Gadar Zare – hausa Novels

GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN BAN YARDA ‘YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDO
1
MUTANAN DAKE CIKI
MATA
ZARAH
BASMA
FATEEHA
YASMEEN
LUBNAH
KAUSAR
MAZA
NASEER
KHAMAL
ABDUL
AMMAR
FAHAD
ZAID
ZARAH MATAR NASEER
BASMA MATAR AMMAR
FATEEHA MATAR KHAMAL
YASMEEN MATAR ABDUL
KAUSAR MATAR FAHAD
LUBNAH MATAR ZAID
hankalin jama’a dake tafiya akan titi.
duk ya koma ga kallon tsadadddun motocin dake wucewa ta gabansu wanda Sau dayawa idan wayan nan motocin zasu wuce duk mutane suna maida hankalinsu akansu .
Mutane dake zaune a ‘bakin titi yara da manya Kai wani lokacin hatta mata auren dake ‘cikin gadajensu zaka Ga suna lekawa ta saman gidajensu suna kallon wayan nan lafiyayayun km tsadaddun motoci k’iarar range rober, hummer jeep, bens,4mart final discussion tare da dandazon ‘yan sanda, masu fararen kaya wato ss sai manya manya sojoji, da special securities zagaye da wayan nan tsadadddun motocin yayinda ajikin kowacce mota an rubuta SIX STARS COMPANIES
Uhmmmm shin ko kunsan su waye masu wayan nan motocin?
Wasu mutane wayanda su ba masu milkin kasa ba ko gwanoni sannan km ba wasu bane a wannan kasar tamu ta Nigeria Amman abin mamaki da alajabi shine yadda mutane garin ke kyawun kaunarsu . saboda wata daukaka da Allah Yayi musu yayinda jamar har sun fi kaunarsu fiyye Ga shugaban kasa ko meyasa hk ?
Ni dai nasamu balarin cewa mutane masu tsananin kyauta da daraja manya mutane sannan km basu da yawan girman Kai suna da tarin dukiya wacce mutane sukace baza a iya auna yawan tarin dukiyar su ba a gida Nigeria da sauran kasashen duniya abinda ke sake daure min kai ,yadda ni kaina ke kadayin son ganin wayan nan mutane sbd ba’a ganinsu , sai dai Daga nesa ka hangosu ‘cikin jerin motocinsu masu matukar daukar hankalin jama’a.. motocinsu basu tsaya a koina ba sai katafarin company dinsu sukayi parking ‘cikin rawar jiki direbobinsu suka fito da hanzarin gaske .
Kofar motocin suka bubbude hade da sandarewa a tsaye duk yan sanda da sojojin dake wajen suka Sara tare da kamewa sai da akayi wajen 10mints sannan suka fito da kafafunsu atare ‘cikin isa da takama me tattare da jin izza …..duk wanda ya fito sai ya tsaya ,sai da suka jeru su shida sannan suka fara takawa ahankali zuwa’cikin company escort da securities dinsu suna take musu baya .
A katafaren Company sukayi parking, cikin rawar jiki drivers d’in suka fito, k’ofar motocin suka bud’e had’i da sandarewa a tsayi, duk ‘yan sandan da sojojin dake wajen suka sara, had’i da k’amewa, sai da akayi wajen 10mnts sannan suka saka kafafunsu a tare, cikin isa da tak’ama suka fito.
Fuskar kowanne d’auke da kwantaccen murmushi, da farincikin kasancewarsu tare .
duk inda suka ratsa sai d’aruruwan mutane na zubewa suna kwasar gaisuwa, har suka k’arasa shiga cikin office d’in , a k’ofar kowanne office akwai sunan mamallakinsa, a jere suke reras guda shida.
Office na farko an saka NASEER, sai na 2 ABDUL, ZAID, AMMAR, KHAMAL, FAHAD
Zaid ne ya juyo yayi wa escort d’in su iyaka da hannunshi dasu tafi, kawai gaba d’ayan su suka kuma sara masu sannan suka jiya da hanzari..
Company six stars ya shahara sosai a kudancin duniya dan babu k’asar da basu da reshe, sun d’aukaka sosai, wajen inganta amfanin noma da kayan masarufi, daga na gida Nigeria har dana k’asashen k’etere.
, mamallakan wannan Company wasu matasan samari ne wanda a shekaru babu wanda ya haura 38yrs zuwa 40yrs, kan su a had’e yake sosai haka ma matan su da yaran su, tunda ake ba’a tab’a jin wani abu daya shiga tsakanin su ba, asalima a kwai kyakyawar fahimta da jituwa a tsakanin su,
Naseer, fari ne dago kyakykyawan gaske ga manyan ido da siriri kuma me dogon hanci, sai d’an k’aramin baki, yana da mata d’aya yara 5 maza 3 mata 2,kwata-kwata Naseer baya san yawan magana, ko surutu idan kaji surutun sa to da abokanan sa ne ko ZARAH sa, sai ko hirar ball.
Khamal daka ganshi kaga cikekken bafulatani usul, sai da shi ba fari bane black beauty ne, dan duk cikin su babu wanda ya fishi kyau, shi kuma Allah yayi shi mutum ne mai san musun tsiya da hira yana da matar aure FATEEHA yana da yara 4 mata 2 maza 2.
Abdul daga kanshi kaga asalin buzu, domin babu abinda ya rage na buzaye, fari ne fat, dogo siriri, mai manyan idon, shima kamar Khamal yake da shegen san suruntu tsiya, yana da mata YASMEEN da yara hud’u 3 mata 1 namiji.
Ammar yaro mai ji da isa,ga kyau ga kud’i dan shi magana tanayi masa wahalar gaske, dan zai iya sati baiyiwa kowa magana ba, miskili ne shi sosai, yana da mata BASMA, sai yara 2 duk mata.
Zaid, yaro mai tak’ama da kwarjini ga uwa uba aji da yanga, kyau da kud’i, yana da san magana amma ba sosai ba, dan shi baya san surutun banza, yana da mata LUBNAH, da yara 5 mata 2 maza 3
Fahad, Allah sarki mutum mai hak’uri ga dattako, ga sanin ya kamata, yana da mata KAUSAR da yara 3 mata 2 namiji 1
Duk cikin su babu wanda baya ji da kyau da idan kaga wannan sai kace wannan yafi kyau, amma da wani daga cikin ya fito sai ka rasa wanda yafi kyau,ga kud’i sun zauna dan su kansu k’arya suke susan yawan abinda suka mallaka,a duniya Allah yayi su da hak’uri, hankali, da sanin ya kamata, yara ne da suka ga iftila’i iri iri acikin rayuwarsu.
Allah ya basu farin jinin jama’a dan duk inda suka shiga sai kaji ana SIX STARS, ga kwarjinin da Allah ya basu, dan duk rashin kunyar mutum idan yazo gaban su baya iya tab’oka komai, suna da masifar tausayi da kula hakkin na k’asa dasu, kwata-kwata basa son suga sun shiga hak’k’in wani, suna da gudun zuciya, ga taimako talakawa sosai.
mutane da suka taimaka a rayuwarsu Allah ne kad’ai ya san su.
Da sunji ana neman taimakon, da gudu suke kaiwa, sun biyawa mutane da yawa karatu, sun taimaki al’umma iya taimako, sun gina gidajen marayu, masallatai, islamiyyoyi, sunfi a k’irga.
Babban abinda suka fi tsana cin amana, k’arya, ha’inci, yaudara, mutane na mamakin yadda ake ta rad’e rad’en wai ba ‘yan uwan juna bane su .
, a duniya kawai suka had’u, babban abinda yafi bawa mutane mamaki had’in kansu,t tattare da zaman tafiyarsu .
dan ko kaya iri d’aya suke sawa, babu abinda ke raba su sai gidajen su, dan duk inda kaga d’aya to sauran ma nanan.
, idan d’aya nasan abu to dukkan su suna so, idan ko d’aya yace no suma duka no zasu ce.
Zaka iya zagin su, su hak’ura amma daka tab’a d’aya daga cikin su .
ka tab’o tashin hankali, babu abinda kowannen su ya tsana irin yaga d’an uwansa cikin damuwa.
Gidajen TV da radio sun sha kawo musu katin gayyata suna k’i, babu abinda al’umma ke so, sai sanin asalinsu, da tushen su, da mafarin abotar su.
Amma fir Naseer yak’i, duk ‘yan uwan nasun bada labarin nasu a duniya, domin hakan yama iznah, da darasi ga al’umma amma haka suka hak’ura.
Lokacin tashi daga office nayi, Abdul ya k’ada bell, a tare suka fito, direct wajen motocinsu suka nufa, da gudu escorts d’insu da sauran jami’an tsaro suka taso, har inda suke aka kawo motocin, cikin rawar jiki drivers suka bud’e musu motocin, da izza kowannan su ya shiga ya zauna, dayake ko mota mutum d’aya baya shiga shi kad’ai ya zauna, sai dai biyu, a k’ofar gidan Zaid aka fara yin parking, gaba d’ayan su suka fito, a tare suka shiga cikin gidan, da fara’a Lubnah ta tare su, ” oh kaga mazan fama, iyayen had’in kai, dai-dai da gida sai an kawo mutum, ku kullum baku gajiya, maimakon idan aka tashi daga aiki kowa ya wuce gida?
Sosai suke dariya Khamal yace” kinga marowaciya mu ba abincin ki zamu ci, inma rowa kike mana.
“Lahhh haka kuma abin ya koma daga fad’ar gaskiya, kawai dai ina taya ‘yan uwana ne, dan nasan suna can suna jiran mazajen su.
Sosai suke dariya Fahad yace” au wato har gulmar mu ma kuke yi ko? to mudai murucin kan dutse ne.
Dariya tayi tace ” ku kuma sakaran tsoro ba, kuda ko gida sai kun raka junan ku,
Ammar yace ” ba haka bane Matar mu, kawai mun sadaukar da rayuwar mu ne ga junan mu, idan wani abu ya samu d’ayan mu bazamu iya d’auka ba, balle har Mu jure, yayi maganar kamar zaiyi kuka.
Gaba d’aya suka rungume shi, Lubnah tace ” kunga ni bazan iya muku ba, ga tuwo can nayi, da sauri Abdul yace ” tuwon me?
Dariya tayi tace” acici kawai, tuwon dawa nayi miyar bushsshiyar kub’ewa da kifi, da naman rago, sai man shanu, ai kafin ta k’arasa Khamal ya nufi dining,Ammar yace ” nima dai inaga ta Khamal zanyi, Naseer yace” wane ni, ai Zarah nacan na jira, dariya Lubnah tayi tace ” ai suma suna kan hanya.
Hanya kuma? Naseer ya tambaya kafin Lubnah ta bashi amsa sukaji sallamar matan su, cikin zuloya Basma tace ” au wato da nan zaku cika cikin ku?
Dariya sukayi gaba d’aya, kowa ya zauna a dining, abincin suka ci cikin fara’a da barkwanci, sannan kowa ya d’auki matarsa da yaran sa sukayi gida.
Naseer da Zarah na komawa gida, ta zube a parlor, kallon tayayi yace ” lafiya my life?
Cikin shagwab’a tace ” wanka zakayi man, dariya yayi yace “ok shiyasa dama kika lallab’a kika barwa Lubnah yaran? yayi maganar yana sungumar ta hannu tasa ta sak’alo wuyan sa, a kunnan ta rad’a masa “hakan ai ba laifi bane dan so hak’k’i na daga wajen miji na.
Dariya yayi cikin mutuwar jiki dan yadda take maganar duk ta gama kashe masa jiki, cikin bath d’in wanka ya dire ta, a hankali ya cire mata kaya shima ya cire nasa . rungumo shi tayi sosai ta d’ora k’afar ta akan bath d’in yayi da gwiwarta ke gogar jijiyar sa, a hankali tasa hannu tana shafa faffad’an k’irjinsa mai yalwataccen gashi, cikin wata irin murya tace ” ina san ayiwa little Basma k’anwa, ta fad’i maganar tana gatsa kunnensa, tana ashhhhhhh dear sex please.
Wata irin zubura Naseer yayi kamar an juna masa electric, a kid’eme ya d’ago ta cak sai kan bed ko wankan ba’ayi ba aka fasa, plat yayi da ita akan gado yabi ya danne ta.
Hankali ya shiga lailaya mata nononta yana murza kan a hankali, “ashhhhhh Zarah tace, bakin sa yakai kan nata, cikin kwarewa yake tsotsar bakin, yana tura mata harshen sa tana tsotsa, shi kuma sai aikin murza nononta yake, bakin sa ya zame daga nata ya d’ora kan nononta, cikin nutsuwa yake tsotsar nononta itako sai faman turo masa nonon take.
Bakinsa ya d’auke daga kan nonon ya shiga tsotsar wuyanta, a hankali ya gangaro da bakin sa zuwa cibiyarta, sosai yake tsotsar duk jikinta, bakinsa ya mayar kan nononta yaci gaba da tsotsar nonon, a hankali ya wara k’afafuwanta ya danna hannunsa k’asanta, ajik’e sharkaf yaji wajen.
Sosai Naseer ya k’ara fita daga hayyacinsa, itako sai turo masa nononta da k’asanta take yi, tana ta sambatu ” oya fuck me, fuck me my heart, ashhhhhh washhhhhh ahhhhhhh..
Shima sai gurnani yake kamar loin, gaba d’akin ya kacame da sambatun Zarah da ihun Naseer, ai baima tsaya sucking d’inta ba ya saita jijiyarsa ya danna k’asanta had’i dayin addu’ar saduwa da iyali……….
MOMYN ZARAH
[16/11, 02:17] Frd Din Fatima Saudia: GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
بسم الله الرحمن الرحيم
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES , SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDO
2
Bayan sun gama biyan buk’atar junansu gaba d’aya suka zube akan gadon kowannesu yana mai da numfashi,a ahankali ahankali hannun shi yakai bayan ta yana shafawa tare da lumshe idanunshi, ya matso jikinta sosai ya rungumeta yana sake shafa bayan ta da sumar kanta, cikin wata irin kasalalliyar muryarsa yace ” buk’ata ta biya ko?
Kanta ta d’ago suka had’a ido, suna kallon kwayar idanun junansu ta lumshe masa kyawawan idanunta masu tattare da tsansar alamun gajiya.
murmushi yayi mata tare da kashe mata idonsa d’aya, kanta ta cusa cikin k’irjinsa,tana shakar daddaden kashin turarensa a hankali ya mik’e tare da ita,a jikinsa yayi bathroom da ita, wankan tsarki sukayi suka fito tare, bayan sun gama duk wani abu wanda yazama na al’adarsu yayin kwanciya bacci, ta rungume mijinta suka kwanta, shi kuma yaja musu husky blanket ya rufe su, asuba ta gari,Zarah & Naseer.
A b’angarin Kausar da Fahad ma haka abin ya kasance suna komawa gida, Kausar tun a parlor ta had’e bakin ta dana Fahad, shi mamaki ma abin ya bashi duk ta haukace masa, lokaci d’aya da rawar jiki take tsotsar bakinsa shiko yayi sororo ganin yadda ya k’ame ne ya kasa motsi yasa Kausar cafkar jijiyarsa, a mik’e kem tajita,ciki wani irin mutuwar jiki ta sakinta tana murmushin tace ” ashe bani kad’ai ce a hannu ba, to ni nama hak’ura a kai kasuwa, tana fad’ar haka ta mik’e da niyyar shigewa bedroom, aiko da gudu Fahad ya cafko ta yace ” ina ai baki isa ki gudu ba, bayan kin gama kunno engine jikina.
Bai jira amsarta ba ya had’e bakin su waje d’aya ya shiga tsotsa yana romancing dinta tare da rikita mata lissafi, dama kuma gata a sama, aiko itama ta cafki laulausar harshen bakinsa, sosai suke shan bakin juna, suna fidda hucin dadi a gaggauce ya fara cire mata kayan jikinta,yana romancing dinta cike da shauki itama tasoma cire masa, kayan jikinshi sai da suka maida junan su tsirara,.
hannunta tasa tana shafa masa k’irjinsa, a hankali ta zame bakinta ta mayar kan nipple’s d’in sa,tana shan nononsa tana murza masa kan d’ayan nonon nasa da d’ayan hannunta, ihu-ihu Fahad yake gaba d’aya ya gama fita daga hayyacinsa, ya kai k’ololuwa, so kawai yake ya shigeta amma tak’i bashi dama, a hankali ta mayar da hannunta kan jijiyarsa ta shiga lailaya masa, musamman kan, kaciyarsa tana cigaba da tsotsar nipple’s d’insa, suman tsaye Fahad yayi ya fara ihu sosai, itama a gaggauce ta tsuguna ta kafa bakin ta ta shiga tsotsar jijiyar sa.
Aiko sosai Fahad yasaka ihu gami da kukan dad’i, cikin kissa ta mik’e ta shiga tafiyar jan hankali ta kwanta akan 3 sitter ta kalle shi ta kashe mishi ido ta ware masa k’afafuwanta tace ” ashhhhhhh, ai da gudu Fahad ya k’arasa inda take hannushi rik’e da jijiya yana zuwa ya fad’a mata.
Washe gari da safe kowacce ta gama shirya mijinta tsaf, tun kafin Abdul ya gama shan tea yaji horn murmushi yayi ya aje cup d’in hannushi ya mik’e tsaye.
da ido Yasmeen ta bishi tace ” ka gama mana, kallonta yayi had’i da rungumo ta jikinsa, yayi mata kiss yace ” sorry dear bazan iya barin su a waje suna jira na, ba kuma kin san ba shigowa zasuyi ba.
Har bakin mota ta raka shi, rungume a jikinsa, Zaid yace ” chew gum ai ki kyale shi ko, dariya tayi ta gaida su, suka amsa dukansu d’auke da murmushi a face d’in su, ya shiga mota suka nufi office.
Da gudu mai gadi ya hangame get, suka shigo, suna shigowa ne Ammar yaga wani matashin saurayi rakub’e a waje, bayan sun fito daga motocin su, saurayin ya mik’e da sauri ya shigo da gudu kafin mai gadi ya rude get, din aiko cikin zafin nama, wani soldiers, da sauran jami’an tsaro sukayo kanshi, sun 200 suka zagayeshi da bindiga.
Murya saurayin ya d’aga yace ” please ku taimake ni, kuban aron 5mnt kawai dan girman Allah, kallon mai gadi Ammar yayi yace ” waye shi?
jikin Baba mai gadi na rawa yace ” wallahi ban san shi ba, amma yakai sati biyu kullum yana zuwa tun asuba har ku tashi daga office wai yana san ganin ku, ni dai na hanashi shiga.
Kallan kallo suka farayi a tsakanin su,sannan ahankali Fahad ya d’aga musu hannu alamar su kyale shi ya k’araso,s shigowa duk da Fahad ya bada umarnin a kyale shi ya shiga sai da security suka caje shi tsaf sannan, da gudu ya k’araso inda suke ya zube a gaban su, yace” dan girman Allah alfarma nake nema a wajenku.
Babu wanda yayi magana da ido kawai suke binshi, dashi yaci gaba da mgn muryarsa na rawa ” na had’a ku da girman Allah ku taimake ni, nayi hira da ku a gidan TV na, tsaki Abdul yaja yace ” u are fool, saurayin yace ” yes Sir, wallahi ogana nayiwa laifi yace idan ban nemo labarin dazai k’ayatar da al’umma da girgiza ZUCIYAR jama’a ba zai kore ni daga aiki, gaba d’aya suka juya suka nufi office, Khamal yace ” idan ya koreka kazo zamu baka aiki yayi maganar suna ci gaba da tafiya.
Saurayin yace ” no Sir tun ina yaro nake da burin zama cikkekken d’an jarida, mahaifiyata tasha fama da wahala matuk’a dan ganin cikar burina, please ku taimake ni, kada burina ya ruguje…yakarasa fadar Haka tamkar zai yi kuka sosai ya marairaice musu yana rokonsu .. please kodan k’anwata guda d’aya tak data rage min, idan aka korini gurin nan bansan yadda rayuwarta zata kasance ba. Ni kadai gareta duk duniya batada kowa sannan bazan iya jurar yin wani aiki ba byn wannan danake yi .nasha jin yadda tausayi da karamacinku yake Ga al’umar garin nan narokeku dan Allah Ku tallafawa rayuwarmu ni da kanwata nacigaba da aikin nan domin taimakawa rayuwar kanwata datayi min saura a duniya ….yakarasa mgnr hawaye nabin kuncinsa ..
Tun sanda kyakyawn saurayin nan ya fara mgn suka tsaya Cak gaba d’ayan su, suna kallonsa da jin wani irin tausayinsa dukan su suka k’urawa Naseer ido suna kallonsa , ga mamakin su.
sai sukaji Naseer yace ” kayi sanarwa ko ina, kace ranar Friday zuwa Sunday zamu bada labarin kana iya gaiyato ‘yan gidajen TV, radio, ku same mu a babban hall d’in 6’s STAR HOTEL, daga 12:00pm zuwa 4:00pm, yana kaiwa nan ya juya ahankali ya shige office dinsa sauran ‘yan uwansa suka take masa baya, suna shiga ciki gaba d’ayan su suka rungume juna cike da murna.
Sosai Abdul yake kuka dan gaba d’aya d’an jaridan ya tuna masa da baya.
, hankalin 6’s STARS gaba d’aya a tashe yake,da ganin yanayinsa dukkan su, kukan Abdul ya sasu kuka, sosai km ya taba ransu tare da karya, musu zuciyarsu .
ranar dai haka suka yini jikinsu a sanyaye Babu dad’i.
Koda kowannen su ya koma gida, haka matan su suka gansu sukuku, dan Abdul ko abinci kasa ci yayi.
ya rufe kanshi a d’akinsa yana ta faman aikin kuka,da tuno da rayuwarsa ta baya .
Bbu yadda Yasmeen batayi ba amma Sam yak’i yarda ya bud’e mata k’ofa, sai da tace idan bai bud’e ba zata kira ‘yan uwansa, da k’arfi cikin muryar kuka yace ” No please karki kira su zaki tada musu hankali zan bud’e miki, ” ok to bud’e, a hankali ya bud’e mata k’ofar, yadda ta ganshi ba k’aramin d’aga mata hankali yayi ba, cikin rawar murya tace ” waye ya tuna maka da bayanka?
Shiru kawai yayi ya kasa furta daidai da kalma daya jikinta a matukar sanyaye tarasa inda madaidaicin fridge dinsa yake ruwan me sanyi ta d’auko ta bashi yasha, sannan ta shiga aikin lallashi .
Duk gari jama’a an d’auka 6’s STARS zasu bada labarin su, duk inda ka duba sai maganar ake, makarantun boko dana islamiyya, majalissar yara da manya, kai harta tsofaffi, dai-dai da yara k’ana sai kaji suna maganar, kowa ya d’okanta ranar tazo, musamman samari da ‘yan mata, kowanne gidan TV ko radio maganar kawai akeyi.
FRIDAY 12:00PM
Kowanne ya taho da matar sa, da kuma yaran sa, dubbun jama’ar dake bakin get suka d’auki ihu da ganin motocin su, cikin takun isa da tak’ama mai cike sa izza suka fara takawa zuwa cikin hall din, kallon jama’ar da suka taru dan su sukayi take gaba d’ayan suka ji kwalla, a zuciyoyin su sukeyiwa Allah godiya abisa baiwar dayayi musu ta jama’a domin mutum rahama ne.
Bayan sun shiga cikin hall d’in mai d’auke da ‘yan jarida, gidan TV, radio, da sauran masu d’aukar labarai, dan an hana kowa shigowa hall d’in daga su sai ‘yan masu d’aukar labarai, da securities d’insu, Zaid ya kalli ‘yan jarida yace ” sun shirya, saurayin mai suna Al’amin yayi gyaran murya yace ” please Sir ko zaki bawa duniya labarin asalin had’uwar ku?
Murmushi Khamal yayi sannan ya fara magana…….
MOMYN ZARAH
[16/11, 02:18] Frd Din Fatima Saudia: GADAR ZARE!!!
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
بسم الله الرحمن الرحيم
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDO
3
Filin wasan kwallon k’afa dake garin Holland cike yake tap da d’unbun jama’a, iri iri babu k’abilar bil Adama da babu, ciki wannan filli wasa wanda ya tattara kan bak’aken fata ‘yan Africa koma ince in Nigeria,da sauran kasashen duniya. ihun mutane daban daban dake zaune wajen ya cika filin wasan kwallon Yayinda wasu daga ‘cikin mutane gurin ke sanye rigar matches rike da flags suna Dagawa sama suna zabga matsanancin ihu alamun Yan team dinsu ne suka samu nasarar cinyewa..
Kyakykyawan saurayin dake gefe zaune ya b’ata rai, in banda tsaki babu abinda yake faman yi,cikin fushi ya cutsa laulausar tafin hannushi ‘cikin sumar kansa dake kama data Fulanin asali yana shafawa , cikin harshen Hausa yace ” aikin banza kawai sun b’atawa mutane lokaci a banza ashe babu abinda zasu iya.
” wani dake gefen zaune ya lalleshi fuska d’auke da murmushi yace ” Assalamu Alaikum, wanda ke zaune rai b’ace ya juyo ahankali ya tsurawa wanda keyi masa sallamar idanu yana kallonsa , had’i da amsa masa sallamar.
D’ayan yace ” naji kayi Hausa ne, shine nace bari nayi maka magana d’an uwa, murmushi yayi yace ” lalle ko, wani can daga gefe shima yayi dariya yace ” sannunku, nima naga ‘yan uwa, dariya sukayi su duka,uku d’ayan dake gefe ya taso ahankali cike da takun isa ya mik’a musu hannu yace ” am KHAMAL by name , dariya d’ayan yayi yace ” ni kuma NASEER, hannu shima d’ayan ya mik’o musu yace ” ni kuma ABDUL.
Take Kowanesu yagabatar da kansa, da dan’uwansa wani matsanancin ihun da aka kuma yi ne ya dawo da hanakalin su wajen filin wasan,sosai tsaki still NASEER ya kuma yi ya furzar da iska me zafi Daga bakinsa kana yace “aikin banza, aikin wofi ashe duk dakikai akatara anan dabasu iya koma kawai ana sa mutun bata lokacinsa .
dariya Khamal yayi tare da cewa ” haba ai Chelsea k’arshe ce wajen wasa,kwallon duniya Abdul yace ” haba dai Chelsea Malam.
kasan dai Amman idan ana maganar manya kwallon wasan duniya Barcelona ba’a mana ko itace kan gaba ?
Naseer dake zaune ya dan zamo kadan Daga kujerarsa yana me juyowa saitin da Abdul yake ya kalleshi yana lumshe idanunshi sannan yace ” Barcelona me? Suwaye ‘yan wasan ta?
Khamal yayi dariya yace “Barcelona cluv pleyers 1 stegen 2 segi roberto 3 pique 4 basquet 5 samul umtiti 6 ivan rikitic 7 usman denbelle 8 Philip coutinho 9 surez 10 leneal messi 11 jodi alba, kallansa Naseer yayi yace ” sannunka, gaskiya kai mayen kallon ball ne,na karshe amma ni nafison Real Madrid, saboda tana da manyan ‘yan wasa wayanda suke da kwarewa sosai akan fanin wasa .
Dariya Khamal da Abdul sukayi sosai har da dan buga kafafunsu suka ce ” suwaye manyan?
Dariya Naseer yayi yace “Real madrid cluv 1 keylo navers 3 cavejal 3 marcelo 4 sergio ramos 5 rafeal varen 6 casmiro 7 Asensio 8 tony krooss 9 karim benzema 10 luca modric 11 grez bell.
Abdul yace “ai gara kace ma Manchester City, suma suka saka masa dariya, hade ranshi yayi sosai yana cin magani kana yace ” wallahi tafi duk sauran yan wasan kwallon da kuke.
dan itama tana da manyan ‘yan wasa km kwararu da suka shahara acikin duniya Manchester city cluv 1 ederson 2 neuclas otemendi 3, kyle walker 4 fabian delp 5 ilkey gundigon 6 fernsndinho 7 bernado silver 8 rahem sterling 9 sergio aguero 10 leory sane 11 lapote,
Nan fa musu me karfi ya shiga tsakaninsu kowanne yana kokarin kawo hujoji da cewa nashi ne babba, har sanda aka tashi daga wasan, har waje suka fito tare suna wasa da dariya, tare da exchanging din numbers junansu suka yi, sannan kowa ya nufi gida.
Washe gari tun wajen k’arfe 12:00pm Naseer ya fita wajen motsa jiki, tun baiyi nisa ba yaji ana kwala masa kira, cak ya tsaya ya juyo, dariya yayi yace ” Khamal ka fito kenan?
” eh na fito, tare suka ci gaba da tafiya, Khamal ya kalli Nasser yace ” halan kaima anan kake ba nisa?
“Eh daga can baya gida na yake, number 12,dariya Naseer yayi yace ” kace bamu da nisa, ni ina layin baya number 27,ina nan da matata d’aya da yara 4 mata 2 maza 2, Khamal yace ” nima da iyalina mata ta 1 yara 3 biyu maza 1 mace,
Suna hira har suka k’arasa wajen, Abdul suka hango ya dage yana ta motsa jiki, dariya sukayi suka nufeshi, cikin dariya Khamal yace ” an dage ana ta faman aiki, halan madam ce bata san k’iba, sai a lokacin ya kula dasu.
Dariya yayi yace ” ni Madam d’ita babu ruwan ta, kudai da naku suka koro ku, tunda safe, dariya sukayi gaba d’aya, sai wajen 4:00pm sukayi sallama, har zasu rabu, Khamal ya kalli Abdul yace ” a ina gidan ka yake?
” a Jon crescent house number 35,dariya sukayi suka ce” lahh dukkan mu ashe unguwar mu d’aya,batare mun sani ba .
nan suma suka fad’a masa inda gidan su yake, murmushi yayi yace ” nima ina da mata 1 da yara biyu mace da namiji.
Sallama sukayiwa juna suka rabu, wajen k’arfe 8:00pm Abdul ya fita kallan wasan Cricket, yana zuwa ya iske Naseer zaune gaba d’aya hankalinsa ya tafi wajen wasan.
Murmushi Abdul yayi yace ” tabb kaga sarkin kallo, ajiyar zuciya Naseer yayi .
ya kalli Abdul dake tsaye hannuwasa duka zube cikin aljihun wandonsa yace ” oh kai ma kana kallan wasan Cricket?
“Sosai ma, Khamal suka hango can gefe yana ta waya, mik’ewa sukayi gaba d’aya suka nufe shi, yana ganin su ya ajiye wayar ya mik’a musu hannu yana dariya yace ” kaga manya a she nan ma kuna lel’owa?
” Sosai ma kuwa inji Naseer dake murmushi,zama sukayi suka maida hankalin su ga wajen wasan
Ba’a tashi ba sai wajen 11:pm, tare suka fito, sallama sukayiwa juna, kowa ya nufi gida.
Ranar asabar da wuri Khamal ya tafi kallon wasan Poly, yana zama saiga Naseer, shima bai dad’e ba saiga Abdul, kallonsu Abdul yayi yace ” wai ku ko’ina kuna nan kmr wasu mayyu ?
“Dariya suka kwashe dashi suka ce ” ko kuma muce kai ko’ina kana nan kmr wani magnet?
Gabadaya suka kwashe dariya wannan karon tare da tsansar murna sake ganin junansu da hk kawai kowanensu ke jin dan’uwansa ‘cikin zuciyarsa .km a duk sanda zasu hadu suna tsintar kanshi ‘cikin farinciki.
Bayan an gama wasan Khamal yace ” gaskiya ya kamata musan juna fiyye da haka tunda duk Muna tare da matan mu yakama har su mu had’asu domin zumucinmu ya daure .
Murmushi Abdul yayi yace ” gaskiya dai ya kamata, Naseer yace ” to yanzu tunda unguwar mu d’aya, kamata yayi kowa yaje yaga gidan kowa, inyaso gobe sai mu had’u a gida na, shawarar Naseer aka bi.
Washe gari Abdul da Khamal kowa yazo gidan Naseer da Matar sa da yaran sa, cikin fara’a Zarah ta tari Fateeha da Yasmeen, wanda daman tasan da zuwa agurin mijinta hira sukayi sosai, tamkar sun jima da sanin juna sannan aka zauna a dinning aka ci abinci,yayinda yaran su ‘cikin farinciki suke wasa da juna wanda hkn ya faranta ran iyayen .
Tun daga wannan ranar wata irin kwakkywar shak’uwa ma k’arfi ta shiga tsakanin Khamal, Abdul, Naseer haka matayensu da yaran su, sun saba sosai, dan bazaka tab’a tantance yaran su ba, d’an kowa na kowa ne.
Har school d’aya suka maida yaransu domin inganta zumuncinsu kyakykyawar fahimta ce mai k’arfi a tsakanin su, kowa bai da get a gidan kowa.
Khamal ya kalli dubbun manya ‘yan jaridan da ‘yan gidan TV da sauran masu d’aukar labarai, yace ” to kunji farkon yadda muka fara had’uwa, da junanmu har Allah ya dai-daita tsakanin mu, har yau Allah baisa mun tab’a samun sab’ani ko rashin fahimta a tsakanin mu ba, haka ma yaran mu, da matan su.
D’aya daga cikin ‘yan jaridan ne yace ” Sir to yaakayi kuka had’u da Ammar, Fahad, Zaid?
MOMYN ZARAH
[16/11, 03:04] +234 706 099 2528: GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES , SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDO
4
Murmushi Khamal yayi ,sannan ya kalli Ammar yace ” to Bissimillah,shima murmushi yayi yace “ok sannan ya fara
” misalin k’arfe 11:00pm na dare a garin Holland, muna tafiya ni da Matata Basma a mota .
ana tsuga matsanancin ruwan sama, Basma tace ” Dear kamar hannu naga ana d’aga mana ko?
Ido sosai na k’ara bud’ewa dan ganin ko gaskiya ne, ” eh my love kuma kamar mace, ” eh macece Basma ta fad’a a dai-dai lokacin da muka k’arasa wajen, mace na gani da tsohon ciki, ga motarta a gaban ta ga dukkan alamu motar ce ta lalace, muna tsayawa Basma ta fito da sautunta ta kama wannan matar dake takawa da kyar ta shigar da ita ‘cikin mota, ta rufe ta zaga ta shiga gaba, da kyar matar ta iya bud’e baki tace “motatace tayi faci.
sai a lokacin na lura yarinyar ce wacce bazata wuce sa’ar Basma ba.
” a hankali tace ” sunana YASMEEN, “oh Basma tace, sannan tace ni kuma Basma, yanzu ina zamu kaiki ko mu wuce gida dake kawai?
“A’a please ku kaini hospital saboda ina d’an jin ciwo, “ok Basma tace, ta kalli Ammar, gira ya d’aga mata yana murmushi , direct a hospital mafi kusa muka wuce, sai da muka kai 1:00am sannan aka sallame mu Dr ya tabbatar mana da babu wata matsala, daga nan muka wuce gidan mu, da taimakon Basma Yasmeen tayi wanka, ta bata abinci, dai da Yasmeen ta dawo hayyacinta sannan ta fara laliben jakarta.
Kallon ta Basma tayi tace “me kike nema, murmushi tayi tace “jakata, Basma tace ” aiko ina tunanin kin barta a mota, ” please kozan iya samu aran waya na kira miji na na sanar dashi, inda nake .
dan nasan hankalin sa nacan a matukar tashe, “ok tace had’i da mik’o mata wayarta, kiran Abdul Yasmeen tayi ta shaida masa abinda ya faru, hankalinsa yayi mugun tashi yace ” a bashi mai gidan.
Basma ta karb’i wayar ta kaiwa Ammar, da sallama Ammar ya fara magana, cikin tashin hankali Abdul yace ” please a wace unguwa kuke? ina son nazo yanzu.
Murmushi Ammar yayi yace ” mu muna liver fool stress, amma idan ba damuwa ka fad’a mana inda gidan yake sai mu kawota, dan naga kamar baka cikin nutsuwa, “ok ina gida,
“Yanzu zamu zo da iznin Allah, da Basma aka tafi kai Yasmeen gida, a harabar gidan suka iske Abdul sai safa da marwa yake, yana ganin motarsu ta shigo tun kafin su k’ara sa parking ya k’ara sa da sauri wajen.
Yasmeen ta fito da kyar aiko da sauri Abdul ya rungumeta ajikinshi .
yana sauke naunauyen ajiyar zuciya, gyaran murya Ammar yayi, sai lokacin Abdul ya tuna ashe fa basu kadai ne agurin ba .
sakin Yasmeen yayi tare da nufar inda Ammar yake yana Miko masa sukayi musabaha fuskasa cike da tsansar farinciki taimakon matarsa dasukayi .
sosai yayi masa godiya, sukayi sallama.
Washe gari bayan an gyara motar Ammar yana wajen aiki yayiwa Basma waya yace yanzu bakanike zai kawo mata mota takaiwa Yasmeen, muryarta cike da shagwab’a tace ” ni idan Kai wa zai dawo dani?
Murmushi yayi kamar tana kallan sa yace ” ok to mu had’u a gidan, lokaci d’aya Basma da Ammar suka k’ara gidan, number Abdul da Yasmeen ta kiya ta bawa Ammar ya kira Abdul, aiko da sauri ya fito da fara’a, ya taresu yana cewa ” kwa tsaya daga waje ai ciki zaku shigo, yana maganar yana mik’awa Ammar hannu.
hannunsu rik’e dana juna suka karasa shiga ‘cikin gidan a tsaye suka samu Yasmeen a parlor tana jiran shigowar su, da fara’a ta rungume Basma, nan dai aka k’ara jajantawa juna, Ammar ya mik’awa Abdul key d’in motar ya karb’a had’i da sake yi masa godiya.
Sai da suka ci abinci,s sannan Yasmeen ta matsawa Ammar akan ya bar mata Basma sai dare ya biyo ya d’auke.
hakan ko akayi, anan Ammar ya barta suna ta hirar su .
Shi km suka fita tare da Abdul
Tun daga wannan rana zumumci mai k’arfi ya k’ullu tsakani Ammar da Abdul, har Abdul ya had’a Ammar da Khamal da Naseer, ita kuma Yasmeen ta had’a Basma da Zarah da Fateeha, shi kuma Ammar ya had’a Abdul, Naseer, Khamal da Zaid da Fahad, itama Basma ta had’a Yasmeen da Lubnah da Kausar.
Ahankali Ya juyo ya kalli tarin ‘yan jaridan dake tsaye yace ” to kunji asalin had’uwar mu wanda idan ka duba kasan daga Allah ne, musamman ma yadda duniya ta lalace yanzu ta zama ba yarda da Amana ballanantana uwa uba Gaskiya yanzu.
Kowa a wajen yayi shiru yana ji da sauraro .
Ahankali Al’amern yace ” masha Allah ko zamu iya jin labarin ku d’ai-d’ai ?
dukkan su sukayi shiru batare da kowanensu yayi yunkurin cewa komai ba kafin Daga Naseer yace ” da dai gaba d’ayan mu mun manta da rayuwar mu ta baya, mu rufe babin abinda yagabata akanmu sbd tunoshi bashi da wani amfani sakamakon rudanin dake tattare acikinsa .wanda muninsa kadai ya isa ya nufar da farin ruhi …. amma babu komai zamu iya baku, domin yazama iznah Ga wasu ‘cikin al’uma .. Naseer ya kalli sauran Aminan nasa kana yace ” wazai fara acikin mu ?
Abdul yayi sanyayyiyar murmushi me hade da kwalla tausayinsa kanshi take hawaye ya balle masa batare daya shirya hkn ba ‘cikin rawar murya yace ” bari bari ni na fara, yakarasa fadar hk cikin muryar kuka .
Sannan ahankali ya fara bada labarin sa hawaye Na tsiyaya a idanunshi tamkar ba namiji ba .
LABARIN ABDUL
“Ni d’an asalin garin gambe ne a bakin kasuwa gidan mu yake, mu uku kacal iyayen mu suka haifa mace 1, maza 2 gaba d’ayan mu uwarmu d’aya uban mu d’aya, nine babba sai k’anwata wacce a k’alla na bata sama da shekaru goma,a duniya sannan aka haifeta .
sunan ta Ramlat sai d’an autan mu wanda bazai wuce shekara biyar ba, bayan na gama secondary school aka haifeshi, mu ba talakawa bane ba kuma ba masu arziki bane,muna ‘cikin rufin asirin ubangiji sannan km Muna gudanar da rayuwarmu farinciki Daga mu har iyayenmu .
Tare da lallab’a rayuwar mu.
Muna da mak’ota wanda a wajen iyayen mu sun wuce mak’ota sun zama kamar ‘yan uwa, juna saboda zaman aminci da makotan dake tsakani kan iyayen mu a had’e yake daga maza har mata, tunda muka taso bamu tab’a jin wani abu na rashin dad’i ya shiga tsakanin su ba.ko a tsakaninmu yaransu bbu wani bambanci idan ba’a gaya mutun ba wallahi zai dauka shakikan yan’uwan juna ne ..
Sosai suke zumunci wanda ni tunda Na taso a Haka na gansu km a tunani ‘yan uwan mu ne na jini ashe, sam abun ba Haka bane .
sai da na girma ba k’ara wayo sosai sannan na fahimci ba haka bane
, su din makwatamu ne km ‘yan asalin kasar niger ne, tunda suka zo neman kudi basu tab’a komawa gida ba.
, mahaifin mu yayi yayi suje suka ki zuwa harya gaji da yi musu nacin zuwa kasarsu ya kyale su, suna da d’an su d’aya mai suna UMAR tun daga kanshi Allah Bai sake basu haihuwa ba.
, wanda a shekaru sa’a nane,muke a haihuwa .
an haife da da kwana 2 shims aka haife shi,muna da shekaru 10 ne, kwatsam ranar da iyaye na bazasu tab’a mantawa ba, domin sun tashi da mummunan labarin Na rashin iyayen Umar.
Suna kwance da dare babbar moatar daf ta kwacewa matuk’inta tayo ‘cikin gidan su Umar tabi takan iyayen sa, ta murk’oshesu.
, shi yana gefe yana kwance, Allah bai sa kwanakin sa sun k’are ba, iyaye na sun ji bbu dadi sunyi jimamin mutuwar sunyi kuka har sun gaji,sakamakon rasa makwaftansu da sukayi haka sukayi ta neman danginsu domin sada ummar dasu amma basu samu ba.
Dan ko wanda yasan su Allah Bai Sa sun samu ba . Haka suka gaji da nema da cigiya suka hakura suka rungume umar ajikinsu da tarin tausayin yaron .
Haka suka had’a mu nida Umar suka rik’e komai iri d’aya suke sai mana, idan ko basu da arzikin abu biyu hak’ura suke yi, tunda Umar yako hannun iyaye na bai tab’a kukan maraici ko rashin iyaye ba, .
Sannan ko su iyaye na basu tab’a nuna san kai a tsakanin mu ba sun daukeshi tamkar su suka haifeshi .
Bayan mun gama secondary school ne, iyaye na suka nemi mu ci gaba da karatu kai tsaye na amince wanda hakan shine burina, amma abinda ya bawa kowa mamaki k’in amincewar Umar babu yadda iyaye na basuyi ba akan yacigaba da karatu kmr yadda zanyi amma fir Umar yak’i amincewa acewarsa yafi san yayi hakar kasuwanci.
‘Cikin matsanancin damuwa Mahaifina ya kalleshi , yace ” to Umar ko gaba karkayi kuka damu .
kayi kuka da kanka,sbd Shi ilimi abu ne me mahimmanci a rayuwar Dan Adam ban hanaka yin kasuwanci ba Amman nafi son ka dan samu illimi me zurfi .
Shi ilimi haske ne a rayuwa ,duk abinda mahaifina yasan zai yi Dan ganin umar ya amince da cigaba da karatu yayi km ya fada masa , babu irin shawarar da iyaye na basu bashi ba amma fir umar yaki amincewa yace shi sam a’a business yake da raayin .
Haka iyayena suka hakura suka barshi ba Dan ransu yaso ba sai Dan basa son matsa masa amatsayinsa Na maraya .
Bayan wasu kwanaki aka damu mahaifina da yawan kawo k’arar Umar jama’a kowa yace Umar yayi masa kaza ko yayiwa ‘yarsa kaza.h k
mahaifina yasa me shi yayi masa fad’a sosai .
Amma mu a gidan da kuma kamanni duk inda kake neman mutumin arziki kona kirki Umar yakai, ko mahaifina da yakeyiwa Umar fad’a bawai dan ya yarda bane, dan matuk’ar yarda mun yarda da Umar.
MOMYN ZARAH
[16/11, 03:04] +234 706 099 2528: GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES , SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDO
5
Sanu ahankali Cikin ikon Allah na samu gurbin karatuna anan University of Gombe, kullum k’orarin iyayen Mu shine suka inganta rayuwarmu tare da son faranta mana.ni da umar musamman sbd
, muguwar shak’uwar dake tsakanina dashi . dan duk inda ka ganni dole zaka ganshi, komai namu iri d’aya ake mana bbu wani bambanci atsakaninmu shiya wasu suke kiran mu ‘yan biyu, babu wani sirri na da Umar bai sani ba.
haka Nina babu wani sirrin sa daban sani ba. Sosai nake matsanancin kaunarsa tare da maidashi tamkar Dan uwana Na jini .yadda nake jin umar acikin raina ko kanina da muka fito ciki guda bana yi masa irin son da nakeyiwa umar ..
Akwai wata yarinya a unguwar mu mai suna Yasmeen k’awar k’anwata tace sosai, sun yi masifar shak’uwa da junan su abin ma har ya wuce tunani, rana d’aya na tsinci kaina da mugun k’aunar Yasmeen amma babu wanda na baiyanawa .
Har Umar, nabar dai bar abin a raina. Ina cigaba da renan soyayyarta acikin zuciyata.
Haka zalika a b’angaren Umar ashe tuni sun tsunduma cikin soyayya shi da tilon k’anwa ta Ramlat, batare da wanda ya sani,b a.
tuni km har soyayya rsu tayi nisa.
“Umar wai bazaka raka ni bane, a ‘yan kwanakin nan na rasa me kake yi a gida da dare idan nace kazo mu fita sai ka k’i,.Ko meyasa hk ?
murmushi kawai Umar yayi hade da yatsina fusakarsa yana kallon Abdul kasa kasa kana yace ” kawai dai ban san fitar ne.
, nafisan na zauna gida tare da Mama da Baba ina taya su hira.
, kallon sa Abdul yayi da alamar rashin yarda atare dashi da km maganar sa.
” kai dai ka san dalilin dayasa kake kunshe kanka ciki gida yana maganar yana tafiya har dai yakarasa fice Daga gidan gabadaya.
Sakamakon ruwan saman da ake tsulawa yasa Abdul dawowa gida da wuri, yana danna kai ‘cikin d’akinsu yaji hirar soyayya tsakanin Umar da Ramlat, d’an b’ata rai Abdul yayi sosai sannan yace ” ke tashi ki fita, da fara’a Ramlat tace” Yaya mai ya faru?
“Nace ki fita ko, da sauri Ramlat ta fita,tana mamakin abinda yayanta yayi .
kallon Abdul, Umar yayi yana shafa sumar kanshi , Abdul yayi dariya yace”Ok dama wannan ne da yake hanaka fita kullum ko ?
ka lik’e a gida,kana sacewa kanwata zuciya ko ?
munafiki to Allah ya kamaka.
Dariya shima Umar yayi yace ” kodai Allah ya kamamu, “kai da wa?
” ni kai cewar Umar yana dariya, shima Abdul dariya yayi sosai yace ” kamar ya ban gane ba.
Kallosa Umar yayi da alamar zolaya ya fara wak’a “Yasmeen abar k’auna ta, dariya Abdul yayi sosai yakai mai duka, suka shiga wasa suna tsokanar junan su, Umar yace ” haba d’an uwa har akwai abinda zaka iya b’oye man to ai har na tura mata sak’onka, ta kuma amince, ido Abdul ya zaro waje yace ” kai haba?
” Wallahi da gaske nake maka sosai Abdul yaji dad’i had’i da rungome Umar ajikinshi yana yi masa godiya.
Washe gari Baba da Mama, da Umar da Abdul da kuma Ramlat da Auta duk muna zaune a parlor, muna hira Abdul ya kalli Mama yace ” Mama d’anki fa ya fad’a soyayya, Ramlat naji haka ta zaro ido da alamar tsoro.
, Mama tayi dariya tace” ikon Allah ina kuma ya samu min sirikar?
Da sauri Umar ya mik’e ya rufewa Abdul baki yana janshi waje, yana dariya, shima Abdul dariya yake, dakyar Abdul ya kwace bakinsa yace ” ‘yarki ce ai, ‘yar gida za’ayi, yana jin na fad’a ya sake ni yayi waje da gudu, Ramlat ma ta mik’e ta shige d’aki, sosai iyayen mu sukayi masifar farin ciki da soyayyar Umar da Ramlat dan su a tunanin su Umar yaran kirki ne, mai nagarta gashi nutsatstse zaifi rik’e musu Ramlat da daraja, shiyasa kowa ya nuna farin cikin sa da amincewarsa.
Soyayya sosai ta k’ara k’arko tsakanin Umar da Ramlat, a b’angaren Abdul da Yasmeen ma haka abin yake soyayyar su, dan kowa ya sani har iyayen su sun sani, dan haka aka tsaida ranar auren Abdul da Yasmeen, Umar da Ramlat da zarar sun k’are Secondary school.
Mummunar rana ta farko dabazan manta da ita arayuwata ba.
, lafiya lau muka ci abinci da Baban mu, mukayi hira yayi mana fad’a sosai akan gaskiya da rikon Amana, da zumunci, sosai yayi mana fad’a daga k’arshe yayi mana addu’a tare da fata na gari a rayuwar mu.
, ya shiga d’aki, da sallar asuba ma shiya tashe mu tare muka tafi masallaci, amma hukuncin Ubangiji yafi k’arfin wasa, da misalin k’arfe 7:00am najiyo kukan Maman mu tana kiran mu, da gudu muka fito muka iske ta a tsakar gida.
Sosai Mama take kuka ta kasa magana da hannu take nuna mana d’akin Baban mu dukkan mu muka shiga da gudu har Ramlat, Allahu Akbar rai yayi halinsa su Baba an riga mu tafiya gidan gaskiya.
Sosai mutuwar mahaifin mu ta girgiza mu, haka muna ji muna gani akayi masa wanka aka kaishi gidan shi na gaskiya, duk wanda yaga Umar yasan yashiga mugun taahin hankali wanda daga k’arshe mu muka dawo muna lallashin shi, sosai mutuwar Baba ta shigi Umar, gaba d’ayan mu jikin mu yayi mugun yin sanyi, kasancewar Abdul karatu yake bashi da wata sana’a,nauyin gidan gaba d’aya ya koma hannun Umar, kusan komai shi yake yi a gidan, har nauyin karatu na shiya d’auka yake yi.
Kwanci tashi babu wuya awajen Allah har Baba yakai wata biyar da rasuwa Mama ta fita daga takaba, cikin ikon Allah kud’in Baba ya fito dayake bamu da ‘yan uba, shiyasa ba’ayi maganar rabaon gado ba, d’akin Baba aka fasa ta waje aka bud’e babban shago (shop) sosai muke ciniki dan duk unguwar babu shago kamar kamarsa, dan haka nauyi yabar kan Umar.
Sosai na maida hankali na kan karatu na yayin da soyayya ta da Yasmeen ke k’ara zurfi, sosai rayuwa ta canja mana saboda har yanzu mutuwar Baba bata gama sakin mu ba, duk da kasancewar mun yarda da k’addara, mun karb’eta da hannu biyu.
Haka dai rayuwa tayi ta tafiya yayinda ta ko wanne fanni aka damu mahaifiyarmu da kawo k’arar Umar sosai fiyye da da, wasu ma har cewa sukayi yana shaye-shaye da bin ‘yan daba daga k’arshema aka ce yana fashi da makami sosai abin yake bani dariya a duk sanda aka danganta Umar da wad’an nan halaye, a fannin Mamanmu kuma sosai abin ya fara damunta, yayinda Umar ke kuka sosai kamar ransa zai fita.
, a d’aki na samu Umar yana ta faman kuka, a hankali na durk’usa a gabansa na shiga lallashin sa, amma ina na kasa, tashi nayi naje na kira Maman mu, itama jikinta a sanyaye ta shigo d’akin, a gabansa ta zauna ta jawo shi jikinta ta rungume itama ta shiga kukan.
Cikin kuka Umar yace ” Mama kodan anga ni ba d’anku bane ansan bani da kowa sai ku shiyasa ake min, sharria .
sannan idan yau kuka ce kun barni na shiga uku, Ina zan saka kaina bani da wasu dangi ko iyaye da suka wuce ku, ban san kowa ba sai ku, a hannunku na girma kunfi kowa sanin halina ku zaku gayawa duniya waye Umar d’inku.
, dan Allah Mama karku bari maganganun mutane suyi tasiri a zucikataku , harku watsar dani, Mama karki fushi dani dan fushin uwa ba k’aramin masifa bace ga rayuwar d’a ba, dan Allah Mama karku yarda wallahi Allah sharri suke yi min, ga Abdul nan duk inda zamu tare muke zuwa yafi kowa sani na da hali Na .
Cikin kuka Mama ta k’ara rungume Umar ajikinta tace ” kaima kamar Abdul kake a waje na,umar daga yau karna k’ara jin kace baka da iyaye ko dangi balle harka k’ara cewa baka da dangi, mu mune komai naka a rayuwa, kana da iyaye dan mune iyayenka kana da dangi dan dangi mu sune naka, kana da ‘yan uwa dan Abdul, Ramlat, Ja’afar sune ‘yan uwanka.
Rungume Mama ya k’arayi sosai yana kuka yace ” nagode Mamana nagode sosai Allah yabar zumunci Allah ya bani ikon saka muku da mafi girman alkhairi, dafa shi Abdul yayi ta baya yace” tsakanin mu ba godiya, mun riga mun zama tsintsiya mad’aurinmu d’aya.
, gabadaya sukayi dariya had’i da rungume junansu cikin farin ciki da k’aunar junan su.
Amma sai me?
Washe gari da safe tun 8:00am na shirya domin ina da lactures, bamu fito ba sai 6:20pm a matuk’ar gajiye muke lik’is, ga yunwa ga ba mota, ganin karna b’atawa kai na lokaci yasani yankar hanya nabi ta gefen gari, kasancewar yamma tayi sosai ina fara tafiya magrib tayi, ga tsakanin gidan mu da makaranta akwai Dan tazara sosai, nasan kafin na k’arasa anyi isha’i, ina cikin tafiya duhun dare ya farayi, me zan gani a gaba, cikin firgici na zaro ido na, tabbas ido na ba k’arya yake min ba, abinda nagani gaske ne ba karya ba .
Take ban san sanda kwalla ta fara zubarmin ba, dan in tabbatar na matsa kusa dasu sosai, daga gefe na d’an rakub’e ta yadda zan rik’a jiyo maganar su.
MOMYN ZARAH
[16/11, 03:04] +234 706 099 2528: GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES , SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDU
6
Umar na gani tsakiyar rik’ak’un ‘yan daba suna ta shaye-shaye shi Umar hannunsa ma rik’e da kwalbar giya, wani daga cikin su naga ya kalli Umar yace ” Oga, a fili na maimaita Oga, a raina nace yanzu ashe iskancin Umar da ake fad’a da gaske har ya wuce tunanin mutane, yanzu Umar d’in mu ma shine Oga? nayi kaina tambayar.
Ina cikin tunanin naji wanda yace Oga yaci gaba da magana ” Oga kaga gidan Alhajin Sama da mukaje fashi sun samu ta sosai, shege mutumin nan kullum yana kukan babu ashe k’arya yake, mak’udan kud’i ne jibge a gidan sa, wata mahaukaciyar dariya Umar yayi irinta mashaya yace ” yo ai irinsu suna da yawa ka manta sanda muka tare hanyar kano, nawa muka samo?
Wani daga cikin su yace ” ai Oga munyi fashi da yawa wanda mu kanmu bazamu iya lissafa su ba, ni bama zan iya tuna wanda kake maganar ba, dariya Umar ya k’arayi yace ” aikai k’aramar kwanya gare ka, shiyasa baka saurin gane abubuwa, ni na rasa ma yadda ka dad’e kana shaye-shaye amma ba hau bola ba, gaba d’ayan su suka tuntsure da dariya irin ta mashaya.
” Oga wai ni ‘yan idan ku har yanzu basu farga dakai bane?
Dariya Umar yayi yace ” an fad’a maka kowa ma sakarai ne irinka, aini duk abinda zanyi da tunani nake yinsa, kuma kaga tun muna Jss 2 da Abdul na fara shaye-shaye da haura gatangar mutane ba, d’ayan yace ” da lab’e a lungu ana latsawa mata nono, dariya Umar ya k’arayi yace ” shege ashe ba manta ba.
“Ah haba Oga yaza’ayi na manta, ni wallahi abin ma har mamaki yake bani, wai ku kwana ku tashi da Abdul amma bai tab’a gane munanan halayenka ba, dariya Umar yayi yace ” kuma wani lokacin har a gidan nake cakewa ta ba, saboda fa na samu damar fashi da makami nak’i yin jami’a, dan nafi samun sakewa, ” hmmmmm gaskiya Oga kai shege ne gaka marar imani, wallahi ban tab’a ganin mutum marar imani irin ka ba, to wai ita Ramlat da gaske kana santa, kuma tsakanin ka da Allah aurenta zakayi?idan ba aurenta zakayi ba muma ka bamu mud’an tab’……
Wata muguwar shak’a Umar yayiwa yaran ya hau dokan sa tako ina yana dukan nasa yace ” idan ina shirmen mu karka k’ara sako min ahalina, dangina ko ‘yan uwana bana kisa amma akan su zan iya kashe mutum har lahira saboda sune ni, kuma koda wasa idan na k’ara jin sunan Ramlat a bakin ka wallahi saina gorje maka shi, saboda ita rayuwata ce itace duniya duk abinda kaga inayi dan ita nakeyi, wallahi akan Ramlat zan iyayin komai cikin kuwa harda salwantar da rayuwata akan Ramlat bank’i kowa ya mutu ba, ita nake so, itace Uwa ta kuma itace Uba na, ban d’au kowa nawa ba sai ita ina mata mahaucin so, duk wanda yanemi rabani da ita to tamkar ya d’aukowa kansa hitila ne, yana kaiwa nan yayi jifa da yaran yana huci kamar Lion, yace ita ba irin sauran matan banza da muke bi bace, ita sarauniya tace.
Abdul dake lab’e a ransa yace ” wallahi ko Ramlat zata mutu ba aure bazan tab’a bari ta auri Umar ba, ya fito daga inda yake lab’e yayi gida, ba k’aramin tashin hankali Abdul yashiga saboda munanan aiyunkan dayaji d’an uwansa Umar na aikatawa, yana komawa gida direct dakin su ya wuce ya rufe kansa a d’aki ya saki kuka ya manta da yunwar da yake ji balle gajiya, a fili yake magana cikin kuka ” Umar ka ha’ince mu ka cuce mu, Allah ya sani ba irin tarbiyyar da iyayen mu suka bamu ba kenan, duk munayan halaye ka had’a ZINA, FASHI, SHAYE-SHAYE, MUNAFURCI, YAUDARA, K’ARYA, ka yaudare mu, sannan kaci amanar mu, kai mak’aryaci ne, a haka zan d’auki tilon k’anwata in baka, daga bakin k’ofar d’akin Mama ta tsaya tana sauraron Abdul.
Duk maganar da Abdul yakeyi cikin kuka Mama najinsa, a hankali cikin rawar murya tace ” Abdullahi bud’e k’ofar, ba musu ya tashi ya bud’e mata k’ofa, ta shigo tana shigowa ta k’ura masa ido sai kuma ya kuma fashewa da kuka, ya rungumeta a hankali Mama ta zaunar dashi, ta d’ago kansa tace ” fad’a min meye faru?
Bai b’oyewa Mama komai Ramlat dake lab’e jikin window ta saka kuka, a hankali Abdul ya mik’e yaje har inda take ya rik’o ta zaunar kusa da Mama ya kuma kwashe komai ya fad’a musu bai rage komai ba, daga Mama har Ramlat kuka suke sosai, haka ma Abdul, saboda ba k’aramin tashin hankali suka shiga ba, sosai abin ya girgiza su, cikin kuka Mama tace ” iya yarda mun yarda da Umar mun bashi amana, koda ake zuwa ake yawo k’arar sa bamu tab’a yarda ba, haka mahaifinku ma har ya rasu bai yarda a aiyukan da ake danganta Umar dashi ba, mai yasa Umar zaiyi mana haka mai muka rage shi arayuwarsa ko so yake yaja mana zagin da zargin duniya.
Ta k’ara fashewa da kuka, “Allah ya sani irin rik’o da tarbiyyar danayi muku ita nayiwa Umar koda wasa ban tab’a banbanta tsakanin ku ba, amma mai yasa zi zab’i irin wannan mummunar rayuwar, a hankali Ramlat ta shiga gogewa mahaifiyyar su hawaye, Abdul ya kalli Ramlat yace ” wannan rayuwar ki ce zab’i ya rage nake ko kiwa kanki gata ko sab’anin haka, ki tuna yau idan ni da Mama muna raye gobe bama nan, kiyi k’ok’ari ki zab’awa yaranki uba na gari, ni dai gaskiya Ramlat ban amince ki auri Umar ba, kwari ki samu wani can ki aura, koda zan rasa rayuwata bazan tab’a yarda ki auri d’an fashi, mazina, d’an shaye-shaye ba, bazan tab’a bari ki lalata rayuwarki ba.
Rungume Abdul tayi cikin kuka tace ” wallahi Yaya koda maza sun k’are bazan tab’a auren Umar ba, bana sanshi na tsane shi, Umar mugune, Yaya nayi maka alk’awarin bazan tab’a auren Umar ba koda kuwa baka raye, sosai ya rungumeta, Mama najin su ta kasa koda furta kalma d’aya.
Ana haka Umar ya shigo d’auke da sallama a bakin sa hannunsa rik’e da carbi, ya shiga d’akin yarda ya gansu babu kuma wanda ya amsa masa sallama, da wani irin kallo da Abdul ke jefa masa ne yasashi shan jinin jikinsa, yakai dubansa ga Mama yaga ta k’ura masa ido tana zubar hawaye kamar mai san gano wani abu, ya kalli Ramlat yaga ta duk’ar da kanta k’asa ita kukan take, a bakin k’ofar d’akin ya tsaya ya kasa shiga, duk ya tsargu yasha jinin jikinsa, cikin rawar murya Mama tace ” zo ka samu guri ka zauna muyi magana, sosai jikinsa ya k’ara mutuwa, cikin rashin kwarin jiki ya koma can gefe ya zauna.
Mama ta kalli Abdul tace ” maimaita abinda ka fad’a min yanzu, tas Abdul ya k’ara kwashe komai ya kuma fad’a, dammmmmm!!!! gaban Umar yayi muguwar fad’uwa, ba k’aramar tsorata yayi ya shiga mummunan tashin hankali babu abinda gabansa yayi sai dukan uku uku, a firgice a kuma razane yake sauraron Abdul harya gama jawabinsa, a zuciyar sa yace ” tab yaufa ruwa ya k’arewa d’an kada, amma dayake d’an duniya ne sai kawai ya fashe da kuka kamar ransa zai fita.
” Mama Abdul dan girman Allah kuyi hakuri, wallahi nima ba’a san raina na tsinci kai na da kuma rayuwar danake ciki ba, nasan banyiwa kai na daku adalci ba, Mama nasan na watsar da tarin kuma ingantacciyar tarbiyyar da kika bani, da rarrafe ya rarrafo gabanta ya dafa k’afafuwanta yana kuka yace ” wallahi Mama kunyar had’a ido nakeyi daku, naci amanar ku, na yaudare ku, na cuci kai na, wallahi duk hukuncin da kuka yanke a kaina zan karb’e shi hannu bibbiyu, dan Allah Mama kiyi hak’uri ki yafe mana, nayi alk’awari zan daina duk munanan halaye na zan zama mutumin kirki kamar yadda kike so wallahi Mama, ya juya wajen Abdul yace” please kayi hak’uri wallahi damuwa da bak’in ciki ne ya jefa ni wannan mummunar rayuwar amma in sha Allah na daina.
Cikin kuka Mama tace ” wacce irin damuwa da bak’in ciki ne wannan da har zaka salwantar da tarbiyyar dana Baja, wacce irin damuwa ce dabazaka zameni a matsayin mahaifiyar ka ka fad’a min ba, wanne irin bak’in ciki ne da bazaka iya samun d’an uwanka kuma amininka ka fad’a masa ba.
Umar ka bani mamaki, kasa na kasa ganin kaina a matsayin cikekkiyar uwa, wacce zata iya amsa sunanta uwa a ko’ina a gaban kowaye, kasa na raina tarbiyyar dana baku, kasa naga gazawata, Umar na yarda da kai fiye da yadda na yarda da kai na da kuma ‘yan uwanka, haba Umar mai yasa haka? ta fad’a tana matsanancin kuka, gaba d’ayan su kukan suke Abdul ya kalle shi yace ” kaji dad’i kasa mahaifiyar ka, da ‘yan uwanka wallahi Umar inda ba da ido na naganka ba, na kuma ji da kunne ba dako kashe ni za’ayi bazan tab’a yarda ba, idan ko wani ne ya tare ni ya fad’an wallahi sai inda k’arfi na ya k’are, cikin kuka Umar ya mik’e yace ” shikenan tunda ba wanda zai karb’i uzurina, zan fita daga rayuwarku, zan koma can gefe naci gaba da rayuwa bana san na zame muku matsala, amma duk inda zani ku sani zuciyar Umar na tare daku, har abada zaici gaba da amsa sunan d’an ku kuma d’an uwanku, Umar na kune kuma yana k’aunar ku, ya mik’e zai fita wani wawan mari yaji an sauke masa har hud’u.
Mama ta k’ara d’aga hannu zata sake marinsa yayi saurin rik’e hannunta yace ” Mama karki ji ciwo, idan zaki dage ni madoki ya kamata ki samu, wallahi Mama ki ko kashe ni zakiyi bazan tab’a yi miki musu ba, ya fita ya samu icca ya mik’a mata yace ” mama ki dake ni idan hakan ne zai sama miki sauk’i a zuciyar ki, ki dake ni Mama ya k’arasa maganar yana kuka ya rik’o hannunta, yarda iccan tayi ta rungume shi tana kuma.
” mai yasa kake tunanin barin mu, ashe zaka iya barin mu, zaka iyayin rayuwa cikin farin ciki ba tare damu ba?
“A’a Mama zan yi nesa daku ne zan samawa zuciyar ku sauk’i, amma wallahi nasan bani da sauran jin dad’i idan bana tare daku, “daga yau kome zai faru karka k’ara k’ok’arin barin mu, mu naka ne kai namu ne har abada.
Dariya yayi yana hawaye yace ” in sha Allah Mama, ta baya ya mik’awa Abdul hannu ya kauda kai, kallon Mama Umar yayi yace ” Abdul har yanzu bai huce ba, fushi yake dani, Mama ta kama hannunshi takai shi har gaban Abdul, Umar na zuwa ya rungume Abdul yana kuka yace ” kayi hak’uri d’an uwana, in sha nadai na, sosai Abdul ya rumgume shi yace ” laifinka d’aya ne na barin mu da kake k’ok’arin yi, laifin barin mu har yafi wanda ya aikata.
Gaba d’aya sukayi dariya amma banda Ramlat wacce a lokaci d’aya taji ta tsani Umar bata ko k’aunar ganin shi, tana yi masa kallon wani Monster ne, ya lura da yanayin Ramlat dan haka ya mik’e ya nufi inda take zaune ya durk’usa a gabanta, yace ” please kiyi hak’uri ban kumawa, ko kallansa batayi ba tace ” kama kuma mana ni ina ruwa na.
Wata muguwar fad’uwar fad’uwa gaban Umar yayi dan ba k’aramin so yake yiwa Ramlat ba, dan shi gani yake kamar itace rayuwarsa, akanta yana iyayin komai, ” please kiyi hak’uri ma….. bata bari ya k’arasa ba ta d’aga masa hannu tace” please ka rabu dani, ka fita harka ta da rayuwa ta please, dariya yayi dan shi a tunaninsa b’acin rai ne yasa ta haka yace ” bakomai idan kin huce mayi magana, ” na huce me?
“Aini na gama magana wallahi Allah ko maza sun k’are bazan tab’a auren ka ba Umar, wallahi koda kuwa zan mutu ba aure, wallahi dana yi rayuwa dakai a matsayin miji gwamma na mutu, wata k’ara Umar ya saki ya mik’e ya dafe kansa da duka hannunsa biyu, ya nufi Abdul, wanda shi hakan da Ramlat tayi bak’aramin dad’i yayi masa ba, ransa yake godewa Allah a haukace Umar ya kalli Abdul yace ” kaji me take cewa?
Murmushi Abdul yayi yace ” naji kuma hakan ya faranta min rai, wallahi nima koda zan rasa raina bazan tab’a bari Ramlat ta auri d’an fashi ba, hakan ma zai fiye mana kwanciyar hankali kowa ya fita waje ya nema yayi auren sa kawai.
Zumbur Umar ya mik’e ya saki wata mahaukaciyar dariya yace “………..
MOMYN ZARAH
[16/11, 03:05] +234 706 099 2528: GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES , SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDO
7
” wallahi k’arya kikeyi kina sons kamar yadda nake san ki, bazaki iya rayuwa ba ni, Ramlat ta bud’e baki zatayi magana, Abdul ya mik’e ya dafa kafad’afar Umar yace ” kayi hak’uri kaje waje ka nemo mata, itama taje waje ta nemo miji, Mama ta kalli Abdul tace ” me yasa, cikin fushi yace ” haba Mama kina jin halinsa fa , wallahi wallahi Allah bazan tab’a yarda Ramlat ta auri Umar ba, koda zan kuwa zan rasa rai na.
Murmushi Ramlat tayi tace ” nagode Yayana ina alfahari dakai nagodewa Allah daya bani kai a matsayin wa, murmushi Mama tayi tace “Allah ya shige mana gaba ya zaba mana mafi alkhairi, gaba dayan su suka ce “Amin.
A gaban Mama Umar ya durk’usa yace ” nayi alk’awari akan duk hukuncin da kuka yanke akaina zan kasance mai yi muku biyayya, kuma inshallahu zanyi bibiyya agareku km zan nesanta kai na da Ramlat zan koma mata ainahin wa, zan kuma kasance mai kare mata mutuncinta a ko ina.
Tun daga ranar Umar ya koma mutun kirki sannan mutum kwarai baya tab’a sakewa ya rabu da Abdul, haka zalika kuma aka daina kawo k’arar sa, kowa ya koma yabansa, idan har ba masallaci ba babu abinda yake fitar dashi daga gidan idan Abdul baya nan, haka kuma a b’angaren Ramlat bai kuma nufarta da wata maganar soyayya kota aure ta ba, ya d’auke ta ne a matsayin k’anwarshi, yanzu babu wata alak’a a tsakanin su, yayinda Abdul da Yasmeen suke cigaba soyayyar su.
Gida ya zamana basu da wata matsala a rayuwar su, a na cikin haka wani saurayi ya fitowa Ramlat, Umar yaje ya samu ya gabatar da buk’atar sa, Umar da kanshi ya kawo shi wajen Mama da Abdul duk sun yaba da saurayin, haka ma a b’angaren Ramlat, cikin k’ank’anin lokaci soyayya mai k’arfi tashiga tsakaninsu, dan haka su Abdul suka nemi yaron ya turo iyayensa, ba’a wani b’ata lokaci ba aka saka rana.
Ranar asabar Ramlat ta tashi da mummunan labarin mutuwar saurayinta sakamakon had’arin mota, sosai mutuwar ta shege ta, duk dangi da ‘yan uwa sun tausaya mata, sosai jikinta yayi mugun sanyi, Umar ne yake lallashinta had’i da kwantar mata da hankali.
Bayan wata d’aya wani abokin Abdul da suke karatu a jami’a yazo gidan yaga Ramlat,din take ya tsinci kansa da fad’awa tarkon sonta, aiko sosai Abdul da Mama suka ji dad’i, haka ma Umar dan a cewarsa idan Ramlat tayi aure shima zaifi yi, sosai suka fad’a soyayya da idris, shima ba’a wani b’ata lokaci ba aka saka rana, hankali kwance suke gudanar da soyayyar su.
K’addara ta rigayi fata, da sassafe aka kira Abdul ake shaida masa mutuwar, Idris sakamakon matsanancin ciwon cikin dayayi fama dashi jiya da dare, sosai hankalin Ramlat yayi masifar tashi, ta razana sosai, saboda a daren jiyan har 10:00 suna tare, wannan karan kowa ya tausaya mata musamman ma Umar.
Tun daga kan Idris Ramlat tace bazata k’arayin soyayya ba, ta hak’ura ta maida hankalinta gaba daya kan karatun ta dan yanzu ta shiga SS 3,ana cikin wannan yanayin ne wani Malamin su ya takura mata da maganar aure, harta ya gabatar da kansa a gaban iyayenta, fafur Ramlat tak’i yarda acewarta kar shima ya mutu a camfa ta.
Sosai ‘yan gidan su suka tausaya mata, an d’auki lokaci sosai kafin Malam ya shawo kan Ramlat dakyar da taimakon Yasmeen, sama-sama take kula shi, saboda gaba d’aya a tsorace take, cikin ikon Allah Malam ya gabatar da iyayen sa, had’i da neman alfarmar ayi auren kafin tayi Candy ta k’arasa a gidansa, babu musu su Abdul suka amince, ba’a saka lokaci mai tsayi ba, aka fara shirye-shiryen biki.
Ana saura sati d’aya biki aka tashi da mutuwar Malam, mutuwar data gigita hankulan jama’a, sosai hankalin su Abdul yayi masifar tashi,fad’ar tashin hankalin da Ramlat ta shiga ma b’ata lokaci ne, dan tayi masifar girgiza da razana, sosai ta firgita, ta zaman wata sukuku kamar marar hankali, ba taci bata sha, lokaci d’aya ta rame sosai, ta maida kanta zaman d’aki, koyaushe rana d’aki tana faman aikin kuka, sosai su Abdul suka tausaya mata, musamman Umar, dashi kusan koyaushe yana tare da ita yana lallashinta, da bata hak’uri had’i da nuna mata yarda da k’addara.
BAYAN WANI LOKACI
Bayan hakula sun d’an lafa komai ya fara zama normal, amma har a lokacin Ramlat tana cikin damuwa dan kallo d’aya zakayi mata kasan hakan, Abdul na d’aki Mama ta shigo ta samu guri ta zauna, daina abinda yakeyi yayi ya maida gaba d’aya hankalinsa kanta, Mama tace ” Abdul shawara ce nake san muyi akan yaran nan, ” cikin ladabi Abdul yace ” to Mama akan me kennan?
Umar dake shigowa ya tsaya cak yana sauraran su,da km abinda zasu tautauna akai Mama ta numfasa kana tace ” kaga yadda Allah ya nuna lamarinsa da ikonsa akan Ramlat ko, duk wanda ya fito da sunan neman aurenta sai rabo ya kashe shi, cikin rashin fahimta Abdul yace ” rabo kuma Mama rabon me?
Murmushi tayi irin Nasu Na manya sannan tace ” zai iyayuwa rabon a tsakanin su yake, duba da yadda duk wanda ya fito sai ya mutu, ina Allah ya riga ya tsara Ramlat matar Umar ce, Allah yayi shine mijinta, kasan wani baya auren matar wani haka kuma wani baya haihuwar d’an wani, dan haka nake ganin karmu matsa dayawa kawai mu barsu suyi aure tare da binsu da fatan alkhari .
Shiru Abdul yayi na wani lokaci yana tunani da saka da warwara akan zance mahaifiyarsa kafin Daga bisani can ya nisa yana sauke naunauyen ajiyar zuciya yace ” gaskiya Mama indai ina raye bazan tab’a bari Umar ya auri Ramlat ba, sai dai idan nima rabon ya kashe ni, idan na mutu sai suyi auren su, Mama ya za’ayi muna ganin kashi da rana mu taka, duk da Umar ya kasance dolen mu ne, amma gaskiya bazan iya bari Ramlat ta auri d’an fashi, da makami mazinaci, d’an maye ba, saboda komai yana iya faruwa,arayuwa duk ita ma Ramlat bata son auren nasu yanzu kuma bbu komai addini haramun auren d’an giya.
Shiru Mama tayi, Sosai cikin mutuwar jiki tace ” Allah ya zab’i abinda yafi alkhairi, ” Amin Mama addu’a ya kamata kiyi mana, “addu’a kam kullum akanta ake Abdullahi, murmushi Umar dake labb’e yayi ya girgiza kanshi kawai kwalla takaici na zubo masa a fili yace ” na cuci kaina, jin Mama na niyyar fitowa yasa shi saurin barin wajen.
Dayake Abdul Medicine yake karanta, cikin ikon Allah aka tura shi Practical a General hospital din dake Gombe, Allah yasa ya fara practical a sa’a tunda yake aiki bai tab’a samun wata matsala ba, har Allah yasa yayi wata biyu.
ranar wata Monday da wuri Abdul ya tashi ya shirya ya nufi hospital, yana zuwa yaga an kawo wata yarinya a matuk’ar galabaice, za’a shiga da ita Emergency, sai jini ke zuba ta k’asanta,yayinda numfashi ma da kyar take fitarwa tsabar tashin hankali datake ciki bata ko iya magana bata iyawa , da sauri Dr ya kira Abdul akan yazo ya taimaka masa , cikin rawar jini ya shiga,dakin aka kwantar da wannan yarinyar.
Abdul na shiga Dr ya d’age gaban yarinyar, ” Innalillaihi wa’inna ilaihirraji’un abinda Abdul ya shiga furtawa kenan yana dauke idanunsa da sauri .
Saboda ganin yadda gaban yarinyar yayi da sauri ya runtse idanushi tare da kansa gefe, sai ji yayi caraf an rik’o masa hannu a d’an tsorace ya bud’e idonsa, yarinyar ya gani rik’e da hannunsa, hawaye na zubo mata,tana dubansa agalabaice bakin da k’asanta jini sai zuba yake, da kyar ta iya bud’e baki tace ” sunana Aisha, ina karatu a Government Girls ina SS1, d’an gidan Sanata Sambo ya ganni yace yana sona, nak’i amince masa ballanantana Na kulashi to shine dan nak’i kula shi, suka yi min fyad’e shi da abokan sa, ni ‘yar talakawa ce iyaye na basu da wani k’arfi dasu daukar min mataki akan abinda aka min .
dan Allah , ina neman taimako d’aya a wajen ka, ta rik’o hannayan sa duka ta yunk’ura alamun tana son tashi amma ta kasa tashi sai uban jini ne kawai ke fita daga jikinta,.
hannayen damke cikin nasa tace ” ka duba School Bag dina nayi video nayi recording komai, dan girman Allah ka yad’a labari nan karka b’oye shi sannan ta fashe da wani irin matsanancin kuka,me ban tausayi da cin rai numfashinta Na sauka ahankali tace ” ka d’auke ni tamkar k’anwar pls kayi min alk’awarin zakayi min abinda nasaka tallafa kamin gata , ka tona masa asiri, ta yadda mahaifinsa bazai samu nasarar ci zab’en takarar governor daya tsaya ba, pls kayi min alk’awari tana ta maimaita pls kayi min alk’awari zakayi har numashinta ya tsaya cak alamun mutuwa tayi hannunta still damke cikin nasa.
Mutuwar tsaye Abdul yayi ya kasa koda kwakwkwaran motsi balle yayi magana saboda rik’on datayi masa dakyar likitoci suka kwace hannunta daga ‘cikin nasa, shi kansa hawayen tausayin yarinya ke bin kuncinsa yana fitowa daga Emergency yaga iyayenta suna kuka kamar ransu zai fita.
, direct School Bag d’inta ya d’auka ya wuce gida, shi bai ma san me yake yi ba, koda yake tafiya babu abinda yake tunawa sai yarinyar yaddda take kuka
tare da nacewa ka taimake ni kayi min alk’awari zakayi.
Yana k’arasawa gida ya zube agaban mahaifiyar sa, sai daya kusan 30 minutes baice mata komai,ba Mama sai tambayarsa take lafiya, Abdul ?
Meyye faru da kai hk ?
amma ina ya kasa magana sai kuka yake yana tuno da yarinyar da irin illar dakayiwa rayuwa hakika maci amana irinsu basu cancin rayuwa a doron kasa ba .kuka yake sosai har shesheka , sai can iya bud’e baki ya fara magana bai b’oyewa Mama komai ba ya kwashe duk abinda ya faru ya zaiyane mata,d dangane da wannan yarinyar .
sosai Mama ta firgita,d a jin lamarin sai da saita kanta sannan tace ” kai yanzu meye shawararka? Sannan km meyye abinyi Abdul ?
Kallon Mama yayi sosai kana muryarsa cike da kuka yace ” ni bani da wata shawara ko abinyi, Mama ta kalle shi tace ” kamar ya?
“Mama nima ban san me zanyi ba, ban san ya’ya zan taimakawa wannan yarinyar da,akazalinta aka yanke mata farinciki rayuwa ta hanyar yi mata fyade murmushi me cin rai da zuciya Mama tayi tare da cewa ” karkayi haka Abdul ka tuna hannunta cikin naka ta mutu tana zubd hawayen takaicin abinda akayi mata tana k’ara nanata maka kalmar, bata sanka ba amma tasamu yak’i ni akanka harta yarda dakai ta dank’a maka amana, a hafin hannunka ta mutu tana zubar da hawaye, yanzu idan Ramlat akayiwa haka, kuma fa .
Nasan ita bazakace bakasan abinda zakayi ba nasan kana da hujja yadda zakayi, …..da wani irin mugun sauri Abdul ya d’ago kanshi ya xubawa mama idanunshi yana kallonta cike da jin tsoron kalmar data fito bakinta , .
Ahankali muryarsa Na rawa ya furta sunan Ramlat ….can km yasoma girgiza kanshi yana cigaba da kallon mahaifiyarsa hawaye km Na tsiyaya Daga idanushi murmushi takaici mama ta sake yi tana jin tayi daci da radadin ciwon abinda akayiwa diyar mutane duk da bata ganta ba Amman abun yata ruhinta da gangar jikinta .
Muryarta a sarke tace ” ita dayake ‘yar uwarka ce ba, shine duk ka frigice kadawo wani mutun abin tausayi , ba lalle sai d’an uwanka na jini kadai zaka iya taimakawa ba arayuwa .
, kamata yayi ka fi taimakon wanda yake da yak’ini akanka fiye da jininka.
, ni dai inda zan baka shawara ka kai gidan jaridu, TV, radio a buga labarin a ko’ina.
Ta yadda za ka samu sauke nauyin da Allah ya d’ora maka. Allah sarki yarinya karama hk abar tausayi ko a wani hali yanzu iyayenta suke ciki ?
Ko yaya zasu ji idan suka samu labarin mutuwarta mama takarasa mgnr zuciyarta cike da alhinin mutuwar yarinyar dabata San kowace ce ba..
Shiru Abdul yayi yana sauraron mahaifiyar tasa, sosai ta k’arayi masa nasiha ta k’ara masa k’arfin gwiwa, a YouTube Abdul ya fara d’ora video daga bisa yakai wa wani abokinsa dake aiki a gidan TV a gaban Abdul aka nuna video had’e dayin bayanin da yarinyar ta sanar dashi, duk da ba Abdul dinne yayi bayanin ba, daga direct gidan jarida ya wuce ya biya aka buga masa labarin.
Bayan kwana biyu labari ya kaiwa sanata Sambo, aiko hnklinsa ba k’aramin tashi yayi,ba.
cikin k’ank’anin lokaci labarin ya yad’a ko’ina duk gidan TV ko radio daka kunna maganar da akeyi kenan, sosai hankalin Sanata ya tashi, saboda hakan yana nufin rugugujewar siyasar shi.
Nan da nan sanata ya kira taron gaggawa, na manyan ‘yan siyar sa, ciki kuwa harda Haidar d’an sanata wanda yayiwa Aisha fyad’e bayan kowa ya zauna an natsa Sanata ya kalli Haidar yace ” kai ka fad’a min gaskiya kayiwa yarinyar nan fyad’e? kai tsaye Haidar yace ” eh Dad, cikin fushi sanata yace ” dan ubanka baka da hankali ne bakaga zab’e ya kusa ba, gashi nan sbd da sakarcinka kana neman ka watsar min siyasata danayi shekara da shekaru ina ginawa, ya kai dubansa ga sauran mutane yace ” meye shawararku yanzu akai ?
Babban yaronsa yace ” gaskiya ranka ya dad’e kar muyi wani motsi yanzu saboda idon jama’a yana kanmu, yaron zamu nemo musa ya k’aryata kansa, yace kud’i aka biyashi dan ya b’ata maka suna kaga daga nan zamu k’ara samun d’aukaka, kowa ya yarda da wannan shawara.
Kasancewar su manya ne a k’asa ba’a wani sha wahala ba, aka samu address d’in, Abdul har gida Sanata Sambo ya aiko aka tafi dashi cikin aminci da kwanciyar hankali, babu wata alama ta wulak’anta duk da dakyar Abdul yaje dan da farko k’in zuwa yayi sai da Mama ta matsa masa, bayan Abdul ya bayyana a gaban Sanata Sambo ne, Sanata ya gabatar masa da buk’atar sa, murmushi Abdul yayi yace ” gaskiya bazan iya ba.
Alahakikanin gaskiya acin zarafin yarinyar an cuceta an cuci rayuwarta da iyayenta.
Idan Na amsa bukartaku Na cika muku burinku na rufa muku asiri naje nakaryata abinda yake gsky ne akan siyarsarku ni km meyye hukuncina agurin Allah?
babu yarda Sanata Sambo baiyi da Abdul ba.. amma fir Abdul yak’i amincewa bukartasa sosai Abdul da Sanata Sambo sukayi cacar baki da musayar magana amma ba cikin fad’a, ba Abdul ya zage ba tsoro ballanantana wata fargaba ya dinga gayawa Sanata magana sosai daga k’arshe yace ” idan kashe ni zakuyi kuna iyawa amma gaskiya banza iya cin amanar mamaci ba.
, mai yasa d’anka bai yiwa bakin jijiyarsa key ba, ai yasan dakai da km siyarsarku amma yaje ya aikata san ransa.dan kawai yana takamar Ku wasu acikin kasa .
, dan haka wallahi wallahi banza tab’a karya alk’awari dana daukarwa yarinya ba.
Sai naga an durkufar danka gaban koto an yanke masa hukunci daidai da kaifinsa ta yadda ruhin yarinyar nan zai samu salama , yana kaiwa nan ya mik’e tsaye jikinsa a sanyaye yayi waje.yana takaicin masu hali irin Na senata sambo masu fifita harkar siyasarsu akan rayuwarsu wasu ..
Da wani irin kallo Sanata yabi bayan Abdul yana murmushi ‘cikin kasan ranshin , yace yaro baisan wuta ba saiya taka,i Dan kasan wata bakasan wata ba zan b’ullo maka ta yadda bazakayi tsammani ba, zan baka mamaki yaro, idan ko har kasa burina .
Na siyatata yak’i cikawa saina saka kuka .idan
har ka tsani kuka, sai na saka yin kukan jini da idanunka Sai Na gigita rayuwarka Na wujijiga duniyarka da farinciknka ta yadda har ka mutu bazaka daina kukan bak’in cikina …..
MOMYN ZARAH
[16/11, 03:05] +234 706 099 2528: GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES , SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDO
8
Gida Abdul ya wuce Kai tsaye cike da alhinin abinda yashiga tsakanina da senator , yana shiga ya iske Mama a tsakar gida tana shara, tana jin shigowarsa ta mik’e tsaye tana kallonsa tace ” yaakayi ?
Ya kukayi da su ne?,tayi masa tmbyr ajere.
Acikin tsanake Abdul ya zayya ne mata komai , shiru Mama tayi na d’an wani lokaci, sannan tace ” ni dai Abdul ina jin tsoro kar wani abu ya sameka fa, mutanen nan ba imani gare su ba, akan cikar burinsu babu abinda bazai iya ba.
“Bakomai Mama in sha Allah babu abinda zai faru sai alkhairi, Allah ya sani dan shi nayi nasan kuma bazai tab’a bari a wulak’anta ba.
Km ma mama kece kika bani kwarin ya km naga duk jikinki Yayi sanyi ?
, jikin Mama a sanyaye tace “to shikennan Allah yabada sa’a Abdullahi, Ubangiji ya tsare min ka, Daga sharrin su Yasa kayi nasara akansu ” Amin Ameen Mama,t are da shigewa d’aki.
D’aki ya iske Umar yana sallah, zama yayi yana jiran ya idar, shima ganin Abdul d’in yasa bai ja doguwar sura ba, yana idarwa ya juyo .
Ahankali ya kalli Abdul din yace ” bro lafiya dai naganka hk ?
Guntun murmushi Abdul yayi sannan ya shiga bashi labarin duk abinda ya faru tun daga kan had’uwar shi da Aisha har zuwa yau din nan da Sanata Sambo ya nemi son ganinsa.
, shiru Umar yayi sosai yana tunani tare da nazarin mgnr , sai kuma yace ” gaskiya nima dai ta bakin Mama wallahi tsoro nake ji, bana san su cutar dakai.
, dan idan wani abu ya faru da kai, wallahi bazan tab’a ragawa iri irin su ba, dan sai na fi baya zama terror, sai na addabi ahalinsu gabadaya.
Murmushi sosai Abdul yayi yace ” da yardar Allah ma babu abinda zai faru balle na tuna maka jiya, ” Allah yasa haka inji cewar Umar.
Tun daga ranar da Sanata Sambo ya had’u da Abdul yaji ya k’ara tsanarsa fiya da koyaushe burinsa kawai yaga ya kawar da Abdul a doron kasa amma ya rasa ta inda zai b’ullowa al’amarin saboda kar jama’a su farga.
, saboda ga dukkan alamu Abdul ya tarwatsa masa siyasarsa, shiyasa a yanzu bashi da wani buri daya wuce yaga ya tarwatsa rayuwar Abdul, burinsa kawai yagan shi ya tagayyara, dan haka ya shiga binciken hanyar dazai b’ullowa al’amarin, cikin sa’a kuwa sanata ya samu labarin Umar, yasa akayi masa bincike akan sa sosai, ya samu cikekken bayani akan dangartakar su, da kuma halin Umar na baya, murmushi Sanata Sambo yayi sanda ya samu wannan damar, sannan yace ” da d’an gari kan ci gari.
Nan da nan yasa aka nemo masa Umar aka gawo masa shi gabansa, kallansa Sanata Sambo yayi yace ” Umar ko? da ido kawai Umar ya bishi baice masa komai ba, Sanata Sambo yaci gaba ” d’an fashi, d’an daba, d’an maye, sannan wanda ya makance akan san abun bazai taba samun saba wato Ramlat, d’an niger wanda iyayensa suka mutu, ya taso a hannun mak’otansu.
Tsaki Umar yayi yace ” kaga ni ba shirme da b’ata lokaci ne ya kawo ni ba, idan baka da abincewa ni zanyi gaba, dariya Sanata yayi sosai sannan yace ” ni ko ke da abincewa, ai abin cewar ne ma yasa ni kiranka, ” Ok ina jinka, ” nasan halinka, nasan sirrinka, nasan abubuwa da dama akan kawanda kai kanka baka sani ba, nasan baka da wani buri daya wuce na mallakar Ramlat, kuma kasan hakan bazai taba faruwa ba, idan Abdul yana raye, kai Ramlat kake so ni kuma rayuwar Abdul nake so, shiyasa na kiraka dan mu had’a hannu wajen cikar burin mu, saboda idan har Abdul yana raye bazan tab’a samun siyasata ba, haka kai ma bazaka tab’a samun masoyiyarka da Ramlat ba.
Dan hak……… Wata mahaukaciyar tsawa Umar ya dakawa Sanata Sambo wanda yasa shi yin shiru da bakin dole,batare daya dasa aya ba .
Umar ya mik’e tsaye yayiwa Sanata muguwar shak’a yace “wallahi in banda nayiwa Mama da Abdul alk’awarin na daina munayen halayen na da anan take zan murd’e maka wuya na jefar da wulak’antacciyar gawarka.
Saboda nasan ko awajen Allah kai wulak’antacce ne banza kawai wanda bai san darajar amana, halacci da alk’awari ba, iyayen na su mutu tun ina da 6yrs, mutanan nan suka d’auke ni, duk unguwar babu wanda ya kalle ni balle yasan Allah yayi ruwa na, sune ci na, sune sha na, sune sutura ta, sune komai nawa, su sukayi min komai arayuwa babu abinda basuyi min, sun yi min gata, sun rik’e ni kamar d’an cikin su, tunda nake dasu basu tab’a yi min wani abu na b’atanci ba, sannan dan kai jaki ne, jahili, wanda bai san me yake ba kace naci amanar wad’annan mutanan, wallahi Allah ya rufa maka asiri baka same ni sanda nake HORROR ba, da tuni ka tsufa a lahira, yayi jifa da Sanata yayi tafiyar sa, sosai Sanata ya bugu sakamakon jifan da Umar yayi dashi, bayan Umar Sanata Sambo yabi da kallo, yana murmushi bak’in ciki.
Bayan Umar ya koma gida ya samu Mama da Abdul yake sanar dasu yadda sukayi da Sanata Sambo, aiko sosai hankalin Mama yayi masifar tashi, ta kalli Abdul tace ” Abdullahi yanzu meye mafita? “addu’a mana Mama, addu’a itace babar mafita, bamu da wani abinyi sai ita, Umar ko sai huci yake yana sauke ajiyar zuciya da k’arfi, an tab’a masa ahalinsa, Mama ta kalle shi tace ” lafiya dai Faruk’u, naga kana ta faman huci? shiru yayi bai bata amsa ba, saboda ranshi ya b’aci yake sosai, murmushi tayi ta shafa kansa tace ” a dai dinga samawa zuciya salama, ana kwantar da hankali, tashi ka shiga d’aki ka kwanta, baiyi magana ba ya tashi yayi shigewar sa d’aki, Mama tace “Allah ya shige mana gaba, “Amin ya Allah, cewar Abdul.
Ganin irin wulak’anci da Umar yayi masa ga kuma wanda Abdul yayi masa yasa Sanata, k’ara hura wutar fansa a zuciyar sa, gashi yana ji yana gani al’umma tayi masa buye had’e dayi masa zanga-zanga akan dole sai an gurfanar da d’ansa a gaban kotu, haka yanaji yana gani aka kai d’an shi gidan yari, tun daga ranar ya k’uduri niyyar d’aukar fansa fiye da abinda Abdul yayi masa, ya shiga bin duk wata hanya dayasan zata fisheshi.
A kwana a tashi ba wuya a wajen Allah, ga shi har Ramlat da Yasmeen sunyi candy, kuma cikin nufin Ubangiji ya sake fitowa da Ramlat miji na gani na fad’a, dama hausawa sunce wani hanin ga Allah baiwa ne, kasancewar sunyi candy yasa aka saka bikin babi dad’ewa, sosai aka shiga shirye-shiryen bikin Yasmeen & Abdul, Ramlat & Jamil, sosai Mama da Umar ke farin ciki, Umar ya shige gaba akan komai, duk wata hidama ta bikin shi yake yinta.
Ana gobe d’aurin aure da misalin k’arfe 5:00pm Abdul na zaune abakin masallaci wani yaro da gudu har tuntub’e yake k’afarsa babu takalmi, ya zo gaban Abdul ya tsaya yana ta haki, Abdul na ganin yaron gabansa yayi muguwar fad’uwa ya k’urawa yaron ido ya kasa magana, shima yaron ya kasa cewa Abdul komai, cikin rawar baki Abdul ya kalli yaron yace ” lafiya? Shima yaron a tsorace yace ” gidan ku ne ke ci da wut…… ai kafin yaron ya k’arasa Abdul ya zunduma a guje koda yaje gaba d’aya gidan ya kama da mahaukaciyar wuta yana ci tako’ina mutane ma sun kasa dusar koda jikin gidan domin taimako duk wanda ya nufi gidan sai kaga ya dawo da gudu yana haki da zarar hucin wuta ya buge shi,mutane jungum acan nesa da gida kowa ya na san ya taimaka amma ba damar yin haka saboda tsoran wuta, saboda yadda take ci ya wuce tunanin mai karatu.
Abdul na zuwa ya fara tambayar ina ” Mama ina Ramlat, ina Ja’afar, ina Umar, maganar yake amma kaida ganinsa kasan baya cikin hankalinsa, gaba d’aya Abdul ya gama fita daga hankali sa, kowa ya kasa cewa komai aiko gadan gadan Abdul ya nufi gida, jama’a suka yo ca suka rik’e shi,Abdul yana jiyo Ramlat tana kwala mai kira, haka yana yiyo salatin Mama, da kukan Ja’afar, sosai Ramlat ke kwala mai kira, ihu Abdul yake yi sosai yahau dukun mutane had’e da kiciniyar kwace kansa Daga garesu amma ina sarkin k’arki yafi sarkin yawa Muryar Mama ya jiyo tana cewa ” Abdullahi karka zo, kar kazo, ko kai kad’ai ne ka rayu dan ka d’aukar mana fansa.
“Kar kazo Abdullahi, sai yaji Mama ta kwala kiran U…..MAR……………….
, sai kuma yaji salatinta daga nan bai kuma jiyo sautin muryar Mama ba sai kukan Ramlat dana ja’afar, dake ta faman ihu da kururuwa , itama har ya daina jiyo ta, sosai Abdul yake hauka a wajen ya haukacewa jama’a, yana ihu yana d’ibar k’asa yana zubawa jikinsa yana wanka da ita, sosai yake ihu yana birgima cikin k’asa, jama’a sai rik’e shi suke.
A firgice Abdul ya mik’e daga kan kujerar dayake zaune yana bada labarinsa, yana kallon sauran abokansa da ‘yan jaridan dake d’aukar labarin, fuska cike da hawaye idonsa sosai yayi jawur tamkar an xuba masa garwashi wuta yana kuka kamar ransa zai fita, ya hau buga kansa da bango yana ihu yake cewa ” sun kashe min kowa nawa, bani da kowa yanzu bani da wanda zan kira d’an uwana, ko dangi na, zaman dirshan yayi a k’asa yana kukan tuno mutuwa had’i da ihu, yana yarfa hannunsa zambur ya mik’e ya nufi fridge ya d’auko ruwa mai mugun sanyi ya b’alle murfin ya shiga bulbulawa kansa ruwan.
Cikin kuka yake cewa ” akan idona gidanmu ya k’on e da mahaifiyata, k’anwata, k’anina duk suka mutu akan ido na ina jiyo ihun su, gaba d’aya hankali 6’s STARS ya tashi dukkan su kukan suke babu mai lallashin wani, haka ma ‘yan jaridan, da dumbun jama’an dake sauraron labarin kuka suke, suna masu tausayawa Abdul, dukkan su suka mik’e suka nufi Abdul suka rungume shi ajikinsu suna matsanancin kuka, cikin karfin hali Abdul ya goge hawayen sa ya shiga lallashin sauran abokan nasa, sai da komai ya lafa sannan Abdul yaci gaba.
Bayan mutuwar ‘yan gidan mu ne na samu tab’in hankali amma ba sosai ba, kwakwalwa ta, ta d’an tab’u, bayan sadakar bakwai aka zo da gungun ‘yan sanda aka kama ni akan ana zargi na da kashe ‘yan gidan mu, duk da bani da cikekken hankali a lokacin amma nayi mugun mamaki, sosai naci mugun duka wajen ‘yan sanda kafin aka gurfanar dani gaban kotu, tambayar duniya alk’ali yayi min amma nak’i magana, kwata-kwata a lokacin bana k’aunar zaman duniya na tsani komai da kowa, nima babban buri na shine na mutu, ganin nak’i magana ne, alk’ali ya fusata har yake neman yanke min hukunci mai tsanani, ganin haka yasa Yasmeen bada shaidar bani da hankali, munafukan da suka k’unlla komai suka k’aryata ta, nan alk’ali ya bada damar aje amin test, sannan a dawo dani……….
MOMYN ZARAH
[16/11, 03:05] +234 706 099 2528: GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES , SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDO
9
“Bayan anyi min test aka dawo dani, Doctor ya tabbatarwa da alk’ali ina da tab’in hankali, kwakwalwata ta tab’u wanda hakan ya haifar min da ciwon kai me tsanani ,bayan Dr ya gama yiwa alk’ali bayani sannan ya mik’awa alk’ali takardun .
, alk’ali ya duba sosai kuma ya gamsu, bayanin alk’ali ya gama yan duba dubensa da zaiyi ya yanke min hukunci zama a sabitin mahaukata dake kurkuku (prison) na tsawon shekara biyu, tare da shaidawa jama’ar dake kotun cewa idan na gama shekara biyun babu wani sauran hukunci a kaina kotu ta sake ni.
Daga kotu kai tsaye (Prison) aka wuce dani, Yasmeen nata kuka, nazo na wuce ta gabanta ko kallan inda take banyi ba sbd bana ‘cikin natsuwata da haiyacina , bayan an kaini prison, na samu kulawa sosai ban sha wata muguwar wahala ba can , kasancewar ni a hospital din nake.
Ko a gidan yari banida da wani aiki sai kuka, da tunani ahlina dana rasa kona nay ta ihu ina kiran sunan Mama da Ramlat ko Ja’afar da Umar, sosai wani lokacin idan abin ya fad’o masa ko ya tuna yake hauka tuburan, na rame na koje, tsabar tunani da tashin hankali.
gaba d’aya na fita daga hayyacina Sai sambatu iri iri nake a game taskon rayuwa r dana tsinci kaina ciki .
, Na tara k’asumba da gemo, kwata-kwata bana magana idan zaka shekara akaina aka na yi min magana bazai kalle ka bama balle na tanka maka, haka wani lokaci zakajini cikin dare ina ihun Ina buge buge da kira sunan Sanata Sambo ….ka cuceni ka zalinceni karabani da ahlina danafi kauna fiyye da komai ka maidani maraya karfi da yaji mara galihu adoron kasa .
daman Haka fadar gsky zatayi da rayuwata?
Hk son kwatar yanci zatayi sanadin tabarbarwa duniyata da tarwatsa rayuwata ?
Meyasa…?
meyasa zaka min hk ?
Sai km ya fashe da wani matsanancin kuka me tsanani da cin rai tare da taba zuci
BAYAN SHEKARA 2
Cikin ikon Allah Abdul ya fito lafiya lau, ya warke sumul babu abinda ke damunsa, sai matsanancin bak’in ciki da damuwa, da kuma wutar d’aukar fansa dake k’ara ruruwa a zuciyarsa in every second, koda Abdul ya fito bai bayyanawa kowa da duniya fitowarsa ba, ya b’oye kansa, babu abinda yasa gaba sai bincikin inda zai samo Sanata Sambo.
Tsakiyar ‘cikin wata dokar daji Abdul yasamu yayi Buka tare da kebe kasan Daga shiga ‘cikin mutane burinsa bai wuce yaga tagayyara rayuwar Sanata da dansa ba ..cikin wannan mahaukacin daji yacigaba rayuwasa shikadai .
Shiryawa yayi cikin dare, yayi shiga yadda babu mai gane shi, y nufi unguwarsu, a k’ofar gidan su ya tsaya, gaba d’aya an canjawa gidan tsari an mayar dashi gidan zamani sosai harda bene, gizo Mama, Ramlat, suka fara yi masa sosai yake ganin su a cikin idonsa, Ramlat na ihu cikin kuka take kiran sunansa, muryar Mama ya jiyo ta “Abdullahi karka zo, karka zo Abdullahi ko kai kad’ai ne ka rayo danka d’aukar mana fansa.
Sosai Abdul ya kwanta a wajan yana birgima a k’asa yan ihun kuka kamar ransa zai fita, ihu yake sosai yana sambatu kamar mahaukaci, kasancewar tsakar dare ne yasa babu wanda ya ganshi, ko ya gane shi, wani tsoho dake kwance a soron wani gida ya jiyo ihun Abdul, a hankali ya fito da touch light a hannunsa, har ya zo kan Abdul amma bai sai anzo kansa,b a dafa shi tsohon yayi yace ” yaro lafiya? Kasancewar Abdul ya canja kama kuma ya tara k’asumba yasa tsohon bai gane Abdul ba, sai da tsohon yayi magana sosai sannan Abdul ya jishi, ya kuma dawo hayyacinsa, mik’ewa yayi bai yiwa tsohon magana ba yayi tafiyarsa, tsohon ya bishi da kallo me tattare da tausayawa .
Sosai Abdul ya shiga bincike akan Sanata Sambo da Haidar, Har Allah ya bashi ikon gano komai,da inda zai same su ‘cikin sauki batare daya wata wahala ba sannu a hankali Abdul ya fara bin diddiginsu, tare da bin bayan su duk inda suka shiga, cikin sa’a Haidar ya fito da yammacin shi kad’ai a mota, .
Farinciki yakama Abdul sbd Ga dama tasamu bbu securities bbu kowa shi kadansa sai da Abdul ya bari yaje inda ba jama’a sannan ya jefa masa lemo wanda oready ya caccaka k’usa,ajiki Allah kuma yasa tayar motar Haidar ta taka,take motar taja birki kiiiiiiiiiiiiiii ta tsaya cak.
Shit abinda haidar ya furta kennan tare da daura kanshi akan sitiyarin motar yana takaici.
da sauri Abdul ya fito Daga motarsa ya bude motar haidar ya damki wuyansa ‘cikin mazakunta ya rufe mishi baki yayi cikin kungurumin daji nan dashi.
Kasancewar Abdul mai k’arfi gaske ne, yayinda shi kuma Haidar duk shaye-shaye ya tsotse shi, yasa Haidar d’aukarsa cak aka, sai da Haidar yayi uwar tafiya me nisa dashi sannan ya isa Inda bukkarsa dake tsakiyar daji take wacce yake rayuwa acikin ta, yana zuwa bakin bukkar yayi wurgi da dashi, ya hau dukan Haidar ta ko’ina kamar zai kashe shi, kasancewar gaba d’aya zuciyar Abdul ta k’ek’ashi ta bushe bbu tsoro bbu fargaba ballanantana tsoro .
Yana cikin dukansa Sanata Sambo ya kira wayar Haidar dake aljihunsa, hannu Abdul yasa ya ciro wayar, yana duba screen din wayar yaga sunan Dad,yana yawo .
murmushi mugunta Abdul yayi ya d’aga wayar ya kara a kunne, cikin fad’a Sanata Sambo ya fara magana ” bana ce maka karka sake ka fita ba, dan ubanka, bana hana ka fita kai kad’ai ba escorts ba, kasan fa muna da mak’iya kuma kai koyaushe a buge kake, komai yana iya faruwa dakai.
Wata irin mahaukaciyar dariya Abdul ya saka har da buga kafarsa daya sannan yace ” kaji jaki mutun kai kanka kasan baka da gaskiya, kuma kasan kana da mak’iya musamman ma ni, dan nasan nafi kowa k’inka da ahlinka a hanlin yanzu duk duniya baka da wani mak’iyi daya wuce ni, yadda kamar ni ma bani da kowa haka zan mayar dakai baka da kowa, a duniya yanzu zan aiko maka da gawar tilon d’anka dan kaima ka fara d’and’anar abinda nake ji.
Sosai Sanata Sambo yayi muguwar firgita, hankalinsa yayi kololuwar tashi, saboda tsabar tsorata sai da yayi taga taga ya kusan fad’uwa , cikin rawar murya yace ” Abdul kai ne ?
Yaushe ka fito har da bansani ba ?
kayi hak’uri dan girma Allah kada ka kashe min tilon dana zan gaya maka komai, please karkayiwa Haidar komai, sosai Abdul yayi dariya yace ” ka kashe maciji ka manta baka sare kansa ba, yana fad’ar haka ya kashe wayar, in banda hello babu abinda Sanata Sambo ke ciwon yi duk ya firgita.y asona fita sense dinsa .
Cikin kuka Abdul ya kalli Haidar yace ” mai mukayi muku? Idan ni nayi muku laifi mai ‘yan uwana sukayi muku ni ya kamata ku kashe ba su ba, .
Basu da laifin komai akan lamarin Amman kashe min su .
cikin tsoro Haidar yake magana ” wallahi ni ban san komai akai ba, kallonsa Abdul yayi yace ” bazan kashe ka ba, amma zanci gaba da rik’eka anan har sai mahaifinka ya kawo min kansa, cikin rawar murya Haida yace ” to, amma dan Allah karka cutar dani, ko kallan sa Abdul baiyi ba ya tashi ya d’aure shi sosai,a jikin wata katuwar bishiya sannan ya fita, direct kasuwa ya nufa, risho ya siya da tukunya, bokiti, ludayi, kasko, da dai sauran kasan buk’ata na gida, wajen masu kayan miya ya ya fara siya, jikin shi ne ya bashi ana kallon sa, a hankali ya jiya, dammmm!!! gaban sa yayi wata irin muguwar fad’uwa ganin Yasmeen tsaye ta kafa masa ido ko k’iftawa batayi,.
idonta duk sun cicciko da kwalla, shima ido ya k’ura mata ya kasa kawar da kansa daga kanta, cikin rawar murya, a hankali maganar can k’asan mak’ogwaro tace” Abdul, sai lokacin ya dawo hayyacinsa, kansa ya d’auke daga kallonta ya b’ata fuska, yaci gaba da siyayyarsa, gabansa ta dawo idonta na zubar da ruwan hawaye tace ” Abdul me nayi maka?
Bayan duk satin duniya sai naje prison amma kak’i fitowa, ban kuma tab’a fasawa, kuma tunda nake zuwa baka tab’a fitowa ba, sai last month’s naje satin dana saba zuwa aka cemin ai an sake ka, naita nemanka kamar mahaukaciya a gari, kallonta Abdul yayi yace ” Malam waike wacece zaki zo kina min maganar banza anan, baki kawai Yasmeen ta bud’e tana kallan sa,cikin kuka tace” ko duk duniya zata kasa gane ka, ni zan gane ka, koda zakayiwa duniya basaja da b’adda kama Abdul banda ni, ko kowa zai manta kamanninka ni bazan manta ka ba, anan ya barta bayan me kayan miyan ya sallame shi, aiko Yasmeen ta shiga bin bayan tana yi masa kuka.
Duk inda yaje tana biye dashi, tana kuka, sai da ya gama siyayyarsa tsaf sannan ya juyo ya kalle ta, yace ” nifa ban san ki ba, ban kuma san Abdul d’in da kike nufi ba, ni sunana Hamza, cikin kuka tace k’arya ne, tunda ka tsaya a kusa dani bugun zuciya ta ya k’aru tun kafin na d’ago ido na kalle ka, Abdul koda ido na zaiyi min k’arya nasan zuciya ta bazata yi min k’arya ba, Abdul kasan irin wuyar dana sha arayuwa a kanka, sau 5 ana saka man ranar aure ina bijirewa iyaye na akan ka, har barin gidan mu, da iyaye na, dangina akanka nayi, amma yau kai zaka ganni ka share ni.k ace baka sani ba duk duniya ni nafi cancarta mura farinciki mu tare hakazalika bakinciki .ka tausaya kada ka guje ni akan laifin wasu wlh bazan iya rayuwa bbu Kai ba yakarasa mgnr tana kuka …
Allah sarki soyayya, yana zubar da hawaye yace jeki gida zan zo na same ki, kafad’a ta d’age masa cike da shagwab’a tace ” nak’i, babu inda zai Na barka .
Bbu yadda bai yi da ita ba amma tak’i, haka Yasa dole ya nufi bukkarsa dake bakin ruwan dait baya shan wahalar ruwa dan wajen gaba d’aya k’oramar ruwa ne, sosai wajen ya burge Yasmeen, kafin dare yayi Abdul ya had’awa Yasmeen wata bukkar, ita kuma ta soma k’ok’arin dafa musu abinci.
Sosai suke rayuwa a wajen mai dad’in, dan yanzu har Haidar sun saba dashi dan Abdul ya daina d’aure shi kuma bai tab’a attempting na goduwa ba, sosai sabo mai k’arfi ya shiga tsakanin Abdul, da Haidar, Yasmeen dan yanzu Haidar ne yake shirya Abdul duk yadda zasu b’ullowa al’amarin, saboda da farko Haidar bai san abinda akayiwa Abdul ba, sai da Abdul d’in ya bashi labari, sosai Haidar yayi kuka ya tausayawa Abdul kuma yayi masa alk’awari zai taimake shi harya d’au fansa.
Yau Abdul tun safe ya tashi da haukar mutuwar alhalinsa yaki ci yaki Sha Sai kuka yake Yasmeen wacce yanzu ita da Haidar suke kwantar masa da hankali har ya dawo normal wanda kusan rana day day ne haukan baya tasoma masa.
Yayinda idan taganshi ‘cikin wannan halin take gigicewa ta rude har tafishi shiga damuwa da tashin hankali.
shi kuka ita kuka ‘cikin sanyi jiki ta karaso gareshi ta rungume shi ajikinta tana kuka tana rarrashisa Yayi shr kawai yana sauke ajiyar zuciya yana kallonta itama ta tsura masa ido tana kallon cike da matsanancin tausayinsa har sanda Yayi shr sosai wani irin wutar kaunarsa da sonshi ke sake taso mata hade da tsansar tausayinsa yana bin kowa ne part Na jikinta shima ita yake kallo ganin shiru dayayi da kallon tashin hankali dayake aiko mata dashi Yasa ta hade bakinsu guri daya domin son dawo masa da natsuwarsa sosai ‘cikin jikinsa dake kokarin barinsa tashiga tsotsar bakinsa shi km ya xuba idanunsa ‘cikin nata tausayi take bashi sbd ta sadaukar da rayuwar ta gareshi km yasan akanshi bbu abinda bazata iya yi ba sannan zata iya yin komai akan kaunarta gareshi shiyasa kullun kwana duniya yake sake jin kaunarta Na kara mamaye ruhinsa da zuciyarsa kusan minti shabiyar suka dauka a Haka suna tsotsar’bakin junansu Daga karshe ma ya rungumota sosai ya manneta ajikinshi yana fidda numfashi.. muryarta ‘cikin kuka tace please Abdul kayi hakuri hk taka kaddararka tazo baka isa ka gogewa kanka tsarin kaddarka ba .
zareta Yayi Daga kirjinsa ya Mike tsaye ya nufi bukarsa shima haidar sosai yayita bashi hakuri dakara masa karfin gwiwa akan wutar daukar fansa ..
Kasancewar yanzu babu kayan maye da mata yasa dole Haidar ya shiryu, ya zaama mutumin kirki.
Zaune abdul yake shr Yayi zurfi ‘cikin duniyar tunani rayuwarsa da yadda zai dauki mataki akan sanata yesmen takaro inda yake zaune abakin ruwa ya kurawa ruwan ido sosai tamkar tanan zai soma ganin yadda zai yi da sanata tashige jikinsa tare da rungume shi ya sauke naunauyen ajiyar zuciya yana jin wani irin shock ajikinsa muryarta a matukar sanyaye yace tun dazu nake neman ka ashe kana kana aikin naka takarasa mgnr cike da shagwaba shr Yayi yaki cewa komai sbd yanayin dayake jin kanshi ..
Ya runtse idanushi yana cigaba da kallon ruwan ta Kai hannuta saman fadadden kirjinsa tana shafa sumar dake kwance gurin tana shishige masa please Abdul ka rage tunani hk kada ta shafi lafiyar brain dinka idan wani abu yasameka bansan yadda zanyi ba tana Kai hannuta kan nipply dinsa tana murzawa ahankali kennan ya Mike tsaye da sauri tare daita ya tsaida akan kafafunta yana aika ma gangar jikinta wani irin kallo sosai yake kallonta kafin Daga karshe ya juya da sauri yabarta gurin ya soma tafiya ‘cikin hanzari ta biyo bayansa da wani irin matsanancin sauri tana kiran sunansa abdul abdul Bai juyo ba Yacigaba da tafiyarsa zuciyarsa Na dokawa .
da sauri tashan gabansa tana haki please Abdul kada kayi fushi dani soyayyarka ce tasa nake yawan maka mgn akan lafiyarka naji kawai yace yabi gefenta yashige ‘cikin bukarsa bata daddara ta sake bin bayansa har ‘cikin bukar wanda wannan shine karo Na farko data taba shiga tana karasawa gareshi bata tsaya wata wata ba ta rungume shi Tare da hade bakinsu guri daya tasoma Sha ..Bai son irin abinda take masa Amman bashida yadda zaiyi tilas yabiye mata kasancewarsa cikken namiji wani irin salo take masa wanda Bai San sanda mazakuntansa ya motsa gabadaya yasoma maida mata martani ‘cikin zafi zafi ya tallabo fuskarta yana shan bakinta jin diran nonuwanta dake cike dammmm bisa kirjinsa Yasa tunaninsa birkicewa .
Ahankali yasoma yin kasa daita gabadaya sun fita Daga haiyacinsu hannu shi yaka ya yaye doguwar rigar sama kadan yasoma shafa mararta zuwa saman pent din ‘cikin wani salonsa da Bai taba sanin yana dashi ba har zuwa kasanta yana shashafawa yayinda bakinsu ke manne cikin juna ..hannuta tasa ta sakalo wuyansa tana kallon ‘cikin idanushi kaunarsa Na sake fizgart zuciyarta gareshi cikin wannan yanayin shaukin datake ciki taji Yayi gefe da pent dinta ya loma fingers dinsa ‘cikin kasanta wani irin xulon dadi tayi tare da kamkame shi tana fida numfashi tana sake manne kirjinta danashi .
Wani irin yake ji ajikinshi .kirma jikinsa keyi yasoma fingering dinta wani nishi tayi tare da cire bakinta ‘cikin nashi ya tallabo kanta ya sake hade bakinsu yana cigaba da fingering dinta ‘cikin shauki baka jin komai acikin bukar Sai nishinsu .. gabadayansu sun rude har sun manta su din su waye.
Daukarta Yayi .
Yayi kan katifarsa ya kwantar daita ya zare pent din jikinta gabadayan ya sauke bakinsa kasanta yashiga soucking dinta tare da dire hannushi duka saman nonuwanta yana shafa wayyyyyoo shiiiiii shiiiii tana sake turo masa shi km yana aikin tsatsar kasanta sosai yana zukota kafin Daga karshe jikinta ya sake shima hk ya kwanta ajikinta ya rungumota yana fidda numfashi sama sama tamkar wanda Yayi gudun tsare ..
Sannu Ahankali suke cigaba da rayuwarsu acikin wannan daji yayinda yesmen kullun da salon datake zuwa masa Dan dauke masa hankalinsa Daga barin mummunar tunanin dayake Daga karshe yake biye mata suyita romancing junansu .
domin shi a wannan lokaci cike yake da kawar iyayensa tare da tarin ‘bakin ciki rashin ahlinsa da Yayi ita km kokarinta tagansa cikin farinciki kmr kowani cikakken mutun .
Duk lokacin da zasu kasance tare Sai yesmen ta dinga turo masa kirjinta byn ta yaye saman rigar ta ko idan taganshi zaune ‘bakin ruwa km tasan haidar yana d’aki yana bacci Sai tayi neked daga Sai wata Yar yololuwur doguwar rigar wacce da zarar tashiga ‘cikin ruwan kana hango komai Na jikinta Sai ta juya masa baya tana wanka ko wasa da ruwan shi km yana zaune yana gane abubuwa datake wanda ke jefa zuciyarsa cike shaukinta har yakasa hakura daita ahankali take jan raayinsa Daga karshe ta isko shi inda yake ta lafe masa ajiki .
To abun Ku da cikakken nmj me jinin ajika sannan guri km yakasance daga ita sai shi Haka zasu zunduma ‘cikin shaukin kaunar juna suyita romancing junansu suna tsotsar junanshi ..
Cikin dabara Haidar, ya taimakawa Abdul suka yiwa Sanata Sambo wayo, suka jawo shi wani Hotel, acan suka ritsa shi, amma Haidar ya b’oya yace ” idan Dad yayi yunk’urin cutar dakai ka fad’a masa ina hannun mutanenka, kuma ka basu umarnin dazarar sunga ka wuce 2hrs baka dawo ba su kashe ni.
Cikin izza Abdul ya shiga d’akin ya samu Sanata Sambo, aiko yana ganin Abdul jikinsa ya d’auki rawa,da bindiga Abdul ya zauna ya saita kan Sanata Sambo, kamar yadda Haidar ya tsarawa Abdul haka ya sanar da Sanata Sambo, cikin rawar baki yace ” wallahi ni kad’ai nazo, Abdul ya kalle shi yace ” fad’a min mai iyaye na suka yi maka, kayi musu izaya mai rad’ad’i?
Cikin rawar murya Sanata Sambo yace ” wallahi ban san komai game da mutuwar iyayenka ba, wani wawan mari Abdul ya yarfawa Sanata, wanda tsabar k’arfin mafin sai da Sanata ya hantsila, tambayar duniya Sanata Sambo yace bai san komai ba, sosai Abdul ya dake shi yayi mishi barazana da bindiga amma Sanata Sambo yace bai sai komai ba.
Har cikin zuciyar Abdul ya yarda dan haka ya tashi ya mik’e zai fita, har ya kai bak’in k’ofa Sanata Sambo yace ” amma akwai abu d’aya, da sauri Abdul ya jiyo yace ” me?
Sanata Sambo yace ” bayan kiran danayiwa Umar na farko na k’ara kiransa, na rok’e shi akan ya taimake ni na kawar da kai, shine Umar yayi dariya yace ” kai Sanata fansar ka k’aramar fansa ce, ni fansata .
ta wuce iya tunaninka bana neman had’a ka da kowa ni kad’ai zanyi komai, dan na gama tsara komai.
Kallon Sanata Sambo Abdul yake da rashin yarda yace ” yanzu duk da Umar ya mutu sai ka mishi sharri?
Murmushi Sanata Sambo yayi yace ” inji wa, wa yace maka ya mutu? Abdul yace ” tare da ‘yan gidan mu suka mutu a gobara,da kunnena naji Mahaifiya ta tana kwala masa kira,, Sanata yace k’arya ne Umar bai mutu ba yana nan a raye, ka sani ko sanda kaji ta kira sunan sa wani abu take san fad’a maka game dashi, ko shima ka ganshi acikin wutar, kayi tunani sosai, da sosai jikin Abdul ya d’auki rawa gabansa na fad’uwa, ya shiga tunani, tabbas a lokacin da wuta keci baiga Umar ba, Mama, Ramlat, da kukan Ja’afar kawai yaji, amma kwata-kwata baiji motsin Umar a cikin su ba.
Ya tuna yadda Ramlat ke kiran shi Yaya! Umar ne, Yaya, Umar ya kuma tuna Mama Abdullahi karka zo ka tsaya ko kai kad’ai ne ka rayu ka d’aukar mana fansa sai kuma yaji tace ” Umar nan da nan ya had’a kalmomin Mama da Ramlat waje d’aya Abdullahi kar kazo ka tsaya ko kai kad’ai ne ka rayu ka d’aukar mana fansa Umar ne
A haukace ya shiga buga kansa a bango yana kira UMAR!!!………
MOMYN ZARAHGADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
EDITED BY
Maryam Ahmad Paki
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES , SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDO
10
Daga wannan page d’in bazan k’ara posting a WhatsApp ba, sai a wattpad duk mai so zai samu a wattpad complete
Kamar mahaukaci ya kalli Sanata Sambo yace “ina zan samu Umar?”.
“gaskiya Abdul ban sani ba, Abdul yace “ok zanci gaba da rik’e Haidar har sai randa ka kawo min Umar, sai ka bani shi ni kuma na baka d’anka, yana kaiwa nan ya fice, Haidar na ganin yadda Abdul ke tafiya ya tabbatar da ba lafiya, sai had’a hanya yake ya fice daga hankalinsa, da sauri ya fito daga inda yake b’oye ya rik’e Abdul, cikin sauri ya sakashi cikin mota yayiwa motar key ya figeta da sauri.
A bukkar su yayi parking, da sauri ya fito ya zagaya ya fito da Abdul, Yasmeen na ganin Abdul ta mik’e da sauri ta rik’e shi tana kallan Haidar cikin tashin hankali tace ” lafiya?” haka dai ya fito daga wajen Dad, ni kuma ganin yanayin dayake ciki yasa ban tambaye shi meke faruwa ba, ya k’arasa maganar yana zaunar da Abdul a bukka.
Ruwa Yasmeen ta d’ebo ta bashi a baki ya sha, a gefen sa ta zauna ta mik’e k’afafuwanta, ta kwantar da kansa a saman cinyar ta, ta shiga shafa masa sumar kansa tana yi masa kalamai masu dad’i da kwantar da hankali, ganin yana sauke ajiyar zuciyata ne ya tabbatar mata da ya fara samun nutsuwa.
Cikin dabara ta fara tambayar sa abinda ya faru, “cikin kuka ya zayyane musu duk abinda ya faru, da sauri ta mik’e tsaye dafe da k’irji tace “UMAR!!!” sosai Haidar ma ya firgita, cikin rawar murya tace “shine kenan wanda ya saida gidan ku? domin faruwar abin ba dad’ewa aka sai da gidan, Haidar ya kalli Abdul yace meye mafita yanzu?”.
Cikin kuka yace “na cewa Dad d’inka idan yana sanka a raye ya kawo umar in 2 days, ni kuma zan bashi kai, ” gud, Haidar ya fad’a sannan yace “ko da yayi waya yace maka kazo ga umar ba tare zamu je ba, idan munje sai na samu waje na b’uya ka fad’a kamar yadda ka fad’a masa yau.
Da mamaki Abdul ya kalli Haidar yace me yasa!? “saboda zasu iya had’a baki su cutar dakai” dariya Abdul ya tintsire da ita, sannan ya kalli Haidar yace ” Haidar kenan, yanzu har akwai wata rayuwa da zan so agaba, har akwai wani jin dad’in ko farin ciki da zan k’ara kasancewa a cikin shi, bani da kowa aduniya duk wanda na girma dasu na saba muka shak’u babu ko d’aya, wallahi ko yau na mutu bani da kaico, yanzu abu d’aya ne kawai ya rage min a duniya naga bayan mak’iya na, da sauri Yasmeen ke kallon shi tana girgiza kai tana cewa “a’ a hawaye na zuba daga idonta, “haba ya Abdul please karkayi min haka, baka san dan me Allah ya barka a raye kai kad’ai a cikin zuri’arku ba, Allah baya tab’a yin abu babu dalili ni nasan akwai dalilin da yasa Allah ya barka a raye Yaya Abdul please karkayiwa Allah butulci, kai fa musulmi ne, ya kamata ka yadda da k’addara mai kyau ko mara kyau, kai fa ya kamata ka rink’a k’aramin k’warin gwiwa, please Yaya Abdul kar kayi mun haka” ta fashe da mahaukacin kuka, jikinshi ya jawo ta ya rungume ta saka kukan shima, Haidar na ganin haka ya tashi ya fita.
Tana ganin Haidar ya fita ta canja salonta, ta fakaici idonsa ta zame rigarta a hankali nononta ya baiyana, daga ita sai bra, cikin kissa take kukan tana goga masa nonowanta a k’irjinsa tana k’ara shege masa wai ita kuka take, jin wani irin shock na jansa yasa shi k’ok’arin raba jikinsa da nata, amma ina fir ta hana shi samun damar yin hakan, yana d’ago fuskarsa ta samu damar cafar lips d’insa ta shiga tsotsa, wani irin salo take mai wanda duk lafiyyan namiji komai dauriyar sa bazai iya jurewa,b a.
sosai take tsotsar harshensa da lips d’insa tana tura masa nata cikin bakinsa, tun Abdul na basarwa har ya cafe ya shiga tsotsa, a hankali ta mik’a hannunta tana shafa k’irjinsa, cikin dabara ta cafki kan nonon sa ta shiga murzawa, aiko nan da nan ya fita hankalinsa, tana shan bakinsa tana murza masa nononsa, tana kuma shafa masa k’irjinsa, a hankali ta zame bakinta daga nasa ta mayar zuwa kan nononsa ta fara tsotsa, hannunta ya shiga yi masa yawo a jikinsa.
Sai da ta tsotse bakinsa da nononsa sannan ta ciro nononta ta saka masa a baki, aiko kamar yaron goye ya cafki nonon ya shiga tsotsa yana murza d’ayan, sosai suka dulmiyya duniyar sama.
Sai da ta gama mantar dashi bak’in cikin dayake ciki,sannan ta mik’e a galabaice ya rik’o ta yace ” ina zaki?” cikin kasalalliyar murya tace “yunwa nake ji” ba musu ya saki hannunta, abincin ta d’ebo musu gaba d’aya har Haidar, tayi masa magana, tare suka shigo, sosai take dannawa Abdul abincin.
Bayan kwana biyu Sanata Sambo yayi wa Abdul waya cewar an kama Umar ya kawo masa d’ansa ya k’arbi Umar, Haidar yace “muje mu siyo Camera mu saita da d’an mab’allin rigarka yadda duk abinda ke faruwa ina gani kuma yana recording, ba musu Abdul ya amince, yadda Haidar yace ayi haka su kayi, cameran suka saita sannan Haidar ya lab’e, shi kuma Abdul ya shiga kai tsaye.
Gabansa ne yayi mummunar fad’uwa ganin Umar a zaune ya d’ora k’afa d’aya kan d’aya yana yi masa silent killer smile, mutuwar tsaye Abdul yayi domin duk maganar da Sanata Sambo ya fad’a masa bawai ya gaskata ta bane, kawai dai ya ji shi ne, amma ganin Umar a gabansa ya tabbatar masa da komai, kansa yaji ya fara juyawa, ya k’urawa Umar ido yana zubar da hawayen bak’in ciki da takaici, kwata-kwata ya kasa cewa komai ko daga inda yake ma ya kasa motsi, da murmushi a fuskar Umar yace ” sweet brother have a set, shine Abdul gaba d’aya ya zama mutum mutumi, “Ok” Umar yace, idan kai bazaka zo ba ni bari nazo, ya taso har gaban Abdul ido cikin ido yace ” me ka ke san sani?”.
Cikin kuka Abdul yace “why Umar, Umar why?, me yasa kai baka mutu ba?” Komawa yayi ya zauna ya hard’e kafafunsa yace ” ya za’ayi na mutu bayan ni na kunna wutar, wata mahaukaciyar k’ara Abdul ya saki a zuciye ya nufi Umar, wata mahaukaciyar shak’a yayi masa ya hau dukansa tako ina yana sakar masa mahangurb’a, fito Umar yayi sai ga wasu k’attai sunkai 30 sun shigo ya kalle su yace ” ku rik’e min shi, kafin ya rufe bakinsa sun canki Abdul sun dandanne shi, Abdul na wani irin kuka kamar ransa zai fita.
A hankali Umar ya tako gabansa yace “haba brother ai nafi kowa sanin halinka shi yasa nazo da shiri na, tun kafin ma kaji komai har ka fara haukan to kuma idan kaji sauran sai yaya kenan” ya fad’a yana wani irin kallo, komawa yayi ya zauna ya kalli k’attin yace ” ku rik’e shi da kyau fa dan wllh idan ya kufce duk sai buzun mu”.
Ya kalli Abdul yace ” zanyi maka bayani dalla-dalla yadda zaka gane danna san yanzu kanka a kulle yake, da farko ni ne na kashe BABANKA, da sauri Abdul ya kalle shi, Umar yace” kasan me yasa? sannin bazai bashi amsa bane yasashi ci gaba da magana ” duk maganar da ake zuwa a fad’a muku a kai na gaskiya babu k’arya sai ma abinda aka rage, bayan mun gama fashi muka fito daga gidan Alhaji Mati dake bayan layin mu, har ma mun kashe mai gadinsa, muna fitowa naci karo da Baba, muka had’a ido, na ganshi ya ganni, sanin matuk’ar yana raye bazai barni na auri Ramlat bane yasa ni dole na kashe Shi , bawai tsoran ya tona min asiri bane yasa ni na kashesa ba, nasan bazai tab’a tona min asiri ba, tsoron karna rasa Ramlat ne.
Bayan na gama da Baba, sai kai kuma ka b’ullo wai ba zaka bani auren ta ba, matuk’ar kana raye bazan auri Ramlat ba, hakan ne yasani yi muku talala, nayi muku basaja, kai Abdul tun ina Jss2 nake murd’e wuyan mutane akan biyan buk’ata ta, sau 5 ina attempting kashe ka kana excaping, duk wad’anda suke fitowa auren Ramlat nike kashe su, dukkan su ni na kashe su.
Ganin na kasa kashe ka, na kasa kashe wanda zai auri Ramlat ne, yasa ni dole kashe Mama da Ramlat, Auta, kasan kafin na kashe su me nayi musu, sai da Umar yayi murmushi sannan yace ” FYAD’E a gaban Mama nayiwa Ramlat fyad’e, na cire mata BUDURCI ganin ban gama biyan buk’ata ta ta ba, kuma gashi Ramlat ta suma dole ta sani komawa kan MAMA ita nayi mata FYAD’E akan idon Ramlat nayi sex da mama, haka itama Mama akan idonta nayi sex da Ramlat.
Ya mik’e yana dariya, yace “Allah sarki Mama tana kuka tana rok’o na yana dariya yana gwada yadda Mama ke rok’onsa, had’i da kwaikwayon muryar Maman, bayan na gama ne, na zazzaga musu fetur, na cinna musu ashana, bayan duk na gama wannan sai kuma naga ai nayi babban kuskure idan na barka a raye hakan ne yasani zuwa na kai ka k’ara da sunan kai ne ka kashe su Mama, to kaji fa Abdul, in kana da wata tambayar kana iyayi.
“Hmmmmm Umar kayi kuskure wallahi kobanyi maka komai ba nasan Allah bazai tab’a kyale ka ba, da sannu zagaka abinda zai sameka, sai ka wulak’anta, ka tozarta, ta yadda mak’iyinka ma sai ya tausaya maka, tunda nake ban tab’a gani kona ji labarin wanda yaci amana yayi butulci irinka ba, sai yanzu nasan dalilin da yasa Allah ya barni a raye”.
Wata mahaukaciyarr dariya Umar yayi yace “ko?”.
Sosai Abdul ke kuka yana k’ara had’i da ihu kamar ransa zai fita, ya zama cikekken mahaukaci, idonsa yayi ja kamar garwashi, sai tirjewa yake yana son ya kwace daga rik’on da suka yi masa amma ina sarkin k’arfi yafi sarkin yawa, shiko Umar sai dariya yake, duk rashin imanin Sanata Sambo da kuma k’iyayyar da yake yiwa Abdul sai da ya tausaya masa, Umar ya kalli yaransa yace ” ku kashe shi, sannan yasa kai ya fice.
Sosai suka hau dukan Abdul tako’ina, Sanata Sambo ne ya daka musu tsawa yace baku da hankali ne, dalla ku b’ace min da gani, dukkan su suka fita, da kanshi ya kama Abdul yana tayi masa faman sannu direct hospital ya wuce dashi, Haidar na biye dasu a baya, bayan an gama duba Abdul Dr ya sallame su, a waje Sanata Sambo ya tsaya ya kalli Abdul yace ” gaskiya na tausaya maka, Umar ya tabbata cikakken butulu, amma bakomai, duk sanda kake da buk’atar taimako na akan koma meye ka neme ni, in Allah yaso zan taimaka maka, yasa hannu a zaro 300k ya bashi, k’in k’arb’ar kud’in Abdul yayi, Sanata Sambo ya zube masa kud’in a gabansa yayi tafiyar sa, sai da Haidar ya tabbatar Dadynsa ya tafi sannan ya fito daga inda ya lab’e.
Kud’in ya d’auka, sannan suka tafi, bayan sun isa bukka sun zauna suka d’auko camera suka kunna duk abinda ya faru ta d’auko tun daga shigar sa d’akin har inda Sanata ya fito zai kai shi hospital, sosai hankalin Yasmeen ya tashi, ta tsorata fiye da tunani sai da Abdul ya rarrasheta ya kwantar mata da hankali sannan ta samu nutsuwa.
Kallonsa Haidar yayi yace ” ya za’ayi? Abdul yace ” to ina ma dai na rasa k’wararar hujji mai zai hana mu gurfanar da shi a gaban kotu, shiru Abdul yayi sai kuma yace ” a’a Haidar mu kyale shi kawai, ” what!? tab wallahi kokai baza kayi ba ni sai nayi, ya mik’e fuuu ya fita cikin fushi , da kallo Abdul ya bishi har ya fita, Yasmeen tace” ka tashi ka bishi ka bashi hak’uri dan gaskiya koni kace a rabu da Umar ina iya yin fushi dakai, murmushi yayi ya mik’e yabi bayan Haidar a bakin ruwa ya same shi yana jefa dutse cikin ruwan, a hankali ya zauna kusa dashi yace ” me kake so ayi” ba tare daya kalle shi, ba murmushi Haidar yayi yace “akai shi kotu”.
” ok Abdul yace, gobe sai mu shigar da k’ara, yawwa Haidar yace had’i da rungume shi.
Washe gari da wuri suka shirya su kaje suka gabatar da k’ara, sai da aka sha bak’ar wahala sannan aka samo Umar kasancewar akwai k’wak’wk’warar hujja ba’a wahala wajen yanke masa hukunci ba, an yanke wa Umar hukuncin kisan kai ta hanya mai tsanani, kullum za’a rink’a yankar gab’a d’aya ta jikinsa har ya mutu, ido za’a fara kwak’ule masa, sannan sauran gab’ob’i, sosai Umar ke ihu yana kururuwa, saboda tsabar azabar da yake sha, an yanke masa hannaye, k’afafu, kunne, da ido.
Bayan wasu kwanaki aka sanar dasu Abdul cewa wasu ‘yan iska sun k’ona Umar a gidan yarin wai ya dame su da wari.
Basu samu matsala ba wajen iyayen Yasmeen kai tsaye suka amince aka d’aura auren Yasmeen da Abdul, Sanata Sambo ne ya tsaya akayi bikin shiyayi komai, da taimakon Haidar da Sanata Sambo Abdul da Yasmeen suka tsallake suka bar Nigeria,suka d’aga zuwa Holland, Haidar ne yayi musu komai na tafiyar, sannan ya kawo 1 million ya basu.
Bayan shekara 2 sosai Haidar ya damu Abdul sannan yazo Nigeria, Yasmeen d’auke da kyakkyawan yaron ta mai sunnan Baban Abdul Muhammad suna kiransa da Nabil, shima Haidar yayi aure ya auri KAUSAR, Sanata Sambo shine ya zamewa Abdul uba, ya zama kamar mahaifinsa, duk duniya Abdul baida kamar Haidar da Sanata Sambo idan ka cire Yasmeen da Nabil.
Abdul ya d’ago kai ya kalli sauran jama’a yace ” to kunji labari na, sosai jama’a ke kuka, musamman 6’S STARS Al’amin ya kalli Abdul yace ” to ranka ya dad’e ina HAIDAR & SANATA SAMBO suke yanzu? Kuma naji kace sunan matar Haidar KAUSAR?”
Da k’arfi k’irjin sa ya buga dammmm!! ya juya kalli Yasmeen da Fahad da Kausar…………………
MOMYN ZARA
[16/11, 03:05] +234 706 099 2528: GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES , SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDU
11
K’orafin ku ya karb’o masoya na, in sha zan ci gaba da posting a WhatsApp, amma sai na fara yi a wattpad.
Da k’arfi k’irjinsa ya buga dammmm! ya kalli Yasmeen, Fahad, Kaudar…
Sai ya maida kallon sa ga Al’amin, murmushi yayi yace ” yana nan , ” to yana ina? cewar Al’amin, a fusace Abdul yace ” yana nan nace mak….. A’a a fad’a musu gaskiyar lamari cewar Fahad, “no Fahad inji Abdul, dafa kafard’ar Abdul Fahad yayi ya k’ura masa ido ya langwab’ar da kai yana yi masa alamar please, murmushi Abdul yayi yace ” Ok.
Fahad ya d’ora da cewa ” ni ne HAIDAR ya b’oye muku ne sakamon maganar fyad’en Aisha, shiyasa ya sakaya sunana, amma magana ta gaskiya nine HAIDAR, kuma ainihin sunana FAHAD ne ba HAIDAR ba, sannan bani kad’ai SANATA SAMBO ya haifa ba mu uku ya haifa, nine babba sai gani na, shine HAIDAR, amma bashi ne na cikin labarin Abdul ba, ni ne acikin labarin Abdul, sai k’anwa ta Zakiyyah, sai Momyn mu, sannan gaba d’ayan mu uwar mu d’aya uban mu d’aya.
” zaku ji sauran labarin dangina idan matata Kausar zata bada labarinta, sannan Sanata Sambo yana nan a raye, yanzu baya komai sai aikin Allah, yana amfani da dukiyar sa ne wajen yiwa musulci da musalmai hidima.
“Ya b’oye sauran yaran nasa ne, saboda yanayin siyasa, hakan ne yasa bai bayyanawa duniya k’anne na ba, sai bayan da komai ya zama dai-dai hankali ya kwanta sannan ya bayyanawa duniya su.
Bayan Fahad ya gama bayanin ne, ya kalli sauran jama’ar yace ” zamu je muyi sallah idan mun dawo sai muci gaba, Khamal ne fara bada nasa labarin.
Duk suka mik’e suka shiga cikin 6’S STARS Hotel, bayan sunci abinci sunyi sallah suka d’an huta sannan suka dawo, bayan komai ya dai-daita Fahad ya kalli Khamal yace ” oya start , murmushi Khamal yayi ya suma.
LABARIN KHAMAL
Ainahin sunana Khamaludden Ahmad, haifaffaan garin Kaduna ne unguwar rimi, mu biyu iyaye na suka haife mu, ni da k’anina HAMZA, tun muna yara iyaye mun suka mutu, a hannun kakarmu muka taso ita ce komai namu, bamusan kowa namu ba sai ita, kakar mu wacce muke kira da Hajiya ta d’auki san duniya ta d’ora mana, kasancewar mahaifin mu ne kawai d’an data haifa a duniya gashi kuma ya rasu.
” ni kuma na d’auki san duniya na d’orawa Hamza, dan gani nake kamar shine gata na, kasancewar bamu da kowa, duk abinda Hamza ke so to nima ina sanshi, haka duk abinda baya so nima bana sanshi, haka duk abinda ya gani yana so hankali na baya kwanciya sai naga ya mallake shi, idan da abinda nafi tsana a rayuwa ta shine b’acin ran Hamza.
“Kamar yadda nake san Hamza haka shima abin yake a b’angaren sa, koma ince yafi so na, fiye da yadda nake sanshi, dan ko ciwo na kwanta to shima sai yayi rashin lafiya ba k’aramar shakuwa ce a tsakanin mu, daga ni harshi babu mai aboki, mu biyu ne kawai muke rayuwar mu, har Allah yasa muka shiga jami’a, ni ina level 4 Hamza yana level 2.
” tun ina yaro Allah ya d’ora min masifar san ball, hakan ya sani nacewa ball, dan haka na zama cikekken d’an ball, nayi zarra sosai, harta an fara fita outing garuwan mu na nan gida Nigeria dani.
” haka kuma a jami’a nake ta karatu na, sosai na dage nake karatuna, dayake Medicine nake karanta, dan duk class din mu nayi fice, babu kamata,
Khamal na zaune yana duba wasu handouts, kansa a k’asa yaji ance “sannu ko, bai d’ago kan sa ba, yace ” yawwa, jin wata siriyar murya mai zak’i yayi tace ” please aron biro zaka bani yanzu zan maido maka, kai ya d’ago had’e da cewa ” ok…. a mak’ogwaro maganar ta tsaya masa kasancewar wata dalliyar yarinya daya gani, tuni Khamal ya tsunduma duniyar tunani, ka kafe ta da ido, sai magana take amma ina hankalin sa ya tafi baima san tana yi ba.
D’an guntun tsaki taja a ranta tace ” maye, k’afarta ta saka da taka k’afarsa da k’arfi, aiko yayi firgigit yace ” hmmm ga biron ya mik’a mata asuwakin dake hannunsa dariya tayi tace ” biro nace ba asuwaki ba, aiko tuni dariyar ta ta k’ara tafiya da imanin Abdul.
Ganin bai ma san me take ba yasata yin tsaki da k’arfi ta juya zata tafi, tsakin ne ya maido da Khamal hankalin sa, da sauri ya mik’e yace ” sorry gashi ya mik’a mata biro, in banda dole babu abinda zai sata karb’ar biron, warta tayi had’i da watsa mai uwar harara tayi gaba.
Hannu yasa ya shafo sumar kansa had’i da sakin murmushi, tun daga ranar Khamal ya kamu da mugun san yarinyar gashi bai k’ara ganin ta ba, ko karatu ya kasa dan daya kalli Handouts d’in furkarta yake gani, shi kad’ai zaka ga ya zauna yana sakin murmushi.
Shima Hamza tuni ya dad’e da kamuwa da mahaukacin son wata yarinya kamar yayi hauka, dan ko numfashi zai ja da yarinyar yake yi, sosai yake jinta a ransa, suna zaune a d’aki Hamza ya kalli Khamal yace ” Yaya ina cikin damuwa fa, da sauri Khamal ya daina abinda yake ya maida hankalinsa ga Hamza yace ” meye matsalarka bros?
Cikin yanayin tausayi Hamza yake kallon Yayan nasa yace ” wallahi Yaya wata yarinya nake bala’in so amma kwata-kwata tak’i kulani, babu yadda banyi ba amma tak’i ji nake kamar nayi hauka, ya k’arashe maganar kwalla na zubo masa, da sauri Khamal yasa hannu yana goge masa hawayen dake zuba ya jawo shi jikinsa ya rungume yana shafa bayan sa, yace ” karka damu bro in sha Allah zata so ka, sai ma tayi hauka a kanka, zan koya maka yadda zaka b’ollo mata, k’ara rungume Khamal yayi yace ” nagode bros.
A hankali Khamal ya zame jikinsa daga nasa ya kalle shi ya kanne masa ido d’aya yace ” bros nima fa na kamu, ido Hamza ya zaro waje yace ” da gaske Yaya? Cikin murmushi Khamal yace ” da gaske amma kusan matsalar mu d’aya, nan Khamal ya fad’awa Hamza komai, ya k’ara da cewa, tun daga ranar ban kuma ganin ta ba, da tausayawa Hamza yake duban Khamal yace ” ayya Yaya karka damu kaji in sha Allah zaka ganta, kuma cikin sauk’i zaka shawo kanta, ” Amin bros ngd kaji.
Cikin kwanciyar hankali Khamal yake tuk’in mashin d’insa (lifan) zuwa gida ga uban hadari ya had’o, ga iska na kad’awa a hankali aka fara yayyafi, kamar daga sama Khamal yaga hannun mace tana tsaida shi da farko k’in tsayawa yayi, sai kuma yayi tunanin akoyaushe ruwa yana iya sakkowa, a hankali ya juya baya, saboda iskar da akeyi ne yasata jan mayafi ta rufe fuskarta, bismillah yace mata, a hankali ta dafa kafad’arsa ta hau mashin d’in, wani irin yarrr yaji Khamal, kasancewar wannan ne karo na faro da mace ta tab’a tab’a shi, a hankali suke tafiya, cikin muryarta mai dad’i tace ” nagode! K ‘irjin khamal ne ya buga da k’arfi dajin muryar ta, sosai zuciyarsa taci gaba da bugawa.
Magana taci gaba dayi tace” kasan me? ” a’a ya bata amsa, ” da da farko danaga ka wuce sai naji babu dad’i dan harna fara hango yadda ruwan sama zaiyi min dukan tsiya, gashi bana san sanyi, murmushi Khamal yayi yace ” dana dawo kuma fa? ” ai sosai naji dad’i, kasan me? a’a Khamal ya kuma fad’a ” ina bala’in san irin wannan yanayin sosai, sosai nasha duka a gidan mu saboda wankan ruwa, sosai taci gaba da zuba masa surutu kasancewarta mai shegen surutu har Khamal ya gaji da surutunta, suna cikin tafiya aka tsuge da ruwan sama aiko sosai ta shige and kinsa, ta saka hannuwanta ta rungumo shi ta baya, gaba d’aya Khamal ya fita hayyacinsa cikin k’arfin hali yake tuk’in mashin d’in, kwatance take masa amma sama-sama yake jinta, a bakin titi tace ya sauketa sai da maimaita masa yakai sau biyar sannan Khamal yaji, a hankali ta sake shi, yace ” mai tasa baza ki bari na kai ki har k’ofar gida ba?
“Nan ma ya isa, bana san na b’ata lokaci ne, kaga kuma kaima kana son ka koma ka canja kaya, ta fad’a tana k’ok’arin saukowa aiko tana taka k’asa santsin ruwa ya kwashe ta tayi baya zata fad’i da sauri Khamal ya rik’o ta fad’a jikinta, mayafin data rufe fuskarta ya yayi Fuska ta ta fito, sosai Khamal ya shiga tashin hankali, zuciyarsa ta tsananta bugawa da k’arfi a hankali yace ” kece?
” eh nice ta fad’a tana barin jikinsa, ta juya tana tafiya da sauri Khamal yace ” ba godiya? ” bayan wacce nayi maka wata kuma kake so? tana tafiya tana bashi amsa, yace kin manta baki fad’a min sunanki ba, tana kaiwa dai dai kwana tajiyo tayi mishi wani rikitaccen murmushi, ta wuce aiko suman zaune Khamal yayi dan yakai 10mts bai tafiya, yana kallon k’asa yaga ID card d’inta, a hankali ya d’auka yana dubawa sunanta ya gani FATEEHA ya gani a rubuce, murmushi yayi mai bayyana hak’ora.
D’akinsa ya wuce kai tsaye ya cire kaya ya fad’a bathroom yayi wanka, jallabiya ya zira, waje ya fito ya zauna kusa da Hajiya yana ta faman sakin murmushi, aikinta taci gaba dayi bata kalle shi ba tace ” wacece?
Murmushi ya sake saki yace ” kai Hajiya ya akayi kika gane? Dariya tayi ta maida kallanta kansa tace ” haba khamalu yanzu har yanayinka ya canja na kasa ganewa, nafi kowa sanin waye kai Khamalu, dariya yayi yace ” FATEEHA sunanta, mik’ewa tayi ta koma kusa dashi ta kama kumatunsa ta shafa kansa tace “ja’iri, kayi k’ok’ari ka kawo min ita kona samun sauk’in aiki.
Dariya yayi yace” kai Hajiya aiki zaki rink’a tulata mata, gaskiya ni dai a’a ya fad’a cikin shagwab’a, suna haka Hamza ya shigo, “yawwa bros k’arasu da labari fa! da sauri Hamza ya k’araso yace ” ta samu kenan Yaya? ” sosai ma, ” da alama dai Yaya ka samu yarinyar nan, Khamal yace ” ka canka daidai bros, nan ya kwashe komai ya fad’a masa, ” gud Yaya you are so smart, dama nasan zaka iya.
Dariya Khamal yayi yace” ka daina fada min kai mana, kaga ni dai ya maganar ka da yarinyar nan? Dariya yayi yace” ina nan inayin yadda ka sani.
” yawwa bros, Allah yasa ka shawo kanta da sauri, Hajiya ta wuce su tana dariya tace ” ja’iran yara, Hamza ya mik’e ya rungumo ta baya yace” Hajiya ke kinganta kuwa? fara sol kamar ke, data duguwa ga manyan ido da dogon hanci, duka ta kai mishi tace” ban guri marar kunya kawai, Khamal na gefe yana dariya.
Washe gari da wuri Khamal ya shirya ya fita zuwa gym yana tafiya ya hango ta tare da k’awarta, da sauri yayi parking ya bita yana kira, a hankali ta jiyo, murmushi yayi mata yace ” barka dai?
Bata bashi amsa ba fuskarta babu yabo babu fallasa, tace ” waye kai? Ido ya zaro ya nuna kansa yace ” wai ni? tace ” a’a ni, dariya yayi a ransa yace ” kai mata akwai rainin hankali, ” ok kai kanka baka san kanka ba kenan, ta fad’a tana ci gaba da tafiya, da sauri ya tari gabanta yace ” sunana Khamal Ahmad, ina karantar medicine, sannan ni….. Hannu ta d’aga masa tace ” fad’i , yace ” me kenan? “abunda ke ranka mana, “oh Khamal yace, dama kin manta ID card dinki ne jiya ya fad’a yana mik’a mata card d’in, karb’a tayi ta wuce yace ” haba Fateeha ba godiya kuma? ” bayan wacce nayi maka wata kuma kake san nayi maka, “yaushe kika ce min kin gode? ” baga shi nan ka fad’a yanzu ba, ta fad’a tana tafiya, dariya Khamal yayi, yana tunnin rainin hankalin Fateeha, harta shige gida,k’ofar gidan yabi da kallo yana murmushi, lek’o da kanta tayi ta sakar mishi murmushi, sosai murmushin ya tafiya da Khamal.
Ranar Monday around 5:30pm ya fito daga lectures a gajiye, direct ya wuce cafeteria, a zaune ya gansu su biyu ita da k’awarta ta jiya, murmushi yayi ya nufe su, k’awar ce ta fara ganinsa, a hankali ta rad’a mata ga mayenki nan, ” what? Fateeha tace, kafin ta rufe bakinta ya k’araso inda suke, a hankali ya kalle ya da alamar tausayi yasa babban d’an yatsansa a baki, kallonsa tayi rai a b’ace zatayi magana da sauri ya tare ta yace ” a’a pls karki ce komai ni zance yadda yayi maganar maganar dolo.
Kwaykwayon maganarta ya shiga yi yace ” waye kai? sai yayi maganar normal yace ” ni ne na jiyan nan dana kawo miki ID card, sai kuma ya kuma kwaykwayon maganar ta yace ” oh! to lafiya? cikin maganar sa yace Alhamdulilla……a fusace ta mik’e cikin masifa tace ” wai mai yasa ka takura min me!? haba ka dame ni, ido ya k’ura mata a ranta kuwa yace ” masha Allah, ita komai kyau yake yi mata, yadda ya k’ura mata ido ya k’ara hasala ta, ta kalli k’awarta tace ” Khadija zo mu tafi, da sauri ya sha gabanta, tsaki tayi, ta juya idonta had’i dafe kanta, amalar ta gaji, Khadija ta kalle ta tace ” please ki saurare shi, kiji abinda zai fad’a miki, inba haka ba bazai daina bin mu ba, mu zama abin kallo.
Tsayawa Fateeha tayi ta kalle shi, tace ” fad’i nutsuwarsa ya tattara ya maida hankalinsa jikinsa, with full confidence ya kalle ta yace ” ina sanki, ido ta zaro waje tana kallansa, ” eh Fateeha ina sanki, ina miki mugun so, ta yadda koyaya na motsa sai kin fad’o min, duk numfashin dazan ja dake nake yinsa Fateeha, ina sanki tsakani da Allah, i love you with all my heart, u are my first love please don’t say no, yana fad’a ya juya yayi tafiyarsa, baki bud’e Fateeha tabi bayansa da kallo, cike da mamaki, hannunta Khadija ta kama suka tafi, a k’ofar gida aka sauke Fateeha, Khadija ta dafa kafad’arta tace ” kiyi tunani k’awata karkiyi wasa da damarki, Khamal cikekken namiji ne da kowacce mace zata so ta mallake shi.
Cikin sanyin jiki Fateeha ta kalli Khadija tace” nagode sosai kawata da shawarar ki, tunda Fateeha ta koma gida ta kasa samun nutsuwa gaba d’aya tunanin maganganun Khamal da Khadija ya hana ta sakat, sosai yake fad’o mata arai, tana jin sa a ranta, sannu a hankali san sa ya rink’a shiga jin kinta, batare data yi aune be ya gama mamaye ko’ina nata, burinta kawai ta k’ara ganin sa.
Washe gari sun safe ta shirya kasancewar tana da lactures da safe, sai da kammala komai sannan ta fita, sai yamma sosai suka fito, a bus stop ta tsaya duk ta gaji Allah Allah take ta koma gida, ga rana na dukanta, duk bayan minti d’aya sai tayi tsaki, a gabanta yazo ya faka, had’i dayi mata sallama, a hankali ta d’ago kai ta kalle shi, sanye yake da light blue d’in shadda tasha simple aiki, ya saka hula, hunnan sa manne da agogo, sosai yayi mata kyau, sosai taji dad’in ganinsa, b’ata face tayi, ta kauda kai had’i dayin tsaki, murmushi yayi, ya kafe mashin d’in yazo kusa da ita ya zauna, mik’ewa tayi ta fara tafiya, murmushi ya kuma yi sannan ya mik’e ya hau mashin d’insa a gabanta yaje ya tsaya yace ” mu tafi ko?
Kallansa tayi tace ” ce maka akayi kai nake jira? “A’a yace, please ki hau mu tafi, kinga yamma tayi, tafiyar ta taci gaba da tafiya, binta ya rink’a yi yana daga kan mashin d’in, sai da lallab’a ta sosai sannan ta hau ya kaita gida, sosai Khamal yayi mamakin ganin gidan su, saboda babban gida ne, da gane kasan ‘yar masu hali ce, sauka tayi bata ce masa komai ta shige gida, da sauri ya kalle ta yace ” haba ke kuwa ya ba godiya, juyowa tayi ta sakar masa k’ayataccen murmushi, suman tsaye Khamal, harta shege gida bai sani ba.
MOMYN ZARA
[16/11, 03:06] +234 706 099 2528: GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES , SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDO
12
Da yamma Khamal ya shirya ya d’au fitinannan wanka ya nufi gidan su Fateeha a bakin get yayi faki ya kwankwasa mai gadi ya lek’o yace ” lafiya Malam? ” lafiya dan Allah yimin magana da Fateeha, kallansa mai gadin yayi cike da mamaki yace ” kunyi da ita zaka zo ne? “Eh cewar Khamal, ” ita Fateeha ce da kanta ta baka izinin? Cike da k’osawa Khamal yace ” nace maka eh, kai mai gadin ya jinjina sannan yace ” ikon Allah, da mamaki Khamal ya kalle shi yace ” ya akayi ne?
Murmushi mai gadin yayi yace ” abin ne ya bani mamaki, ” mamaki kuma? cewar Khamal, ” eh kasancewar yau ne rana ta farko dana ga hakan, dan kwata-kwata Fateeha bata kula samari, tun Fateeha tana yarinya nake aiki a nan gidan amma ban tab’a ganin wanda yazo yace yana sallama da ita ba sai kai yau.
Murmushin jin dad’i Khamal yayi yace ” Alhamdulillah, da sallama ya shiga falon ya iske Fateeha da Momy zaune suna aikin kallon, tare suka amsa masa sallamar tasa, Hajiya k’arama ana sallama dake, ido ta zaro tace ” ni? Momy ko saboda tsabar mamaki ta kasa cewa komai, dan tasan halin Fateeha duk wanda yace yana santa tsiyatsiya suke rabuwa, da kallon Fateeha kawai take da Mamaki, Fateeha tace ” je kace bata zuwa, har mai gadi yayi nisa sai tunaninta ya bata Kodai Khamal ne?
Aiko bata san sanda ta kwala mai kira ba, tace ” ce ne waye? Dawowa yayi yace ” wai yace ” Khamal ne, bata san sanda murmushi ya kufce mata ba, cike da murna tace ” shigo dashi d’akin bak’i, murmushi mai gadi yayi dan yasan bata isa tak’i amincewa Khamal ba, dan duk tak’amar kyan da takeyi Khamal ya fita, mai aikin su ta kira ta sata ta kaiwa Khamal ruwa da lemo.
Ita dai Momy shiru tayi tan kallon ikon Allah, aranta kuwa cewa take wannan wanne mai sa’ar ne? d’aki ta koma ta shirya cikin riga da zani na atamfa, ta shafa farar hoda da lip glo, ta saka takalmi da mayafi 2 match ta feshe ilahirin jikinta da perfumes, ta nufi falo cike da farin ciki, da d’okin ganin sa, ita dai Momy ido kawai ta zuba, tana ganin ikon Allah.
A zaune ta same shi, da sallama ta shiga, a d’aya daga cikin kujerun ta zauna, kallon ta yayi his face with smile, yace ” kinyi kyau, face ta ya mutsa tace ” wannan itace kalmarka mafi tsada? murmushi yayi dan ya fahimci Fateeha ba k’aramar ‘yar rainin hankali bace, hira suka d’an tab’a sama-sama tana yi tana bashi amsar rainin hankali, dakyar ta bashi phone number ta, harta kai bakin k’ofa zata fita yace ” ya b aki bani amsa ta ba, juyowa tayi tana d’an yamotsa fuska tace ” amsar me? “nace I love you, but u didn’t reply me, tsaki ta d’an ja ta fita, mik’ewa yayi yana murmushi ya fita, k’ofar dayaga ta shiga yabi da kallo yana ‘yar dariya, a hankali ta da fuskarta ta sakar mishi murmushi, dariya yayi mata yana cusa hannunsa cikin sumar kansa.
A hankali ta motsa bakinta tace ” I love you too, sai tin zuciyar sa ya dafe yana yi mata dariya marar sauti, haka kowannensu ya koma gida cike da farin ciki, da dare bayan ya gama duk abinda ya saba kan ya kwanta, sannan yayi dialing number ta, sai da yayi mata 2miss call, sannan ta d’aga, ” waye abinda ta fara cewa kenan, murmushi yayi mai sauti yace ” ur hubby, ” what my hubby? ni bana da wani hubby, please waye? ” ok Khamal ne, ” wanne Khamal kenan, ni ban san wani Khamal ba, sai da ta gama raina masa hankali, sannan suka tsunduma hirar soyayya, ranar kowannen su yayi kwanan farin ciki.
Washe gari bayan sun tashi daga lactures, a gajiye likis ta fito tana ta had’a hanya, a gabanta yayi parking fuskarsa d’auke da murmushi yace ” mu tafi ko? ba k’aramin kyau yayi mata ba dan haka bata san sanda ta sakar mishi murmushi ba, ba musu ta hau, suka tafi, a k’ofar gida ya sauke ta, sai da suka d’an tab’a hira sannan ta shiga gida, tun daga harabar gidan su take jiyo hirar mutane a falo, da sallama ta shiga falon Dady ta gani tare da Ja’afar d’an aminin Dady, ya dad’e baya Nigeria, a Malaysia yake karatun, lokacin dayake Nigeria he is her Best friend, da har iyayen su suna expecting soyayya suke, wacce ita a zaton Fateeha shak’uwa ce kawai ace shi a b’angaren sa, bahagon so yake yiwa Fateeha tun suna yara yake mata mugun so, da sauri ya mik’e ya nufe ta da murna, itama cikin farin ciki tace ” Ja’afar yau she ka dawo? ” yau dawowa ta kenan ko abinci ban ci ba nace bari na zo naga my Fatee nasan yanzu ta girma, cikin shagwab’a tace ” amma shene ko ka gaya min, ” sorry my Fatee so nake nayi surprising naki ne, ” to yanzu nasan dai baka ci komai ba, ban some minutes in sha na d’an watsa ruwa, nayi sallah na fito sai na girka maka best food dinka, Dady ko baki har kunne sai fara’a yake, ” ok yace, da sauri ta shige d’aki.
Wacece Fateeha
‘Ya ce ga Alhaji Nasir, tsohon soja ne dan har ya kai matsayin mojor general kafin yayi retired, Hajiya Zainab ita kad’ai ce matar sa auren zumunci iyayen su suka yi musu, Hajiya Zainab macece mai hak’uri da kawaici, Alhaji Nasir mutum ne mai zafi yana da fad’a da kafiya, Fateeha ita ce kad’ai ‘yar sa suka haifa, bayan ita Allah bai k’ara basu haihuwa ba, dan haka ta taso cikin gata da kulawa, amma duk da haka sun bata cikekkiyar tarbiyya, hakan bai sa sun saketa ko sun barta ta sangarce ba.
Daf da magrib Fateeha ta fito daga d’aki tace ” bari nayi sauri na d’an sama maka wani abun ko, tasowa yayi ya nufe ta yana dariya yace ” no ki raka ni restaurant kawai, naga lokaci ya k’ure, ” haba Jafy ka kadawo yau d’in amma ka ci abincin restaurant? ” eh bakomai yunwa nake ji sosai muje kawai gobe sai kiyi min girkin kinji please, ” ok tace ta shiga d’aki ta d’auko hijab ta zira suka tafi, da kallo Dady yabi su yana murmushi yace ” Allah ya nuna mana lokaci, ” Hmmmm Momy tace.
A round about Khamal ya gansu danja ta tsaida su, gabansa ne ya fad’i, nan da nan yaji wani mugun kishi ya taso masa musamman yadda ya gansu tana zaune a gaban mota yayi dashi kuma yake zaune a mazaunin driver gaba d’aya ya karkata hankalinsa gare ta, sai dariya suke, danja na fasu hannu yabi bayan su, a Food Palace Ja’afar yayi parking, ya zagaya ya bud’e mata murfin motar, suka jera suka shiga, duk abinda ke faruwa akan idon Khamal, in banda tafasa babu abinda zuciyar sa keyi, parking shima yayi ya shiga a zaune ya hango su, gurinsu ya nufa d’aya daga cikin kujerun wajen yaja ya zauna ya sakar mata wani fitinan nan murmushi.
Ido ta zaru tana kallonsa, alama tayi masa daya tashi, dariya yayi yace ” ai da kika kira ni a waya kikace mu had’u anan nayi mamaki kasancewar a gida muka saba had’uwa, ya k’arashe magana yana kashe mata ido d’aya, zatayi magana service din gurin yazo ya fara gabatar musu da abinda suka bada Oder, gyaran murya Ja’afar yayi,.
Shima Khamal yayi kamar bai san yana zaune ba.
Kallon Ja’afar Khamal yayi ya mik’a masa hannu fuska d’auke da fara’a yace ” sorry ban lura da kai ba, kasan idan ina tare da my heart mantawa nake da kai na ma, shima fuska d’auke da dariya yace ” gaskiya kam, murmushi tayi tace ” Khamal wannan cousin d’ina ne sunan shi Ja’afar, ta kalli Ja’afar tace ” wannan ne Khamal, shagwab’e face Khamal yayi yace ” baki gaya masa waye ni ba, ta bud’e baki zatayi magana yayi sauri ya tare dan yasan tana iya bada shi yace ” bari kawai basai kin wahalar min da bakin ba zan gaya mishi ya kalli Ja’afar yace ” nine mijinta wanda zata aura very soon in sha Allah, yak’e Ja’afar yayi yace ” masha Allah, sanin halinta ne yasa shi mik’ewa tun kafin ta kunya ta shi, ya rik’o hannunta a hankali yayi mishi kiss, ya kashe mata ido d’aya, yayi kamar yayi mata rad’a a kunne sannan yace ” I love you too sweetheart, yayi saurin ficewa, itako mamaki ne ya hanata cewa komai.
Tasan tsabar kishi ne ke yawo da Khamal shine yasa shi yin hakan, kasa cin abincin Ja’afar yayi, ko a mota sama-sama sukayi hira, a falo suka tarar da Momy da Dady zaune, kusa da Dady Ja’afar ya zauna, ya kasa cewa komai Dady ne ya lura da yanayinsa dan haka yace ” lafiya dai, kaci abincin? ” eh Dady dan har Khamal ma ya yazo, ” waye kuma Khamal? cewar Dady ” nima ban san shi ba, Fateeha ce tayi masa waya ya same mu acan, sai sannan Dady ya gane dalilin canjawar Ja’afar murmushi yayi sannan ya kalli Fateeha yace ” waye shi? Dariya tayi tace ” Dady wani ne kawai ta fad’a tana mik’ewa, shiru Dady yayi baice mata komai ba, ta shige d’aki tabar Ja’afar anan yana ta faman kumbure-kumbure.
Sannu a hankali soyayya mai k’arfi ta rink’a shiga tsananin Fateeha da Khamal, had’i da muguwar shak’uwa, sosai suke mugun son junan su, ji suke kamar d’ayan su bazai iya rayuwa babu d’aya ba, kullum suna tare, idan ko suna gida to suna tare a waya, sunyiwa junansu mummunan sabo da juna, yayi da Ja’afar ke ta haukan son Fateeha dan ji yake kamar yayi hauka, sosai ya fara fita daga hankalinsa, kwata-kwata baya cikin nutsuwarsa, duk ya zama wane iri iyayensa sun kasa gane kansa, haka ma a b’angaren Hamza kwata-kwata yarinyar da yake so tak’i kula shi, yayi yin duniya amma taki bashi koda fuska ce, duk ya rud’e ya shiga matsanciyar damuwa ya rame yayi bak’i ya gode, ko abinci baya iya ci, sosai Khamal ya shiga cikin muguwar damuwa saboda halin da Hamza yake ciki, gashi yak’i nuna masa yarinyar.
Hatta Hajiya kakarsu tana cikin damuwa sakamakon ganin Hamza cikin muguwar damuwa, duk sun tada hankalin su, sosai Khamal ke kwantar mishi da hankali had’i da fad’a masa in sha Allah zai mallaketa.
Ganin irin mawuyacin halin da Ja’afar ke cikine yasa iyayen sa tsare shi a d’aki, ganin a koyaushe suna iya rasa shi, da gaf yake da jefa kansa a halaka, Umman sa ta zauna kusa dashi tana shafa kansa, Abban sa yana gefe a zaune, Abban sa ya kalle shi yace ” Son meke damunka ne, munyi munyi ka sanar damu damuwarka amma kak’i bayan kasan duk duniya babu wani mahaluk’i daya cancanci sanin matsalarka sama damu, ka sanar mana idan muna da abinda zamu taimaka maka zamuyi iya k’ok’arin mu dan ganin mun magance maka matsalarka, shiru yayi baice komai ba, a hankali Ummansa ta shiga lallashinsa, tana k’ara kwantar mishi da hankali had’i dayi mushi magiya akan ya sanar dasu damuwar shi, shiru yayi yana tuna sanda Fateeha take fad’a masa irin mugun son da take yiwa Khamal har ce mishi tayi idan ta rasa Khamal tasan rayuwarta bata da wani amfani bayan lokaci kad’an zata bar duniya.
Ajiyar zuciya ya sauke bayan ya gama tuna irin maganganun Fateeha akan haukan son da take yiwa Khamal, gashi kuma iyayen sa sun saka shi gaba akan sai ya sanar dasu damuwar shi, yasan kuma idan bai sanar dasu ba, ran su zai iya b’aci, ba kuma zasu jure ganin sa cikin wannan yanayin ba, suna iya shiga matsala, dan haka ya yanke shawarar sanar dasu, a hankali ya furta ” Fateeha ce damuwata, cikin zubar hawaye yake magana ” wallahi Abba ina mugun son ta, akanta zan iyayin komai, zan iya mutuwa saboda da ita wallahi Umma da in rasa ta gwamma na rasa komai ciki kuwa harda rayuwa ta, sosai yake kuka yana sambatu akan Fateeha wanda shi baima san yanayi ba, murmushi Abbansa yayi yace ” da akan wannan ka tsaya kana damun kanka?
“Karka damu kaji Son Dadyn ta ya dad’e dayi min maganar mu had’a ku aure nine nace kar muyi muku haka mu bare sai mun dai-daita kanku, da shi yaso ma tun kana Malaysia ayi auren, “Abba me yasa kak’i daka sani daka bari anyi, kanshi Umman shi ta shafa tace ” kwantar da hankalinka Son koyan zuma lokaci bai k’ure ba, ko gobe kake son a d’aura auren ku za’a d’aura, ” eh wallahi Umma na yarda a d’aura goben ma, maganar yake amma kwata-kwata baya cikin hayyacin sa, ” don Allah Umma ina nema na rasa ta, ta fara mugun son wani, nan ya kwashe komai dake tsakanin Khamal da Fateeha ya sanar dasu ” karka damu kaji Son wallahi koda zan k’arar da abinda na mallaka a duniya zan k’arar dan ganin farin cikin ka da walwalarka sun dawo, wallahi zanyi komai dan ganin ka mallake ta kaji Son, karka damu, maza tashi kaje kayi wanka kazo dining muna jiranka, ” please ku taimaka Abba, ” nace karka damu gobe iyanzu Fateeha tana a matsayin matarka kaji, ya mik’e ya shiga bathroom, suka bishi da kallo cike da tausayawa, Abba ya kalli Umma yace ” wallahi bazan tab’a bari nayi asarar tilon d’a na ba, ko kisa ne ya kama nayi zanyi, saboda farin cikin sa………
MOMYN ZARAH
[16/11, 03:06] +234 706 099 2528: GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES , SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDU
13
Da mamaki Umman Ja’afar ke Abban tace ” Alhaji komai fa kace? “Eh kamar yadda kikaji nace komai to ina nufin komai, cikin sanyin jiki tace ” Allah ya kyauta, a fusace yace ” Amin ya fita, da daddare Abba ya shirya, ya kalli Umma dake zaune a gefe yace ” zani wajen Alhaji Nasir kan maganar yaran nan, ” Allah yasa a dace tace, ” zama a dace, ya fice, kasancewar tun da rana ya sanar da Dadyn Fateeha zuwan sa, hakan ne yasa Dady sanin da zuwan nasa, dan haka bai fita ko’ina ba ya tsaya jiran abokin nasa.
A harajar gidan Abba yayi parking, waya ya ciro daga aljihu ya kira Alhaji Nasir ya sanar dashi zuwansa, fuskarsa cike da fara’a ya fito tarbar abikin nasa, juna suka rungume cike da murnar ganin juna, a falo suka zauna, bayan sun gama gaisawa ne Abba ya sanar da Alhaji Nasir dalilin zuwansa, cikin farin ciki Alhaji Nadir yace ” Alhamdulillah dama na dad’e ina da burin ganin mun had’a yaran mu auren, Allah ya sani ina da mafarkin hakan a raina, in sha Allah babu wata matsala, na amince na yarda na bawa Ja’afar auren ‘yata Fateeha, ai ko bani kai mai d’aurawa Fateeha aure ne da wanda kaga dama.
Shima Abba cikin murna yace ” to Alhamdulillah dama nasan baza’a samu wata matsala ba, amma gaskiya kar abin yaja lokaci nan da sati biyu ayi bikin kawai mu huta, ” badamuwa in sha Allah, cikin fargaba Abba yace ” wani hanzari ba gudu ba, ” to lafiya cewar Alhaji nasir, ” eh to lafiya sai dai ba lau ba, ” ya kayi Alhaji Nasir ya kum tambayar sa, ” shi Ja’afar ya sanar da ni cewar akwai wanda yake zuwa wajen ita Fateeha.
Shiru Alhaji Nasir yayi sai can kuma yace ” kai gaskiya ban sani ba, amma zan bincika naji koma meye, tattaunawa suka k’arayi daga basani sukayiwa juna sallama har bakin mota Dady ya rako Abba, sannan Abba yaja motarsa ya tafi, cike da murna Dady ya nufi wajen Momy, a zaune ya iske ta ita kad’ai a falonta, kusa da ita ya zauna ya fara sanar da ita dalilin zuwan Abba,ya kuma shaida mata har sun yanke rana nan da 2weeks, shiru tayi bata ce komai ba, sai kuma ya k’ara da cewa ” amma shi Ja’afar yace kamar akwai mai zuwa wajenta ko?
Shiru ta kuma yi tana d’an nazari sai daga basani tace ” nima dai bani da tabbas amma ina tsammanin haka, ” kamar ya baki da tabbas kuma kina tsammani a matsayinki na uwa, wacce kike zaune waje d’aya da ita, ke ya kamata kefi kowa sani, hakkin kine kula da lamuranta, shiru dai tayi bata ce komai ba, haka ya gama zuba masifarsa ya tashi ya tafi, da kallo kawai ta bishi dan inda sabo ta saba da halinsa.
Washe gari da yamma lik’is Khamal ya sauke Fateeha a k’ofar gidan su, Dady na sama yana kallon su, sai suka kusan 1hr a tsaye suna hira cikin so da k’aunar junansu sai dariya suke, kowa ya gansu a haka yasan akwai mugun soyayya a wajen ba k’arya, sallama Khamal yayi mata ya tafi ita kuma ta shiga gida, bayan tayi wanka tayi sallah, ta falo dan wata muguwar yunwa take ji, Momy ta hango zaune a dining ita da Dady nufar wajen tayi ta zaune bayan tayi sallama ta gaida iyayen nata.
Fuska babu yabo babu fallasa Dady ya amsa mata, itako Momy fuska a sake ta amsa mata, abincin suke ci babu mai yiwa wani magana, sai da ya kammala ya mik’e, ya kalli Fateeha yace ” idan kin gama ina son maga dake, ya wuce bai jira amsata ba.
Kallon Momy tayi tace ” lafiya Mom, naga Dady ya canja duk ya zama wani iri? ” hmmm nima ban sani ba idan kinje kyaji, sama-sama ta gama cin abincin, d’akinta ta nufa kasancewar an kira sallar magrib, sai da kammal komai sannan ta nufi saman Dadyn, da sallama a bakin ta ta shiga d’akin, kansa nakan jarida bai d’ago ya kalle ta ba yace ” kira min Momyn ki, ” to ta tace, ta mik’e ta tafi kiran Momyn tare suka shigo, kusa da Momy Fateeha ta zauna.
Kallonta yayi yace ” waye wannan wanda naganku d’azu tare? , murmushi tayi tace ” sunansa Khamal, “d’an ina ne, kuma su waye iyayen sa, sannan meye alak’arku dashi? babu wani tsoro ko fargaba a tare da ita tace ” a unguwar rimi yake, sannan a school d’in yake, amma shi ya gama, service ma zashi, amma ban san su waye iayens ba, ido ya k’ura mata yace ” nace meye alak’arku? shiru tayi nad’an wani lokaci, a hankali ta furta soyayya muke, ” kina sanshi? ba tare da wani b’ata lokaci ba tace ” eh Dady.
” Momynki bata fad’a miki na dad’e dayi miki miji ba? ” what! ta fad’a a razane, cikin tashin hankali tace ” miji Dady? ” Eh na dad’e da bawa Ja’afar ke, “wanne Ja’afar d’in ta fad’a ciki razana, ” Ja’afar dai wanda kika sani, jiya ma Abbansa yazo muka saka ranar auren ku nan da 2 weeks, wani mahaukacin kuka tasa tace ” wallahi Dady bana san shi, Khamal nake so, Khamal ne rayuwa ta idan kuka raba ni Khamal wallahi Dady mutuwa zanyi, shine rayuwa , shi kad’ai nake so, wallahi da in auri Ja’afar gwara na mutu ba aure, Khamal ne…….. wata mahaukaciyar tsawa ya daka mata yace ” ke kin isa ince ga abinda zakiyi kice a’a, wallahi ko kin k’i ko kin so Ja’afar ne mijinki, sai dai ki mutu, cikin kuka tace ” to wallahi Dady kuna gaf da sarani, dan wallahi sai dai ya auri gawata, wasu mahaukatan marika ya zuba mata, wallahi sai dai ki mutu, kuka ta k’ara fashewa dashi tayi waje da gudu, sai da Momy ta tabbatar Fateeha ta tafi sannan ta mik’e ta kalli Dady tace.
“Zan iya jurar komai amma banda bazan iya jure tauyewa Fateeha hakkin ta, duk wani hali naka na jure shi shekara da shekaru, amma akan wannan wallahi duk inda za’aje sai dai aje, shi akan farin cikin d’an yake komai amma kai ka zab’i musmugunawa rayuwar tilon ‘yarka akan farin cikin d’an wani, tsawa ya dakawa Momy ya kalle ta ido cikin ido idonja sun canja zuwa ha, ya nuna mata hannu yace ” wallahi kome zakuyi sai dai kuyi, amma nagama yanke hukunci, yayi shigewarsa d’aki.
Tana komawa d’aki ta shige ta rufe k’ofa, ta fad’a gado ta saki sabin kuka mai cin rai,Abban Ja’afar kuwa yana komawa gida, ya sanar da Ja’afar da Umman sa, ihu Ja’afar ya saka ya daka uban tsalle ya rungume Abban yana yi masa godiya, yayi d’aki da gudu ya fad’a kan bed, yana murna da farin ciki, ya rungume filo yata sak’e-sak’e yana sakin murmushi.
Khamal na komawa gida ya iske mummunan tashin hankali, dan Hamza ne yake ta suma had’i da aman jini guda, yana sandarewa kamar zai mutu, cikin Firgici ya k’arasa inda Hajiya ta rungume Hamza tana ta faman kuka, yana ganin Khamal ya saki kuka ya kalle shi yace ” Yaya tace bata so na, wai tana da wanda take so kuka shi zata aura, wai shine rayuwarta, wallahi Yaya idan ban same ta ba mutuwa zanyi, rayuwata tana cikin had’ari Yaya, ita ce rayuwata, itace farin ciki na, ya k’arasa maganar yana mik’awa Khamal hannu yayin da bakinsa keta bulbulal da jini guda guda.
Kuka sosai Khamal ya saka ya rasa meke yi mai dad’i a rayuwarsa, baiyi magana ba ya sangumi Hamza yayi asibiti dashi a hanya ma sosai Hamza ke kuka yana sambatu, shima Khamal kukan yake har ya k’arasa dashi hospital, da saurki aka karb’e shi aka shigar dashi emergency, a k’ofar emergency room d’in Khamal ya tsaya sai zarya yake yana zubar hawaye, sai da akayi 1hr sannan Dr ya fito.
Kallon Khamal yayi yace ” muje office, a hanzarce yabi yabansa, bayan sun shiga ya nunawa Khamal wajen zama yace ” bismillah, zama yayi jiki ba kwari, kallon sa Dr yayi yace ” gaskiya rayuwar Hamza tana cikin matsala dan zuciyarsa tayi mugun tab’owa, yana cikin matsanciyar damuwa, ya kamata ku kula dashi sosai, amma zai kwana biyu anan idan komai ya dai-daita zamu sallame shi, ga wad’annan magungunan ka siya, bayan ya siyo maganin ne ya dawo d’akin da aka kwantar da Hamza, ya iske shi yana bacci da alama allurar bacci sukayi masa.
Kiran Fateeha yayi ya shaida mata halin da ciki, muryarta yaji kamar tana kuka, a hankali yace ” my heart lafiya? ” daurewa tayi ta k’ak’aro murmushin karfin hali kamar yana kallonta tace ” lafiya lau my life, d’an hira sukayi tace masa zatayi sallah, bayan ya kashe wayar ne tabi wayar da kallo ta saki sabon kuka.
Bayan kwana biyu
Sosai gidan Alhaji Nasir ya shiga mummunan tashin hankali, dan kwata-kwata Momy ta fita harkarsa bata sakar mishi fuska, haka ma a b’angaren Fateeha kullum tana d’aki bata fitowa kullum tana d’aki tana aikin kuka, tun Alhaji Nasir baya damuwa har abin ya fara damunsa ganin gidan sa na shirin rugujewa, dan haka ya kira Fateeha da Momy yace su sameshi a samansa.
Sa sallama suka shiga, guri d’aya suka zauna, kallon d’aya yayi musu ya gauda kai ganin duk sun fita hayyacin su musamman Fateeha tayi muguwar rama, bayan sun zauna yayi gyaran murya ya kalle ta yace ” duk akan Khamal ne wannan abun yake faruwa? shiru sukayi babu wanda ya bashi amsa, ya kalli Fateeha yace ” kice masa gobe yazo ina san magana dashi, “to kawai tace, ya kalle ta yace ” tashi kije, tare suka mik’e har Momy ita tana shirin fita, da sauri yace ” Zainab banda ke, cak ta tsaya, sai da Fateeha ta fita sannan ya taso da kansa ya rungume ta, ta baya ya shiga aikin lallashi.
Khamal kuwa bayan kwana biyun da Dr yace za’a sallame su aka sallame su, Alhamdulillah za’a ce don jiki yayi sauk’i saboda sosai Khamal yake kwantar mishi da hankali, yana k’ara masa k’arfin gwiwa akan in sha Allah zai taimaka masa dan ganin ya sami abin k’aunar sa, bayan sun dawo da Magrib Fateeha ta kira shi take shaida masa kiran da Dady yake masa.
Sosai sukayi waya cike da so da k’aunar junansu yayin da kowannen su yake ji idan duniya zata tashi bazai iya rabuwa da d’ayan ba, duk irin son da sukeyiwa junan su, Hamza ya sani dan duk abinda ya faru a tsakanin su yana sanar dashi, wani lokacin ma a gaban sa suke waya har yasa hand free, dan haka Hamza yasan mugun son da Khamal ke yiwa Fateeha.
Washe gari da misalin k’arfen 8:00pm na dare Khamal ya shirya cikin wani yadi mai bala’in kyau ya nufi gidan su Fateeha, ita ce tayi mishi iso wajen Dady, bayan sun gama gaisawa ne, ya kalli Fateeha yace ” bamu waje, ba musu ta mik’e ta fita, kallon sa Dady yace ” waye kai? cikin ladabi Khamal yace ” sunana Khamal Ahmad, muna zaune ne a unguwar rimi, mu biyu iyayen mu suka haifa, cikin kallon wulak’anci Dady ya kalle shi yace ” su waye iyayen na ka? Murmushi Khamal yayi yace ” Maraya ne ni tun muna yara iyayen mu suka rasu, a hannun kakar mu muka taso.
“Ok, kana aiki ne, ko kuma karatu kake? ” eh to, nagama karatu service ma zan tafi, amma bana wani aiki ko sana’a, a fusace Dady yace ” idan na fahimce ka kana nufin kai zauna gari banza, baka da aikin yi ko sana’a amma a haka kake tunnin zan d’auki ‘yata in baka, kana zaman banza a gari, kana zauna a matsayin zauna gari banza, kai kan ka har yanzu ba’a yaye ka ba, kakarka ita keyi maka komai ciki kuwa harda acikin ci dazaka ci, da sururar daza ka saka, sai dai kabi wannan kango yau, gobe kabi wannan majalisar, kaima ci da kai ake, cikin sanyin jiki Khamal yace ” ba wannan ne abin dafi muhimmanci ba, abinda yafi mahimmanci wanne irin farin farin ciki zan bawa Fateeha a rayuwarta, wacce irin kulawa zan bata, amma in sha Allah zanyi k’orari na neman aiki, tsawa Dady ya daka masa ya balbale shi da bala’i ya zage yayi tayi masa masifa da yana gaya masa bak’ak’en maganganu, masu k’ona zuciya, daga k’arshe yace masa ” get out of house nonsense, fuska cike da hawaye Khamal ya fita zuciyarsa kamar zata tsaga k’irjinsa ya fito, idonsa yayi ja, bibbiyu yake gani dakyar yakai kansa gida, don ko takan Fateeha baibi ba…………..
MOMYN ZARAH
[16/11, 03:06] +234 706 099 2528: GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES , SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDO
14
A falo yayi zaman dirshan yasa kuka kamar wani k’aramin yaro, sautin kukan sa Hajiya da Hamza suka ji suka fito, ” subhanallahi Yaya lafiya meke faruwa? jajayen idonsa ya d’ago ya zubawa Hajiya da Hamza ya kasa koda furta kalma d’aya, sosai hankalin Hamza yayi mugun tashi, Hajiya tayiwa Khamal tambayar duniya amma yak’i magana sai faman aikin kuka yake.
Hakan ne yasa Hamza fashewa da matsanancin kuka, cikin kuka yace ” Yaya duk duniya bamu da kowa daya wuce mu ukun nan, mu kad’ai mu kad’ai muka mallaki junan mu, Yaya idan baka fad’a mana damuwarka ba wazaka sanarwa, Yaya please ka sanar damu matsalarka tun kan mu shiga fiye da damuwarka.
Kallon Hamza Khamal yayi, cikin kuka yace ” Bro wai yau ni ake kira da cima zaune, k’aton banza, wanda har yanzu ba’a yaye shi ba, ya k’ara fashewa da wani kuka yace ” wai bani da aikin yi sai yawon majalisa,.
nine zauna gari banza, yadda yake kukan ne ya bawa Hajiya tausayi itama ta fashe da kuka ta rungume shi tana tambayarsa waya jefe shi da wad’annan bak’ak’en maganganun, cikin kuka ya sanar da Hajiya da Hamza duk abinda ya faru tsakaninsa da Dadyn Fateeha, bai b’oye musu komai ba, cikin kuka Hamza ya rungume Hajiya da Khamal, yace ” Yaya kayi hak’uri in sha Allah wata rana sai labari.
” Nasani Bro, Khamal ya fad’a yana gogewa Hamza da Hajiya hawayensu, sosai su Hamza suka lallashi Khamal, sai da suka kwantar mishi da hankali sosai, har suka saka shi dariya, cikin barkwanci Hamza ya mik’e yace ” Yaya banci abince ba kai nake jira ka dawo ka bani a baki, nace Hajiya ta bani tace wai nayi girma, shine na bari ka dawo ka bani dan nasan Yaya na bazaice nayi girma ba ko?
Dariya Khamal yace ” ah ina ni ina cewa Bro yayi girma ai da kaina ma zan d’anko na baka abakin, ya fad’a yana shirin mik’ewa, da sauri Hmaza ya mik’e yace ” a’a Yaya ni zan d’auko kuma na baka a biki, Hajiya na kallonsu tana dariya, a baki Hamza ya rink’a bawa Khamal abincin har ya k’oshi, haka suke tun suna yara, duk wanda yayi fushi to ranar a baki za’a bashi abinci, gidan ya taso cikin farin ciki da walwala.
Fateeha kuwa da taji ne yasata komawa part Dady, bata iske kowa ba a falon, dan haka da sauri ta koma d’akinta dan ta kira Khamal a waya, ta kira shi ya kai sau 30 amma bai d’aga ba, iyakar tashi hankalin Fateeha ta tashiga sosai, don tasan tabbas ba lafiya,ba hankalinta duk yak’i kwanciya, gabanta sai fad’uwa, yake .
Allah .
Allah kawai take gari ya waye, dan ko bacci ta kasa.
Washe gari kowa a falo ya iske Fateeha tana ta faman jiran fitowar Dady, dan ko kayan jikin ta bata canja ba, duk wanda ya ganta yasan bata cikin nutsuwarta, kwana tayi tana kiran Khamal amma yak’i picking, zama ma gagarar ta yayi ta mik’e tana ta kai kawo a falo, tana cikin hakan taji motsin saukkowar Dady, ido ta k’urawa step d’in, Dady yana d’ora idonsa akan Fateeha ya murtuke fuska wai dan kar tayi masa maganar Khamal.
Sosai ya b’ata rai, a dining table ya zauna ko kallon inda take bayyi ba, ga mamakinsa ko zama bai k’ara yi ba, balle akai ga cin abinci, bata ko gaidashi ba cikin murya mai rauni yaji tace ” Dady ya kukayi da Khamal ne please?
Face ya k’ara b’atawa yayi kamar baiji abinda tace ba, hankali kwance yake break fast d’insa, duk abinda ke faruwa Momy tana gani kuma tanaji, sai da ya kammala komai ya mik’e zai fita ta kuma cewa ” Dady please I need to knew what is going on btwn you an him, kallonta yayi face ba walwala yace ” nayi mishi tambayoyi kamar yadda ya kowanne uba yake yi, amma ni ban gamsu dashi ba dan bashi da Qualities d’in da zan iya bashi auren ‘yata, dan gaskiya banza iya bawa marar sana’a, zauna gari banza wanda shi kansa har yanzu d’aukar nauyinsa ake a gidan su auren ‘ya ta ba, dan bazan sai da akuya ta dawo tana cimin danga ba.
Hannu Fateeha ta d’ora a kai ta kurma uban ihu ta zube a wajen sumammiya, k’afa Dady yasa ya tsallake ta ya fice, a gigice Momy tayo kanta tana kuka, jijjiga ta tashiga yi amma shiru, da gudun maseefa ta nufi fridge ta d’auko ruwan sanyi ta zuba mata, ajiyar zuciya mai k’arfi Fateeha ta sauke, a hankali ta bud’e idonta ta zuba su akan Momy dake faman kuka.
Dady na fita ya kira Abban Ja’afar ya sanar dashi duk abinda ya faru tun daga zuwan Khamal har zuwa yanzu da Fateeha ta suma, dariya Abba yayi yace ” kaima kayi wauta, daka sani ka kyale su, da mu kuma sai mu b’ullo masa ta inda bai tab’a tsammani ba, amma duk da haka ka kyale ni dashi zan b’atar dashi b’at, kar ka kuma yi musu maganar, ” to kawai Dady yace had’i da kashe wayar.
Tun bayan faruwa al’amarin nan Khamal bai k’ara d’agawa Fateeha waya ba, tayi kiran harta gaji text kuwa a rana sai tayi masa sau 20 a rana amma ba reply babu irin hak’urin da bata bashi ba amma shi,kwata kwata ko ajikinshi dan haka duk ta sukurkurce ta fita daga hayyacinta kwata-kwata ma ta daina fitowa daga bedroom d’inta ta daina shiga harkar kowa, kullum tana d’aki tana ta aikin kuka, ganin haka yasa Momy zuwa d’akin ta same ta, a kwance ta iske ta tana kuka, cikin sanyin jiki ta k’ara kusa da ita ta zauna, ” Fateeha Momy ta kira sunanta, “na’am ta amsa amma bata jiyo ba, hannu Momy tasa ta jawo ta jikinta, ta rungume,ta aiko tana jin Momy ta saki wani rin kuka mai sauti da taba zuciya.
A hankali Momy ta shiga shafa bayanta, tace ” kiyi hak’uri Fateeha matuk’ar ina raye bazan tab’a bari a aura miki wanda baki so ba , in sha Allah Khamal ne mijinki, shi zaki aura koda kuwa zan rasa raina, rungume Momy Fateeha ta k’arayi cikin kuka tace ” please Momy ki taimake ni, wallahi shi kad’ai nake so, idan na rasa shi mutu zanyi Momy, bana san Ja’afar, ” karki damu kinji Fateeha.
Da dare Dady da kansa yazo ya sanar da Momy ta kira masa Fateeha ga Ja’afar nan yazo yana san ganinta, ko kallon inda yake batayi ta balle ta bashi amsa, yakai 10mnts a tsaye a kanta yana yi mata magana amma ko ta nuna tasan ma yana wajen batayi ba, d’akin Fateeha ya nufa da kansa, kuka ya iske ta tanayi, bai kalle ta back yace ” ki je falon k’asa Ja’afar na jiranki, kuma na baki 5 mnt ki fito, ” wallahi babu inda Fateeha zata fita, yaji sautin muryar Momy na magana a bayan sa, a fusace ya juyo, amma yana kallonta yayi shiru dan tunda yake da ita bai tab’a tsananin fushi a tare da ita irin yau ba,
ido cikin ido Momy take kallansa tace ” Nasiru tunda mukayi aure ban tab’ayi maka musu kona bijerewa umarninka ba, amma tabbas akan maganar Fateeha ina gaf da rabuwa dakai, dan wallahi matuk’ar kace zaka aura mata wanda bata so zama na dakai yazo k’arshe.
Kallon ta kawai yake da mamaki dan a iya saninsa ko had’a ido dashi Zainab bata iyawa ba, balle harta gaya masa bak’ar magana, taci gaba da cewa ” shi akan farin cikin d’ansa da kuma kwanciyar hankalin iyalinsa yake komai, amma kai ka rufe ido, ta wuce ta kama hannun Fateeha suka fita daga d’akin suka barshi.
Da gudu Hamza ya biyo Khamal, sosai Khamal da Hamza ke guje-guje acikin gidan tun daga falo har d’aki da tsakar gida, Hajiya na kallonsu tana dariya, dan ta riga ta saba da halinsu tun suna yara haka suke kuma har yanzu basu daina, Ba wani lokacin sai Khamal yayi nisa da waya da Fateeha Hamza ya zagayo ta bayansa ya warce wayar ya zuba da gudu haka zasuyita zagaye gidan da falon, hannun Hamza Khamal ya kama suka fita waje suna dariya, haka dai suke rayuwar su cikin farin ciki, da kwanciyar hankali.
Babu yadda Fateeha batayi dan su had’o da Khamal ba amma yak’i, ko school d’in ma ya daina shiga tunda dama ya gama dan ita kawai yake shiga, da wuri Fateeha ta shirya tayiwa Momy sallama, ta tafi school, direct department d’insu ta wuce,.
tasha wuya matuk’a kafin ta samu wanda ya san gidan, ta lallab’eshi akan ya raka ta gidan, har k’ofar gidan ya kaita sannan ya juya, da sallama a bakinta ta shiga, gidan babu kowa sai Hajiya, har k’asa ta durk’usa ta gaida Hajiya, da fara’a a fuskar Hajiya ta amsa dukda bata santa ba, Bayan Hajiya ta kaita falo, ta kawo mata ruwa, a hankali Fateeha ta kalli Hajiya tace ” Mama kece Maman Khamal dan Fateeha bata tab’a sanin Khamal maraya bane, murmushi Hajiya tayi sannan tace ” yarinya ban gane ki ba, sunkuyar da kai Fateeha tayi tace ” Fateeha ce, sosai Hajiya tayi mamaki tace ” Fateehar Khamal? Murmushi Fateeha tayi ta k’ara sunkuyar da kanta k’asa tana wasa da ‘yan yatsunta, sosai Fateeha taji dad’i a ranta yadda Hajiyar Khamal ta santa, ta k’ara tabbatarwa kanta Khamal yana santa, tunda gashi har a gidan su an santa.
Mamaki ne ya kama Hajiya ganin kyan Fateeha, kyakykyawa ce ajin farko kamar aljana, gata da kunya ga ladabi da hankali, sosai Hajiya taji ta kamu da k’aunar Fateeha, lokaci d’aya taji tana san had’a zuri’a da yarinyar, murmushi Hajiya tayi tace ” masha Allah sannunki da zuwa amaryata, amma yasan da zuwanki ne?
A hankali Fateeha ta d’ago idonta tace ” a’a, na rasa mai nayi mishi idan na kira shi baya d’agawa, dan Allah Mama idan ya sanar dake wani abu daya faru ki sanar dani please, Hajiya bata b’oye mata komai ba, ta sanar da Fateeha duk abinda Dady yayiwa Khamal, sosai Fateeha ta razana, tace ” Dady ne yayiwa Khamal haka? Hajiya ta k’ara da cewa ” Khamal maraya ne, bashi da uwa ko uba, su biyu iyayensu suka haifa, ni Kakar su ce ta wajen uba, ni na haifiyar Abban su, daga shi har k’aninsa babu wanda yasan dad’in iyaye, shi Khamal yana da 3yrs iyayen sa suka rasu, shi kuma Hamza yana da 1yrs, basu san kowa nasu ba sani.
Tausayi Khamal da Hamza suka ya kama Fateeha, kuka tasa sosai, kamar ranta zai fita take kuka tace ” Hajiya ban tab’a sanin Khamal maraya bane, bai tab’a sanar dani ba,dariya Khamal da Hamza suka jiyo, a tare suka shigo falon sai dariya suke, Hamza na ganin Fateeha yace ” Alhamdulillah, ya nufe ta gadan-gadan dan Fateeha ita ce wacce yake haukan so, Fateeha ce wacce Hamza yake so akanta ne ya kamu da ciwon zuciya, yana ganinta yayi tunanin ko Fateeha tazo amsar soyayyarsa ne, ya d’auka ko tazo amincewa dashi ne, dan haka da sauri ya nufe ta yana murmushi, itama Fateeha ta mik’e ta nufe su, shi Hamza a tunaninsa ko wajen sa ta nufo, itako Fateeha bata ma ta lura da wani Hamza ba, hawaye na zuba a idonta tana kuma murmushi ta kalli Khamal tace ” why why, mai yasa ka barni wannan hukuncin yayi min tsauri I love you, Hamza na hawayen farin ciki ya bud’i baki yace ” I lov……. kafin ya k’arasa yaji Khamal yace ” don’t ever say u love me Fateeha, I hate you I don’t want you in my life, just go, please live from my side, sandarewa Hamza yayi a wajen ya kasa kwakwaran motsi, cikin matsancin kuka tace ” wallahi Khamal ina sanka, kai ne rayuwata, bazan iya rayuwa babu kai ba, wallahi idan ka barni mutuwa zanyi.
” innalillahi wa’inna ilaihirraji’un kawai Hamza ke maimaitawa, wani iri juwa yake gani take idonsa suka fara ganin bibbiyu kuma dishi-dishi, numfashinsa ya d’auke,cak k’irjinsa ya fara bugawa da k’arfi, jiri ya fara d’ibansa, a hankali idonsa yake rufewa har ya dai na gani, d’if numfashinsa ya d’auke………….
MOMYN ZARAH
[16/11, 03:07] +234 706 099 2528: GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES , SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDU
15
Da kyar da taimakon Allah Hamza ya samu ya fizgo numfashinsa, a hankali a hankali yake bud’e idonsa harya samu yayi controlling kansa, dan baya son koda wasa Khamal ya fuskanci akwai wani abu tsakanin sa da Fateeha, ya daure ya doje yayi kamar ba wani abu, amma acan k’ark’ashin zuciyar sa ji yake kamar ya mutu da sauri k’irjinsa ke bugawa, mak’ogwaron sa ya bushe bakinsa ya rinka yi masa d’aci.
Itako Fateeha bama tasan Allah yayi ruwansa ba, gaba d’aya hankalinta yana kan Khamal, kwata-kwata bata cikin nutsuwar ta, sosai ta matsa daf dashi ta yadda kowannen su yana iya jiyo numfashin juna cikin sanyin murya tace ” please Khamal karka barni, kai kanka kasan ina sanka, karka d’ora min laifin daba nawa ba, ya d’an matsa baya kad’an yana aika mata wani irin kallo, yace ” kinga please ki tafi gida, kai ta shiga girgiza masa cikin kuka tace ” a’a Khamal please karka barni, bazan iya jure rashin ka ba, wallahi idan ka barni mutuwa zanyi, ni kaina bansan ina yi maka wannan mugun son ba sai yanzu, Khamal kaine ruhi ne, idan ka barni tamkar ka tafi da rahi nane kabar gangar jiki na.
” Tunda nake ban tab’a yiwa iyaye na musu ko gardama na sai akanka duk abinda suka umarce bana yi musu gardama hakan ne ma yasa Dady ya yanke ranar aure na ba tare daya shawarce ni ba, cikin muguwar razana Khamal ya d’ago kai ka kalle ta, aiko karaf suka had’a ido, alama tayi masa da idonta na eh, taci gaba da cewa amma a kanka na kunya Dady na tubure nace a’a, akan ka nak’i yi masa biyayya, na bijire masa, yanzu haka Dady ko magana baya man, a kanka farin ciki da kwanciyar hanklin da iyaye na suka gina shekara da shekaru ke neman gujewa dan yanzu haka Momy da Dady neman rabuwa suke.
” Ashe duk tarin maganganun dakake fad’a min ba gaskiya, kasha fad’a min nice rauwarka, nice farin cikin ka, nice duniyarka, kace duk runtsi duk bazaka tab’a rabuwa da ni ba, Idan kasan baka sona mai yasa kace kana so, idan kasan bazaka iya rayuwa dani ba mai yasa ka koyamin yadda bazan iya rayuwa ba kai ba, idan kasan bazaka d’orewa so na ba mai yasa zaka koyar dani yadda zan soka, mai yasa Khamal mai yasa ta durk’usa a k’asa ta fashe da kula mai cin rai.
A matsayi na na mace mai kunya, daraja, k’ima, da Allah yayi min, na yarda jan aji na, na tako har gidan ku, amma duk da haka bazaka hak’ura ba, kai wanne irin mutum ne marar adalci wanda kansa kawai ya sani, baka damu da damuwar wani ba, taka damuwar kawai ka sani, wacce irin zuciya kake da ita mai kafiya marar yafiya.
Jikin Khamal yayi mugun yin sanyi, zuciyar sa ta harba da k’arfi, yayin da yake jin santa na k’ara ratsa ko’ina na jikinsa yana bin kowacce jijiya ta jikinsa yana bin jininsa, ya runtse idanunwa da gam, k’aunarta na fizgarsa zuwa gare ta.
Hamza ko zama yayi kamar ba mutum ya, ya sandare a waje d’aya, babu abinda zuciyar keyi sai bugawa, k’irjinsa nayi masa zafi, ji yake kamar ya mutu, dakyar yake iya controlling kansa, dan ji yake kamar zuciyar sa zata tsage, a gaban idon sa macen dayafi fiye da kowacce mace a duniya ke kukan son Yayar sa uwa d’aya uba d’aya, wanda duk duniya bashi da kamar sa, a hankali ya share siririn hawayen daya zubo masa.
Hajiya dake tsaye tana kallonsu, tausayin su ya cika mata zuciya, cikin sanyin jiki ta tako har inda Fateeha ke durkushe tana kuka, a hankali ta d’ago ta, takai ta kujera ta zauna ta shiga lallashinta had’i da bata hak’uri, a hankali Khamal ya tako ya durk’usa a gaban kujerar da Fateeha ke zaune, Hajiya ta shiga yi musu fad’a daga k’arshe ta zarce dayi musu nasiha, sosai nasihar Hajiya tayi tasiri a jikinsu, a hankali ya rik’o hannunwanta ya k’ura mata ido ya langwab’ar da kai yace ” am sorry my life, murmushi tayi ta kama kumatunsa tace ” bakai ne yace zaka iya rabuwa dani ba, ” dariya yayi yace ” wallahi pretending ne, ba gaskiya bane, dariya Hajiya tayi ta mik’e tace ” ja’irai.
Mik’ewa Khamal yayi ya rik’o hannun Hamza ya kawo shi gaban Fateeha yace ” my cweet ga brother na, mama da Baban mu d’aya, mu biyu iyayen mu suka haifa, Hajiya kuma grandpa d’inmu ce, ita ta rik’e mu tun bayan rasuwar iyayen mu, bamu san kowa na mu sai ita, ya kalli Hamza yace ” Bro ga my heart, sai lokacin Fateeha ta kula da Hamza aiko da k’arfi k’irjinta ya buga, cikin seconds ta shiga tension, da sauri Hamza yayi mata signs ya girgiza mata kai, alamar a’a, da sauri yace ” yau dai Allah yayi naga amaryar mu, ya kalli Khamal yace ” kai Yaya ka iya zab’e she is very beautiful, murmushi tayi tace ” nagode irin wannan kod’awar haka.
A dining Hajiya ta shirya musu abinci, suka ci, cikin raha da wasa da dariya kamar babu abinda ya faru, komai ya wuce an zama normal kamar babu abinda ya faru, da Fateeha zata tafi Hajiya ta had’a mata kayayyaki dakyar ta karb’a had’i dayi mata godiya, Khamal ya raka ta.
Washe gari har gida Hamza yaje wajen Fateeha bayan ta fito sun gaisa yace ” please Fateeha ki manta da batun soyayyar danazo miki da ita, a baya, saboda matuk’ar Khamal yasan kece wacce nake so ko sama da k’asa zata had’e Khamal baizai tab’a auren ki ba, nasan kece rayuwar Khamal shine tako rayuwar, shi kad’ai kike so, ke kad’ai yake so, nasan bazaku tab’a kasancewa cikin farin ciki da walwala ba matuk’ar bakwa tare, ina son Yaya na akan shi zan iya komai, murmushi tayi tace ” bakomai Hamza, gabansa ne ya fad’i dan yau ne rana ta farko da Fateeha ta fad’i sunansa, ji yayi kamar tafi kowa iya furta sunansa, murmushin yak’e yayi yace ” not Hamza bro, ok, murmushi tayi tace ” ok.
Kwata-kwata Khamal bashi da kwanciyar hankali burin shi kawai ya samu aiki, kullum acikin neman aiki yake dan ya sawa ranshi bazai tab’a k’ara taka gidan su Fateeha da niyyar neman auren ta ba har sai yana da abinyi, saboda yace koda zasu kai 10yrs a haka shida ita bazai tab’a auren ta sai yana da madagara.
Babu yadda Fateeha tabayi ba dan ganin ta shawo kan Dady amma ina ya riga yayi nisa, abun yaci tura, sakamakon zuga dayake samu daga wajen Abban Ja’afar domin ba k’aramin ingiza shi yake yi ba, kullum cikin zuga shi yake aka kar ya sake ya bawa Khamal auren tilon ‘yarsa ga mutumin da bashi da gobe, dan haka kullum abin k’ara kwab’ewa yake.
Dady da Abban Ja’afar ne zaune a falo suna tattaunawa yayinda da Abba sai k’ara zuga Dady yake, ya kalle shi yace ” ni dai ina k’ara baka shawara karka sake ka d’auki tilon ‘yarka ka bawa mutumin da yake zaman banza jobless, bawai dan Ja’afar d’ana bane, Fateeha bata dace da kowa ba sai Ja’afar shine kad’ai zai jiyar da ita dad’in dake cikin aure, shine zai bata farin ciki da kwanciyar hankali, saboda yafi kowa sanin darajarta kuma duk tsiya shi d’an uwanta ne, kaga kuwa ai ya bare, koba komai wannan had’in zai k’ara dank’on zumuncin mu, kasan wani abu? Abba ya tambayi Dady, kasa magana Dady yayi illa girgiza masa kanshi dayayi, murmushi Abba yayi yace ” matuk’ar Khamal bai rabu da Fateeha ba sai na b’atar dashi, kai idan ta kama ma na kashe zan iya kashe wallahi, a hankali zugar Abba ta rink’a tasiri a zuciyar Dady har yaji ya tsani Khamal fiye da komai da kowa.
Bayan tafiyar Dady ne Abba ya shiga gida, Umman Ja’afar dake zaune tana jiyo hirar su hankalinta yayi mugun tashi, ta shiga mummunar damuwa, gabanta sai fad’uwa yake dan taji abinda Abba yace, a haka Abban ya shigo ya same ta, mik’ewa tayi cikin sanyin jiki, ta shiga yi nasiha , ” haba Abban Ja’afar, saboda tsabar san kai, wato naka d’an shine kad’ai d’a shi ba d’a bane, wannan wane irin zalunci ne, da rashin tausayi yarinyar nan tace batasan shi, ga wanda take so, shima fa d’a ne kamar naka, kuma shima iyayen sa suna sanshi kamar yanda kake son naka may be ma sunfi k son d’an su, yanzu Alhaji ashe zaka iyaye kisa, wata irin mahauciyar tsawa ya daka mata cikin fushi sai huci yake yace “bana son jin komai daga wannan banza bakin naki, shashasha kawai, banza lusarar mace, ke kin isa ki zaunar dani kina min wa’azi, ke kin isa ki fad’a min abinda ya kamata nayi, ok wato yadda baki sanshi baki damu da damuwar sa ba, nima so kike nayi watse dashi, wallahi badan akan ido kika haife shi da saina ce dan ba d’anki bane,dan haka na riga na gama yanke hukunci kawar da Khamal kowa ya huta ” Alhji dan ina fad’a maka gaskiya kake jifana da wad’an nan maganganun, kadai tuna da mutuwa, da ranar tsayuwa, hannu ya d’aga mata kawai saboda ya kasa magana sai hhuci yake tsabar bak’in ciki ya wuce.
Sannu a hankali rayuwa ke tafiya sabuwa suka dinka faruwa suna wucewa, cikin haka ne Khamal ya buga ball d’in k’asa, cikin sa’a da taimakon Ubangiji yaci ball d’in cikin k’ank’an lokaci Khamal ya farayin suna a Nigeria, cikin haka gwamnati ta zab’e a wanda zai jagoranci Nigeria, a worlds cup wanda a yi Saudia a garin Riyadh, aiko murna da farin ciki ba’a magana suman wajen Hajiya da Hamza.
Khamal da Fateeha kuwa sunfi kowa farin ciki dan gani suke nesa tazo kusa, soyayyar su kullum k’ara gaba ji suke kamar su had’eye juna, kullum k’ara shak’uwa suke sunan su, Khamal da Fateeha na tsaye a harabar gida su, sai zuba soyayya suke suna sakarwa juna k’ayataccen murmushi, da tattausan kallo, cike da k’aunar juna, duk wanda ya gansu a haka yasan ko ba’a tamaya ba akwai tsaftacciyar soyayya, Abba da Dady suka fito, cikin zafin rai Dady ya nufe su, da sauri Abba rik’o shi, yace ” mai yasa ka cika gagagwa ne, saura k’iris mu kai ga gaci, kai ka b’ata mana plan, ai na riga na gama shirya masa GADAR ZARE
Fateeha da Khamal zaune a Shagalin ku restaurant, Oder suka bayan ta abinci da drinks, murmushi d’auke a fuskar kowannensu, Khamal ya kafe ta da ido, iska ta hura masa tace ” yadai wannan kallo haka?
Dariya yayi yace ” ba dole ba kin san bana gajiya da kallonki, ko a cikin b’akin ciki nake idan na kallonki sai naji na zama freshman, murmushi kawai tayi, suna cin abincin suna hirar soyayya cike da tsantsar so, kowannen su ji yake idan duniya zata tashi bazasu iya rabuwa da junan su, shauk’in k’auna ke fizgar kowannen su, duk wanda ya kalle su yasan ba k’arya akwai true love, sai lumshe ido suke, Ja’afar dake zaune a gefe yana shan coffee, ya sauke idonsa a kansu.
Wani irin mugun kishi ne ya taso masa, zuciyar sa ta shiga bugawa da k’arfi, gabansa yayi muguwar fad’uwa, take yaji k’irjinsa na neman daina aiki, lokaci d’aya ya rud’e ya figa daga hayyacin sa, ya rasa abinda me masa dad’i a duniya, ya rink’a jin zuciyar sa kamar zata kama da wuta, idon shi ya rufe da sauri ya sake bud’ewa, ya sauke su a kansu, bai san sanda ya nufe su ba, yakai wajen 5mtn tsaye a kansu amma basu sani ba kasancewar sun da tafiya wata duniya, cikin zafin rai ya buga table din da suke zaune, a firgice suka mik’e suna kallonsa, wani wawan tsaki taja, ta watsa mishi kallan banza, ta kalli Khamal tace ” please have a set my life, don’t worry about him, a hasale Ja’afar yace ” dama baki daina bin wannan d’an iskan yaron ba, zauna gari banza jobless wanda shi kanshi bai iya ci da kanshi ba balle ke, murmushi Khamal yayi baice komai ba, cikin zafin rai Fateeha tace” wannan shine zab’in rai na, masoyayi na, burin zuciya ta, kai da kake da aikin yi bana sanka bazan kuma tab’a auren ka ta, wai kai wanne irin maye ne jarababbe, nace ban san ka, ko dole ne, ana soyayya dole ne?
Zuciyar Ja’afar ta k’ara yin zafi yaji kamar zai mutu, a harzuk’e yace ” dolenki ki aure ni Fateeha matuk’ar kina raye ina raye baki da wani miji daya wuce ni, ya kalli Khamal wanda shiru kawai yayi zuciyar sa sai tafasa take, yace ” kai kuma katon banza, matsiyaci zaman uwar me kakewa mutane anan, banza sakarai marar zuciya, uban yarinya yace bazai baka ‘yarsa ba, amma dayeke kai maye ne ka nace, ” dalla Malam rufewa mutane wannan k’azamin bakin naka, kai har zakayi maganar rashin zuciya, maye kawai wanda baison ciwon kansa ba, zuciyar Khamal ta k’ara hasala ganin yadda Fateeha ke ci masa mutunci akan Khamal, kuma yak’i tanka masa, ya kai hannu zai ci kwalar Khamal, cikin zafin nama Fateeha wacce bak’in ciki yayi mata katutu ta zabga masa zafafan mari,gaba d’aya hankalin jama’ar dake zaune yayo kansu, idonta yayi ja ta nuna masa hannu tace ” wallahi koda maza sun k’are babu abinda zanyi dakai, ta nuna masa hanyar fita tace ” get out from here, kad’an ya rage numfashin Ja’afar ya fizge tsabar firgicin daya shiga, lokaci ya d’auka yana kallanta da mamakinta, yace ” ni kika mara akan wannan jakin matsiyancin, a tsawace tace ” get out, da k’arfi babu wanda baiji ta ba, kai ya girgiza ya kalli Khamal yace ” zaga ni, murmushi Khamal yayi yace ” aini d’an gata ne, dan ina damai shigar min, kaga kuwa idan kana mayyi maka kai baka yi, tsaki Fateeha taja, ta rik’o hannun Khamal, sai da ta taka k’afar Ja’afar sunnan suka fice, suka bashi zuciyar sa kamar zata tarwatse.
Bayan kwana biyu zuciyar Ja’afar ta kasa akan abinda ya faru tsakanin shi da Fateeha, duk yadda yaso ya yakice ta daga zuciyar sa amma ya kasa, gashi idan ya kira ta a waya bata picking, babu abinda yake san gani kamar kyakykyawar fuskarta, ya rasa yadda zanyi, dan haka ya shirya a falo ya zauna kasancewar falon ba kowa, ya aika mai aikinsu ta kira amma fir tak’i zuwa, yayi aiken duniya tak’i zuwa, mik’ewa yayi cikin sanyin jiki zai tafi, Dady ne ya shigo falon ganin Ja’afar yasa shi sakin fara’a, da sauri Ja’afar ya nufe shi, ya gaida shi, ya kalle shi yace ” yau she kazo, ko har kun gama da Fateehar ne?
Murmushi Ja’afar yayi yace ” yanzu nazo ban iske kowa bane shiyasa zan tafi, Dady yace ” zauna bari na shiga ciki na turo maka ita, dad’i Ja’afar yaji dan ko bakomai ya ganta koda zaginsa zatayi, murmushi yayi had’e dayi masa godiya, a d’aki ya same ta yace ” kije falo Ja’afar yana jiranki kuma minti 2 na baki, idan ba haka ni da ke ne, ya juya, direct kitchen ta nusa, sob’on (zob’o) da Momy ta had’a ta d’auko, ta nufi inda yake zaune, sanye yake cikin farin boyel da gani sabo ne, tana zuwa bata yi wata-wata ba ta juye masa zob’on a jiki, da sauri ya mik’e yana kallonta ta kalle shi tace ” wai kai wanne irin maye ne marar zuciya, ko dai kare ya d’auke maka ne?
Shiru yayi kawai yana kallonta, karka k’ara zuwa gidan mu idan kuma ka sake ka k’ara dawowa wallahi sai nayi maka abinda yafi haka dan harka mutu bazaka manta ba, murmushi yayi yace ” ko k’in k’i ko kin so baki da wani miji daya wuce ni, kallon sa tayi shek’ek’e tace ” wallahi matuk’ar Khamal yana raye bazan tab’a auren ka ba, a hasale yace ” lalle kuwa Khamal zai mutu koda bai shiryawa mutuwar ba, lokacin barin sa duniya yayi, ke da kanki kikace idan baya raye zaki aure ne kinga kuwa dole ya mutu, ke da kanki kin jawo masa mutuwarsa kusa, bakin ki ya jawowa masoyinki mutuwarsa a kwana kusa daga yau daga wannan lokacin ki fara k’irga kwanakinsa na mutuwa, kin jawo masa bala’i sai saka shi kukan mutuwa, sai yayi tsere da mutuwar sa, sai na k’ulla masa GADAR ZARE, sai na ya tsani ratuwarsa, sai tsani duniya da abinda ke cikinta, wallahi hatta ke sai ya tsane ki Fateeha, kwalar rigar sa taci ta zaro idanuwa waje tace ” wallahi k’arya kake Ja’afar babu abinda zai same shi sai alkhairi, Allah yana tare da, kuma ka sani komai za’a Khamal bazai tab’a tsana ta ba, kamar yadda nima ko rayuwa ta za’a cire min bazan tab’a rabuwa dashi ba.
Dariya ya tuntsure da ita yace ” akan wannan lusarin jakin kike wannan haukan, hannu ta d’aga zata kifa masa mari taji caraf an rik’e hannun ta baya, taji saukar wasu fitananun marika, kuncinta ta rik’e ta juya a firgice Dady ta gane tsaye a matuk’ar hasale sai huci yake, kamar mahaukaci zaki ya fara……….
MOMYN ZARAH
[16/11, 03:07] +234 706 099 2528: GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA ‘YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDO
16
Ya fara k’ok’arin ball da ita, da sauri Momy ta rik’e shi, cikin b’acin rai tace ” karka soma dukan min ‘ya akan wani katon banza, kai a ganinka Abban Ja’afar zai iya marin d’ansa ne koda kai ya mara?
shima a fusace yace ” wallahi Zainab ki fita daga ido na inba haka ba, ranki zaiyi masifar b’aci, “wani kallo Momy tayi masa murya ta a matuk’ar fusace tace ” wallahi muddin ina da rai da lafiya a doron k’asa bazan tab’a bari Fateeha ta rayu cikin bak’in ciki ba, koda kuwa hakan na nufin rabuwar mu da kai, tana karasa fad’ar haka ta kama hannun Fateeha fuuuuuuuuuuuu suka yi ciki, ranta a b’ace zuciyar ta tamkar zata tarwatse.
Bayansu Dady yabi da wani kallo me cike da alajabi da mamaki a hankali kuma ya maida kallon sa ga Ja’afar dake tsaye yana kallonsu cike da takaici zuciyarsa na masa wani irin tsalle tamkar zata basa masa kirji,
muryar Dady a raunane yace ” kayi hak’uri Ja’afar kasan yadda halin mata yake, murmushin yak’e Ja’afar yayi domin shi kad’ai yasan yadda yake jin kansa
kana yace ” ba komai Dady, sallama suka yi sannan yabar gidan koda yaje gidansu a matuk’ar haukace ya shiga gidan kai tsaye part d’insa ya nufa ya sona cire kayan jikin sa ya bud’e washing machine ya zuba ya soma sintiri a d’akin yana had’a abubuwan da Fateeha take masa akan wani banza cima kwanace marar aikin yi jobless me zaman banza sosai ya dad’e yana zarya da saka da warwarar yadda zai salwantar da Khamal daga duniya kafin daga baya wata idea tazo masa, dariya ya saki , had’i dayin murmurshin mugunta ya ware hannushi duka yana dariyar samun mafuta had’e da shigewa bathroom.
Bayan kwana biyu tafiya takama Dady zuwa Abuja wanda a kalla zai yi kamar sati kafin ya dawo .
Yayin da a hankali kuma tafiyar Khamal Saudia ke k’ara matsowa wanda kwata kwata Fateeha batason tafiyar tashi dan wani lokacin har kuka take masa, ta rasa dalilin dayasa hanklinta yak’i kwanciya akan tafiyar Khamal bayan farin ciki ya kamata yayi, tun daren jiya sukayi da Khamal zai zo gidan su, ganin mahaifin ta baya gari,
ta shigo dashi har parlour bak’i, bayan Khamal ya shiga cikin wata rantsantsiyar shadda gizna, zama yayi a d’aya daga cikin kujerun dake falon, ya kafeta da ido, yayinda hannunta ke cikin nashi, maganar tafiyarsa yake son mata amman baya son abinda zai tada hankalin ta, itama shi take kallo zuciyarta na wani irin bugawa idan akwai abinda tafi so da k’auna a duniya yana bayan Khamal tana yi masa son da ita kanta bata san yadda zata misalta shi ba, a hankali ya bud’e bakinsa yace ” Fateeha next week In sha Allah zanbar k’asar nan dan angama komai na tafiyata saboda… tun kan ya k’arasa magnarsa, hawaye suka cicciko sun fara bin fuskarta, zuciyarsa ta shiga bugawa da sauri da sauri ya rud’e,
kasa magana yayi illa jikinsa daya rungumo ta tsam, ya shiga rarrashin ta yana shafa bayanta muryasa a matuk’ar sanyaye yasoma magana ” please Fateeha ki natsu ki kwantar da hankalinki wlh kece karfin tafiyar nan tawa ,kusan sbd ke zanyinta domin cigaban rayuwarmu kin dai ji abinda Dad d’inki yake fad’a akaina, ko bakya son cigabanmu ne?
ya k’arasa maganarsa yana sake k’amk’ameta.. muryarta na rawa tace ” nifa..nifa bawai tafiyarka ce banaso ba rashin ganinka daba zan dinga yi bane na wani lokaci shine damuwata amman kamin alkwari duk rintse duk wuya bazaka barni ba bazaka juya min baya ba Khamal ina mugun sonka, rayuwata da komai nawa naka ne mallakinka ne Khamal.
Sai daya sauke naunauyen ajiyar zuciya sannan yace ” juya miki baya Fateeha tamkar barazana ce ga rayuwata ina miki son da bazan iya barinki b, a hankali ya soma yawo da hannushi asansar jikinta yana romancing din jikinta yana cigaba da magana cikin rawar murya dake fitowa dakyar daga can k’asan mak’ogwaro ” Fateeha am not with out you, you are my everythings.
Jin yadda yake magana dakyar a matuk’ar kasalance ne yasata d’ago kai ta kafe shi da ido, idonsa sun kad’a sunyi ja, har lokacin yana yawo da hannunsa a jikinta, ya kashe mata idonsa d’aya, yakai bakinsa nata ya shiga sucking lips d’inta a tare suka lumshe ido, ta soma k’ok’arin zamewa daga jikinsa sbd ganin yadda yake kokarin rud’a mata jiki da salonsa sake rungumo ta tsam-tsam a jikinshi yayi please Fateeha, ki barni yau kawai naji dumin jikinki, da kyar maganar ke fita, joystic d’insa ta mik’e samb’al ya shiga romancing d’inta, ya zira hannushi cikin rigarta ya soma shafa Brest d’inta yana murzawa , da sauri Fateeha ta yunk’ura zata mik’e, cikin zafin nama ya maida ita, yaci gaba da abinda yake, ” please please kawai yake cewa, a hankali ya maida bakinsa cikin nata yana tsota, gaba d’ayansu sun gama fita daga haicinsu, gabansa ne yayi muguwar fad’uwa, idonsa ya bud’e take abinda ke faruwa ya fa’do masa, a hankali ya zame jikinsa daga nata, ya d’an matsa baya, sai da akayi 15 minutes babu wanda yayi magana, kunya duk ta ishe Fateeha sai kunne kai take, ta kasa d’ago kai ta kalle shi.
Murmushi Khamal yayi ganin halin da Fateeha ke ciki, mik’ewa yayi yace ” ni zan tafi, ba tare data d’ago kai ta kalle shi ba, tace” Allah ya tsare, ” dariya yayi yace ” ba rakiya, kasa cewa komai tayi, ” ok bakin ya mutu ne, shiru bata bashi amsa ba, ” bari nazo na bud’e miki shi, ya nufo ta, aiko da gudu ta mik’e tayi cikin gida, bayan ta yabi da kallo yana murmushi.
Daren ranar gaba d’aya kasa runtsawa Fateeha tayi duk inda ta juya Khamal take gani yayinda a k’asan ranta ta dinga jin wani irin feelings d’insa da tunanin abinda ya wakana a tsakanin su , juyi kawai take akan makeken gadonta tana tunanin Khamal.
A b’angaren Khamal shima hkn ce ta kasance dashi dan kwata-kwata bai runtsa ba tunanin Fateeha da surar jikinta kawai yake a hankali ya maida kanshi k’asa had’e da janyo pillow ya rungume tsam ajikinsa yana jin ina ma tana kusa dashi ina ma tafiyar nan da zai yi tare zasuyi kuma a matsayin mata da miji, da shi kadai yasan irin dadin da zai jiyar daita.
A kwana tashi ba wuya a gurin Allah, gashi yau harta kama ranar tafiyar Khamal Saudia, Hajiya da Hamza sun rakoshi har Airport, Fateeha dake gefen sa kuwa sai faman aikin kuka take, Hajiya da Khamal tana faman lallashinta, sosai Fateeha ke kuka harda shashsheka, Khamal ko duk ya rud’e saboda kukan da Fateehar keyi, magana kawai yake yi da jama’a amma gaba d’aya hankalinsa baya kansu, dakyar Hajiya tasa Fateeha tayi shiru, ana kiran su Khamal Fateeha ta k’ara fashewa da kuka dakyar aka b’anb’are ta daga jikin Khamal, suka shiga jirgi, basu bar Airport d’insa sai da suka ga su Khamal sun d’aga.
Sai wajen k’arfe 3:30 na k’asar Saudia su Khamal suka sauka a babban birnin Saudia Riyadh, jirginsu na sauka suka ga dubban jama’a masu taryansu, ba k’aramin dad’i Khamal yaji ba, take yaji hawaye na k’ok’arin zubo masa, jami’an tsaro sai gadin su suke direct hanyar fita suka nufa, duk suka bi layi a inda ake caje kaya kafin kasamu damar shiga k’asa, duk aka gama caje kayan kowa lafiya, amma me ana bod’e jakar Khamal akaci karo da KOKEN babu komai acikin jakar face kayan maye, mamaki ne ya cika mai duba kayan, dan ya tabbatar wa da idonsa gaskiyar abinda yake gani, ya mik’e da sauri cikin rawar jiki, da gudu balaraben ya zagayo ya zazzage kayan Khamal a k’asa, yana zazzage kayan yaga KOKEN fal, aiko da k’arfi yace ” arrest him!
Kafin Khamal yayi magana dubbun jami’an tsaro sun zagaye shi da bundigogi, cikin tsoro da firgici da mugun tashin hankali yace ” wat!!! Koken kuma a kaya na, kafin ka k’ara maganar yaji wayar sa na ringing, cikin firgice ya d’auki wayar, wata mahauciyar dariya Khamal yaji an tinture da ita, cikin rawar murya Khamal yace ” waye kai?
” Gaggawar me kake yi hakan ne d’an uwana, ai dan nasar dakai na kira ka, nine HAMZA D’AN UWANKA tab!!!!! ai tashin hankalin da Khamal ya shiga yafi na koyaushe, cikin rawar murya yace ” why Bro why, sai kuma ya fashe da mahaukacin kuka shima Hamza kukan yake yace ” Yaya tun muna yara kake kwace duk abinda nake da burin mallaka, ka fini sa’a Yaya duk wani abu da nake da burin zama ko mallakarsa sai naga kai kake samu Yaya, tun ina da k’arami nake da burin yin suna a duniya sai gashi tun kafin aje ko’ina Yaya kai kayi sunan, ni ko a unguwar mu babu wanda ya sanni, haka a b’angaren karatu ina so ace nake yin 1st position, sai gashi kai keyi, haka da muka zo University nan ma kayi min zarra, bani da wani burin dayafi na karanci Medicine, amma nan ma na fad’i kai ka samu, sai kuma uwa uba FATEEHA, wacce itace macen dana fi a duniya itace nake hauka akanta, a kanta na kamu da ciwon zuciya, itace komai nawa, farin ciki, jin dad’i kwanciyar hankali na duk suna tattare da ita, amma itama sai gashi a kanta kayi min fintin kau, bata ko san kallo na, kai take so bayan ita d’in rayuwa tace.
Kasan meye next target d’ina? shiru Khamal yayi bayyi magana ” hmmmmm Hamza yace sannan yace ” zan KASHE HAJIYA dan ita kad’ai ce matsalata a yanzu, bayan nan bani da wata sauran matsala, dan nasan hanyar da zanbi wajen mallakar FATEEHA.
” nasan kai yanzu taka ta k’are, kasan meye hukuncinka? Khamal dai ba baka sai kunne, ya zama mutum mutumi kawai, murmushi Hamza yayi yace ” hukuncin kisa ne a kanka, dan ina da tabbacin bazaka tab’a barin Saudia da ranka, domin k’asa ce ta musulci da musulmai masu hulunci da Quran, da Hadith, wad’anda basu kai ka laifi ba bama an yanke musu hukuncin kisa bare kai, da aka kama da laifin safarar muyagun kwayoyi, kaga yanzu bani da sauran mak’iyi balle ciwon kai na gama da matsaloli na, dan Fateeha tasan ta yadda zan biyo mata, sai wata rana d’an uwana sai mun had’u a next world
Wata mahaukaciyar k’ara Khamal yasaka had’i buga wayar da bango ta tarwatse, ya tsugunta ya d’ora hannu aka yana kurma ihu yana kukan mutuwa kamar ransa zai fita………
MOMYN ZARA
[16/11, 03:08] +234 706 099 2528: GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA ‘YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDO
17
D’aya daga cikin ‘yan sandan ne ya danna wata ‘yar k’ararrawa, ba’afi 2 minutes ba saiga dan dazon motocin police sun zo wajen, kama Khamal sukayi suka danna shi cikin mota, sai da sukayi tafiya takai ta 8hrs sannan suka k’araso Shimesi prison, baban gidan yarin dake k’asar saudiyya kenan, nan aka kai Khamal wanda duk wanda ya aikata babban laifi can ake kaishi.
Sosai Khamal ke kukan mutuwa yana ihu kamar ransa zai fita, yace ” haba bros bai kamata kayi min haka ba, bai kamata ka nemi hallaka ni akan mace ba, kai d’an uwana ne na jini, kai kad’ai gare ni, duk duniya bani da kowa sama da kai idan dan Fateeha ce meyasa baka sanar dani ba?
” me yasa baka sanar dani itace wacce kake so ba?
“haba my only blood bros, why Hamza?
ya k’ara fashewa da wani irin mahaukacin kuka mai cin rai da tab’a zuciya.
Hamza ko cikin farin ciki ya kashe wayar ya juya fuskarsa d’auke da murmushi, yana juyawa yayi arba da Hajiya wacce tunda ya fara waya da Khamal take tsaye akanshi tana sauraran sa, babu abinda jikinta keyi sai kerrma, gumi ya gama jik’a mata duk ilarin jiki, kamar wacce akayiwa wanka da ruwa, cikin tsoro da firgice take nuna Hamza da yatsan hannunta bakin ta na rawa tace ” Ham…za Ham..za.. kai ne kuwa?
” Kai ne ka yiwa d’an uwan ka uwa d’aya uba d’aya haka, Hamza meka fara sha, ?
“mai ya sameka, meke damun Rayuwarka akan mace Hamza?
, kai ta fara girgizawa cikin tashin hankali tana “‘ a’a wannan bakai bane Hamza , bakaine ainahin Hamza na ba.
, “Hamzan dana sani na rik’a da hannuna jikana ba haka yake ba, murmushi yayi ya tako a hankali har gabanta ya tsaya ya zuba mata ido kana yace ” Ok kinji abinda nace kenan?
, cikin tsawa yace ” amma duk da kinji kika tsaya a gaba na kina yimin tamboyin banza da wofi tare da surutan iska cikin kuka Hajiya ta rufe shi da duka tace ” Allah ya isa tsakani na dakai, bazan tab’a yafe maka ba, dan ba irin wannan tarbiyyar na baka ba.
Dariya yayi yace ” da kinji nace ki yafe min ne, Hajiya tace” kaci amanar mu Hamza, ka yaudare mu, ka munafurce mu, kai mugu ne mai fuska biyu mai mugun nufi a zuciyarsa, azzalumi, in sha Allahu amanar mu daka ci bata ta tab’a barinka ka rayu cikin farin ciki da kwanciyar hankali ba.
“kuma alfarmar Ubangiji ko Khamal yana raye ko baya raye baza ka tab’a mallakar Fateeha ba, matuk’ar ina raye in sha Allah bazan tab’a bari Fateeha ta zama matarka ba.
A zuciye Hamza yayo kanta ya shak’e mata wuya yana gurnani yace” aiko lalle zaki mutu, kinyi ganganci Hajiya, dan duk wanda ya nemi yimin katanga wajen cikar buri na, to zan kawar dashi, daga doron k’asa batare da shakka ko tsoro ba.
Hajiya ta shiga haure-haure da shure-shure tana kokuwa da Hamza amma ina, bai sake ta ba sai da yaga ta daina motsi da numfashi alamar rai ya fita.
Gaba d’aya Idonta duk sun firfito waje,sunyi tulu tulu alamun shan wahala numfashin ta ya d’auke, ya wurgar da ita gefe, ya tsugunna a gabanta yana dariyar mugunta yace ” sai ki hana ni mallakarta, shima yana hanyar biyo ki, gawarta ya d’auka yakai kan gadonta ya kwantar da ita, ya ja mata bargo ya lullub’e ta kamar mai bacci, shi kuma ya nufi d’akisa ya kwanta yana tunanin abinyi.
Cikin 2hrs labarin Khamal ya bazu a ko’ina a cikin kasashen duniya duk tashar daka kunna zancen akeyi, Aljazira, BBC, CNN, da sauran tashoshi, aiko nan da nan labarin ya cika Nigeria, Dadyn Fateeha na zaune a falo Abba ya kira shi yace ” su kunna BBC ba musu Dady ya sauko falon k’asa inda Fateeha da Momy ke zaune suna hira, a hankali ya d’auki remote ya kunna TV, aiko pic d’in Khamal ya bayyana a jikin plasma, da sauri Fateeha ta mik’e tsaye jikinta na rawa ganin an rubuta Breaking news, (Nigerian baller he is an criminal ) live aka shiga nuna sanda aka kama koken a kayansa, har zuwa inda aka kai shi prison, wata mahaukaciyar k’ara Fateeha tasa ta zube a k’asa sumammiya.
cikin firgici Dady da Momy suka yi kanta, da gudu Momy ta d’auko ruwa tashiga zuba amma babu alamar motsi, aiko da sauri Dady ya sungume ta yayi mota, da gudu Momy tabi bayansu, suna shiga hospital direct emergency aka wuce da ita, Doctors sun kai 5 a kanta amma a banza, sai da Fateeha tayi 10hrs a hospital sannan ta farfad’o tana ihu, da sauri Momy da Dady sukayi kanta cikin kuka tace ” wallahi Momy he is not criminal, k’arya suke yi masa sharri ne, nasan halinsa, bazai taba aika haka ba. …..ta fashe da wani irin mahaukacin kuka Momy ki taimake ni wlh sherri aka masa nasan Khamal d’ina bazai taba aikata mugun aiki irin wanna ba.
shafa kanta Momy ta shiga yi, tana rarrashinta, rungume Momy tayi tana sauke ajiyar zuciya, kusa da ita Dady ya zauna cikin sanyin jiki, jajayen idonta ta d’ago tana kallonsa tace” ka gani ko Dady?
Kaga abinda kaja ko, a sanadinka Khamal zai rasa rayuwarsa, mai yasa Dady, ta k’ara fashewa da wani sabon kuka, hawayen masu zafi ke tsiyayo mata.
Jikin Dady a matuk’ar sanyaye ya jawo ta jikinsa ya rungumeta yace ” kiyi hak’uri Mama na, ba laifi na bane k’addararsa ce haka, in sha Allah zai fito, cikin kuka tace” Dady kana ji fa, sunce kashe shi zasuyi, ” karki damu Mama na in sha Allah I will try my best, kinji, Momy dake zaune a gefe tana kallonsu hawayen tausayin tilon ‘yarta na zubo mata.
Umman Ja’afar ko tunda taji abinda ya faru hankalinta yak’i kwanciya dan har ga Allah su Abba Ja’afar take zargi,
cikin tashin hankali ta nufi d’akin Abba tana kai kanta zata shiga tajiyo hirar Abba da Ja’afar, cikin sanyin jiki Abba yace ” gaskiya na tausayawa yaron nan dan nasan bazai iya aikata irin wannan laifin ba, shima Ja’afar cikin sanyin jikin yace ” nima bana tunanin zai iya aikata haka, dan gaskiya yaron yana da hankali da nutsuwa ina ganin dai ya had’u ne kawai da sharrin mak’iya, Abba yace ” to sai dai mu taya shi da addu’a, Umma dake tsaye ta juya cikin mutuwar jiki.
Washe gari tunda sassafe Hamza ya fito k’ofar gida yana kukan mutuwa yana ihu da kururuwa yana d’ibar k’asa yana zubawa a jikinsa, mutane suka taru fal a kansa, suna tambayar shi lafiya, cikin kuka yace ” sakamakon abinda ya samu Khamal zuciyar Hajiya ta buga, harta mutu ma, aiko ‘ yan unguwa sun girgiza da jin mutuwar Hajiya dan sun san macece mai kyawawan halaye, sunyi kuma masifar tausayawa Hamza dan sun san bashi da kowa sai Khamal da Hajiya gashi kuma duk babu su, bayan anyiwa Hajiya wanka da sutura dakyar aka raba Hamza da gawarta dan bori ya hauyiwa jama’a baza’a fita daita ba yana kuka yana kari .
Kwanan Fateeha d’aya aka sallamo ta daga asibiti, tana dawowa ta shirya ta fita batare data bari kowa ya ganta ba, dan tasan idan aka ganta baza’a bari ta fita a halin da take ciki ba.
direct gidan su Khamal ta wuce, Fateeha na shiga ana k’ok’arin fitowa da gawar Hajiya Hamza nata ihu da birgima, ai Hmaza na ganin Fateeha ya k’ara fashewa da kuka yana birgima, ya tubure, a slow Fateeha ta k’arasa shiga idan,tsayawa kawai Fateeha tayi ta k’urawa Hamza ido.
Ido Hamza ya zuba mata yace ” Fateeha bani da kowa yanzu ba Yaya Khamal ga Hajiya ma ta tafi ta barni a dai-dai lokacin dana fi buk’atarta, sai lokacin Fateeha ta fahimci mai ke faruwa, durk’ushewa tayi a wajen ta shiga kuka kamar ranta zai fita, ba k’aramin tashi hankalin Hamza yayi ba ganin Fateeha na kuka, a hankali ya tsaida kukansa ya rarrafa zuwa gabanta, ya shiga lallashinta.
Dakyar Hamza ya shawo kanta tayi shiru, sai bayan magrib Hamza ya maida ita gida, had’i da k’ara bata hak’uri, bayan sati biyu da mutuwar Hajiya Hamza yayi sweeping sim card d’in Khamal, sai da ya dawo gida ya nutsu sannan ya turawa Fateeha text
Slm, ya kike ya gida hope kina lafiya, please my dear bana san ki sawa ranki damuwar komai, dan nasan zuwa yanzu kin samu labarin k’addarar data fad’a mana, ina mai bak’in cikin sanar dake cewa an yanke min hukuncin kisa, nan da 2weeks please don’t feel sad my heart, u know I really love you, please karki damarmin kanki, idan kika bari wani mummunan abu ya sameki akan wannan abunda daya faru, har abada bazan tab’a yafewa kaina ba, zamu rink’a exchanging text har zuwa nan da 2 weeks, amma banda waya saboda akwai risk
Yana gamawa ya turawa Fateeha,, Fateeha na kwance taji k’arar shigowar text, a hankali ta jawo wayar ta duba, kamar a mafarki taga number Khamal aiko da sauri ta mik’e, a gaggauce ta shiga karanta text d’in, tana gamawa ta fashe da wani iri kuka, jikinta na kirrma ta rubata mishi reply, haka Fateeha da Hamza suka dinga yin exchanging text tsakaninsu a zuwan Khamal ne.
Khamal ko a prison bashi da wani aiki saina kuka, da surutai ya zama kamar wani mahaukaci ko tab’abb’e, yayi bak’i ya rame, ya koma kamar ba shi ba, kullum yana cikin kuka, ranar Friday Khamal na zaune yana ta faman kuka, yaji an dafa shi ta baya a hankali Khamal ya jiyo, wani mutum ya gani wanda a k’alla zai kai 40yrs ba murmushi mutumin yayiwa Khamal yace ” ni sunana Ayuba,naga kana ta kuka ne kuma naji kana yin yaren hausa hakan ne ya tabbar min kai d’an Nigeria ne, ko?
Ko sake kallan inda Ayuba yake Khamal baiyi ba, saboda ji yake ya tsani komai da kowa a duniyar nan , Ayuba yayi maganar duniya amma Khamal yak’i amsa masa, dole tasa Ayuba ya hak’ura ya tafi, wajen k’arfe tara na dare Ayuba ya dawo wajen Khamal,dan tunda ya ganshi yaji tausayinsa ya shige shi, ganin sa yayi a dunk’ule a waje d’aya yana ta rawar sanyi, da sauri Ayuba ya k’arasa wajen yana “fadin Subhanallah lafiyar ka kuwa, kana neman kashe kanka a banza,?
Ayuba ya rik’o Khamal da sauri Khamal ya fizge hannunsa yace ” malam lafiya? dan Allah ka kyale ni,
“ka rabu dani ka barni da bala’in dayake damuna, murmushi Ayuba yayi yace ” Yaro ba’a wulak’anta mutum kaji kodan gaba, dan baka san darajar da Allah yayi masa ba, ka sani ni zan iya fitar dakai daga cikin wannan damuwar dakake ciki.
, ka sani ko hanyar fitarka daga cikin bala’in yana hannun na, bai kamata kayi haka ba, gashi dai da ganinka ka fito ne daga gidan tarbiyya da mutunci da bakayi kama da mutumin banza ba , ka tsaya na taimake ka, ya fad’a yana k’okarin rik’o hannun Khamal a karo na biyu.
Khamal bayyi k’ok’arin hana shi ba, saboda jikinsa daya mutu, Ayuba na tab’a Khamal yace ” Subhanallah ai bakama da lafiya, tashi muje hospital d’in dake cikin prison, ya fad’a yana jan hannun Khamal ba tare daya jira amsarsa ba, bayan sunje an gama duba Khamal aka bashi magunguna akayi masa allurai, Ayuba ya wuce dashi yayi wanka ya canja kaya sannan ya matsa mishi ya bashi abinci yaci dakyar dan sai da Ayuba yayi da gaske sannan Khamal yaci abincin yasha maganin.
Tun daga ranar Ayuba da Khamal suka zama abokai sosai, dan Ayuba sananne ne a prison babu wanda bai san shi ba, sosai Ayuba ke d’aukewa Khamal kewa da damuwa dan ya kasance mutum ne me barkwanci da wasa da dariya, sosai suka saba da juna, Khamal da Ayuba zaune bayan Khamal ya gama bashi labarin sa, dan sosai Ayuba ya matsawa Khamal akan sai ya bashi labarinsa, dakyar dai ya shawo kan Khamal ya bashi labarin, sosai Ayuba ya jinjina al’amarin, ya kuma tausayawa Khamal, amma fa Ayuba yayi bala’in tsorata da firgici.
daya ji laifin da akama Khamal dashi dan yasan idan duk duniya gatansa ne sai sun datse mishi kai.
Tsoratar da Ayuba yayi harta fito fili Khamal ya gane, Khamal yace ” ya naga duk ka tsorata haka? Yak’e Ayuba yayi yace ” bakomai yana k’ok’arin mik’ewa tsaye, murmushi Khamal yayi yana maida Ayuba zaune yace ” nasani kashe ni zasu yi, da sauri Ayuba ya d’ago kai kwalla na son zubo mishi, dariya Khamal yayi yace ” please karkayi min haka mana, karka karya min zuciya, duk wanda kaga ya mutu kwanansa ne suka k’are, idan idan da rabon shan ruwa a gaba zan sha, kaga ni gaya min naka labarin, Khamal yace dan ya kawar da wancan maganar.
Murmushi Ayuba yayi dan ya gane mai Khamal yake nufi, yace ” haifaffen garin Sokoto, zama ne ya kawo ni saudiyya ni da matata da yara na, ‘ yata wani labarabe ya sace yakai gidan sa sukayi ta cinta shida abokanan sa, harta mutu, sun zo yarda gawar tata ne wani Bahaushe ya gansu, ya d’auki number su, bayan kwanaki aka gane nine mahaifinta aka zo har gida aka sanar dani abinda ke faruwa munyi kuka sosai nida matata, nakai shi k’ara koto to kasan ni mazaunin k’asar ne kawai su kuma cikakkun ‘yan k’asa ne, dan haka akak’i yi musu komai bayan ga shaidu ga hujjoji amma aka danne gaskiya daga k’arshema aka ce sharri nayi musu, dan haka aka kaine gidan prison kasancewar bani da galihu, bayan nayi wata 3 na fito, bak’in ciki ya sani nabi shi ainahin wanda ya sace ya fara kaita gidan nasu, na kashe shi.
Na fito da kwana biyu na kashe shi dan haka zargi ya hau kai na, babu irin binciken da basuyi ba amma basu samu kwakwkwarar hujja ba, kasancewar zargi ne kawai yasa aka kawo ni nan aka ajiye ni yau 5yrs kenan, amma tuni iyalina sun koma gida Nigeria, ajiyar zuciya Khamal yayi yace ” tab kai kenan da Kake da hujja bare ni da aka kama k’uru-k’uru, Allah dai ya shige mana gana kawai zamu ce.
Fateeha da Hamza sai zabga soyayya ake ta text ita a tunaninta Khamal ne, ana gobe satin biyun da Hamza ya cewa Fateeha za’a tafi yanke mishi hukuncin kisa ya kira ta, ringing d’aya ta d’auka, sak irin muryar Khamal yayi yace ” hello my life kuka Fateeha ta fashe dashi yace ” haba my love ya zakiyi min haka, dakayar Hamza ya samu Fateeha ta yi magana saboda kukan dayaci k’arfinta,, sosai sukayi magana ya kwantar mata da hankali, ya rarrashe ta, daga k’arshe yace ” please dear ina neman wata alfarma a wajenki, cikin rawar murya tace ” fad’i koma meye nayi alk’awarin zanyi maka shi koma meye, sai da ya sauke ajiyar zuciya sannan cikin matsanancin kuka yace ” please dear ki auri Hamza, dammm gabanta ya buga yashiga dukan uku uku kukanta ya tsaya cak yaci gaba da cewa Hajiya ta yaba da hankalinki da tunaninki, shiyasa take da burin had’a zuri’a dake.
pls my heart duk da bata raye muyi mata wannan alfarmar, sosai ya shiga rok’onta akan ta yarda ta auri Hamza, yace” wannan kad’ai zakiyi min na mutu cikin farin ciki,sannan km ruhina yasamu salama pls dear ki yarda ki auri d’an uwa na ni da shi duk d’aya ne, pls wannan kad’ai zakiyi min ki tabbatar min da kina so na, sai daya sha wuya sannan Fateeha ta amince, cikin kuka tace ” kayi magana dashi Hamzan?
“Eh na kira shi, nayi mishi bayani shima da farko k’in yarda yayi sai dakyar ya yarda yace amma naji ta bakinki tukunna, munyi dashi gobe zai kiraki sai kuyi magana, cikin kuka tace ” dan kai zan auri Hamza dan a soyayya akwai sadaukarwa, ta k’ara fashewa da kuka, ranar Fateeha tayi kukan da tunda tazo duniya bata tab’a yinshi ba, dakyar sukayi sallama.
Hamza kuwa ranar kasa bacci yayi dan murna, tunda daga ranar Hamza da Fateeha suka dai-dai ta kansu amma ita sama-sama take kula shi, dan harga Allah bata wani jin son Hamza a zuciyarta bata tab’a jin d’igon son shi, atare daita ba ita kanta ta rasa dalili kwata-kwata ta tsani ta ganta dashi a tsaye shi kuma gashi da naci tsiya , haka dai har magana takai gun iyaye sosai jikin Dady yayi sanyi yayi kuma danasanin abinda ya aikata da farko,.
dan haka babu wata-wata kawai ya amince, aka saka rana, amma Fateeha dole ce kawai ta sata yarda da Hamza, ba’a wani saka lokaci mai tsayi ba wata 1 kawai aka saka.
A kwana atashi ba wuya agurin Allah yau gashi har ana saura kwana 5 d’aurin auren Fateeha da Hamza, gidan Hajiya Hamza ya gyara dan anan zai ajiye Fateeha, sai shirye-shiryen biki ake ita ko Fateeha ko a kanta.
Khamal da Ayuba zaune suna hira, Ayuba ya kalli Khamal yace ” wai kai baka da kowa ne ban tab’a jin kace zakayi waya ba, da sauri Khamal ya d’ago idanunshi yana kallon Ayuba yace ” dama da waya anan ne, murmushi Ayuba yayi yace ” sosai ma, ai koni ina da ita sai dai matsalar bani da caja kuma ga ba caji, da sauri Khamal yace ” OMG amma shine baka tab’a gaya man ba, kaga ni duk ba wannan ba, yanzu ya za’ayi nayi magana, shiru Ayuba yayi yace ” ni dai tawa sai Friday, za’a kawo min caja, amma zo muje wajen wani abokina.
Ba tare da b’ata lokaci ba aka bawa Khamal waya, Ayuba ya kalle shi yace ” kayi wayarka ba damuwa idan ma kwana zakayi kana iyawa, take your time friend, number Fateeha ya fara kira, da kamar bazata d’aga ba, ganin number Saudi Arabia yasa ta saurin d’agawa, tace ” hello ido Khamal ya lumshe hawaye na zuba daga idonsa, murya can k’asan mak’ogwaro yace ” my heart gabanta ne yayi muguwar fad’uwa numfashinta ya nemi d’aukewa jikinta ya dauki rawa.. ……..
MOMYN ZARAH
[16/11, 03:09] +234 706 099 2528: GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
(united we stand and succed our ambition is to entertain & motivate the mind of readers)
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDO
BEST FRIEND FOREVER & EVERZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA
~(UMMU AMAN)~
18
Numfashinta ya nemi d’aukewa cak… saboda rud’anin sautin muryar daya doki dodon kunneta cikin rawar murya ta bud’e bakinta dake rawa tace” my life kai ne?
Shima cikin rawar murya yace” eh nine my heart, ya kike, ya su Momy da Dady?
” duk muna lafiya, kai ya kake?
Murmushin k’arfin hali yayi yace ” Alhamdulillah, am sorry dear ban samu waya bane shiyasa kika ga ban kira ba sai yau, kuka ta fashe mishi dashi, da k’arfi Khamal ya runtse idonsa saboda bak’in cikin daya taso masa, babu abinda Khamal ya tsana kamar b’acin ran Fateeha, balle har yakai ga ta koka, sosai Fateeha ke kuka, cikin kuka tace ” am sorry ya dear bazan iya cika maka alk’awarin dana d’aukar maka ba , bana san sa, bazan iya auren sa ba, bana jin zan iya rayuwa da wani d’a namiji a matsayin miji in ba kai ba, kai kad’ai nake so, kai ne rayuwa ta, kaine duniyata wallahi na yarda zan jira ka komai tsayen lokacin, amma Allah bazan iya AUREN dan’uwanka HAMZA ba kamar yadda kace .
Da sauri ya bud’e idonsa dake rufe, gaban sa yayi masifar fad’uwa, kansa ya juye ya kasa fahimtar abinda Fateeha ke nufi, kalmarta ta k’arshe kawai yake maimaitawa bazan iya auren dan’uwanka Hamza ba to me hakan ke nufi?
, bai k’arasa tunanin dayake yi ba yaji tace” wai ni za’a d’aurawa aure nan da kwana 5 kuma bada kai ba, I cant my love, I can’t, am sorry, cikin rashin fahimta yace ” Fateeha ban gane mai kike nufi ba, ban fahimta ba kin sani a duhu, waye zaiyi auren nan da kwana 5?
Cak ta tsayar da kukanta ta cire wayar daga kunnenta ta k’urawa wayar ido, jin Khamal nata “hello hello yasa ta mayar da wayar kunnenta tace ” wai waye, bada Khamal nake waya bane?
“Eh nine mana my heart, please kiyi min bayani yadda zan gane ban fahimci zance ki ba, itama cikin rashin fahimta tace ” kamar ya baka gane abinda nake nufi ba, ba da kai muke exchanging text ta layinka na Nigeria ba? ” Eh bani bane ya akayi? “What!!? Fateeha tace da k’arfi, you means badai kai mukayi magana ba, ba kaine kace na auri Hamza ba?
Cikin firgici da matsanancin tashin hankali yace ” ni! yaushe? kinga please ki nutsu ki dawo cikin haiyacinki kiyi man bayani yadda zan gane, aiko Fateeha ta shiga bashi labarin duk abinda ya faru tun daga farko har k’arshe, daga k’arshe tace ” this coming Saturday za’a d’aura mana aure, tab tashin hankali wanda ba’a saka masa rana, nan take Khamal ya canja kamanni, idonsa sukayi ja, hankalinsa yayi mugun tashi, jikinsa ya d’auki rawa in bada huci babu abinda yake fitarwa, ita kanta Fateeha ta fahimci hakan dan tana jiyo hucinsa, ta cikin wayar .
Cikin rawar murya tace ” my life kana nufin duk wannan shirin Hamza ne?
Dakyar ya iya bud’e baki ya bata labarin abinda Hamza yayi masa, yace ” koken d’in da aka kamani da ita a kaya na shine shi ya saka min a kaya na, ya fad’a mata duk yadda sukayi da Hamza, kuka Fateeha ta fashe dashi, saboda mamaki itama kasa magana tayi, Khamal yace ” Fateeha, gabanta ne ya fad’i dan indai taji Khamal ya kira ta da real name d’inta ba lafiya ba, yaci gaba da cewa ” mai yasa zaki munafurce ni, mai yasa baki sanar dani gaskiyar abinda ke tsakaninki da Hamza ba? Cikin mamaki Fateeha tace ” kamar ya ban sanar dakai abinda ke tsakanin mu ba, me ke tsakani na dashi, koya ce maka akwai wani abu a tsananin mu ne?
Shiru Khamal yayi baice komai ba, taci gaba da cewa ni dai abinda na sani shine, yayi tayi min nacin yana so na, yasha zuwa gidan mu, yasha rok’ona akan na so shi, ni kuma na fad’a masa ina da wanda nake so, a lokacin ban san alak’ar dake tsakanin ku ba, bayan na sani kuma shine ya hanani na sanar maka, ta fad’a masa zuwan da Hamza yayi gidan su, da yadda sukayi, duk cikin matsanancin kuka Fateeha ke magana.
Ajiyar zuciya Khamal ya sauke da karfin gaske kana yace ” lalle Hamza ya cika makiri maci amanar dan’uwa , wallahi tunda nazo k’asarnan banyi magana da kowa ba, sai shi ranar daya kira ni ya sanar dani shine yasa min koken a kaya na, cikin tashin hankali Fateeha tace ” baka san ma Hajiya ta mutu ba kenan?
“What Khamal yace da k’arfi, ya fashe da wani irin mahaukacin kuka ya dunk’ule hannushi ya naushi bango da karfi yace shikenan ” ya kashe ta, ya kashe min ita dama yace sai ya kashe ta, Hamza ka cuce ni, wallahi kozan yafe maka komai banda jinin Hajiya , bazan tab’a yafe maka abinda kayiwa Hajiya ba, Allah ya isa tsakanin mu dakai, macuci, mugu, azzalumi, maci amana, mayaudari, mak’aryaci, ya k’ara fashewa da wani mahaukacin kuka, fisge wayar Ayuba yayi ya kashe, tuburan Khamal ya haukace agurin ya rink’a wani irin ihu yana hauka, ya fita daga hankalinsa, nutsuwarsa tabar jikinsa, Ayuba ya tusa shi gaba yana yi masa nasiha yana bashi shawarwari, har ya samu ya dawo cikin hayyacinsa.
Fateeha na ganin an kashe wayar, tayi wurgi da wayarta, ta fita da gudu a falo sukayi karo da Momy da Dady da sauri Momy ta rik’e ta ganin gaba d’aya bata cikin nutsuwarta, kuka Fateeha take tana sambatu, a hankali Momy ta zaunar da ita, ta d’auko ruwan sanyi tabata tasha, sai da ta bari tad’an nutsu sannan ta kalle tace ” mai ya faru? duk abinda ya faru tsakanin su da Khamal ta fad’awa Momy da Dady, sosai suka shiga cikin mummunan tashin hankali, Momy ta kalle shi tace ” please Alhaji kayi wani abu akai mana, ajiyar zuciyar Dady ya sauke yace” tunani nake ta inda zan fara ne.
Cikin kuka Fateeha ta zube a gaban Dadyn ta tace ” please Dady ka taimaka mana idan na rasa shi mutuwa zanyi please ta k’arashe maganar hawaye na bin fuskarta, cikin sanyin jiki ya kalli Fateeha yace ” karki damu in sha zanyi iya k’ok’arina.
Bayan kwana biyu Dady ya samu Fateeha har dakinta a gefen gadon ya zauna, ya kalle ta yace ” kin nunuwa Hamza akwai wani abu?
kai ta girgiza masa alamar a’a, ajiyar zuciya ya sauke yace ” yawwa gud girl, yanzu abinda za’ayi ki kira shi yazo gidan nan yau, dan nayi magana da commissioner of police, mun gama tsara komai, amma dole sai Hamza ya shigo hannu za’a iya fitar da Khamal, jikinta na kirma ta d’auki wayarta ta shiga kiran Hamza, bugu d’aya ya d’aga, sai da ta saita kanta sannan tayi k’asa da murya tace ” hello my love, kusan fad’uwa Hamza yayi kasancewar yau ne rana ta farko daya ji makamanciyar wannan kalmar daga wajen Fateeha, da sauri yace ” hello my everything, tace ” please ina san na ganka ne, cikin zumud’i yace ” yanzu ko sai anjima, ” ah yanzu mana cewar Fateeha, da sauri ya mik’e yana cewa “OK gani nan zuwa.
Da sauri Dady ya kira police d’in da suke magana yace ” sun gama tsara komai, dan yana hanya ” yes sir cewar police d’in, ya kalli Fateeha yace ” ki shigo dashi har parlor, ” to kawai tace, ba’afi 10 minutes ba Hamza ya kira ta yace ya k’ara so, yana k’ofar gida, umarni ta bashi daya shigo parlor aiko ba musu ya danna kai, fuskarta d’auke da murmushi ta fito.
Da sauri ya mik’e tsaye yana kallonta, ido ta k’ura masa, yayinda wutar tsanarsa ke k’ara ruruwa a zuciyar ta, ya bud’e baki zaiyi magana yaji kan bindika a kansa d’an sandan yace ” you are under arrest, kana motsawa zan fasa kanka da harsashi , suna cikin haka Dady ya shigo da ‘yan sanda sama da 20, ido ya k’urawa Fateeha dake tsaye hard’e da hannayenta duka a k’irji tana murmushi hawaye na zuba daga idonta, a hankali ta tako har zuwa gabansa, cikin muryar kuka tace ” kayi asara Hamza kaji kunyar duniya, ka rasa wanda zakayiwa haka sai d’an uwanka uwa d’aya uba d’aya, kallon ta yayi idonsa na zubar da hawaye yace ” duk abinda nayi a kanki ne Fateeha, nayi-nayi akan na bawa zuciya ta hak’uri akanki amma na kasa, i love you Fateeha kuma wallahi banyi danasanin abinda nayi ba, bak’in ciki na d’aya na rasa ki da zanyi, amma matuk’ar ina raye bazan tab’a bari wani ya mallakeki ba, duk wanda yayi k’ok’arin hakan sai na tsinke masa numfashinsa.
Murmushi Fateeha tayi tace ” ni kuma duk duniya babu wanda na tsana sama da kai, bana sanka, ba kuma zan tab’a sanka ba , i hate you, ta tofa masa yawo a fuska, lumshe ido yayi yace ” thanks my love, ganin yana b’ata musu lokaci ne yasa ‘yan sandan tusa k’eyarsa suka saka shi a mota suka tafi office dinsu dashi, Fateeha ta durk’ushe a wajen ta saki kuka mai cin rai.
Ba k’aramar wuya Hamza yasha ba amma yak’i yayi magana balle a samu abinda ake so, sosai ran wani d’an sanda ya b’aci, cikin zafin rai ya shiga cell d’in da Hamza ke ciki ya damk’o wuyansa ya rink’a jan shi a k’asa har d’akin shocking, sosai d’an sandan nan ya rink’a ganawa Hamza azaba, sai da yaji wuya na neman kashe shi sannan yace ” zanyi bayani, bayan an kyale shi ne kuma ya shiga raina musu hankali aiko a zuciye d’an sandan yaci gaba da gana masa azaba, wanda daga karshe aka saka shi cikin underground akayi masa me rad’a’di da muni wanda kusan duk wanda zakaga an sashi cikin underground laifinshi me girma ne sannan yasa taurin kai gurin rashin bada hadin kan bincike dakyar dai aka samu Hamza yayi bayani, Dady zaune a DPO office aka shigo da Hamza wanda gaba d’aya kamaninsa sun canja, Dady ya kalle shi yace ” waye kace ya baka koken?
Dakyar Hamza ke magana saboda wuyar dayaci yace ” abokinka Abban Ja’afar, k’irjin Dady ne ya buga da k’arfi, gaske cikin firgici yace ” what!!! wallahi k’arya kake sharri zaka yi masa, cikin k’arfin hali Hamza yace ” idan da wanda zanyiwa sharri ai bayanka yake, tunda kake dashi ka tab’a sanin ainahin sana’ar da yake yi?
Dammmmm!!! gaban Dady ya kuma fad’uwa, shiru yayi ya shiga tunani, shidai a iya saninsa bai san shi da wata sana’a data wuce business d’in kaya daga k’asashen waje zuwa Nigeria ba, Dady ya bud’e baki zayyi magana police yace ” karka damu Alhaji zamuyi bincike sosai dan ganin gsky ta bayyana, yanzu munsa aje a taho,dashi kafin ya gama rufe baki sai ga ‘yan sandan sun shigo da Abban Ja’afar, yana ta wani cika yana batsewa, murmushi d’an sanda yayi sannan ya sanar dashi zargin da ake yi masa.
Mik’ewa yayi tsaye yace ” maganar banza maganar wofi ma kenan, ni zaku rainawa hankali wallahi idan bakuyi wasa ba duk sai na ja muku asarar rasa aikin ku, murmushi DPO yayi ya kalle Abba ya nuna masa Hamza dake zaune a gefe yace ” kasan wannan? Abba yana ganin Hamza gabansa ya fad’i ya firgice ya shiga in’ina, ji yayi an dafa shi ta baya ya jiyo a firgice DPO ya gani tsaye a bayan sa yana yi masa murmushi, gumin dake zuba masa yasa hannu zai goge, da sauri DPO ya rik’e hannun ya mik’e masa tissue yace ” goge da wanna, DPO na tsaye yana kallansa sai daya gama yace ” zakayi mana bayani cikin dad’in rai ko sai nasa an tambaye ka,cikin tashin hankali cikin rawar murya yace ” ni fa ban san kome ba, “agame da abinda ake tuhumata akai ba, “ok DPO yace, yaran sa ya kira ya kalle su yace ” ku tambaye shi, ta yaren da zai fi fahimta.
Sai da Abba yaci mugun duka da bak’ar wahala sannan yayi bayanin komai kan cewa dama can sana’ar da yake yi kenan sama da 30yrs, kuma shine ya bawa Hamza koken ya sakawa Khamal a kayansa, jinjina kai DPO yayi yace ” dama can kasan Hamza ne?
“A’a ban san shi b cewar Abba, DOP ya sake kallansa yace ” yanzu tare kuke sana’ar? A’a wannan ne karo na farko dana sashi aiki, DPO yace ” ya akayi ka san shi?
Abba yace ” wata rana ne naje gidan Alhaji Nasiru naga Hamza da Fateeha tsaye naji yana rok’onta akan karta sanar da Yayansa abinda ke tsakanin ta dashi, daga yanayin kallon dayake mata nagane yana yi mata mugun so, tunda daga nan nasa aka nemo min yaran, ban wani sha wuya ba ya amince min akan zan bar masa Fateeha ya aura, amma ni a raina bari nayi sai ana gobe d’aurin auren shi da Fateeha zan sa a kashe shi, ni kuma na lallab’i Dadyn ta kan kar a fasa d’aurin auren gobe sai a d’aura da d’ana Ja’afar.
A firgice Hamza ya d’ago kai yana kallon Abba, shima Abban shi yake kallo yace ” eh Hamza niya ta kenan, to wai ma in banda abinka dan me nake san kawar da Khamal ai daman da Ja’afar ya mallaki Fateeha ne, tunda abin ya faru Hamza baiji nadama ba sai yau, jikinsa yayi sanyi idonsa ya fara zubar da hawaye cikin kuka ya kalli Abba yace ” ka cuce ni, ina zaune lafiya da d’an uwana da kakata kasa na tarwatsa mana farin cikin mu da kwanciyar hankalin mu, tsawa DPO ya daka musu, duk sukayi shiru, DPO ya kalli Dady yace tunda duk sun amsa laifin ku, gobe sai mu kai su Saudian Embassy dake nan Nigeria, “ok kawai Dady yace saboda tsabar mamakin Abba.
Jikin Dady a sanyaye ya zauna a kujerar dake kusa da Momy da Fateeha, da sauri Fateeha tace ” Dady ya ake ciki? Cikin sanyin jiki ya shiga basu labarin abunda ya faru, dukkan su suka shiga jimamin Abba, had’i da jinjina irin san kai irin nasa, tunda Umma da Ja’afar sukaji abinda Abba ya aikata hankalin su yayi masifar tashi fiye da tunani, dukda Umma ba wani dad’in zama take ji dashi ba.
Tunda Khamal yaji mutuwar Hajiya kwata-kwata yaji ya tsani duniya da abinda ke cikinta ya tsani Hamza fiye da komai da kowa dan da duk abinda Hamza yayi baiji ya tsane shi ba sai da ya kashe Hajiya, sosai Khamal ke kuka yana yiwa Hajiya addu’a, yayinda Ayuba yake ta faman k’ok’arin kwantar mishi da hankali.
Ranar Monday Commissioner of police ya mik’awa Saudian Embassy Hamza da Abba, akan yarjejeniyar zasu saki Khamal had’i da wanke shi a idon duniya, washe garin ranar da aka mik’a su za’a wuce dasu zuwa Saudia, ranar Umma da Ja’afar suka samu Abba a Air port, ba k’aramin kuka Umma take ba, shima Abba cikin kuka ya kalle su yace ” please ku yafe min, duk abinda nayi nayi ne domin ku dan ku kasance cikin farin ciki da wadata, cikin kuka Umma da Ja’afar suka rungume shi, dakyar aka raba su, suka rabu cike da bak’in, bayan sun isa k’asar saudia ne aka mik’awa gwamnatin k’asar su, tare da kwararan hujjoji, da sake kwakwkwaran bincike, sai da aka tabbatar da komai sannan aka yanke musu hukunci, shi Abba kasancewar ba’a kama shi da kayan maye a hannunsa ba, sannan ba’a k’asar saudiyya yake safarar muyagun kwayoyin sa ba, bai kuma tab’a aikatawa k’asar laifi ba, yadai bada koken ne kawai an saka a kayan wani dan haka suke tuhumar sa da laifin K’AZAFI, bai kuma wahalar da shara’a ba shiyasa suka yanke masa hukuncin 5yrs in prison had’i da horo mai tsanani bayan an datse masa hannu d’aya.
Shiko Hamza kasancewar shine wanda ya saka koken a kayan Khamal,shine wanda ya shigo musu da koken k’asar su, tunda shine yasa a kayan, kuma ya aikata kisan kai, duk da laifin wa k’asar sa yayiwa, sannan Khamal d’an uwan sane na jini, shiya suka yanke masa masa hukuncin LIFE IN PRISON, sannan za’a datse masa hannayen sa duka biyun, had’i da huro mai tsananin gaske, ba k’aramin kuka Hamza yayi ba, yayi kuka kamar ransa zai fita, yayi danasani da nadama, shiko Abba godiya yayi tayiwa Allah dayasa hukuncin sa yazo da sauk’i.
Khamal na zaune shida Ayuba yana ta faman sana’ar tashi ta kuka, wani d’an sanda yazo ya kira shi, bayan police d’in yabi, wani babban hall aka kai shi inda ya tarar da manyan mutu ne, da jami’an tsaro a kalla sun kai 50,umarni aka bashi daya zauna, bayan ya zauna ne aka fito dasu Hamza ganin Hamza yasa Khamal saurin mik’ewa, tsaye yana masa wani irin kallo me cike da tsantsar tashin hankali a gabansa Hamza ya zube yana rusa kuka yana rok’on Khamal yafiya, Khamal kansa ya d’aga sama hawaye nabin fuskarsa, Abba ma ya zube a gabansa yana bashi hak’uri a hankali Khamal ya sauke ajiyar zuciya yace ” kaga yadda Allah yake ikon sa ko? kai da a tunaninka kaci banza, ai Allah ba azzalumin sarki bane, Hamza kaban mamaki, sannan ka bani misali ta yadda bazan k’ara yadda da kowa ba koda kuwa ni da kai na ne, ka tsora tani, ka cuce mu, ka tarwatsa mana rayuwar farin cikin mu, kasa na tsani kaina Hamza.
” mai yasa ka aikata mana haka mai yasa? , kasa zamu rayu cikin k’unci da k’unar zuciya ka tsinke min walwalata ka rabani da duk wata annashuwa ta?
, to amma ni na yarda da k’addara mai kyau ko marar kyau, na yarda Allah ne yake tsarawa kowa rayuwarsa, shike aikata komai akan kowa a lokacin daya so, nasan haka Allah ya tsara mana, ni dai daga b’angare na na yafe maka duniya da lahira akan abinda kayi min, jinin Hajiya ne daka zubar bazan tab’a yafe maka ba, dan wallahi ko duniya zata tashi bazan tab’a iya yafe maka ruhin Hajiya ba duk ranar dana yafe maka jinin Hajiya bazan tab’a yafewa kai na ba, ya juya ya kalli Abba yace ” kai ne tushen faruwar komai, kai ka tarwatsa mana ahlin mu, ka ruguje mana gidan mu, kaje Allah ya isa abinda kayi mana Allah yayi maka kai ma, da sauri Abba ya rik’o k’ofar Khamal yace ” bazan yi maka musu ba, duk laifin daka d’ora min naji na k’arb’a, amma ka dubi girman Allah ka shafe min, jikin Khamal yayi sanyi ya kalli Abba yana goge kwallar dake zubo masa yace ” na yafe maka, babban jami’in dake wajen ne yayi gyaran murya, kowa yayi shiru ya fara magana da harshen turanci ” to dukkan mu dai mun san mai ya faru, dan haka mun saki Khamal sannan zamu wanke shi a ido duniya, bayan haka kuma gwamnati ta bashi kyautar 100 million naira, ido Khamal ya lumshe yana zubar da hawaye, a ransa yace ” Allah sarki Hajiya kin sha wahala akan mu, yanzu kuma ga dad’i yazo sai dai baki raye, Khamal na gani aka tusa k’eyar su Hamza suna kuka.
Shugaban wajen ya kalli Khamal yace ” idan kana da buk’atar wani abu ka fad’a, hawayen dake zubo masa ya k’ara gogewa yace ” alfarma d’aya nake nema a wajen ku, dan Allah ku taimaka ku duba cess d’in AYUBA kuyi masa adalci…….
NASO NA NAYI K’OK’ARI NA GAMA MUKU LABARIN KHAMAL A WANNAN PAGE D’IN , SABODA LABARIN ZAID, AMMA NAGAJI GASKIYA AMMA IN SHAALLAHU NEXT PAGE ZAMU GAMA
MOMYN ZARAH
[16/11, 05:57] Frd Din Fatima Saudia: GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDO
BEST FRIEND FOREVER & EVERZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA
~(UMMU AMAN)~
19
Kallan sa jama’ar dake wajen sukayi cikin rashin fahimta, d’aya daga cikin jama’ar wajen ne yace ” bamu fahimta ba, waye kuma Ayuba, a ina yake, mai kuma ya faru dashi?
Labarin Ayuba Khamal ya basu tun daga farko har k’arshe amma bai sanar da su Ayuba ne yayi kisan kan ba, babban jami’in wajen ya kalli shugaban prison d’in yace ” ya akayi basu san da maganar nan ba balle zaman sa a prison har tsawon 5yrs, cikin in’ina yace ” kisan kai yayi, a zafafen ogan su yace ” ina hujjar cewa shine yayi kisan kan, idan kuna da gaskiya mai yasa baku shigar da cess d’in file ba?
Shugaban prison d’in yayi shiru da alamar rashin gaskiya, tsawa Ogan ya daka masa yace ” je ka kira min shi yanzu, ya maida kallan sa ga Khamal ya sassauta murya yace ” bama musan da maganar ba, in sha zamuyi iya k’ok’arin mu dan ganin anyi masa adalci, wani cikin mutanan dake wajen ya kalli Khamal yace ” dama can ka san shine?
“A’a anan na sanshi Khamal yace sannan ya shiga fad’a farkon had’uwar su, sun jinjinawa Khamal sosai da akan amana da rik’on alk’awarinsa, Ogan yace ” a gaskiya ka cika mutumin kwarai, mai dattako had’i da adalci, suna cikin haka aka shigo da Ayuba, tambayarsa Ogan yayi gaskiyar abinda ya faru, Ayuba ya zaiyane musu komai, amma bai sanar dasu shine wanda yayi kisan kan ba.
Ogan ya mayar da kallansa ga Khamal yace ” karka damu in sha Allah zamuyi iya yin mu, zamuyi bincike sosai dan ganin gaskiya ta bayyana idan kuma muka kasa gano hujjar komai bayan 1yr zamu sake shi tare da wanke a idon duniya, ajiyar zuciya Khamal yayi cike da farin ciki, Ogan ya juya ya kalli Ayuba yace ” ka rik’e Khamal dan aboki ne na kwarai, domin shine ya kawo cess d’inka gaban mu, kallan Khamal Ayuba yayi fuskarsa d’auke da hawaye yace ” nagode sosai abokina ko iya haka aka tsaya na yaba da halaccin dakayi min kuma har abada bazan tab’a manta alkhairin dakayi min ba nagode sosai Khamal ya k’arasa maganar yana mai fashewa da kuka.
Rungumo shi Khamal yayi yace ” karka damu in sha Allah zanyi iya yi dan gani kaima ka kub’uta kaci gaba da rayuwa da iyalinka kamar kowa, Ayuba ya bud’e baki zayyi magana Khamal yayi saurin rufe masa bakinsa da yatsansa yace ” tsakanin mu ba godiya, Ayuba na kuka sosai Khamal na kuka suka rabu cike da kewar juna.
Dubban ‘yan jarida Khamal ya tarar a waje suna zaman jiransa, yana fitowa sukayi kansa suna yi masa tambayoyi, labarin komai Khamal ya basu, sai dai bai sanar dasu cewa d’an uwansa ne yayi masa wannan GADAR ZARE ba dan gudun bakin jama’a karya fad’awa Hamza dan yasa idan ya fad’i Hamza d’an uwansa ne uwa d’aya uba d’aya zai sha tsiniwa da Allah wadai, duk tashar daka kunna hotan Khamal zaka gani dana commissioner of police suna kwararo bayani, tas Khamal ya wanku a idon duniya.
Ranar da Khamal zai dawo Nigeria,tun safe Fateeha ta shiga kitchen take ta faman girke-girke Momy na taya ta, sai suka gama kaf ta shiga bathroom tayi wanka ta tsala kwalliya, ta zama kamar Alana saboda kyau, Dady, Momy da Fateeha suka tafi Airport taryarsa, tun a jirgi commissioner of police yabawa Khamal labarin namijin k’ok’arin da Dady dan ganin ya kub’uta, ya sanar dashi komai, akan Dady ne yayi komai har aka kama Hamza da Abba,sosai jikin Khamal yayi mugun sanyi a ransa yace dama baka tab’a sanin masoyi na gaskiya sai abu ya sameka na farin ciki ko bak’in ciki.
Idan kaga dubbunnan jama’ar da sukaje taryar Khamal sai ka d’auka president ne zai dawo, jama’a ko’ina maza da mata, dan su Fateeha basu samu damar shiga ba, hawaye ne suka shiga zubowa Khamal dayaga irin jama’ar data zo tarbarsa, wani irin sanyi ya rink’a ji a jikinsa, ido ya shiga rabawa dan ganin ta inda tauraruwarsa zata b’ullo, aiko can ya hango ta tana ta d’aga mai hannu da sauri ya nufi inda take itama a guje ta nufo shi, tana zuwa ta fad’a jikinsa ta rungume shi ta saki kuka sama Khamal ya d’aga ta ya shiga juyi da ita.
A hankali ya sauke ta k’asa ya sake rungume ta yana sauke ajiyar zuciya take ya manta da duk halin daya shiga yaji wani farin ciki na ratsa shi tako’ina, ya tsinci kansa da zuciyar sa fess, idonsa ne ya sauka akan su Momy da Dady dake kallon su suna murmushi, da sauri ya saki Fateeha yace ” my heart ashe dasu Dady kika zo amma kika ja mana abin kunya?
Dariya tayi tace ” ni na ma manta dasu, ido ya zaro yace ” su Momyn kika manta, tace ” ba dole ba tunda ina tare da my life ta fad’a dai-dai lokacin dasuke k’arasawa wajen su Dady har k’asa Khamal ya durk’usa ya gaida su Dady, da fara’a suka amsa.
Bayan sunje gida sun ci abinci hankali ya kwanta, Khamal yayiwa Dady godiya sosai, dariya Dady yayi yace ” haba Khamal bakomai ai duk yiwa kai ne, kaima ka zama d’anmu yanzu, Momy tace ” kaje ka huta ka nutsu kayi bacci, ta kalli Fateeha tace ” kai shi d’aki ya kwanta, cikin nutsuwa Khamal yace ” a’a bakomai Momy zanje gida in yaso sai na dawo da daddare, dakyar suka yarda suka barshi ya tafi gida, ba k’aramin kuka Khamal yayi ba lokacin daya je gidan,yaga gidan yayi masa gida, sosai yayi kukan bak’in ciki da takaici, ya tuna irin rayuwar farin cikin da sukayi a gidan, ya tuna Hajiya, bayan sallar ishsha Khamal ya dawo gidan a parlor ya same dukkan su, bayan ya shiga ya zauna ne Momy tasa aka kawo masa abinci, amma fir yak’i ci, sai dakyar yaci kad’an shima sai Momy ta matsa masa, Dady ya kalle shi yace ” Khamal ranar asabar d’in nan mai zuwa nake san d’aura auren ku da Fateeha bana buk’atar komai daga wajen illa sadaki, sosai sukayi farin ciki, dan har sai da suka kasa b’oye farin cikin ya fito fili, Momy ta kalle su tace ” oh yaran yanzu baku da kunya, dariya sukayi gaba d’ayan su cike da farin ciki.
Ranar asabar da misalin 11:00am aka d’aura auren Fateeha da Khamal, babu yadda ba’ayi suyi biki ba, amma suka ce a’a saboda Hajiya batayi 40 ba, kasancewar Hamza ya riga ya gama gyaran gida yasa babu abinda Khamal ya k’ara yiwa gida, Dady cewa yayi babu wani ‘yan kai amarya, ya kira Khamal yace bayan sallar isha’i yazo ya d’auki matarsa, Khamal da Fateeha durk’ushe a gaban Momy da Dady suna ta yi musu nasiha mai ratsa jiki, sosai nasihar tayi tasiri a jikin su, daga k’arshe Dady ya sallame su, sai da Khamal ya tsaya yasai musu kaji da drinks da fresh milk, sannan suka wuce gidan su.
Bayan sunje had’add’en gidansu wanda sha kayaan alatu na more rayuwar duniya dan sosai Dady ya kashe kud’i wajen siyan kayan d’aki tsadaddu ga tilon ‘yar tasa, hannusu sark’afe da juna suka shiga falon, akan kujera ta zauna jikinta ba kwari, dan tasan hadda Khamal yake rawar kan nan ba kyale ta zayyi ba.
A hankali Khamal ya jawo ta jikinsa ya rungume, aiko tuni jikinta ya d’auki rawa, gabanta ya shiga dukan uku-uku, ganin yadda jikinta ke rawa ne yasa Khamal yin murmushi, a kunnan ya rad’a mata ” bari na shiga ciki nayi wanka, kema tashi Kije kiyi wankan, daga nan ki d’auro alwala, ba musu ta mik’e dan dama jira take ganin yadda duk ya narke mata a jiki, murmushi yayi shima ya mik’e ya nufi d’aya dak’in.
Sanye da jalabiyya a jikinsa ya shiga d’akinta, iske ta yayi ta shirya cikin doguwar riga, cike da fargaba ta shinfid’a musu prayer mate, suka gabatar da sallah raka biyu bayan sun idar ya dafa kanta ya shiga kwararo mata addu’oi a hankali ya mik’e ya nufi kitchen a plate ya zubo musu kaji da drinks d’in, dakyar Fateeha ta d’an dan gaba d’aya a tsorace take, cup ya cika da fresh milk ya mik’a mata ba musu ta karb’a ta shaye tas, kayan ya kwashe ya kai kitchen daga can yayi d’akinsa yana fita itama ta rage kayan jikinta ta saka wata fitinaniyar rigar bacci me shara shara wacce ta bayyana sirrin jikinta domin har kan nipple d’inta ana gani ta sake feshe jikinta da turaruka kala kala masu tsuma zuciya Khamal wanda shima ya gama shirinsa na bacci ya dawo dakin.
Yana ganin ta haka baisan sanda shauk’i ya d’ebe shi kanta ba ya rungumeta ya manneta da k’irjinshi jin tudun bobss d’inta ajikinsa ya k’ara rikitashi da rud’ashi cak ya d’auketa sai kan makeken gadonsu a hankali ya fara shafarta hannusa ya kasa tsayuwa gurin d’aya ajikinta sai shafarta yake tsoro da fargaba ya mamaye zuciyar fateeha da kuma rashin sanin abinda zai biyo baya saukar hannushi taji akan nonuwanta yana mammatsasu tare da murza kan nipple dinta a tsorace ta yunk’ura zata mik’e amman taji takasa uhmmmmm inafa zaki fateeha k’arfi ba d’aya ba mammatsa nonuwanta yake son ranshi yana lumshe ido yayinda take jin zafi zafin abinda yake mata sosai da kyar tace ” My life meyye haka dan Allah ka kyale ni mana nifa zafi nike ji, duk da yanayin dayake ciki amman sai daya murmursa dariya maganarta ta bashi da kyar ya d’ago dai-dai kunneta yace” karki damu zaki dad’i yanzu, ” ni dai please kabarni bana….
Ai bata k’arasa ba ya had’e bakinsu guri d’aya ya shiga yi mata wani irin tsotsa harshensa ya dinga sawa yana tsotsar yawunta yana had’ewa da harshensa danata yana tsotsa yayinda hannusa ke kan nonuwanta yana aikin murza nipple d’inta a hankali ya cire mata rigar baccin jikinta tare da pant d’inta nan ya sauko da bakinsa gun cibiyarta yana lasa yana tsotsa tare da kissing dinta, yayin da still hannushi ke kan na shanunta yana aikin murzasu son ranshi a hankali yaci gaba da tsotsar su tamkar wanda ya samu lollipop uhm su Fateeha ba baki sai gantsaro masa bobss d’inta take tana shafa sumar kanshi da alamun dai sakwaninsa na isarmata yadda ya kamata shi kuma daman abinda yake so kennan domin nonuwanta sunfi komai birgeshi, tsotsar nonuwanta yake tamkar wani tsohon maye gashi fateeha tarigada ta bada gari kawai dan haka haukan manne mata kawai ya cigaba da yi, sosai ya rink’a romancing d’in ta, baka jin komai sai nishin su, da kyar Khamal ya samu damar bud’e bakinsa yayi addu’ar saduwa da iyali nan ya fara kiciniyar shigarta amman ina ba hanya wurin a rufe yake gamm k’ok’ari yake dan burinsa kaawai yaga ya shigeta amman ina….
Nan fa idon Fateeha ya soma raina fata ta fara kuka saboda zafin da take ji sosai, da kyar Khamal ya shigeta, in banda gurnani da ihun dad’i babu abinda Khamal yake, Fateeha ko taji jiki sosai hawaye har da majina da wuya tayi wuya ta fara kiran sunan Ubangiji da Dady da Momy, kuka take tana kiran sunan sa” Khamal dan Allah kayi hakuri ka barni wlh nagaji mutuwa zanyi zan mutu nagaji bazan iya ba dan Allah ka kyale ni uhmmmmm ina ko jinta bai yi ba balle ya saurareta yayi nisa acikin babban birnin ma’aurata sam baya jin kiran ta, dan da iya k’arfin sa yake gurzarta, sosai yake jinta har cikin kwanyarsa kwata kwata baya cikin hayyacin sa dan bai san a duniyar da yake ba,Fateeha kam ba baka sai kunne dan har ta gaji da magiya tayi shiru hawaye kawai ke zuba daga idanunta shi kuwa yana kan aikinsa da kyar ya samu yayi releasing sannan ya sauka akanta yana kallon fuskarta wacce tayi kaca kaca da ruwan hawaye idanunta na rufe wani irin kayataccen murmushi yayi na farincikin samunta cikakkiyar budurwa.
A hankali ya mik’e zaune ya k’urawa kyakkyawar fuskarta ido me cike da sihirtaccen kyau tunda ga kasanta har yaxo kan nonuwanta wata sabuwar sha’awarta ta kuma tsarga masa sabada yadda yaga nonuwanta na sama da k’asa saboda sheshekar kukan da takeyi, ga breast d’inta irin wanda ba’a gajiya da tsotsarsu ne kan nononta jajir yake shi kuma nono fari tass tass abinka ga farar fata,jin hannunsa data kuyi a jikinta yana yawo ne yasa ne fashe masa da kuka tana yi masa magiya, murmushi yayi ya mik’e had’i da sungumarta yayi bathroom da ita.
AFTER 1YR
Fateeha da Khamal rik’e da wasu cuties baby, mace da namiji suna saukowa daga matattakar jirgin saman da yayi landing a k’asar saudiyya, fuskarsu d’auke da murmushi, kai da ganin su kaga naira da kanta, sosai kud’i, hutu da jin dad’i suka nuna a jikinsu, wasu tsadaddun matoci ne suka yi parking domin d’aukar su police sai gadin su suke, direct prison suka nufa domin yau ne ake sakin Ayuba, cike da farin ciki Khamal da Ayuba suka rungume juna, Ayuba ya shaidawa Khamal Saudia ta wanke shi sosai a idon duniya, Khamal ne ya buk’aci ganin Hamza aiko da gudu police suka kawo mai shi, da kyar Khamal ya iya gane Hamza saboda gaba d’aya kammanin sa sun canja, gashi babu hannuwa duka biyun an yanke, zubewa yayi a gaban Khamal yana kuka, kallonsa Khamal yayi yana hawaye yace ” Hamza ka cuce mu yanzu jibi yadda ka mayar da kanka k’arshe wulak’anta, ka biyewa san zuciya da rud’un shaid’ai ya kai ka ya baro ka, babu wanda ya isa yaja da yin Allah, domin Ubangiji ya riga ya tsara Fateeha matata ce, ya juya ya kalli Fateeha da yaranta twins yace ” kaga rabo ko ka godewa Allah dabai kashe ka ba, ga yaran mu nan ‘yan biyu macen taci sunan Hajiya muna kiranta da AMAN, namijin kuma sunan Dadyn Fateeha yaci muna kiransa da Sultan.
“Sannan bayan Saudia ta bani kyautar 100 million naira ne na shiga business a Holland yanzu haka bama Nigeria, Hamza cikin kuka yace ” Alhamdulillah nagodewa Allah daya nuna ikonsa a kan mu, na godewa Allah daya fi k’arfi na akan ku, ya kubutar daku daga sharri na, ya juya ya kalli Fateeha yace ” please ki yafe man, cikin rawar baki tace ” na yafe maka Allah ya yafe mana gaba d’aya, dakyar Ayuba yaja Khamal suka bar wajen Khamal na kuka.
Khamal da Fateeha yaran su rayuwa sukeyi cike farin ciki da walwala had’i da jin dad’i, Ayuba kuwa bayan ya dawo Nigeria ya nemi danginsa, an sha koke, kafin daga baya shima Khamal ya maida shi Holland suka ci gaba da business tare.
Khamal ya kalli jama’ar da yake bawa labari yace” kunji labari na, kowa a wajen ya jinjina had’i da alheni, Al’amin ya kalli Khamal yace” yanzu ina Ayuba da iyalansa sannan kuma ina Hamza?
Murmushi Khamal yayi yace ” Hamza yana gidan yari har yanzu, amma ya tuba ya koma ga Allah sosai, dan naji ance ma yanzu shine liman a prison, kuma kullum yana cikin istigfari, Ayuba ma yana nan tare damu sai dai baya cikin 6’S STARS, shi ya zame mana makar babban yaya ne, duk inda muke kuma yana nan, haka ma iyalansa suna tare dashi, haka ma Dady da Momyn Fateeha sunan a raye kuna garin Kaduna sune suka zame min kamar iyaye, Abban Ja’afar shima yanan ya tuba ya koma ga Allah, Ja’afar yayi aure shima.
Yana kaiwa nan ya mike yace ” dare yayi sai kuma zuwa gobe sai mu Zaid ya fara, dukkan su suka mik’e suka nufi waje, gaba d’ayan su a gidan Ammar suka zube suka ci abinci suka yi sallah.
Washe jama’ar data zo wajen ta ninta ta jiya sau 10 dan sai da aka k’ara tsaro sosai,Ammar ya kalli Zaid yace ” Bissimillah…….
LABARIN ZAID
MOMYN ZARAH
[16/11, 05:58] Frd Din Fatima Saudia: GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDO
BEST FRIEND FOREVER & EVERZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA
~(UMMU AMAN)~
20
LABARIN ZAID
“Ainahin sunana Zahradeen Muhammad Bature, ni d’an asalin garin Bauchi ne, Allah ya azurta mahaifina da tarin dukiya dan duk Nigeria idan kace Muhammad Bature babu wanda bai san shi ba har yau har gobe sunansa yana yawo a nan gida da sauran k’asashen duniya, Mahaifina d’an kasuwa yana da companies na shi na kanshi a kalla sun kai 10, zan iya cewa mahaifina bai isa yasan yawan abinda ya mallaka a duniya ba.
Duk tarin dukiyar nan da Allah yayi masa amma baya cikin nutsuwa dan Allah ya rage shi da abu d’aya shine rashin haihuwa sun kai 10yrs da aure da mahaifiyata amma ko b’ari bata tab’a yi ba, anyi neman maganin har an gaji, zan iya cewa yawancin k’asashen duniya sunje akan neman haihuwa amma ko ina maganar d’aya ce lafiyarsu lau Allah ne dai kawai bai kawo lokaci ba, mahaifina ya sha d’ibar malamai sama da 50 ya kai su Saudi Arabia dan su rok’a masa Allah ko Allah yasa a dace amma shiru.
Duk da wannan jarabawar da Allah yayi masa hakan baisa ya kauce ba, dan gaskiya Abba ya kasance mutum mai tsoran Allah, adali mai taimako, da jik’an talakawa, ya kasance cikekken malami makarancin Al’Qur’an yana da matuk’ar tausayi, dan yana da gidan marayu, islamiyoyi, bohol, da masallatai bazasu tab’a k’irguwa ba, kai duk inda kake neman mutum na Allah Abba na yakai, shiyasa mutake ke kiransa da GARKUWAR TALAKAWA, haka ma mahaifiyata wacce muke kira da Ammi ta kasance mace mai biyayya, hak’uri, sanin ya kamata da taimako, itama kamar Abba haka take shiyasa ake kiranta da UWAR MAKAYU.
Babu yadda mahaifiya ta batayi da Abba akan ya k’ara aure ko Allah zai sa a dace ba amma yak’i, a cewarsa komai na Allah ne, da haka suka yanke shawarar zuwa gidan marayu su d’auko d’a, Ammi ce tajewa Abba da wannan shawarar aiko da sauri ya amince, ranar Monday da safe suka shirya su biyu suka tafi gidan marayu, basu tafi da kowa kasancewar a sirrin ce suke son aiwatar da komai.
Bayan su Abba sun gama kwarorowa shugaban gidan marayun buk’atar su ne ya sauke ajiyar zuciya yace ” Alhaji dan yara akwai su amma matsalar d’aya ce babu sabuwar haihuwa kamar yadda kuke da buk’ata, Abba yace ” ok badamuwa ba lalle sai yanzu ba idan aka samu sai kay….. bai k’arasa ba sakoman wata mata data shigo da gudu ta zube a gaban shugaban gidan marayun tana haki tace ” ranka ya dad’e mahaukaciyar nan ta haihu an samu d’a namiji, sai dai tana cikin mawuyacin hali, da sauri suka mik’e har su Abba suka biyan matar.
Suna shiga d’akin suka iske matar rik’e da d’anta a hannu cikin jini tana ta fisge-fisge da sauri Ammi ta k’arasa inda take ta rungumo ta tana ta faman jera mata sannu dakyar matar ta d’aga kanta ta kalli Ammi ta mik’a mata yaron dake ta faman tsala kuka cikin rawar murya tace ” ga d’a na nan amana kiji tsoran Allah ki kular min dashi kamar d’an cikin ki, ki bashi ingantacciyar tarbiyya kamar ke kika haife shi duk abinda kikasan zakiyiwa d’anki kiyi masa, yunk’urawa tayi da niyyar ta tashi amma ta kasa, dakyar ta bud’e baki tace ” mu ‘yan asalin Yobe ne cikin garin Yoben, sunana Khadija mahaifin yaron nan sunansa Isma’il ta bud’e baki zata kuma yin magana amma ina Allah bai bata iko ba, taita salati har rai yayi halinsa, a hankali Ammi ta kwantar da ita a k’asa ta rungume yaran tana zubar da hawaye.
Jana’iza akayiwa matar aka kaita gidan ta na gaskiya shugaban gidan marayun ne ke gayawa su Ammi had’ari matar sukayi ita da mijinta shi mijin ya mutu tun a lokacin ita kuma matar ta haukace, su Abba sun jinjina al’amarin sosai, duk wasu ka’idoji da ake bi wajan karb’ar yaro daga gidan marayu sai da su Abba suka bi, an ciccike takardu sannan suka tafi da yaron su wanda suka sawa suna IBRAHIM suke kiransa da suna Abraham, bayan sati d’aya da karb’ar Abraham Ammi ta tashi da wani mugun zazzab’i dan har bata iya ko d’aga hannunta, Family Doctor Abba ya kira ya duba ta, ganin yanayin ciwon yasa shi zargin ko ciki ne da ita dan haka ya buk’aci fitsarinta, bayan Abba ya bashi fitsarin ne yace zaije lab yayi test zai dawo da daddare, gwajin farko Doctor ya gano Ammi na da shigar ciki harna tsawon wata bakwai, bayan sallar ishsha yaje gida a falo ya samu Abba cike da farin ciki Doctor ya mik’ewa Abba hannu yace” congratulations sir your wife is pregnant, da sauri Abba ya mik’e tsaye yace ” are you serious Doctor? Cikin fara’a Doctor yace ” kwarai kuwa harna 7 mnts ma, sujjada Abba yayi yana godewa Allah.
Fad’ar farin ciki wajen Ammi da Abba ma b’ata lokaci ne, kuka sosai sukayi aka rasa mai rarrashin wani a tsakanin su, Doctor kuwa yasha kyauta kala-kala, haka Abba ya rink’a haukan rabon duniya kamar a rijiya yake hak’owa, bayan wata biyu Ammi ta haihe ni, aka saka min sunan kakana Baban Abba na ZAHRADEEN ake kira na da ZAID, kunga Yaya na Abraham ya bani wata biyu kenan, dayake duk duniya babu wanda yasan maganar Abraham babu wanda ma yasan dashi har aka haife ni, dan haka Ammi da Abba suka shaidawa duniya mu ‘yan biyu ne, duk duniya babu wanda yasan mu ba ‘yan biyu bane balle har a san Abraham ba d’an Abba da Ammi bane ba, saboda sun riga sun gama tsara komai shiyasa cikin Ammi yana isa haihuwa Abba ya fitar da ita waje, a turai Ammi ta haihu shiyasa asiri ya k’ara rufuwa, ko mu kan mu ni da Abraham bamu san mu ba twins bane ba, gaba d’ayan mu Ammi ke shayar da mu.
Haka muka taso cikin gata, da so ga kulawar da muke samu, yayinda duk duniya ta shaida mu ‘yan biyu ne ciki kuwa harda kakannin mu, tun tasowar mu Allah yayi Abraham d’an k’arya ne, Allah ya sanya masa girman kai da wuk’anci kwata-kwata baya son talakwa shi k’amar su ma yake yake ji gashi da tsinannan san matan tsiya tun muna yara yake soyayya, gashi da son gayu dan Abraham d’an kwalisa ne kaya da turarurrukan sa, takalma, agoguna ma abin kallo ne dan shi komai sai mai tsada first class yake sawa, yayinda ni kuma kwata-kwata mata basa gaba na, haka ma kayan mai tsada da k’arya dan ni komai na samu sawa nake ba ruwa na, haka ma a b’angaren hali na iyaye na na d’ebo dan Allah ya sani bani da k’amar talakawa dan lokuta da dama sanda ina yaro cikin masu gadi da drivers d’in mu nake cin abinci, ga ni da taimako da tausayi, haukan ko bak’aramin soyayya ya k’ara jawo min a wajen iyayena da mutane ba.
Haka dai muka ci gaba da girma yayin da munanan halin Abraham na k’aruwa iskancin sa na k’ara kankama, ga shi da shaye-shaye da son zuwa club, yayinda da halin da Abraham ya saka rayuwarsa yayi mugun damun iyayen mu, sun sha yi masa fad’a da nasiha amma a banza, halin Abraham yasa kwata-kwata bama shiri tun muna yara, bama tab’a zama inuwa d’aya nida shi ko’a makaranta kowa harkar gabansa yake ba mai shiga harkar wani, lokacin da muke primary school Allah ya had’a jini na da MUKHTAR.
Mukhtar ya kasance d’an mai gadin gidan mu ne, halayyarmu ce tazo d’aya ni da shi dan haka muka k’ulla abota da Mukhtar duk duniya bani da wani aboki kamar Mukhtar shine babban aboki na a duniya, Allah ya sani ina mugun son sa, shima Mukhtar haka, ganin haka da iyaye na suka yi yasa suma suke son Mukhtar har suka mayar da shi d’an gida kamar d’an su, dai-dai da makaranta d’aya Abba ya samu da Mukhtar komai tare yake yi mana dashi bai tab’a ban-banta mu ba, duk duniya idan da abinda Abraham yafi tsana a duniya to bayan Mukhtar yake, kwata-kwata baya san sa baya son ganin sa, dan haka nima sama-sama muke da Abraham, dan ba wani shiri muke da shi sosai ba, musamman ma da halayyar mu ba d’aya dashi ba, kowa da yanayin rayuwar sa.
Haka dai muka gama Secondary school, Abba ya fitar da mu waje karatu mu duka uku, ni ina karantar Business Adminstration, Mukhtar yana karantar Low (Barrister) Abraham yana karantar Medicine, cikin haka har muka gama masters d’in mu kowa ya fito da kwali mai kyau, haka ma b’angaren karatun islama babu wanda acikin mu bai sauke Qur’an ba, muna girma kyawawan halayenmu ni da Mukhtar na k’ara fitowa, haka munayen halayen Abraham na k’ara bayyana dan yanzu ya zama cikekken mazinaci d’an shaye-shaye, a b’angaren kyawawan halaye kuwa idan bance Mukhtar ya fini ba to ban isa nace na fishi ba, dan tunda nake dashi ban tab’a ganin yasa koda k’ananan kaya bane kullum yana cikin manyan kaya, koda muke karatu a waje Malam ake ce masa.
Duk duniya bani da aboki sama da mukhtar, he is my best friend, yasan komai nawa nima nasan sirrin sa, duk inda zama tare muke zuwa ko kaya kala d’aya muke sawa, komai namu tare sai ya zama na kamar shine Hassan d’in nawa ba Abraham ba, muka ware Abraham gefe babu ruwanmu dashi daga ni sai aboki na Mukhtar muke sabgar mu,babu yadda Abba da Ammi basuyi dan ganin rayuwar Abraham ta gyaru ba amma ina yayi nisa, iyayen mu sun sha kukan bak’in cikin Abraham amma a banza dan ko a kansa, duk abinda Abraham yakeyi su Abba basu tab’a kyamar sa ba, basu tab’a nuna masa wasu alamo ba, sai ma jan sa da suke yi a jikinsu, kozai gyaru, ganin mun girman mun gama karatun mu mun zama cikakkun mutane ne yasa Abba da Ammi suka matsa mana akan maganar aure, kowa ya fara kame-kame dan daga ni har Mukhtar babu mai budurwa dan bama mu tab’a tsayar da mace ba balle soyayya, shiko Abraham babu ma mai saka shi a lissafi.
Abba ya samarwa Mukhtar aiki a federal government, shiko Abraham Abba niyya yayi ya gina masa asibiti nashi na kansa, ganin rayuwar da ya zab’a yasa shi yi masa banza, haka ganin Business na karanta yasa Abba mik’a min gaba d’aya ragamar kasuwancin sa tun daga nan gida Nigeria har zuwa na k’asashen waje, komai ya dawo hannuna, Abba ya mayar da sunan duk wani company sa da sunana da kuma signing d’ina haka ma duk wasu kadarorunsa da account dinsa na bank ya zama nawa, Abba ya mik’a komai gare ni, ya kuma sanarwa da Abraham cewa saboda shi ya kauce hanya, kak’i nutsuwa kasan ka girma ya sashi yin haka dan bazai mutu yabar duniyar daya sha wahala da gwagwaryar duniya wajen tara ta watse ba dan haka ya mik’awa Zaid komai, ya kuma k’ara da cewa duk ranar daya nutsu ya dawo dai-dai yabi hanya ta gaskiya shima zai raba komai da kansa ya bashi.
To fa! wannan abu ya shi ya lalata komai, shine mafarin komai, shi tarwatsa komai ya kuma yi sanadin faruwar duk abinda ya faru, ya rora wutar tsana da k’iyayyata a zuciyar Abraham, harta kai kwata-kwata baya son gani na, ya tsane ni ko magana nayi masa baya amsawa sosai ya fara tunanin hanyar da zaibi dan ganin ya kawar da ni…………
MOMYN ZARAH
[14/11, 02:55] Frd Din Fatima Saudia: GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDO
BEST FRIEND FOREVER & EVERZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA
~(UMMU AMAN)~
21
Zaid kwance bisa makeken gadonsa mai kirar royal bed, yana tunanin ta inda zai fara neman matar aure don Abba ya matsa musu da maganar aure kusan kullum sai yayi musu maganar, shi gashi ko a cikin friends d’in su shi ba mai yawan magana bane, he is so silent & hand sum guy, dan Zaid yana matuk’ar kyau daga na fuska harna halitta, tunani yake amma ya rasa ta inda zai b’ullowa al’amarin, yana cikin wannan hali Mukhtar ya shigo d’akin d’auke da sallama.
Ganin Zaid baima san ya shigo ba balle ya amsa masa sallamar ba, ya sashi tsayawa a kansa yana k’are masa kallo yana murmushi , dan yasan tunanin me yake, a kusa dashi Mukhtar ya zauna amma har a lokacin bai ma san ya shigo ba, a hankali Mukhtar yasa hannu ya shiga jijjiga shi, aiko firgit ya dawo daga duniyar tunanin daya tafi, ya kalli Mukhtar fuskarsa cike da murmushi yace ” Friend yaushe ka shigo?
Dariya Mukhtar yayi yace ” tun d’azu mana, “kai haba amma ban san ka shigo ba, ” toya za’ayi kasan na shigo bayan ka tsunduma duniyar tunani, murmushi Zaid yayi a karo na biyu ya shafa kwantacciyar sumar kansa yace ” hmmmmm dan bai da san mai zai cewa Mukhtar ba, shima murmushi yayi dan yasan halin Zaid da muskilancin tsiya, ya kalle shi yace ” kaji Class mate d’in mu sun had’a party ko?
D’ago kansa yayi yana kallansa daga bisali kuma yace ” a’a ban sani ba wanne daga ciki?
” wad’anda mukayi karatun Mastrs dasu a Dubai, shiru Zaid yayi yana kallon Mukhtar, “ko bazaka je bane? cewar Mukhtar, ” eh to gani nan idan ina da time zanje wacce rana ce?
” this coming weekend ne, Saturday, ” ok zaka je? Zaid ya tambayi Mukhtar, murmushi Mukhtar yayi yace ” idan zaka je amma idan baka zuwa nima babu inda zani,” hmmmmm gadukkanin alamu dai kana son zuwa, ” eh mana ko ba komai ai a sada zumunci kuma ma ai munyi missing juna cewar Mukhtar, ” ok badamuwa Allah ya kaimu, “Amin Mukhtar yace yana mik’ewa kallonsa Zaid yayi yace ” sai ina kuma?
“Baka ji an kira sallah bane? ” banji ba wallahi ya fad’a yana duba agogon hannunsa, ganin lokaci yayi ne yasa shi saurin mik’ewa, yayi toilet, bayan sun idar da sallar direct cikin gida suka wuce a parlor suka samu Ammi zaune tana kallon Aljazira English, har k’asa suka duk’a suka gaida ita, fuskarta cike da fara’a ta amsa, kusa da ita suka zauna gaba d’aya, Mukhtar yace “Ammi da abinci kuwa?
Ban sani ba! kullum kuzo ku dame da neman abinci ance kuyi aure kunk’i sai kuzo ku rink’a cinye min abincin gida acici kawai ta fad’a tana dariya da sigar tsokana, dariya sukayi gaba d’ayan su Mukhtar ya langwab’ar da kai cikin shagwab’a yace ” kai Ammi idan bamu ci naki ba nawa kike son muci? “Na matan ku mana, ni fa lokaci na baku idan kuma ya cika ko gida na bazan bari ku rink’a shigo min ba, ni ban tab’a ganin yara irin ku ba kwata-kwata basa san maganar aure balle auren ma, “dariya suka kuma yi Zaid yace ” da Abban mu nan daya shigar mana a… “Aiko wannan karon bazan shigar muku ba bayan matata ni ma zanbi cewar Abba dake shigowa cikin parlor d’auke da fara’a Mukhtar yace ” kai Abba harda kai kuma yau? ” eh harda ni nazan yarda kullum a rink’a damarmin mata da maganar abinci ba ana zuwa ana hana ta baccin dare da hira murmushi Zaid yayi yace ” kyale su Friend idan muka tashi mu full tank zamuyi dan sai munyi 4 dariya Abba yayi yace ” idan kunji haushi kuyi 1000 yau ma.
Haka dai suka ci abincin cike da fara da barkwanci dan daga Abba har Ammi sun kasance mutane masu fara’a da wasa da dariya da iyalan su, suna cikin haka Abraham ya shigo da sallamarsa fuskarsa d’auke da murmushi ya nufi wajen Ammi da Abba, burki yaci dan ganin wad’anda yafi tsana a duniya take ya murtuke fuska ya had’e rai yadda kasan anyi masa sammacin mutuwa.
Cikin fara’a Abba yace ” yawwa babban d’a k’araso fuska ya k’ara b’atawa yace ” no Abba badamuwa bari naje waanka zanyi, murmushi Ammi tayi sannan tace ” haba d’ana zo kaci abinci kaji, murmushi yayi mata yace ” ok Ammi but not now, Abba ya kalli su Zaid yace ” baku ga Yayan ku bane? “Ai da muka ga kuna magana ne, a tare suka had’a baki Yaya ina wuni? ko kallan inda suke bayyi ba a ciki ya amsa da lafiya, hakan ma dan agaban idan su Abba ne, ya wuce abinsa, gaba d’aya suka bishi da ido ita ko Ammi ajiyar zuciya ta sauke tana mai matuk’ar bak’in cikin halin da Abraham yasa kansa, ganin gaba d’aya yanayin Ammi ya canja yasa Zaid da Mukhtar tare da Abba kwantar mata da hankali da bata hak’uri.
Abraham na shiga d’aki ya banko k’ofar d’akin, yana ta faman huci kamar maciji, kayan jikinsa ya cire ya shiga cilli da dasu, zama yayi a bakin gadinsa yana furzar da iskar bakinsa, da sauri ya mik’e ya d’auko sigarinsa ya hau busawa sai da yasha mai isarsa sannan ya shiga bathroom ya sakarwa kansa shower, yakai kusan 30 minutes sannan ya fito ya fad’a kan gadonsa yayi rigingine kansa yana kallon sama ya shiga tunanin ta inda zai b’ullowa Zaid, sai da ya b’ata lokaci sosai sannan ya samu mafita, mik’ewa yayi zaune yana murmushi gefen baki dan ya samu hanyar dazai k’ullawa Zaida GADAR ZARE.
Ranar Saturday wajen k’arfe 8:00pm babban hall din kuma tsadadje cike yake da jama’a had’add’u ‘yan gayu kuma ‘yan book kai gani kasan naira ta zauna da gindinta a wajen, don kuwa ka gani kasan yaci ya tada da ita, yayinda duk jama’ar dake wajen maza da mata fuskokin su cike da fara’a da sanyayyan murmushi Zaid take tsaye ya hango wani abokinsa sosai da tunda suka gama karatu bai ganshi ba, shima abokin nasa idonsa ne suka sauka akan Zaid aiko cikin zumud’i fuskarsa d’auke da wadataccen murmushi ya nufo Zaid shiko Zaid tsayawa yayi yana kallonsa shima yana mayar masa da martanin murmushin suna gaf da had’uwa ne aka kashe wutar wajen.
Hankalin Zaid kwance ya k’arasa nufar abokin nasa ya rungume gam cike da farin ciki ” I miss you so much frien…… maganar tasace ta sark’e masa a mak’ogwaro sanda aka maido da wutar hall d’in, ya sandare a tsaye yana kallon yarinyar daya rungume a tunaninsa abokin nasa ne, sakinta yayi da sauri yayi baya durk’ushewa tayi a wajen d’an kwallin kanta ya fad’i gashin kanta daya sha gyara ya zubo mata a fuska ya rufe mata face, cikin b’acin rai ta mik’e tasa hannu ta kawar da gashin daya zubo mata, baki Zaid ya bud’e yace ” am sor…. kasa k’arasa maganar yayi sakamakon kyau da had’uwar yarinyar daya firgita shi, take nutsuwarsa ta d’auke ya k’ura mata ido baya ko kiftawa, itama cikin tsiwa ta bud’e baki tace “Would take your hand off, please, tana sauke idonta a kansa gabanta yayi mummunar fad’uwa, shida baima ma san har a lokacin hannunsa na kanta ta yayi saurin d’auke hannunsa amma idonsa na kanta fuskarta ba yabo ba fallasa tace ” what are you staring at?, never seen a girl before? ta fad’a tana barin wajen, murmushi Zaid yayi yabi bayanta da kallo yace “I have but not a girl who entered my heart, at first sight.
Duk inda yarinyar tayi idonsa yana kansa, ya kasa daina kallonta, tana sane dashi amma tayi kamar bana tasan tana yi ba, haka har aka gama taro, Mukhtar yace ” muje ko? ” kaje kawai ni ba yanzu zan tafi ba, cikin mamaki yace ” me zakayi, ina zaka biya? “kaje kawai zamu had’u a gida cewar Zaid yana barin wajen, da ido Mukhtar ya bishi kawai, duk yadda Zaid yaso yayi magana da yarinyar amma taki bashi dama, har taron ya watse, cike da matsanancin bak’in ciki yake tuk’in motar yayinda yake cizon d’an yatsansa, danja ce ta tsaida shi dole ya tsaya badan yaso ba, wasu samari ya gani cike da mota suna bin wata motar a guje, da gudu motar da ake bin ta bigi wani gani dake gefe ganin haka yasa samarin barin wajen a guje, da sauri Zaid ya fito ya nufi motar da k’arfi ya b’elle k’ofar motar, tsaywa yayi cak dan ganin yarinyar ce acikin motar amma ta suma, gabansa ne yayi muguwar fad’uwa, da sauri ya d’auke ta yasa a cikin motarsa yayi aaibiti da ita.
Bayan Doctor ya gama duba ta ya fito yana yiwa Zaid bayani “her blood pressure is low, but everything is okay otherwise, not a serious wound, I think she has lost consciousness because of fear, I have administered the injection she’ll be fine by morning, murmushi Zaid yayi yace thank you doctor, you are welcome Doctor ya fad’a yana barin wajen, a d’akin da aka kwantar da ita anan Zaid ya kwanta kan doguwar kujera, tun asuba daya farka yayi sallah bai koma bacci ba, zama yayi a kusa da ita ya k’ura mata ido yana ganin tsantsar kyau ya hankali yace ” da gani ba baushiya bace dan tafi kama da turawa, sai wajen 8:00am ta farka bakin ta d’auke da salati hannunta ta saka duka biyun ta dafe kanta da sauri Zaid ya nufe ta, a hankali ta tashi zaune ta fara ware idonta tana bin ko ina da kallo, idonta ne sauka akan Zaid da sauri ta k’ara zaro ido tana kallon sa tace “you agai?
Murmushi yayi hannunwasa had’e a k’irjinsa ” yes, yaci gaba da cewa ” can’t help it, you run into my life, without even knocking, murmushi tayi tace ” thanks for last night, ido ya k’ura mata, alama tayi masa da idon sa na wannan kallan fa a hankali ya shiga furta ” looking at you, I think the astrologer’s words might come true, cikin rashin fahimta yace ” astrologer? ” you see.. , yaci gaba da cewa ” in the last twelve hours, this is our third meeting, did some trait of catch your eye back at d party?
Murmushi tayi kawai tace ” i’ll leave now, ta fad’a tana saukowa daga kan gadon, a hankali ta fara takawa dan barin d’akin karaf taji yace ” strange! you vanish to meet again, & u meet only to vanish again, u may leave, but won’t u tell me whom I ought to thank, a hankali ta juyo tana fuskantarsa tace ” pardon me? ” I mean, who was dat person, who made u take 2 ur heels, if not 4 dat soul, neither would u hv collapsed, nt would I hv brought u here, & all my life, I would’ve felt sorry 4 nt asking ur name, b4 u vanish again, hurry up and tell me ur name, murmushi tayi dan ta fahimci ya zata bata jin hausa dan haka ta kalle tace ” sunana Fatima amma amfi kira na da TEEMAH, ido ya zaro yace ” kina jin hausa?
“Gashi kuwa na tabbatar maka, ni cikekkiyar bahaushiya ce, ni bani da wani yare sai hausa dan ban taso a gidan mu naga ana yin wani yare bayan hausa ba, murmushi yayi yace ” masha Allah, ni sunana Zaid Muhammad Bature, gabanta ne ya fad’i dan duk Nigeria baby wanda baisan Alhaji Bature ba, da sauri ta d’ago kai ta kalle shi tace ” kai d’an Alhaji Baturen dana sani ne?
Murmushi ya kuma yace ” when tym has come u know, babu yadda Zaid bayi ba yakai Teemah gida amma fir taki yarda, sai exchanging numbers da sukayi a junansu, Zaid na zuwa gida direct d’aki ya wuce, yana zuwa ya fad’a gado yana sakin murmushi yace ” nisa tazo kusa an kusa daina yi min gorin aure, Mukhtar dake toilet ya fito, idonsa ya sauke akan aminin nasa daya dad’e da fad’awa duniyar tunani kai ya girgiza ya jingina da bango yana kallonsa dan yasa tunanin dayake a hankali yace “haba Friend ka daina matsawa kanka akan maganar auren nan by God grace a beautiful and charming girl will walk into your life for ever, mik’ewa zaune Zaid yayi yana murmushi yace ” she already walk into my life, I pray to stay with me for ever, cikin mamaki Mukhtar yake kallansa alamar tambaya yayi masa da idon sa, Zaid yace ” yes I told you d true, hankali Mukhtar ya tako inda Zaid yake ya zauna a kusa dashi his face with smile yace ” are serious friend?
Dariya Zaid yayi har fafaren hak’oransa suka bayyana yace ” yes nan ya shiga bashi labarin Teemah, ” Alhamdulillah masha Allah, yau aboki na ya samu soulmate d’insa, toya take? “Kai dai bari ai duk yadda nake mafarkin samun mace Teemah ta wuce haka, yarinyar ta had’u fa, ” to ya ka gani a b’angaren tarbiyya d’a addininta? “Eh to ai bamu zauna ba balle na fahinci hakan, ” ok badamuwa friend in sha yadda ka sameta a zahiri haka zaka sameta a bad’iri, ” Amin ya Allah, ni dai na kusa na wuce gorin Ammi, na kusa zama mai gida gaba kad’an kuma na zama Dady, wasu ko oho.
Duka Mukhtar yakai masa yana cewa ” nima ai ba haka zan zauna ba, kai zan ma k’ok’ari na samu Matar aure dan bazan bari ka riga ba, dan idan na bari ka rigani na shiga uku, ” oho dai gwara ma dai mutum yayi zuciya ya d’au himma danbazan rink’a barin k’atti suna shigar min gida pillow ya d’auka ya jefa mishi “au nine ma k’aton banzan, shima Zaid pillow ya jefa masa yana dariya.
Shoki goga Abraham duk ya samu kansa da neman hanyar da zai kawai dai Zaid da Mukhtar babban burinsa a duniya bai wuce yaga Zaid da Mukhtar basa raye ba safa da marma ya shiga yi a d’akin hannunsa sak’ale a bayan say yana ta sak’a da warwara yayi nisa cikin tunanin hanyar da zaibi dan ganin ya had’a musu GADDAR ZARE, makeken gadonsa ya fad’a yana dariyar mugun dan samun mafita…….
MOMYN ZARAH
[15/11, 03:43] Frd Din Fatima Saudia: GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDO
BEST FRIEND FOREVER & EVERZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA
~(UMMU AMAN)~
22
Sannu a hankali wata irin muguwar shak’uwa ta rink’a shiga tsakanin Teemah da Zaid, sosai suka saba ta saki jiki dashi, ta yadda kowannen su baya jin dad’i idan baya tare da junansu, har yawo suke zuwa tare, sune shan ice cream, kallon films zuwa garden ko park, sosai suka shak’u da junan su fiye da tunanin mai karatu, shi dai ya kasa fitowa ya fadawaTeemah yana santa.
Zaid kwance akan gado sai juyi yake yana waya da Teemah hankali kwance, Mukhtar yana gefe ya zuba masa ido yana kallon ikon Allah har Zaid ya gama wayar, a hankali Mukhtar ya kalle shi yace ” why not bazaka fito ka sanar da ita kana santa ba? “shiru Zaid yayi ya kasa cewa komai, “kasan dai hausawa na cewa abari ya huce shike kawo rabon wani ko? murmushi Zaid yayi yace ” babu ma rabon wani anan sai nawa, “murmushi Mukhtar yayi yace ” Allah yasa friend koni ina fatan haka, amma wanne aiki take? “she is jobless cewar Zaid “ok to yanzu wanne plans ne dakai akanta?
“I employed her as my secretary, “what! yaushe? “gobe ma zan tabbatar da ita a office, sosai Mukhtar yayi murna da aikin da Zaid ya bawa Teemah dan koba komai yayi taimako, washe gari around 9:00am Zaid ya gabatar da Teemah a company dinmu a matsayin secretary d’insa, a hankali ya dafa kafad’ar Mukhtar yace ” and dis is my dear friend and our company’s legal advisor Mukhtar, he is my best friend, murmushi Teemah da Mukhtar sukayi ma junansu tace ” sannu abokin mu “yawwa amaryar mu, tun daga ranar Teemah ta fara aiki a company din Zaid, a office d’in ta same shi tana yi masa maganar akan office da kasuwanci sanye take da doguwar riyar materials mai shegen kyau ya kuma karb’i jikinta d’as, tana zaune akan kujerar dake fuskantar shi kanta yana kallon system ta shiga yi mishi bayani.
” Thought our marketing plan, we are planning toto set up a central customer service cell, to help support investor who sell their products thought us, we will also have a customer service support website, ok and ta d’ago taga mai yake dan jin baice komai ba, duk maganar da take Zaid bai fahimtar komai dan gaba d’aya bai ma san inda kansa yake ba, ya zabga tagumi hannu biyu ya k’ura mata ido sai sakin murmushi yake, kallansa tayi cike da mamaki tace ” sir! sir!! shiru bai ma san tana yi ba idonsa na kanta ya kafe ta dasu, table d’in dake gabansu ta d’an buga a hankali ta kuma cewa ” sir firgigit Zaid yayi ya dawo daga duniyar tunani ya sauke ajiyar zuciya da k’arfi ya fara kame-kame ” uhn ummm marketing plans d estimated demand 4 higher paper…
Kanta da sunkuyar k’asa tana kanne dariyar dake shirin kufce mata, a hankali ta mik’e tace ” mayi magana latter bata jira amsar saba tafita, yabi bayanta da kallo, bayan antashi daga office wajen 8:00pm ya shigo office d’inta ya iske ta zaune sai faman aiki take kallon ta yayi yace “you still there? kai ta d’ago ta kalle shi tana murmushi dan bama tasan ya shigo ba tace ” you haven’t either sir, murmushi yayi yace ” for me home & office mean d same thing, ido kawai ta zuba masa bata ce komai ba yaci gaba ” a home is where someone wait 4 u, murmushi tayi tace ” I don’t hv anyone waiting 4 me either, sir, murmushi ya kuma yi mata yace ” tashi mu tafi ko? ba musu ta mik’e suka jera.
A gida kowa Zaid zaune gaban Mukhtar suna magana akan Teemah Zaid yace ” I decided to spend all m life with Teemah & I wanted 2 start dis new life as soon as possible, murmushi Mukhtar yayi yace ” gaskiya to ya kamata kaje ka tunkare ta ka fad’a mata kana santa kawai ka cire tsoro da fargabar komai, nan dai Mukhtar yayi ta k’ara masa k’arfin gwiwa, harya yarda akan gobe zai sanar da ita.
Washe gari ta kasance ranar Saturday dan haka babu aiki kasancewar duk ranar weekend Zaid da Teemah suna tare a wajejen shak’atawa, yau ma haka ce ta kasance, zaune suke a wani garden mai kyau sai kamshen flowers ke tashi, kallonta Zaid yayi a hankali ya kira sunanta “Teemah yanayin yadda ya kira sunan nata da wata irin kasalalliyar murya kuma ya kafe ta da ido ne yasa ta kasa amsawa sai ido kawai data zuba masa, sun kai wajen 30 minutes a haka amma ya kasa cewa komai kuma ya kasa d’auke idonsa daga kanta itace data gaji da kallon ta sunkuyar da kanta k’asa.
Jikinta ne ya kuma bata ana kallonta dan haka ta kuma k’ara d’ago kai ta kalle shi aiko suka had’a ido murmushi suka sakarwa juna a lokaci d’aya a hankali Teemah tace ” you’ve been practicing about 4 d last 1:30 hrs , will u say something now? ” what do I say Teemah? 4 d first tym I’ve fallen in love, 4 d first tym I’m meeting someone lyk dis, 4 d first tym I’ve done shopping 4 someone & sai kuma yayi shiru ya kuma sauke ajiyar zuciya, kallansa tayi cikin rashin fahimta tace ” what!? what are you talking, murmushi ya kuma yace ” 4d first time I set my eyes on you I fall in love with you Teemah you come into my life and make it meaningful ” kaga ni fa ban gane abinda kake nufi ba dan haka I don’t follow a thing , stay here i may go ta fad’a tana k’ok’arin barin wurin mik’ewa da sauri Zaid yayi ya rik’ota dan yasan yau ne kawai damarsa a hankali shima ya mik’e tsaye ya fuskance ta yadda kowanne su yana iya jiyo numfashin juna yayi gaf da ita sosai yace ” I want 2 say something Teemah, I’m businessman as u already know , honestly Teemah I’m in love with u, pls accept my loving hands Teemah, ya fada cikin wata irin kasalalliyar muryar.
K’ara matso ta yayi sosai ya k’ura mata ido, itama shi take kallo dan haka idonsu cikin na juna yake kallanta fuskarsa d’auke da kwantaccen murmushi yace ” My heart, my life, my everything I gv u, in fact Teemah you’re my everything !! idonta ta lumshe tana murmushi dan ta dad’e da kamuwa da mugun son Zaid, a hankali ta bud’e idonta ta sauke su akan na Zaid, kallansa kawai take ta kasa da furta kalma d’aya, ya kuma cewa ” will u belong 2 me in dis lifetime & all d lifetime? Murmushi kawai Teemah keyi ta kasa cewa komai, hakan ne ya tabbatarwa da Zaid ya karb’u
Sannu a hankali soyayya mai k’arfi ta rink’a shiga tsakanin Teemah da Zaid, kusan kullum suna tare da dare kuwa kusan kwana suke suna waya, sosai Teemah ta gama shiga jikin Zaid haka ma Zaid ya gama mamaye every part na Teemah, amma tunda Zaid yake bai tab’a zuwa gidan su Teemah ba, yayi juyin duniya amma tak’i kai shi koda unguwar su balle gidan su, yauma kamar kullum ya gama shirin tsaf dan sunyi zasu had’u a wani park, yana sauri ya shiga b’angaren su Ammi a zaune ya iske Ammi da Abba sai Mukhtar dake zaune gefe, har k’asa ya durk’usa ya gaida iyayen nasa, da fara’a suka amsa masa.
Ganin yadda yake ta faman sauri da rawar jiki yasa Ammi mamaki, ” kai kuma ina zaka haka naga sai rawar jiki kake, kai ya shafa sannan yace ” meeting ne dani, dariya Mukhtar ya tuntsure da ita har yana k’ok’arin kwarewa gaba d’aya suka kalli Mukhtar, Ammi tace ” kai lafiyar ka kuwa?
Dariya yayi yace ” bakomai Ammi yakai dubansa kan Zaid dake ta faman raba idanu dan yasan abinda Mukhtar ke shirin yi masa, kuma kallon Zaid Ammi tayi tace ” ga abinci can kaci sannan ka fita, kai ya langwab’ar yace ” please Ammi ana jira na, ban san na b’ata musu lokaci idan na dawo sai naci, kallonsa Abba dake gefe yayi yace ” wanne meeting ne dakai around 5:00pm yanzu ya fad’a yana kallon agogon hannunsa, shiru Zaid yayi ya rasa abincewa dariya Mukhtar ya kuma yi yace ” a dai rink’a fad’ar gaskiya.
Abba da Ammi suka kalli Mukhtar suka ce “to da magana kenan? da sauri Zaid ya kalli Mukhtar ya k’ifta masa ido ya girgiza masa alamar karya fad’a aiko karaf akan idon Abba, dariya yayi yace ” meye kake k’ifta masa ido, ” Abba ba ido na k’ifta masa ba wani abu ne ya fad’a min a idon, murmushi Mukhtar yayi yace ” kyale shi Abba ba ido zai kanne min ba idan ma hanci ne sai na fad’i, aiko da gudu Zaid ya nufe shi, shima Mukhtar mik’ewa yayi aiko suka shiga zaga parlor’n, Abba da Ammi dai sun kasa fahimtar komai da ido kawai suke binsu, cikin zafin nama Zaid ya rik’o Mukhtar yasa duka hannunsa ya rufe masa baki, yayi ta k’ok’arin kwacewa amma ya kasa.
Cikin dabara Mukhtar ya samu ya gantsarawa Zaid cizo a hannun aiko da sauri ya sake shi yana yarfa hannun, da sauri Mukhtar yace ” zance zashi, da sauri Ammi da Abba suka had’a baki “zance!!!? “Eh wallahi Ammi ai an samo muku suruka, sunanta Fatima amma ana kiranta da Teemah, zama Zaid yayi akan kujerar yasa hannunsa duka biyun ya rufe fuakarsa alamar jin kunya, “oh! wato shine kake ta rawar jiki ko, kuma ko ka bamu labarin ta, Ammi ta fad’a tana zama kusa dashi, Abba kusa dashi ya zauna ya dafa kafad’arsa yace ” bamu labarin ta, hannu Ammi tasa ta cire masa hannuwansa daya rufe fuskarsa yace ” who is she?
Murmushi yayi yana mik’ewa yace ” she is beautiful, intelligent, loving, caring & she had walked into my life, she had everything, she’s just kinda different Ammi,I really love her, ” uhnnn Zaid manyan gari duk wannan bayani haka, so who is her parent cewar Abba, fuskarsa ya langwab’e da alamar tausayi yace ” I think they are poor, but I don’t know, ” u wat, u mean u don’t knew her parents, ” yes Ammi, ” ok to ina kuke zance?
Shiru yayi kamar bazaiyi magana sai yace ” babu yadda banyi da ita akan ta kaini gidan su ba amma tak’i, kullum sai dai mu rink’a had’uwa a park “what! Ammi tace a fusace irin wannan matar kake shirin aure irin wannan uwar zaka zab’awa yaranka? to bari kaji wannan shirmen badai a family mu ba, wannan ai zance banza ne daga ji wannan ba ‘yar mutunci bace “no haba Ammi meyasa zaki yankewa ‘yar mutane hukunci tun kafin ki ganta, kamata yayi kisa shi ya kawo miki kiga tarbiyya da nutsuwa sannan ki yanke hukunci, cewar Abba a hankali Zaid ya sauke ajiyar zuciya dan ji yayi kamar Ammi na watsa masa ruwan zafi, a hankali Abba ya kalli Zaid da hankalinsa yakai k’ololuwar tashi yace ” gobe ka kawu ta, kanshi a k’asa yace ” ok Abba in sha Allah, tashi kaje, a hankali ya mik’e ya kalli Ammi yayi murmushi yace ” Ammi zan tafi ya fad’a yana yi mata kiss a kumatu murmushi tayi tace ” ka gaida ta wani irin sanyin dad’i yaji ya ratsa shi dukda dama yasan Ammi mai sauk’i hali ce, ” ok zata ji, ya juya inda Mukhtar ke tsaye yace ” adayyi zuciya dan ni na kusa wuce gorin Ammi ya fad’a sigar tsokana, dariya shima yayi yace ” oho dai ka sani ma kona riga ka angoncewar “ah ai banga alamar hakan ba ya fad’a yana k’ok’arin barin parlor ” ok shine kokace nazo na raka ka?
“Ka raka ni ina, tab sha zamanka bana gayya, Teemah tafi 1hr zaune a park tana jiran Zaid, dan haka koda yazo bak’aramin rarrashi ba kafin ya shawo kanta asha love, nan ya shayda mata maganar iyayensa suna san ganin ta dan haka ta shirya gobe zai kaita.
Washe gari wajen 5:00pm Zaid yakai Teemah gidan su, a falo ya ajiye ta yace ” ina zuwa tunda Teemah ta shigo gidan su Zaid kanta ya buga dan ganin girma da kuma tsaruwar gidan, aranta tace “Allah kad’ai yasan mak’udan kud’in da aka kashe wajen tsara gidan, tana cikin wannan tunanin taji Zaid yace ” Teemah meet my parents, ya fad’a yana nuna mata Ammi da Abba, a hankali ta d’ago kai ta kalli Ammi da Abba ganin mutumin da take gani a gidajen TV tsaya a gabanta yasa k’irjinta bugawa da k’arfi, murmushi tayi tana gaida Ammi da Abba tana daga zaunen akan kujera faran-faran Ammi ta amsa bata nuna mata alamar komai ba, ta karb’e ta hannu bibbiyu, Ammi ta umarci ‘yan aiki dasu kawo mata kayan motsa baki aiko aka cika mata gabanta da kayan ciye-ciye fal, wani abun ma bata tab’a ganin sa a rayuwarta ba, babu kunyar komai cike da wayewa taci ta k’oshi ta cika cikinta fam, a hankali Ammi ta kalli Zaid da Abba, shi kanshi Zaid sai da yaji baiji dad’in abinda Teemah tayi ba, murmushi Ammi tayi tace ” ya sunanki? kai tsaye tace ” Teemah, “ok Teemah a wacce unguwa kike sannan suwaye iyayen ki? da k’arfi gaban Teemah ya buga zuciyar ta ta shiga lugude gami da harbawa, kafin ta gama nutsuwa taji Abba yace ” ke ‘yar asalin wanne gari ce?
Kasa magana tayi ta shiga in’ina sake kallon Zaid da Abba Ammi ta kuma a karo na biyu tayi murmushi, cikin rawar murya Teemah tace ” ni mareniyya ce ni kai na ban san iyaye na ko garin ba, a gidan marayu na taso, ta fad’a tana share kwallar dake zubo mata, take tausayin Teemah ya cika zuciyar Zaid da Abba amma Ammi murmushi tayi irin nasu na manya tace ” ikon Allah wanne gidan marayu kenan, cikin rawar baki Teemah ta fad’a musu gidan marayun data taso, daga Abba har Ammi sai da gaban su ya fad’i dan gidan marayun da aka d’auko Abraham ne, cikin rawar baki Abba yace ” ok badamuwa, zamu bincika,sai bayan magrib Teemah tabar gidan su Zaid cike da kayayyaki da kud’i da Ammi da Abba suka bata.
A motar Zaid da Teemah zaune babu mai yiwa wani magana kowa da abinda yake sak’awa a ransa, ajiyar zuciya Zaid ya sauke a hankali ya kalli Teemah yace ” mai yasa baki tab’a gayamin ke marainiyya bace, a hankali tasa hannu tana goge hawayen fuskarta tace ” ina gudun karna rasa kane, ina mugun sanka Zaid idan ka barni wallahi mutuwa zanyi murmushi Zaid yayi yace ” ke! ya kike irin wannan maganar ne, waya ce miki ni zan iya rabuwa dake? “Ni dai please ta fad’a tana rik’o hannunsa gam cikin nata yayin da hawaye ke zubo mata, wani mugun shocking Zaid yaji kasancewar yau ne rana ta farko da mace ta tab’a shi, taci gaba da cewa ” dan naga kamar iyayenka bazasu karb’e ni ba, ” saboda ya tambaye ta? “alama na gani kuma kaga ku masu arzik…… hannu ya d’aga mata yace ” ni iyaye na ba haka suke ba, ba irin masu kud’in yanzu bane dan suna da fahimta da kuma adalci, abinda kikayi ne kawai bai kamata ba, ” kasan ni ban san komai akan rayuwa ba, dan ban san gatan iyaye ba dole wani abun sai ana yin min uziri tunda kaga ba’a hannun kiyaye na ta taso ba basu suka yi min tarbiyya ba, jikin Zaid yayi sanyi, a hankali ya shiga kwantar mata da hankali, harya kaita ya ajiye.
Zaid yana komawa gida Ammi ta tada falli bata son Teemah wai ta waye da yawa kuma bata da tarbiyya, kayi ta lallashen amma fir tak’i babu yadda Mukhtar da Abba da Zaid basu ba amma ta rufe idonta tace ” ya daina nemo wata amma banda Teemah akayi ta abu kusan wata d’aya amma tak’i yarda Zaid duk ya rame ya shiga damuwa da takura amma Ammi ko a kanta da ta kafe ta k’ek’ashe k’asa akan ita bata son Teemah, dakyar Abba ya shawo kanta ta yarda akan tana da sharad’i, Abba yace ” bakomai sunji sun yarda, da safe Abba ya kira Mukhtar da Zaid duk suka zauna bayan sun gaida iyayen nasu, a hankali Ammi ta k’arewa Zaid kallo taga mugun ramar da yayi take tausayinsa ya shige ta, a hankali ta kalle shi ta kira sunansa “Zaid! cikin nutsuwa ya d’ago kai yana kallon ta had’i da amsawa, “na yarda ka auri yarinyar nan Teem…. ai kafin ta k’arasa ya nufe ta ya rungume ta “thank you, Ammi you so much, a hankali ta zame jikinta ta b’ata fuska tace bisa sharad’in d’aya gaban Zaid ne yayi muguwar fad’uwa k’irjinsa ya shiga bugawa dan yasan tunda Ammi ta had’e rai maganar babba ce, maganar sa na cracking yace ” wanne irin sharad’i Ammi………….!
MOMYN ZARAH
GADAR ZARE!!!
(IT’S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)
~NA~
HAUWA A USMAN
JIDDARH
🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻
Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh
Gmail: [email protected]
Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh
GARGAD’I
MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA
~DEDICATED TO~
AISHA A BAGUDO
BEST FRIEND FOREVER & EVERZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA
~(UMMU AMAN)~
23
Fuska ta k’ara b’atawa dan ya d’au maganar ta da mahimmanci tace ” so nake ka auri mata biyu a lokaci d’aya a firgice Zaid ya mik’e yace ” what Ammi? Mukhtar ma a firgice ya d’ago kai yana duban Ammi wacce tayi kamar ba itace tayi maganar ba taci gaba ” zan barka ne ka auri zab’in ranka matuk’ar nima zaka karb’i nawa zab’in idan kuwa ba haka ba sai dai ka hak’ura da Teemah, a hankali ya durk’usa a gabanta ya shiga bata hak’uri akan tayi kyale shi, shi bashi da burin mata biyu amma sam Ammi tak’i, daga k’arshe ma mik’ewa tayi tace ” idan ka shirya kayi min magana, da sauri ya rik’o k’afafunta dan ganin yana niyyar yin biyu babu, yace ” na yarda Ammi, amma ban san inda zan k’ara nemo wata ba wannan d’in ma da kyar na samo ta, ” ok to shikenan ni zan samo maka, ” to please Ammi ki bari na fara auren Teemah tukunna, in yaso bayan wata uku sai na auri zab’in naki.
” ko kuma ka auran zab’in nawa in yaso daga baya saika auri naka zab’in, “please Amm…. da sauri ta d’aga masa hannunta tace” nifa ba matsa maka nayi ba, zab’i na baka, ganin damar kane kabi zab’in ko kuma ka hak’ura, shiru Zaid yayi kansa a sunkuye ya kasa cewa komai, ganin haka yasa Abba cewa tashi kaje kayi tunani tukunna, idan ka gama shawara sai ka dawo, a hankali ya d’ago kai yana kallon iyayen nasa, cikin sanyin murya yace ” bakomai Abba na amince, murmushi Abban yayi yace ” Masha Allah ka sanar da ita nan da wata d’aya za’a d’aura muku auren dukkan ku, kai ya k’ara risinawa yace ” nagode, ” tashi kuje Allah yayi muku albarka, ” Amin ya Allah suka ce suna barin parlor’n.
Zaid na shiga ya fad’a gado ya rufe idonsa ya fara tunanin ta ina zai fara sanarwa da Teemah wannan maganar, a hanlaki Mukhtar ya dafa shi ” friend kayi hak’uri kaji, in sha komai zaizo mana da sauki, ni dai ina mai baka shawara da kayiwa Ammi da Abba biyya, a hankali Zaid ya bud’e idonsa had’i da sauke ajiyar zuciya, ” to yanzu Friend ta ina zan fara tunkarar Teemah da wannan maganar?
“Koma dai yaya ne ya zama dole ka sanar da ita, idan kuma har soyayyar da take maka gaskiya ne zata amince maka ta kuma k’ara maka k’arfin gwiwa akan kayiwa iyayenka biyayya, “haka ne in sha zan sanar da ita yau din nan ma, “ok Allah ya taimaka, kaga nima idan naga Ammi ta iya zab’e sai na mak’ale ta zab’o min ya fad’a yana dariya, ganin Mukhtar na niyyar yi masa shak’iyanci ne yasa shi yi masa banza.
Wajen 8:30pm yayiwa Teemah yace ” su had’u inda suka saba had’uwa ba musu tace gatanan dan taji yanayin muryarsa cike take da damuwa, k’arfe 8:30pm acan tayi mata, bata fi 5mnt ba saiga shi, yanayin yadda ta ganshi ne yasa gabanta dukan uku-uku, a hankali tace ” lafiya kuwa sweetheart duk na ganka a birkice? Murmushin yake yayi mata yayinda da acan k’ark’ashen zuciyarsa tsoro da fargaba suka dirar masa, ido ya k’ura na mata na wani d’an lokaci sannan yace” kina so na? cikin rashin fahimta tace ” me, wannan wacce irin magana ce kake yi ne? bangane ba fa, ” tambayar ki kawai yi, so just answer me, ” ok ina jinka.
“Kina so na? ” eh, “zaki iya aure a wanne irin nanayi? shiru tad’anyi “Zaid why all dis? “I said just answer me yes or no, cikin sanyin jiki tace “yes dear, “Alhamdulillah ya fad’a yana sauke ajiyar zuciya, “ok please ki taya ni yiwa iyaye na biyayya please my life ya fad’a yana rik’o duka hannuwanta cikin nashi, muryarta na cracking tace ” what is going on dear? a hankali ya sanar da ita abinda ke faruwa amma bai fito fili ya sanar da ita Ammi bata santa ba.
Cikin sanyin jiki da rawar murya tace ” bakomai dear Allah ya nuna mana lokacin Ammi da Abba iyayen mu ne nasan bazasu tab’a had’a mu da abinda zai cutar damu ba balle har su aikata mana abu mara kyau ba, Allah ya bamu ikon yi musu biyayya ya kuma had’e maka kan mu, ta k’arashe maganar hawaye na zubo mata, a hankali ya lumshe idonsa yana jin wani sanyin dad’i yana ratsa shi tun daga kasa har k’afarsa, a hankali ya bud’e idonsa ya sauke su a kanta, take ya k’arayin wutar santa na k’ara ruruwa a zuciyar sa, bai san sanda ya jawo ta jikinsa ya rungume tsam a k’irjinsa ba, a hankali yace ” thank you so much my life, cikin muryar kuka tace ” I can do anything to make you happy my dear, kanta ya shiga shafa mata yana bubbuga bayanta alamar rarrashi, cikin nutsuwa ya shiga kwantar mata da hankali.
Bayan sati d’aya Ammi ta umarce shi daya je yaga LUBNAH, ‘yar k’awarta ce ta yarda da tarbiyyar yarinyar, sannan ta yaba da hankali da nutsuwar ta, “a’a Ammi ba sai naje ba indai tayi miki nima nima tayi min ba saina ganta, “ok badamuwa cewar Ammi, Abraham ya fito daga d’aki ya samu su Ammi zaune suna hira, a hankali ya zauna kusa da ita, yana murmushi abinda ya bawa kowa mamaki kenan, Zaid yace ” Ab ya kake?
Fuskarsa a sake ya amsa ” lafiya lau ango ya shirye-shiryen biki? Zaid kasa amsawa yayi ido kawai ya zuba masa yana kallonsa baki bud’e shiko Abraham bai sake bi ta kansa ba ya kalli Ammi ya langwab’ar kai “Ammi yunwa nake ji da abince?, Murmushin jin dad’i Ammi tayi tace ” akwai kuma ur favorite food, murmushi yayi yace ” best mother of d world, ya mik’e ya nufi dining.
Kallon Ammi Zaid yayi yace ” kai Ammi abin harda san kai yanzu fa da mu ne bazaki bamu ba sai kinyi mana gori, murmushi tayi sannan tace ” shima sammasa zanyi kafin na koraka gidan matanka suma na tada musu, dariya Abraham yayi yace ” ah nifa ba aure a agenda ta yanzu, tunda dai ga k’anina nan zayyi ai shikenan yayi mana, ni can ma zan koma.
“K’aninka kodai yayanka cewar Zaid dayake dama sun sama da wannan drama tun suna yara kowa yace shine babba, dariya Ammi tayi tace ” zaku fara halinku ko? yanzu kun girma dan kwanan na zaku zama Baba, “Baba kuma? “tab ai sai dai Dad & Uncle cewar Abraham, haka dai sukayi ta hirar su cike da wasa da dariya.
Shirye-shiryen biki ya kankama gadan-gadan, an gyara ko’ina har gidan amaren dayake Ammi tace bata yarda a raba su ba, sai dai su zauna tare a gida d’aya, d’aya a sama d’aya a k’asa shi kuma Zaid part d’insa daban, amma duk a had’e yake dan ta kowanne part kana iya zuwa kowanne b’angaren, dan a manne suke da juna, kayan d’aki iri d’aya sak Abba yayiwa Lubnah da Teemah, na part d’in Zaid ne daban, haka ma gidan Ammi yasha gyara dan ba k’aramar dukiya Abba ya kashe wajen tsara gidajen ba, dai-dai da cokali daga Italy akayi Oder sa, sosai aka tsarawa amaren lefe na k’arya kowacce akwati 12 aka yi mata, ita Lubnah aka kai mata gidan su, itako Teemah aka kai mata nata part d’inta akan idan tazo ta tarar.
WACECE LUBNAH
Lubnah aminyar Ammi ce,haka ma Baban ta aminin Abba ne, duk da iyayen ta basu kai su Abba kud’i ba, amma itama iyayenta masu arziki ne sosai, su biyar ne a wajen iyayen su, maza 3 mata biyu, itace auta a gidan su, duk yayyanta sunyi aure daga mazan har mata, yarinya ce ‘yar gata gaba daya, duk da kasancewar acikin gata ta taso hakan baisa ta lalace kota sangarce ba, yarinya ce mai hankali, nutsuwa, ga sanin ya kamata,gata da ganin girman manya koda kwana 1 ka girmeta zata girmama, dan tasan darajar d’an Adam, yarinya k’arama dan batafi 16yrs ba ko candy batayi tana dai SS 3 dis year zata zana waec & neco, tun Lubnah na 13yrs ta haddace Qur’an da sauran littattafan addini, Lubnah b’aka ce, siririya doguwa mai dara-daran idanu, mai dogon hanci, fuskarta dogowa ce mai d’auk’e da d’an k’aramin baki wanda Allah ya sanya farare hak’ora masu kyau,gata da dimples wad’anda ko magana take suna lotsawa, tana da cikin k’irji a tsaitsaye suke k’em gasu manya d’as, cikinta kuwa kamar zai had’e da bayanta, sai faffad’an k’ugu mai d’auke da manyan duwaiwaka, hips d’inta kuwa kamar zaka sa hannu ka ciro dan kamar lik’awa akayi saboda girmansu, tana da cikar gashin kai wanda ake kira da virgin hair, kwata-kwata bata retoching dan bata tab’a sawa kanta relexer ba, shiyasa idan aka yi mata kitso kamar anzana, gata da mugun son k’ananun kitso.
Kasancewar ta yarinya mai biyya yasa koda iyayenta sukayi maganar auren Zaid batayi musu ba tace duk abinda suka ga ya suyi kawai dan tasan bazasu tab’a cutar da ita, hakan ko ba k’aramin faranta ran suyi ba, India Mamanta takai ta dan a gyara ta a kuma tsumata, ba’a dawo da ita ba sai ana saura 4days biki, aiko ta gyaru dan ba k’aramin gyara aka mata ba, sosai fatarta ta k’ara laushi da tsantsi, kyanta ya k’ara fitowa sosai, sosai suka gyara mata jikinta, haka a b’angaren magungunan mata sun tsuma ta sosai, kuma koda ta dawo Nigeria ci gaba da tsumata Mamarta taci gaba dayi.
Sosai Abraham yayi ruwa yayi tsaki a bikin, ya zage ya shiga cikin bikin akayi dashi ya taka rawar gani, hakan kuwa sosai ya faranta ran Zaid da iyayen su yayi ba, kusan duk wata hidima ta kud’i a biki shine yayi ta.
Ranar Saturday a babban masalcin Juma’an dake garin Bauchi dubban mutane suka shaida d’aurin aure Zaid da matansa biyu, d’aurin auren daba tab’a yin irinsa a Bauchi ba, da daddare Abba ya aika aka d’auko amare dukya had’a su a babban parlor ya shiga yi musu fad’a da nasiha mai ratsa jiki da zuciya, sosai Lubnah ke kuka sai shashaheka take fuskarta a rufe ruf, itako Teemah sai murmushi take fuskarta a bud’e, daga k’arshe Ammi tace “ga Lubnah nan Zaid yarinya ce k’arama she is 16yrs dan ko secondary school bata gama ba sun dai gama waec saura neco da zasu fara ranar Monday, da sauri ya d’ago kai ya zaro ido yace ” what Ammi 16yrs fa? ya fad’a a firgice, rainanta zanyi komai?
“Ban sani ba dan ubanka idan kaje sai ka san me zakayi mata, kai ya sunkuyar k’asa ya shiga bata hak’uri, addu’a sukayi musu sannan suka sallame su, Zaid da gimbiyar suna gaba Teemah sai surutu take ta faman zuba masa shiko yayi shiru yana tunanin ta inama zai fara kwana da yarinya ‘yar 16yrs, haka har suka k’arasa gidan, Lubnah sai faman kuka take.
A babban parlor gidan suka zauna gaba d’ayansu, har a lokacin fuskar Lubnah a rufe take tana ta faman kuka, babu wanda yaga fuskarta, cikin nutsuwa Zaid ya fara magana ” Teemah ki zauna a k’asa kayan ki da komai yana can, ya kalli Lubnah dake kuka yace ” ke kuma ki hau sama komai naki yana can, kai kawai ta d’aga mai dan bazata iya magana ba, ta mik’e tsaye cikin sanyin murya tace ” ban san hanyar saman ba, gaban Zaid ne yayi muguwar fad’uwa saboda yadda yaji muryarta dan tunda yake a duniya bai tab’a jin murya mai dad’in tata ba, ” ki zauna muci abinci tukun sai na nuna miki, ” na k’oshi tace cikin muryar kuka, ” ke bana son gardama zauna nace, cikin nutsuwa ta koma ta zauna ya kalli Teemah yace ” ga kaji da drinks & fresh milk nan juyo mana su a plate, a hankali ta mik’e ta nufi kitchen.
Da kyar Lubnah ta d’an iya cin cinyar kaza 1 tasha fresh milk d’in ya kalli Teemah yace ” kije kiyi alwala kizo muyi sallah bari na raka ta cikin rawar Teemah ta mik’e, ya kalli Lubnah yace ” tashi muje, a hankali ta mik’e tana bin bayansa har saman ya kalle ta yace ” kiyi alwala kizo b’angare na bai jira amsarta ba ya fice.
A hankali ta cire kayan jikinta dan Lubnah kwata-kwata ta tsani manyan kaya tafi sabawa da k’ananan kaya, sai da tayi wanka ta shafe jikinta da mai da turarurrka ta sanya sleeping dress ta zumbula hijab har k’asa ta nufi part d’insa, dukkan su ya jasu jam’in sallah sannan ya dafa kan kowacce yayi musu addu’a har a lokacin Zaid baga fuskar Lubnah ba, dukkansu sun kai 15mts babu wanda yayi magana ganin haka yasa Lubnah mik’ewa had’i dayi musu sai da safe.
Kamar jiya take Lubnah ta tafi, a hankali ta matso jikinsa ta shige k’irjinsa, ta kashe murya cikin kissa da shagwab’a tace ” dear ya kakaji yau? ni dai yau ji nake kamar nayi hauka dan murna, na cika burina na mallaki babban masoyi na bazan tab’a mantawa da wannan ranar ba, murmushi yayi ya k’ara manneta da jikinsa yace ” nima haka sweetheart ya fad’a yana had’e bakin su, a hankali yake tsotsar bakin ta yayinda hannunsa ya fara yawo a sassan jikinta, rigar jikinsa ya zame ya rage daga ita sai pant & bra, shima ya zare jallabiyyar jikinsa, sosai yake romnacing d’inta duk yabi ya gigice a hankali ya daina abinda yake yi jin Teemah ta fishi zak’ewa da kuma iya komai, a gaggauci take sarrafa shi, wanda hakan yayi masifar bashi mamaki dan Teemah ta fishi iya komai, sosai ta zage ta shiga sarrafa shi, sororo Zaid yayi cike da mamaki yana ganin ikon Allah, aiko Teemah ta zage ta rink’a aika masa da sak’onni kala-kala masu wuyar daurewa, take Zaid ya manta da a wacce duniya yake ya kasa tuna komai, a d’aukarta yayi cak yayi bedroom da ita akan makeken gadon su ya direta yaci gaba da abinda yake yi.
Mirgina shi Teemah tayi ya zama shine a k’asa ita a sama, ta zame daga kansa ta cafki jijiyarsa tasa a baki ta fara sucking tana murza masa kan nipple’s d’insa, cikin mamaki ya bud’e idonsa ya zubawa Teemah hankalinta kwance take yi masa komai babu wani alamar tsoro ko fargabar first night, take yaji wani a d’arsu a ransa bai gama wannan mamakin ba yaji ta kama hajiyarsa tana k’ok’arin dannawa da sauri ya k’ara zaro ido had’i murzasu dan ganin da gaske ne, aiko saijin shi yayi a cikinta ta danna tuni ta fara sukuwa tana sama da k’asa akansa, ji yayi ya shige zuruf babu tangard’ar komai, a bud’e take yadda kasan rijiya ko macen data gama labour yanzu, wata irin k’ara Zaid yayi had’i da………..
MOMYN ZARAH