo miki wannan dashi zamu dinga yin karatu.
Karba tayi tana Washe baki tare da jin dadi ta rungume yazeed tana fadin waiyo yazzy baby na na gode yanzu nima zan iya karatu. Sakeshi tayi tare da fara tsalle a tsakiyar gadon tana fadin yay! Nima zanyi ilimi zaliha sai kin iso!zaliha sai kin iso !
Yazeed ne ya rikota tareda da fadin ke madam zaki kara Mani gado bakisan kin girma bane yar lukuta dake. Hararansa ta farayi yayinda dariyar nan ta dauke. Kicin kicin tayi da ido tareda fadin nice yar lukutar? A tsorace yazeed ya girgiza kai Kamar da haske tareda fadin Ba haka nake nufi Ba.
Tunkaroshi ta farayi Kamar zakanya yayinda yake baya yana Daga hannu alamun yayi surrender.
Ganin ta hayaiyako ta iyo kansa yasa ya arce a guje. Nan fa suka fara nuna fasaha da kwarewa wajen iya gudu. Sanda suka wargaza dakin kaf kamin minal can ta tsaya tana haki tareda fadin na hakura ka tsaya.
Zuwa wajenta yazeed yayi shima yana haki. Ruwa ya dauko musu a fridge din dakinshi sannan yace ai sai mu gyara dakin ko?minal tace Toh tana kokarin saita numfashinta.
Bayan sun gyara minal ta dauko takarda daya da bairo daya sannan ta ajiye sauran. Zama yazeed yayi tareda Cewa mu fara ko?murmushi take sake masa yace hajiya lafiya dai ko?ko bakyason karatunne?
Pillown da take boyewa a bayan ta ta fara dukan yazeed dashi tana fadin ancema na hakura ne? zaka kama ka kirani yar lukuta?dauko pillow shima yayi nan suka cigaba da jifan Muna da pillow kamin ta fara yiwa yazeed cakulkuli tana Cewa ya kaji abun? Dariya yazeed yake yana Cewa Kiyi hakuri,na tuba,bazan kara Ba,waiyo cikina,cikina fitsari nakeji.
Dariya ta fashe dashi shima yazeed din dariya yaci gaba dayi. Sanda dariyan ya lafa yazeed yace maza ki matso muyi karatu. Tace fitsarin fa? Tana dariya kasa kasa yace ai na fada ne Dan Nayi escape.
Matsowa tayi tace amma fa yunwa nakeji yace muje muci Toh Dan nima yunwan nakeji.
Abincin sukaje sukaci yazeed sai Santi yakeyi Anan yake ce mata ai bai taba cin abincin dayake mai dadi Kamar nata Ba. Sannan Gobe tayi abinci dayawa Dan su mom da Dr Mashkur zasuzo. Dadi ta dinga ji har yazeed yana mamakin yaushe suka saba har haka.
(Dan wasu matan da ance surukarsu zatazo Kamar ance mutuwanta zaizo. Wasu ma ko auren mutum basayi Idan uwarshi tana Raye sai kaji Suna “da fatan dai bashida hawan jini” Wai sirikarce hawan jini! Allah dai ya kyauta ya ganar damu amma lamarinku akwai gyara.)
Jinshi kawai takeyi Dan tasan yana cikin sinasir ne kawai. Wai bai tabacin abinci mai dadin shi Ba.
Tace yazzy baby, yace umm? Dan bakinshi ya cika da abinci. Tace wani abinci kafiso ne yace eh Toh ada dai pancake ne amma a yanzu tuwo ne.
Dariya tayi tace aiko kaci sa’a na iya pancake Dan aunty fauziyya tana sonshi sosai.
Yazeed yace Toh kimin gobe. Ma’ke kafada tayi yace please tace nope yace pleeaase! Ta sake Cewa nooo turo baki yayi Kamar zaiyi kuka tace fine zanyi. Murmushi yayi yace iye my baby kin lura da Cewa kin fara sirka English word acikin Hausa kuwa?dadi ta fara ji ya miki mata hannun hagu suka gaisa yana fadin congratulations baby! Murmushi tayi tace thank you, yace you are welcome. Shiru tayi yace my pleasure zakice ta gyada kai.
Abincinsu suka cinye cikin jin dadi sannan suka Koma daki…..
Kinga sister murmushin ya isa haka kar bakinki yayi ciwo😜
Yau no dogon surutu kawai I love you wujiga wujiga. Duk wacce batayi commenting ba kuma ta karanta itace ma’kiyiyar su yazeed dinnan. Thank goodness its not my handwriting😶
One more thing; NEXT UPDATE BA CHAPTER BANE QUESTIONS AND ANSWERS NE. ZAKU TAMBAYI CHARACTERS DIN TAMBAYOYI A COMMENT SECTION SAI IN ANSWER MUKU A NEXT UPDATE HOPE KUN GANE ABINDA NAKE NUFI? SANNAN ZAKU IYA TAMBAYANSU KOME KUKESO.
CHARACTERS DA ZAKU TAMBAYA SUNE KAMAR HAKA:
- Yazeed
- Minal
3.zakiyya
4.zaliha
5.lukman
6.mom
7.inna da baba
8.dijeh
9.ya abubakar
10.Laila - Jamal
12.Mashkur - Unknown makiyiya
Da fatan zaku tambayesu ?
Takuce karamarsu babbarsu,karamar tsuntsu me babban gida.
Miss untichlobanty💕
18 December, 2019
IDAN AN SAMI TAMBAYOYI DAYAWA TO ZASU ANSWER YAU IDAN BA HAKA BA SAI GOBE
[1/11, 5:13 PM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL 🏆🏆
🌹by miss untichlobanty🌹
CHAPTER 59 IS LOADING……….
A Gaskiya bazan boye muku ba inajin dadin comments da goyon bayan da kuke bani alla h ya barmu tare.
Saide wani hanzari ba gudu ba na lura da Cewa bakuyin sharing kuma a Gaskiya Allah ya gaji ban fara rubutu Dan Nayi Suna ko wani Abu ba. Na fara rubutu ne domin na fadakar kuma na nishadantar kinga Idan har wasu bazasu karanta su karu dashi na Toh ba anfani ai.
Anyway enjoy!
🌹🍀TO YAZEED🌹🍀
Q1. yazeed shin kana ganin minal zata soka?
A. Kaji wata tambaya to dama Dan wa akeyin littafin badan Inda ita bane? So na wajibun.
Q2. Yaushe ka fara son minal ?
A .nima ban saniba Gaskiya.
Q3. zaka saki zaliha a nan gaba
(Yazeed yana harara) so kike untichlobanty ta shafeni a labarin saboda na bada Satan answer?
Q4. Waye kake ganin yake muku Muna furci a gida ?
A. Da nasani zan bata lokacin wajen kawo likita Dan yayi wa Jenifer magani ta warke ta fada min ne?
Me tambaya:Allah ya baka hakuri.
Q5. Idan ka kama me hada maka zafi a gidan ka me zaka mata? Ooooo kun fiya tambaya wallahi. Ke untichlobanty ki kwashe wa dannan fans din namu Kuyi gaba.
Untichlobanty: (kasa kasa) kaifa Ba ubana bane balle ka bani umarni ko ka tsare ni.
Yazeed: me kikace?
Untichlobanty:(ina tutturo baki) banyi magana Ba. Sisters kuzo mu tafi wajen minal
🌹🍀TO MINAL🌹🍀
Q1. Ya kike jin zamanki da yazeed?
A. Gaskiya Ba laifi Dan ban taba tunanin rayuwa zata yi mana dadi Ba.
Q2. Wa kike ganin itace makiyiyar Ku?
A. Aunty zakiyya kowa zai fara zarga Toh amma ai harda ita a ciki kuma nata yafi yawa.
Q3. Waike bakya kishin zakiyya ne?
A. Inayi mana amma ya na iya dole na danni zuciya inyi hakuri wata rana sai labari.
Q4. Ya kikaji sanda yazeed ya fara sunbatarki ?
A. (Cikin jin kunya)Wani Abu naji yana mini yawo ajikina sannan ya ratsa ko wani lungu da sako.
Untichlobanty:(cikeda karadi) muma dai Allah ya kaimu lokacin mu🙌
Kowa ya kuramin ido…
Untichlobanty: ina..ina nufin Allah ya nuna mana lokacin bikin su….su ya Abubakar (Sosa Keta tareda kallon gefe)
Q5. Ya kike ganin zata kasance tsakanin zaliha da lukman?
A.(gutsiran Awara, tattaunawa)
Untichlobanty: minal bakiji sister tana tambayanki bane?
Minal:(sake gutsiran awara tareda kurba zobo) tunda gasu a gabanku sai Ku tambayesu ai.
Untichlobanty: Dan sammin awaran Toh
Minal:(harara Kamar zata kasheni)
Untichlobanty: sisters muyi gaba ko?
🌹🍀TO ZAKIYYA🌹🍀
Q1. Sannu zakiyya ya jikin?
A. Tambayata kukazoyi ko ya jiki?
Mai tambaya: Allah ya baki hakuri.
Q2.Wa kike ganin ya kona miki shagonki?
A. (Cikin Daga murya)Masoyin mutum zai rabashi da arzikinshi ne? Kunsan dole makiyinane mana. Mtsw waya sani ma ko dangin shegiyar nan ne?
Minal:wallahi ni Ba shegiya bace
Zakiyya: ke zan faffasa miki baki.
Yazeed: order please!
Zakiyya and minal: (hararan juna)
Q3. Bakyajin kishin minal ne?
A. Mtsw ji wani tambayan banza! A woman with class like me ne zanji wani Abu Wai kishin minal? You are not serious. Next question please.
Q4. Yaushe zaki Koma gidanki?
A. Gobe kuma da ayush zan tafi kunada matsala da hakan ne?
Mai tambaya: wane ni?
Q5. To ya baki Fadawa yazeed zaki dawo Ba?
A. Duran bazata zanyi inga wainar da ake tuyamin a gidana.
Q6. Yaushe zaki haihu ne?
A. Ke banson shashanci da wulakanci fa nine zan haihun? Dallah malamai Ku tashi Ku matsamin
Untichlobanty:(na cika Nayi FAM.)ke zakiyya karkiga ina ganin girmanki ki nemi ki batan rai. Ya zaki dinga cin mutuncin fans dina?in ki kayi wasa yanzu sai in shafeki a littafinnan.
Zakiyya: tafi nono fari.
🌹🍀TO LUKMAN🌹🍀
Q1. Ya kake ganin matar da da yazeed yasa ka aura?
A.ban gane ya nake ganiba.
Mai tambaya:tayi maka?
Lukman: Idan ma bata yi Ba yana iya?yarinyar bata wani birgeniba kawai de in tana magana inajin dadin kallon labbanta.
Untichlobanty: Nide banji wannan Ba.
Zaliha: (ta saki baki tana karewa lukman kallo)
Q2. Toh ya kake gani zata kasance Idan ka fara aiki a companyn yazeed?
A. Company din yazeed ai bawa ne kuma zan rike masa amana Abu daya Dana sani shine I will be stressed dan haka zan matsala masa lamba ya jonani.
Q3. Ya kake ganin feelings din abokinka akan amaryarsa?
A.(Cikin kyalkyalewa da dariya) ya mutu murus a Cikin tekun kaunarta.
Ai lobashi Nayi nace ya saba da ita har ta Haifa masa yara sai ya saketa. Nasan bazai iyaba ko ada balle yanzu.
Yazeed:amma kaide Anyi Dan iska.
Lukman: iskanci na ya jawo ka fara son amaryarka😜
Minal:(side Hannu tareda kici kicin da fuska ) dama zuwa kayi kake fada musu Cewa na zama yar iska.
…. Kowa Yana kallon minal daketa huci……
Untichlobanty: minal sake masa kwalar Riga Ku bari Ku sani saki sai kuyi.
Minal:(harara na)
Untichlobanty: me Nayi?
……
🌹🍀TO ZALIHA🌹🍀
Q1. Malama zaliha ya mukaji da hakuri?
A. Alhmdllh
Q2. Kina ganin zaki iya zama da lukman?
A. Waye kuma lukman?
Mai tambaya: mijinki mana.
Zaliha: au dama sunanshi lukman?
(Kowa ya zaro ido)
Zaliha: kudena kallona Kamar na kashe mutum. Zanje gidan NASA inga gaji da ganina ya sakoni.
Lukman: mtsww
Q3. Yanzu dai atakaice kina so kice mana baki s…….
(Wayan zaliha yana ringing)
Zaliha:ina zuwa Dan Allah(ta fice)
Lukman: ke wa yake kiranki?
Untichlobanty: Ba kunnan zomo gareta Ba please
Lukman: yi mana shiru.
🌹🍀TO MOM🌹🍀
Q1. Sannu da aiki mom
A. Yauwa…(jera kaya Cikin akwati)
Q2. Mom ya kike ganin yanayin zaman danki da diyarki?
A. (Fara’a sosai) kice yaran arziki aini ban Cewa Komai sai Alhamdulillah.
Q3. Me yasa kakeson ki dawo Nigeria?
A. Saboda inyi rainon Cikin jikana kuma ga zakiyya ma masifa ya fada mata kinga itama tana bukatar lallami.
Q4. Ance miki minal din Nada kuna biyu ne?
A. (Hade rai) Insha Allah akwai Idan babu ma yana kan hanya. Kuma ni ko zakiyya ce ta Haifa ban damu Ba Nide a haifo kawai.
Mai tambaya:Toh sai kin iso kenan
Mom: Insha Allah
Untichlobanty: sai anjima…..
🌹🍀TO YA ABUBAKAR🌹🍀
Q1. Yaushe ka fara son Laila?
A. Tun randa na fara daura idanuna a kanta wato tun tana yarinya.
Q2. Ya kaji lokacin da ka dauka Anyi raping Laila?
A.ji Nayi Kamar na mutu tsabagen bakin ciki amma dukda hakan ban daina Sonya Ba illa ma nunkuwa da yayi.
Q3. Me zakace game da warware matsalarku da Allah yayi?
A. Alhamdulillah! Nayi farin ciki sosai da akace babu abinda ya sameta sannan duk nauyin dake zuciyata ya sauke tas!
Q4. Yaushe zaka Sauri Laila?
A. Bayan matsaloli sun Dan lafa.
Untichlobanty: Mun gode!
Ya abkr: Ba damuwa.(shafa kan laila)
Untichlobanty: 🎶wani ya kasa hakuri a daura,yana nema ya tarowa kansa zunubi🎶
Yazeed: waike baki iyayin shiru ne?
Untichlobanty: Gaskiya na fada ai
Yazeed: (ya jefomin pillow na kace😛)
🌹🍀TO LAILA🌹🍀
Q1. Ya kikaji lokacin da abubuwa suka rikice miki?
A. Na Shiga cikin rashin hankali Wanda bazai misaltu Ba. Amma aduk lokacin Dana tuna Allah madaukakin sarki yace ‘wa iza sa’alaka ibadiy anniy fa inniy karib, ujibu da’awattid dâ’i iza da’ân fal yasta jibuliy wal yu’uminû bîy la’alahum yarshiduûn’ sai inji karfi guiwa tazomin sai Nayi addu’a a haka har Allah ya yayemin.
Untichlobanty: masha Allah
Q2. Untichlobanty: shin kina ganin ya dace in hadaki da ya abkr?
A. Toh da yayanki zaki auramin?
Untichlobanty:😂 sunan babban yayana ma Abubakar ai kinga faduwa tazo daidai da zama.
Laila: hmm mtsw
Untichlobanty: (turo baki)wai meyasa kowa yake hantara nane?
Duka characters: saboda bakya iya rufe bakinki.
Untichlobanty: (Cikin tsawa) karyane Idan Nayi shiru harsai kundauka azumin magana nake.
Yazeed:please ki gwada mu gani.
🌹🍀TO JAMAL🌹🍀
Q1. To kai Jamal me zai dawo dakai Nigeria?
A. Saboda inga love mana
Q2. Kana ganin hakan Ba sa ido bane?
A. Ku da kuke karantawa Ba sa ido kuke musu Ba?
Mai tambaya:(dogon nazari) &?;%#$&#??!
Q3. Kai yaushe zakayi aure?
A. Ban saniba nima Ku tambayi untichlobanty
Q4. Wa kake ganin untichlobanty zata aura maka.
A. DEEJEH kanwar minal mana
Untichlobanty: (kicin kicin da ido tareda gade fuska) excuse me yazeed zanyi magana na minti daya. Wa ya baka izinin bada leakage? Nace ka fada musu ne?
Jamal:(kama kunne)Kiyi hakuri bazan karaba please!
Untichlobanty: huci😠
Yazeed:in Anyi magana kice zaki iyayin shiru
Minal: ka sake mata Mara Dan Allah haba.
🌹🍀TO DEEJEH🌹🍀
Q1. Me zakice game da auren yayarki?
A. Gaskiya na mata murna dukda ko bama shiru da ita amma ina sonta. Fatana nima allah ya bani miji kyakkyawa,me ilimi da mutunci kaman nata.
@real_Meenal: ai jam…
Untichlobanty: sister please shhh
Q2.yanzu ke shekarunki nawa?
A. Na kusa inyi 15 saura wata hudu.
Q3. Kinason kici gaba dayin boarding?
A. Laaa bakusan yaya yazeed ya mayar dani wani day school ba?😀in fada muku private ce ma.
Fans:😁😂 bakida dama wallahi kema Kamar yayarki
Khadija: aradu na fita hankali.
Minal:(Cikin harzu kowa)kina nufin banida hankali?
Yazeed: calm down baby….
Zakiyya: me zan gani haka?
Zaliha: Wai babyy….. Hmm
Khadija:😀laaa adda zaliha Ahe har kin gama wayar?
Everybody: (an tsaya kallon deejeh dake Washe mouth tana kokarin saka kwalli)
🌹🍀TO BABA AND INNA🌹🍀
Q1. Me zakice game da mijin daya Sauri yarku Amina?
Baba: a Gaskiya a kuma iya ganina yarone dayasan darajar Dan adam, yasan ya kamata sannan Yaro ne mai dattaku da nagarta. Koda kuwa bai mana Komai Ba yar mu ya aura a zamaninnan kamin ka sami me kudin dazai auri yar talakawa sai an tona
Yazeed: (Washe baki tareda Sosa kai)
Inna: Wannan Gaskiya ne malam.
Minal:(Cikin shagwaba)baby kayi pecking kumatuna
Yazeed: a gaban su?
Minal:ina ruwa na, kai Ba miji na bane?
Untichlobanty and fans:😨
Q2. Me zaki iya Cewa game da zaman su
Inna: yo ai idonku ya gane muku Dan haka bamu bukatar mice wani Abu
Baba:wannan Gaskiya ne saidai mu bisu da fatan alkhairi kawai.
Allah yayi albarka
Kowa:AMEEN!
🌹🍀TO MASHKUR🌹🍀
Q1. Kaine Doctor Mashkur ko?
A. No Dr Ahmed ne. Nine Dr Mashkur mana ki wani tamabaya.
Mai tambaya: Daga tambaya?
Q2. Dama haka ko wani lokaci kana arrogance?
A. A ah tambayar da Anyi min ne dai sai a slow
Q3. Shin kana ganin patients din zasu farfado?
A. Ina sa rai de, aini Ba Allan musuru bane bansan gaibu Ba.
Q4. Kanada aure?
A. Banida shi
Q5. Kana ganin untichlobanty zatayi maka aure a littafinnan?
A. Karma tayi taga iko Allah
Untichlobanty: me zaka yi?
Mashkur: rokanki zantayi har sai kinmin
All:😦😁😂
Q6. Wa kake ganin za’a aura maka?
A. Gaskiya ina tunannin wacce za’a aura min itace…..
Untichlobanty: wallahi Idan ka karasa sai nasa kayi hatsarin jirgi kan ka iso ma.
Mashkur: Toh fans kunji ni kuma ban Shirya barin littafinnan Ba.
Fans: baza dai ka fada Ba kenan?
Mashkur: dalilin dayasa nakeson masu karanta littafinnan kenan, kunada sense irin na karshe dinnan.
Untichlobanty: (harara) what do you mean?
Mashkur: karki samu damuwa Ba abinda kike tunani bane ke legend ce ai.
Untichlobanty: (Dage kai tare da hura hanci.) Kai ka jiyo
🌹🍀TO UNKNOWN VILLAIN 🌹🍀
Q1. wacece ke?
A. Me yasa zan fada muku?
Mai tambaya: just curious
Q2. Me yasa kika tsani su yazeed?
A. Me yasa kuke Shiga Harlan da bata shafeku Ba ? And anyway ba karantawane littafin kuke Ba? Sai Ku jira ai duk tambayoyinku za’a answer muku.
What do you think of the Q’s and A’s?
Will be waiting in the comment section⬇
Don’t forget to SHARE
Miss untichlobanty💕
[1/11, 5:13 PM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by miss untichlobanty🌹
CHAPTER 59
Bayan sun Shiga daki zama su kayi akan gado nan yazeed ya fara koyawa minal darasi Inda kullum zasu dinga yin vocabularies guda 20 tareda ma’anoninsu. Sannan zai dinga koya mata figure of speech.
Yayi mamaki sosai na yadda brain dinta ke daukan abubuwa saboda ta maida hankali sosai itama sai a lokacin ta gane Cewa abin maida hankali ne kawai.
Bayan sun gama karatu tayi masa tausa. Yace ta kwanta itama ya mata tace a ah ya Sosa mata kai kawai.
………………..
🌹🍀DAWN🌹🍀
Da sanyin ASUBA bayan an sallamo su zakiya Dan dole ta dage sai ta kamo hanyan dawowa gida babu yadda mahaifiyarta batayi ba amma tace Sam dole sai ta tafi.
Ayush tace haba sister Kiyi hakuri mana jijinki ya gama wartsakewa. Hararanta tayi tace ni da ke Waye babba? Ayush tace Kece zakiyya tace to ki shiryamin yarana mu tafi.
Ayush tace Toh. zakiyya tace ina nufin harda ke zamu tafi. Tace me yasa harda ni? Zakiyya tace saboda ban gama warkewa ba kuma kema your heart is broken.
Mummy tace Toh kibar min su sahir din mana. Zakiyya tace sanda nace kar a kawo min su ba dagewa kikayi saina rikesu ba?so yanzu nima ina son abina.
Hakadai Daga karshe suka Koma gida karfi da yaji suka Shirya kaya tareda kamo hanyar Kaduna.
🌹🍀🌹🍀🌹🍀
Kai Jamal tashi Daga baccinnan Mun kusa sauka. Hade rai yayi yace mom bacci nakeji sosai tace Toh sai ka Fadawa pilot din ai ya jira ka gama Baccin kamin mu sauka Dan Allah ni tashi.
Daidai lokacin tayan jirginsu ya Dan gwali kwalta.
Suna saukowa mom ta cire wayanta a airplane mode zata kira yazeed.
Mummy ni yunwa nakeji
Hararan Jamal din tayi tace waikai meye matsalarka ne kwana biyu uhm? Ko kaima aure kakeson in maka.
Zaro ido yayi yace nii?na shafawa kaina ruwan sanyi ki rufamin asiri…..
Tace Toh shikenan dama maganar bata tsaya ba. Yace dakata kiji mana ai Idan kikamin din ma bata baci ba.
Rankwashinsa tayi tace ja’iri zama kayi magana ni rabani da sabgar aurenku yazeed din ma ya na jare dashi?
Daidai lokacin ta kara wayanta a kunne bayan ta fara Kiran yazeed.
🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹
Koda su yazeed suka tashi sukayi sallah minal tace bari tayi tattare tattare ta daura abinci tunda Shigan safiya su mom zasuyi yazeed yace besan wannan zance ba kawai ta dawo su kwanta.
Ta buga ta raya amma yazeed yayi kunnan uwar shegu Daga karshe tazo ta kwanta a can kuryan gado tare da juya masa baya.
Sunane ya kira ta shareshi ya sake Cewa baby? Ta kauda kai tareda Jan bargo. Riko bargon yayi tareda wantsalarwa sannan ya finciko minal din fuskannan a mutuke idon shi yayi jaa Kamar bai tana dariya. Minal ko ta tsorata amma saboda taurin kai ta tsare tareda fading ni ka cikani kara matse dantsen hannunta yayi yace karkiga Muna shiru da zaman lafiya ki nemi ki Rena min hankali. Dan iskanci ana miki magana shine zaki wani juyamin baya? Bakisan yadda na tsanin hakan ba ko?
Hararansa minal tayi da alamu rants ya fara back kuma tasan Idan tayi kokarin yin magana to Mara dadi zai fito hakan yasa ta hadiye yawu dakyar tareda fadin kayi hakuri sannan ta warce hannunta tayi gaba. Yazeed Kam mamaki da Bacin rai ya hanashi aikata Komai.
Komawa bacci yayi Dan yana rasa me zaiyi ya huce.
Minal Kamar kitchen ta nufa jikinta duk yayi sanyi son ta rasa Waye ma Mara Gaskiya a cikinsu. Kawai sai ta basar tunda ta bada hakuri ta fara tunanin me zata dafa. Can ta yanke shawaran Zata dafa alale da kunun gyada Dan haka ta fara aikinta babu bata lokaci bayan ta gama ta nufi dakin yazeed domin ta Shirya Dan lokacin 7 ma yayi.
A hankali ta shiga dakin ta hangosa ya rufu har ka. Zuwa tayi taja Bargon a hankali ta bude fuskarsa taga yana bacci ya hade rai tare da cuno baki dariya ta fara yi kasa kasa kamin ta dangwali hancinsa a hankali tace mutum sai shegen kafiya.
Tashi tayi ta Shiga bandaki abinta domin tayi wanka.
Yazeed ko tun sanda ta bude masa fuska ya tashi amma sai ya shareta dukda ko ya huce amma bazai nuna mata ba.
Yana cikin Yan nazarce nazarcen sa wayarsa ta fara ringing Kamar bazai sauka ba amma ya daure ya dauko. Dubawa yayi yaga mom ne a take ya dauka take cikin muryan bacci kasa-kasa yace
Assalamu alaiki ya ummi! Gyara muryan mom tayi tace wa’alaika Assalam son yace an tashi lafiya sweetheart? Tace Alhamdulillah ya naji muryanka haka ? Yace bacci nakeyi ne. Jinjina kai tayi tace da alamu ka manta Cewa yau zan dawo ko? Dan zaro ido yayi domin ya mantan dukda ko minal ta tuna masa yau da safe. Yace hakane fa sweetheart na shafa’a ne. Yanzu zamu tasone?Dariyan manya mom tayi tace ai Mun ido ma yace subhanallah ! Sweetheart naso ace dani za’a daukoki but kamin na Shirya it will take time and I don’t wanna keep you waiting zan turo a dauko min ke. Tace ba damuwa sai Mun shigo yace okay sai kun Shigo din.
Muryan Jamal ya jiyo ta dayan ban gareb yana Cewa guy wallahi ka tanadi labarin duk abinda ya faru Dan ina zuwa zaka Samar dani. Harara yazeed yayi kamin yace mom wayan hands free yake ne? Tace uhm yace yaiwa kana ji na ko? Da wani farangan farangan din kunnanka Kamar antenna babu labari da zaka samu. Dariya suka fashe dashi kamin sukayi sallama.
Waya yazeed ya rambatsawa lukman yace yayi assigning ake a dauko mom with tight security.
Lukman yace okay amma fa Kazan in amaryata tazo bazaka na min irin haka ba ko?kira da sanyin safiya Yazeed yace wannan kai ka jiyota sannan ya kashe wayarsa. Tashi yayi yaje bakin kofar toilet daidai zaiyi knocking minal ta bude. Daure fuska yayi ya banka mata harara itama hade rai tayi ta hararesa. Ratsawa tayi zata wuce ta gefensa ya dungure mata kai. Dungure nasa tayi itama suka harari juna a tare suka wuce.
🌹🍀🌹🍀🌹🍀
Masifa inna Keta surfawa Wai a dole zaliha tasata tafiya ba tareda ta Shiga ba ita dai zaliha ba inna bace a gabanta Mazarin yadda zatayi taga ta zauna lafiya da mijinta takeyi dukda ko babu hada makwanci dashi a agendan ta.
Tuno yadda suka dinga daukin aurensu ita da Sulaiman tayi kawai sai ta fashe da kuka inna ko salati ta rafka tareda farin lallai yarnan yanzu Daga miki fada shine zaki fashe mini da kuka sannu langai yar safara’u.
In baki min shiru ba sai kin Rena kanki a motannan Yan Moran ne suka tsaya kallon inna da zaliha ganin kallon yayi yawa yasa inna Cewa ba kaza Muke ci ba. “Min husnil islami mar’i tarkuhu mâ lâ ya’anihi” tunda dai ba dokar Allah nake rabawa balle kuce ya shafeku ai sai Kuyi abinda ke gabanku ko?
Cikin hausansu na kanurai suka ce Allah ya baka hukuri yar uwa.
🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀🌹🍀
Minal ko Shiryawa tayi abinta cikin lace me kyau ta shafa powder da lip gloss ta fesa tirare ta fice tana cikin saukowa Daga stairs taji Karan mota amma bata wani bada hankalinta ba ta nufi kitchen ta fara dibo abubuwan da ta dafa tana jerawa akan dinning table. Bayan ta gama ta sake hawa stair case zata Koma part din yazeed taji an narko wata ashar Wanda tunda aka haifeta bata tabajin irinsa ba. Kamin ta juyo taji an fincikota ihu ta kwalla Allah ya taimaka steps uku ta taka hakan yasa ta fadi warwas a Kasa tare dayin targade a kafa kuma dai lokacin taji wani ya dauke wani da mari Daga nan Komai yayi mata duhu.
Nasan ba yawa chapter din kuma is boring amma amin afuwa.
Don’t forget to comment
Duk wacce tayi commenting masoyiyar su yazeed ne
Bara yau ayi yar tike inga su Waye masoyan minal and yazeed👁👁
Comment nakeso ba Tnxs ba😉
Takuce karamarsu babbarsu
Miss untichlobanty💕
31st December,2019
[1/11, 5:13 PM] Mzz_Untichlobanty💞: 🏆🏆KURUCIYAR MINAL🏆🏆
🌹by miss untichlobanty🌹
🍀CHAPTER 60🍀
Wani wawan mari yazeed ya sake fallawa zakiyya wacce ke dafe da kumatu cike da mamaki.
Zuciyarsa wani harbawa take domin ki yake Kamar hi aka jiwa ciwo dukda ko zakiyya matarsa ce bazai yadda da zalinci ba kuma dukda ba’ason suka a musulunci ita ta wuce Gina da irin Idan ta kasheta fa?
Masifa ya fara sarfowa Kamar makokoronsa zai fita yace haba zakiyya meye haka ? Kamar ba babba ba? Ko ance miki kishi hauka ne ? Yanzu Idan kin kashe yar mutane fa?
Idonta yayi jajir tace lallai yazeed banga laifinka ba ka sami yarinya danya yadda kakeso dole ka mareni!tukunnan ma uban Waye ya bata izinin Shiga bangarenka alhalin ban…..
Yazeed ne ya datseta ta hanyar Cewa kaji matsalar kenan Ku Daga an muku kishiya sai kuce ai Dan ba’a sanku ne ko Dan kun tsufa ko an sami yarinya wa ya mutu wa ya tashi. Ku bakwayin la’akari da Cewa ku ma canjawa mai gida kuke kuma ai dama in kida ta canja dole rawa ma ya sauya. Ki sani tun da inasonki kuma Dan na sake aurennan ba fasa sonki nayi ba. Da kike zancen wa ya bata izinin Shiga side dina, ni ba mijinta bane? Kinga ko right ta sameshi 100%.
Zakiyya tace namiji butulu,namiji ba Dan goyo bane amma ba Komai ba laifinka bane.
Ayush kam baki ta saka tana kallon ikon Allah in ta kalli yazeed dake huci Kamar zaki Daga shi sai towel sai ta kalli zakiyya dake kwalla sai kuma ta kalli minal dake kwance a kasa.
Juyawa zakiyyan ma tayi ta bar wajen ta nufi dakin ta. Wani kallon tsana sahir ya watsawa yazeed da minal sannan yace you are a bad daddy I hate you! kasa momy na kuka sannan ya janyo hannun safwan domin subi bayan zakiyya. Wafce hannunshi yayi ya ruga da gudu ya rungume yazeed yace no! I wanna chtay wit daddy (no! I wanna stay with daddy)
Hararan safwan din sahir yayi kamin yace fuck you
Hade rai yayi yace fuck you ich a nejetiv(negative) word onyi babboys uses it.
Sahir yace I don’t care sannan yayi flipping off zuwa dakin zakiyya ayush Kamar tana kasa magana illa yaushe da YAZEED da tayi ta wucewarta part din zakiyyan izuwa room din da ta saba sauka since this is not her first time.
Kayanta ta ajiye ta sauke ajiyan zuciya kamin ta Shiga wanka bayan ta fito ta Shirya ta dauko wayanta ta fara kiran lukman amma bai dauka ba saboda yana hanyan airport.
Cilli tayi da wayar kamin tayi ruf da ciki ta fashe da kuka yanzu zakiyya da ke ta bata hope itama abubuwa sun cabe mata kai maza ba tabbas.
(kaji irinta ai wannan babban matsalan mata ne basusan me ake kira uziri da Daga kafa ba)
Abangaren minal kuwa daukanta yazeed yayi ya kaita dakinta bayan ya shafa kan safwan tare da Pecking dinshi yace yaje wurin mommy dinsu. shi kuma ya kira doctor Muhammad ya sanar dashi abinda ya faru. Bayan wasu mintina sai gashi yazo gyara akayi wa minal sannan aka bata magunguna. Dr Muhammad yace Toh yanzu zan barku da nurse zatayi mata allura. Kalmar allura ce ta fada carat a kunnen minal hakan yasa ta bude idonta war ba tareda ta Shirya ba. Hawayene ya fara sauko mata bawai Dan zafin ciwo ba sai Dan batada kafan gudu. Yazeed ne ya zauna a gefenta yace haba yar minal dina so kiji. Rungumota yayi cikin muryan kuka tace wayo zakamin ko? Girgiza kai yayi yace ni na isa ai Saide kiyimin wayo amma ke ai babu Wanda ya kaiki sense ga nutsuwa,ga tarbiyya,ga kyau,ga sanin ya kamata ko yar inna? Tace eh amma ni yar inna da baba ne. Yace Toh yar inna da baba zaki iya sakeni an gama tace me? Yace allurar. Zaro ido tayi aiko nurse ta gani tana kokarin yar da sirinjin . tace har Anyi Wai yace eh har an gama shirin kuka tayi tace dams Nasan wayo zakamin yace to ai gashi an wuce gurin ko tace emm. Yazeed yace yadai naji kin sake jikinki? nurse tace allurar danayi mata can lead to bacci though ba na bacci bane. Aiko koda ya kalli fuskan minal har tayi bacci gyara mata kwanciya yayi sannan ya fito domin ya raka Dr Muhammad dadi lokacin su mom suka shigo.
Gaisawa sukayi da Dr Muhammad mom na farin Muhammad Dan albarka zaka wuce kenan yace Insha Allah tace to ba damuwa Allah ya taimaka.
Fiki yazeed ya janyota tare da rugumeta sosai tace kai Dan sakanni kadan karka tatsemin hanji. Dariya suka fashe dashi nan suka gaggaisa mom tace ina matan naka? Yace Suna daki yanzu ma karamar ta Dan sule taji ciwo a kafa shiyasa ma kikaga Dr yazo. Mom tace subhanallahi muje in ganta. Yazeed yace ai bacci takeyi.
Jamal yace my guy ka fadi Gaskiya Baja ragawa yar mutane ko ? Sauri mom tayi ta dale sama tana farin ni kunga tafiyata yayinda yazeed ya harari Jamal yace matsalata dakai bakasan lokacin wasa ba. Jamal yace sorry abokina.
Bayan 10 minutes mom ta sauko ta sami yazeed da Jamal Suna kallo a parlour tace kai Jamal tashi muje mu karya kumallo.
Juya kanta tayi wajan da YAZEED yake zaune taga wayam tace ha’a ina kuma yayi? Jamal ma kallon wajen yayi abin Kamar tafi basuga sanda ya tashi ba balle yahau sama. Tace baki jamal yayi yace kika bibiya yaje ya damu yar mutane ne amma mu Duba jikinta zamuyi ance batada lafiya. Mom tace kaide ka Shiga uku,Ni babu ruwana.
Abinda basu saniba kuwa mom tana fara maganan abinci yazeed ya mike da Sauri Kamar zai tashi sama ya nufi dinning ya dau plate ya ajiye a gabansa tare da rike suka da fork su mom kawai yake kira.
Mom Suna shigowa ya sauke ajiyan ajiyan zuciya mom tace yazeed?maza ara huna(me nake gani anan) Yunwarce? Daga yanda take magana zakaji tsuran mamaki a muryarta.
Washe baki yazeed yayi ba tare da yayi magana ba. Yazeed yace bari in kira su tala suyi serving mom tace bari kawai zanyi kasan a can bana motsa jiki kwata kwata.
Bude flasks din tayi taga alala tace yanzu ne gida ya zama gida. Sauko gida daya tayi sawa Jamal sannan ta saka masa sauce yayinda jamal ke fadin Gaskiya amarya ta iya reno mom kin lura da yadda wannan abin yayi kina kuwa?yazeed yace nine Abu?mom tace zaku fara kenan ko? Su kace sorry a tare. Kwalli biyu tasa a plate dinta sannan ta rude flask din Sauri yazeed yayi ya riko hannunta yace mom ban gan ganeba. Tace kamarya ?yace nifa? Tace kai me yace abincin….
Jamal Wanda ya kurbi kunu sanda ya kware yana tari yace WHAT? Abincinnan zakaci alala ne fa. Yace babu ruwanka. Mom Kamar an zuba mata ruwa a jiki ta bude ta yanko rabi’u tasaka masa.
Murmushi yayi ya karbi serving spoon din ya zaunar da ita.
Gida 4 ya zuba tunda na gwangwami ne. Mom batasan sanda cokalin ta ya fadi ba.
Adan tsorace ta taba goshin sa amma lafiya lau yake shikam jamal dama ya bar Komai ya ninke yana binsu da idanu.
Murmushi yazeed yayi yace sweetheart zauna lafiya na kalau.
Zama tayi ta fara cin abincin Adan tsorace yazeed ya cika mug dinsa da kunu sannan ya fara harba loma kan kace me ya tada alale guda 2.
Sanda ya cinye Tass ya shanye kununsa ya kalli su mom yaga Jamal ko canja position dinshi baiyiba balle yaci abincin mom ko tayi tagumi ta saki baki.
Knocking table din yayi mom sai alokacin ta lura da tagumin da tayi gira ya Daga musu alamar yadai ?
Mom ta girgiza kai yayinda Jamal yafi gaba dacin abincinsa.
Shikam yazeed alale guda 2 ya dauka ya nufi dakin minal domin ya tasheta taci abinci dukda sama allurar da akayi mata ba’a bukatan aci abinci.
🌹🍀🌹🍀🌹🍀
Zakiyya ko kuka take rizga sosai sahir yace ki rabu dasu momy Daga yau bazan kara kula brother safwan ba. Girgiza kai zakiyya tayi tace don’t say that kaji he is your brother I will talk to him okay? Yace Okay. But…… Tace no buts.
🌹🍀🌹🍀…………
Zaune take kan kujera ta mimmike kafafu wayanta akan kunnanta tace GET READY FOR THE NEXT PLAN….
WAITING FOR YOUR COMMENTS👁👁
Bari naga comment din waye yafi dadi in masa kyauta me girma…..
Takuce karamarsu babbarsu miss untho…
my apology FANS bana celebrating new year so karkuce ban muku wish ba.
mzz_untichlobanty💕
1 January, 2020.