Hausa Novels

DOCTOR HEESHAM HAUSA NOVEL

HEESHAM🧑‍⚕️2022 PAID BOOK_

Related Articles

NA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

Godiya ta tabbata ga ma mallakin rana haɗida dare mairayawa sanda yaso da ɗaukar rai lkcn da yaso,    

Inagodema Allah dayasake ban damar sake rubuta wannan ƙasaitaccen littafin nawa wanda ba satar fasa Aciki kawai nakayi Amfani da ƙwaƙwalwatane..

Bana littafi dan zallar nishaɗinku kawai Abokai inayine saboda muɗau darasi masu kyau mu watsarda marasa kyau…..

ALLAH KABA ƘASARMU NAGERI’A 🇳🇬🇳🇬🇳🇬 ZAMAN LAFIYA DA TATTALIN ARZIKI🤲🤲🤲

INASONKU DIK INDA KUKE MASOYANA❤️😘😘💯

NIƊINCEDAI HARYANZU MARUBUCIYAR _Faherths hot lover, So sirrin zuciya ,, Raunin macce baya hana ɗaukar fansa, Saina kashe mijina,, Maizaman kanta paid,,, And know is……. DOCTOR HEESHAM!🧑‍⚕️🧑‍⚕️🧑‍⚕️ 2022 paid book,,…….

BISMILLAHI RAHMANI RAHEEMM

*DOCTOR🧑‍⚕️HEESHAM 2022 PAID BOOK* 

Free 🅿️ 1 to 2

1/1/2022 SATURDAY FOST JANUARY

  Aguje yashigo kwanar  dik da Unguwar ƙaramun layine maiɗaukeda gidajen talakawa birjik kusan Akan kiran Unguwar Sansanin Talauci   yaƙura waƙar Silendiyon       waƙar tamasa daɗi dan har bitar ta yake.....    

Wani tsoho nahango da zaikai kimanin shekara 45 kallo ɗaya nama nagane bawai tsoho bane tsabar talauci ne kawai yamaidasa hakan kan kekersa yabiyo kwanar batareda tsohon yasan zuwan yaron ba haka ma guy ɗin baiyi wani hong ba kawai jikake kifffffffffffff yabige tsohon

Faɗuwa ƙasa yayi take farcen kafarsa babba “”YATSA”” Yafalke jini yafara zuba ƴan tsirarun mutanda kegun suka sheƙo sunama baba Sani sannu

Fitowa yayi Amatiƙar hasale yaduba gaban motarsa taɗan karje ƙaɗan motar sabuwace full hasalima yau yafara Using da ita, Aƙalla ƙuɗinta zasukai naira millon 7 dan sam ba bugun nan bace Aƙasar cairon daddynsa yamasa oder ɗinta jiya jiya taƙaraso yau yafara Amfani da ita amma saboda tsabar walaƙanci wannan wawan yamasa ɓarna Ayyanawar kyakykyawan matashin kenan doctor🧑‍⚕️Heesham yaro ɗangata maitaƙama da dukiya haɗida ilimi uwa uba tsantsar kyau

Afusace yaƙaraso inda tsohon yake Zaune Aƙasa mutane namasa sannu kutsa kai yayi cikinsu jikake tas tass tassssss yawanke baba sani da kyawawan maruka

NI MUJAHEEDAH YAU NAGA IKON ALLAH KABIGE MUTUM AMMA SBD GIYAR NAIRA KACE SHINE DA LAIFI HARDA MARINSA??? WAINIKAM ME MASU ƘUƊI SUKE NUFI DA RAYUWAR MU MUTALAKA???

MUKASANCE TARE SANNU A HANKALI DANJIN WANNAN ƘASAITACCEN LITTAFIN KADA KUMANTA NA ƘUƊI NE, KUMA NI BARUWANA DAWANI PAID GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KUƊINKI KISAMU LITTAFINKI SHINE KAWAI🙅‍♀️🙅‍♀️🙅‍♀️🙅‍♀️🙅‍♀️ AKAN FARASHI MAFI SAUƘI DA SAUƘAƘAWA 200 KACAL👌👌👌👌👌👌👌 ZAKIMUN MAGANA TA WANNAN WHATSAPP NUMBER NUMBER 09030835117 DOMUN BAKI DAMAR TURA 200 KIFARA MUN MAGANA NABAKI ACCOUT NUMBER KADA KITURO ƘUƊINKI HAKA KAWAI BATAREDA KEYI MAGANA DANIBA DOMUN WAYA DANI KIBI 07031012948 SANAJIKU MASOYANA MUJAHEEDAH CE DAI MATAR MLM

INA TAYA ƊAUKACIN AL’UMMAR ANNABI MURNAR GANIN WANNAN SABUWAR SHEKAR TA 2022 UBANGIJI KA NUNAMUNA WATA LAFIYA MUNA MASU RAI DA LAFIYA🤲 WAƊANDA BASUGANIBA UBANGIJI ALLAH KAGAFARTAMUSU MARASA LAFIYA ALLAH KABASU MUDA KEDA ALLAH YAƘARA MUNA KM ALLAH YASA MUYI MUTUWAR SHAHADAH…… AMEEENNN……… HAPPY NEW YEARS ALL😘💯❤️😘💃💃💃💃💃💃 FROM 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM)

BASEERATA ITACE ARZIKI NAH😍

WhatsApp num 09030835117
[02/01 12:30 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR 💖MLM): DOCTOR HEESHAM👨‍⚕️ 2022 PAID BOOK

🅿️3 to 4

STORY AND WRITTEN BY✍️ 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

 *2/1/2022 SUNDAY FORST JANUARY*







 Mamaki yahana tsohon koda motsi 

Ido Heesham yarufe yafara zazzaga masifa “kai wane irin mahaukacine ko makaho ne dazakazo gaban hanyata dubi yadda kamun ɓarna kasan nawane Anan yanuna motarsa murmushin taƙaici yayi yace”inama zakasani tindakai matsiyaci ne talaka faƙiri ƙasƙantacce mara…… dakata Heesham kabari mana bakyau Abinda kake wllh Abokinsa kamal yace

Tsohon yace” karabu dashi duniyace itace mai gyaransa wanda baizo cikintaba ma jiransa take balantana wanda yashigo zaigani sakamakon Abunda yamun kuma insha Allah watarana saika durƙusa Agabana dahawayenka kana roƙona yafiya nikuma A sannan zan nunamaka talaka ba walaƙantacce bane idan ku masu ƙuɗi gunku talakawa ƙasƙantattune to tabbas watarana zakuyi nadamar ɗaukar hakan dama faɗin haka kuma A gun Allah dik ɗaya muke”

Kai kai kai dakata tsoho kada haukar talauci taɗibeka kafaɗamun magana kasani baza’a taɓa Abinda ni DOCTOR HEESHAM zan nema gun waniba koda mai ƙuɗine ɗan Uwana balantana kai faƙiri matsiyaci” yana gama faɗar hakan ya tsartar da yawuce yawuce

Jiki sanyaye Kamal yabi bayansa Heesham yaja wani birki ƙura dik tarufe tsohon sannan yawce Abinsa ransa namasa zafi.

Dataimakon mutanen tsohon yamiƙe yaja kekensa A hannu yakoma gida yanamai baƙincikin kalaman da yaron nan yagayama damasu ƴaƴan masu haka suke……

  gidansa yashiga gidane madaidaici ƙarami irin natalakawa dai  tsakar gidan d bishiya babba   


Mama nazaune ƙarƙashin bishiyar tana tanƙaɗen garin masara danyin tuwo    

Deeyana kuwa tana faman hura wutar

Shigowa yayi gidan ransa ɓace ko sallama baiyiba

Mama taɗago taganshi gashi buɗu – buɗu da ƙura hargoshinsa yaɗan kuje tace”subhanallahi mlm meke faruwa dakai haka”?

Dasauri deeyana taɗago takalle mahaifin nata matsowa kusa dashi tayi kallonsa tayi tsaf dik ya kukkuje ƙafarsa harjini take

Dasauri taɗauko ɗan karmun first aid boox ɗinta na magani taja hannun baba yazauna tafara treating ɗinsa batareda tayi magana tanayi tana hawaye dan talura yanajin zafi

Mama kasa haƙura tayi tamatso dafdasu dace”kagayamuna meyasamaka mlm”

Saida tagama tasamasa bandage sannan yasauke Ajiyar zuciya yace” Hunm tsautsayi yafitardani rabi nahaɗu da wani yaro yamun……. … tsaf yabasu labarin Abunda yafaru tindaga farko

Tsabar ɓacin rai wanda deeyana tatsince kanta Aciki faɗarsa ɓata lokacine

Afili tafirta wllh wllh wllh dik randa idona yahaɗu da wannan ɗan iskan wllh Baba saina ɗaukar maka fansa wllh danaganshi saina wankesa tafi kamar yadda yamareka wllh saina walaƙantasa saina tozartashi dole nadage nazama wata Abar dan naɗaukarma fansa Abba wllh sainaɗau maka fansa.. …

(TO KUNJIFA READERS DEEYA DA ƘUDIRINTA AKAN HEEASHAM KOMAI ZAIRARU??????? MUKASANCE TARE KADA KUMANTA PAID BOOK NE KUHANZARTA BIYA ABOKAI)

COMMENTS AND SHARE 🙏🙏

BASEERATA ITACE ARZIKINA😍

WhatsApp num 09030835117

DOCTOR HEESHAM👨‍⚕️2022,, PAID BOOK 200 ONLY👌

🅿️5 to 6

 STORY AND WRITTEN BY 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN





*3/1/2022 MONDAY FOSRT  JANUARY*





 Mama Asabe tace"ke deeyana kul kada kiyi Alƙawarinda bazaki iya cikawaba inake ina ɗan masu ƙuɗi? talaka  dake? Abuɗaya kike tinƙaho dashi inda Allah yataimake mlm daya sasaukarda gonarsa danke yakwashe ƙuɗin yabaki dankiyi karatu Anan nefa kawai kikasamu gata amma kada kimanta keɗin ƴartalakace"







Mlm baba saminu yace"hakane Ummanki nada gsky deeyana kadama kiyi wani mugun ƙudiri"

To kawai tace” A bayyane Amma A zuciyarta tariga taƙaddarta wata manufa taɗaukar fansa

‘;;;;***

direct gidan gonar Daddynsa gawuce yayi hong kan kawai gate man yabuɗe wai harya ƙara hasala yana buɗemasa dayashigo

Yamasa nuni da hannu akan yazo

Dasaurinsa yazo aiko yawankeshi damari yace”next time idan nazo kasake ɓatamun lokacina kafun kabuɗe Mtwssss ” yaja dogon tsaki sannan yawuce

Girgiza kansa kawai kamal yayi shiyarasa wanne irin hali ga Amininsa kuma ɗan’uwansa sam bashida hali maikyau baiɗauke talaka abakin komaiba kodayake yasami ɗaurin gindine daga gun iyayensa

Heesham kuwa tolet yafaɗa yasakarma kansa ruwa yarintse ido naɗan wasu seconda sannan yayi wankan yafito yasake shiryawa cikin ƙanan kayansa yadawo palourn saida yaɗauko sheesha ɗinsa sannan yazauna yafarasha zuƙar hayaƙin yake sosai cike da ƙwarewa

Kamal dake kallonsa ransa yafara ɓaci A yanzu dan idanda Abinda yatsana baiwuce kayan mayeba dik da bai Amfani dasu amma shesha kam Hmmmmmm ba’a magana cikin ɓacin rai kamal yace”waikai saiyaushe zakafara tattalin lafiyarka? kanasane da illar Abunar tinda ka karanta kagani amma sbd tsabar taurin kai irin naka bazaka bari ba ko”?

Idansa yaɗago yakallesa harsunfara canza launi yace …..

COMMENTS AND SHARE🙏🙏🙏🙏

BASEEEATA ITACE ARZIKINA😍

WhataApp number 09030835117

DOCTOR HEESHAM👨‍⚕️2022,,
PAID BOOK 200 ONLY👌

🅿️7 to 8

STORY AND WRITTEN BY 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

3/1/2022 SUNDAY FORST JANUARY

Banason takura km kabarni naji da Abinda kedamuna kawai

Km yace”kai kasani tabbas watarana zakayi danasani”
Yanagafa faɗar hakan yafice Abinsa…

  Rayuwa tacigaba datafiya Heesham yaƙara samun girma Agun Aiki dan haka walaƙanci da raina talaka yaƙaru idan mutu yayi tsufan kwando zai iya cimasa mutunci yazageshi ba Abinda za'ai tinda yanada ƙuɗi

Wando trozer ne jikinsa sai ƴar ƙaramar riga Amless zaune yake kusada tafkeken sweeming-pool nagidansu sai juice dayakan ƙurɓa lokaci lokaci yana kuma kallon wayarsa cikeda nishaɗi

Wasu ƴammata 2 naga sundosa gusa kowacce da muguwar shiga taɗame cikin riga da wando ko mayafi babu

Heello my guy ɗayan tafaɗa tana mai shafa sajen fuskarsa

Aɗan hasale yawaiko yasa hannu yatureta saikawai cikin ruwar

sa’arta ɗaya ta iya ruwa

Masifa yafara waiku mayun inane nagayamuku cikin ku bawadda nakeso so ku kyaleni mana”

Ɗayan tace”haba doctor meyasa kake haka saikace baka waye ba? inalaifin wanda yanuna maka ƙauna mudai munasonka kuma bazamu janyeba”……..

COMMENTS AND SHARE PLZZZ

BASEERATA ITACE ARZIKINA😍

WhataApp num 09030835117

DOCTOR HEESHAM👨‍⚕️2022,,
PAID BOOK 200 ONLY👌

🅿️9 to 10

STORY AND WRITTEN BY 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

 *5/1/2022 Forst january wednesday*

INAMAIBAWA MASOYANA HAƘURI NARASHIN JINA GABAƊAYA AJIYA HAKAN TAFARUNE SBD NARASA WAYATA DA SIM ƊINA DASUKA FAƊI NAKIRA WAYAR AMMA HAR ANKASHE YANZU NARASA WAYATA DAMA SIM ƊINA 09030835117 SIM NE CIKIN WAYAR DATAƁATA DANHAKA YANZU INAMAISANARDAKU 07031012948 ITACE TAWA YANZU DIK WANDA YASAMI WANI TEXT DA 09030835117 KOWATA MAGANA DA WANNAN👆 NUMBER BANIBACE KADA KUBADA ƘUƊINKU GA KOWA SAIGARENI DAN NICE MAI LITTAFI NGD

Murmushi yayi 

yace”dikanku bakuda Aiki shiyasa ni Aguna macce kamar riga naɗauketa nasaka sanda naso nacire sadda naso kuma ma Acikinku bawanda nataɓa gayawa inasonta kai nifa dik macce ƙarya take ni Heesham nace inasonta saidai ita tabiyoni kamar karya niko najefamata kasusuwa kawai nabarta tana lasa” hannu yasa A Aljihunsa yaciro ƙuɗi yawatsamata Afuska

Sannan yamiƙe yayi cikin gidan Abinsa

Ran zeze yayi matiƙar ɓaci Akan Abinda yamusu

Gidan yashiga yanata guna guni

Momy dake karatun jarida taɗan zare glass ɗin idanta tace”whats Happening my son”?

Yana wani shamƙamshi yace”ni momy narasa yadda zanyi da matannan ko ina sai bina suke wai suna sona nifa nagaji da hakan”

daddy dake saukowa kan tsep-tsep ɗin yace”my son towai sai yaushe zakayi Aure ne”? dik wadda muka baka kace bakaso izuwa yanzu yakamata Acekanada mata”

Mommy tace”gayamasa dai natara ƴammata dayawa dan yazaɓa amma daga ƙarshe walaƙanci kawai yamusu dika wai basu masaba nibansan wace irin macce zatamasaba”

 Mommy nifa banason kowace wadda za'akawomun tallarta ko tallar kanta dikansu dukiyata sukeso da haɗuwata ni banɗau soyayya da mahimmanciba kai bama wadda zan haukace Akatan mommy so idan naga wadda tamin zan Aura"

Yana gama faɗar hakan yawuce

Mommy tace”Heesha kenan watarana zakayi nadama so yakan maida maiƙafafu gurgu wllh”

daddy yace”banda my son domun shi tsayayyen namiji ne”

Ɗakinsa yashiga yafara haɗa kayanda zaifita dasu gobe dan yasan gobe Akwai ƴan Attechment dayawa daza’a kawo hosbitals ɗinsa…..

-*—

Yau Suka kammala Exam ɗinsu dik Anrarrabasu zuwa Attachment

Deeyana itada ƙawarta zeenarh Akaturasu Heesham Luxury Hosbital

On monday zasu fara fita aikin.. . .

COMMENTS AND SHARE

BASEERATA ITACE ARZIKINA😍

WhatsApp num 07031012948

DOCTOR HEESHAM👨‍⚕️2022,,

PAID BOOK 200 ONLY👌

🅿️12 to 13

Free page

STORY AND WRITTEN BY 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

8/1/2022 Saturday january forst

DAF NAKE DA KAMMALA FREE PAGE DAN HAKA KI KA HANZARTA BIYAN 200 kacal DAN MALLAKAR BUK ƊIN KADA KUMANTA WANNAN NUMBER 07031012948 ITAZAKU TUNTUƁA DOMUN BIYAN KUƊINKU SAINAJI DAGA GAREKU

Dawuri mama tasakata tashirya ko Abinci bataciba saiga ƙawarta Zeenarh tashigo tagaida su mama tace”to ai saiki fito sarkin delay ga Abba dakansa zaikaimu kafin yahuwuce yace muyi sauri fa”

Agurguje tasaka hijab ɗinta fari daidai ƙafaɗarta wandon blue yazauna daidai jikinta tayi kyau cikin uniform ɗin hakama Zeenarh balaifi tayi kyau

dika Abaya suka zauna tareda Abba bayan tagaisadashi

Yace”iye yau yarana zasu fara Attarchement to Allah yabaku sa’a banda ɗaukar kai wata tsiya musamman ke zeenarh nasan halinki kuma insha Allah Anan zansa Alhaji mansoor yabaku Aiki dan Asibitin taɗansace Heesham kudai kuji tsoron Allah Adik inda kuka sami kanku”

dato suka Ansa

Alhaji Bashar kenan ɗan kasuwa mutum ne mai haƙuri dason ƴarsa sosai dama Abinda takeso dik wani jindaɗinda Deeyana Zata samu Agun Abba to zeenarh ce sila tana matiƙar ƙaunar deeyana tana tausayamusu

Saida yashiga dasu yasaukesu sannnan yawuce

Inda sukaga taron mutane A zaune dayawa dagani suma ƴanwani depertment ne Akaturo
Sallama sukaimusu suma suka zauna gunsu

Fira sukeɗan taɓawa lkc lkc

Wata daga cikinsu tace”kai wannan mutumin Anyi ɗan rainin hankali wllh kudabafa yanzu kugani Almost 2 hours munajiran wannan bawan Allah amma sbd tsabar walaƙanci Ace haryanzu baizoba ga yunwa ta Addabeni yazo yashanyamu Anan kamar munzo maula”

  dasauri Ramla tarufema Salma baki tace"kiwa Allah kirufawa kanki Asiri muma kurufamana bakisan waye doctor Heeesham ba shiyasa kike faɗar hakan yanzu saiya ɓatamuna takardu duka wllh ba ƙaramun Aikinsa bane"

damamaki deeyana tace”kamar ya”?

Ramla tace”Hunm bakusan waye shiba wllh baida mutunci Ai inasamun labarinsa gun Ruka saboda ita permanert ce tana aiki anan kuma ƙawatace Kuma A hankali zakusan waye shi”

Jinjina kai kawai deeyana tayi batasake maganaba ammafa itama tanajin yunwa

+—————————————+

Baccinsa yasha Mai isarsa yanaji Anamasa nocking da ƙarar wayarsa zuwa Alert ɗin Agogon kusada gadon amma saiya ɗauke pillow yaɗaura a kansa yadafe yayi kwanciyarsa Sai Around 10:30 yatashi yajima Agun shirinsa kamar wani macce kafin yasaka suite blck neck tiet white have cover white wach hands ɗinsa ma white haɗida white glss yatashe lallausar sumar kansa bayan yashafeta da kalolin mayuka sai sheƙi kansa keyi sauɗaya zaka kallesa Kaji kamar kahaɗiyeshi sbd kyandayayi kai gaskiya docter heesham kyakykyawane Ajin ƙarshe

“”NIKAINA SAIDA NASAKE BAKI INAƘAREMASA KALLO DAN BAƘARAMIN KYAKYKYAWABANE, AMMAFA KOMAI KYANSA NI BAN KYASABA DAN KO ƘAFAR MLM ƊINA BAIKAIBA IDAN MLM ƊINA YANAGU TO MAZA MUNANA NE AGUN MUJAHEEDAH TA MLM”””😁😁🙈🙈🙈

COMMENTS AND SHARE🙏🙏🙏🙏

[08/01 7:23 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖 MLM): DOCTOR HEESHAM👨‍⚕️2022,,

PAID BOOK 200 ONLY👌

🅿️14 to 15

Free page

STORY AND WRITTEN BY 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

8/1/2022 Saturday january forst

DAF NAKE DA KAMMALA FREE PAGE DAN HAKA KI KA HANZARTA BIYAN 200 kacal DAN MALLAKAR BUK ƊIN KADA KUMANTA WANNAN NUMBER 07031012948 ITAZAKU TUNTUƁA DOMUN BIYAN KUƊINKU SAINAJI DAGA GAREKU

 ganin 11:00 tayi baizoba yasa deeyana miƙewa cikin takaici tanufe Capteri'a 

Dasauri Ramla tariƙo hannunta tace”ƴar’uwa inabaki shawara daki haƙura kijira harzuwa sanda zaizo kada kitafi kuma yazo dayazo bakinan wllh dakwai matsala”

Deeyana tace”dik Abinda zaiyi wllh sainaje ni naɓata lokaci injirashi shiyakasa jirana”

Ficewa tayi Abinta dik da tanajin Zeenarh nakiranta amma batasauraresuba saida taje Abinta

   Agurguje yafito hannu kawai yaɗagawa  iyayensa baiko saurare maganarsuba yafice Abinsa 


 Motarsa dark black yashiga Sabuwace A ƙalla ƙuɗinta zasukai dubu ɗari 5

Aguje yake driver tuƙin ganganci gake dakaganshi dole kaje yamasa kobadan rayuwarka dan gudun laifin domun dik numbers ɗin motocinsa Anrubutamusu DOCTOR HEESHAM

tinkan yaƙaraso bakin gate yadafe hong jikake fiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiii kamar Abun tashin hankali dik yaruɗemun kunnuwa

Dasauri security ɗin yawangale gate ɗin Aguje yashigo
Daidai loka cin deeyana tafito daga capteri’a ƙarar motar da hon ɗinta yasa taruɗe tashiga gaban motar

    Shikuwa ganinta yatinzirasa kuma yasa zuciyarsa bugawa dasauri   yaja wani birki dan gudun kada yatakata

jikake Ƙuuuuuuuuuuuh harda ƙura taɗan tashi Deeyana dake ƙoƙarin kaucemasa tana ɗauke da ledar Abincinda tasiyo ta tsorata sosai sakin ledar tayi birkin dataji yaja yaƙara firgitata faɗuwa ƙasa tayi zaune sauran Abincin mai ruwa ruwa dik yawatse Ajikinta wata ƴar siririyar ƙara tasaki tareda rintse idanta dan tagama sarewa Akancewa tata taƙare yau kam

Zeenarh dik taruɗe ihu tasaki tace”shikenan wannan mahaukacin yakashemun sister” tana maganar tana gudu tanufe gunta

Hankalin kowa na Asibitin yadawo kansu harta ɗaiɗaikun majinyata sunfito dan sun tsorata dalamarin Ogarh yau………

  _BASEERATA ITACE ARZIKNA_

PAGE 1 ƊAYA TAK YARAGE GAMASU JIRAN BANZA PAGE 16 TO 17 KAWAI YARAGE SHIMA BOONUS NE GAREKU DOMUN HAPPY NEW YEAR💃 IDAN KINASON BUK ƊINA KIGAGGAUTA BIYA 200 NE KAWAI KIMUN MGN 07031012948 DOMUN BAKI DAMAR BIYA ANFARA BIYAN ƘUƊIN DAGA YAU DIK MAIBUƘATA YA HANZARTA NIƊINCE DAI TAKU 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR💖MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

WhatsApp or call number 07031012948
[09/01 5:29 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖 MLM): DOCTOR HEESHAM👨‍⚕️2022,,

PAID BOOK 200 ONLY👌

🅿️16 to 17

LAST Free page

 *BONUS PAGE TO HAPPY NEW YEAR*

STORY AND WRITTEN BY 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

8/1/2022 Saturday january forst

A YAU NA KAMMALA FREE PAGE DAN HAKA KI KA HANZARTA BIYAN 200 kacal DAN MALLAKAR BUK ƊIN KADA KUMANTA WANNAN NUMBER 07031012948 ITAZAKU TUNTUƁA DOMUN BIYAN KUƊINKU SAINAJI DAGA GAREKU

    _FREE PAGE YAƘARE DAGA WANNAN KI KA  HANZARTA BIYAN 200 KACAL  DAN KA KI MALLAKESHI IDAN KINADA  ACCOUNT NUMBER TANAN ZAKITURA IDAN BAKIDA KITURA KATI SCREEN-SHOURT NAKESO NA KATI KO TSABA BANSON V.T.U KADA KITUROMUN V.T.U KITUNTUBENI ANAN IDAN ZANBAKI ACCOUNT NUMBER KOMA DAMAR TURO KATI 07031012948 SAINAJIKU INA MARABA DAKU,,,  BASHI ƘAƊAIBANE AKWAI MAIZAMAN KANTA SHIMA 200 KACAL DIK KUBI NUMBER👆🏻👆🏻👆🏻 DOMUN SAMUN NAKU_

BONUS PAGE LAST TO HAPPY NEW YEAR ALL MY FANSS💃💃💃💃

Takaici yasa yafito motar Afusace yanufo inda take 

Tinkan ya iso Zeenarh tarigashi dan harta kamata tana mata sannu da ƙarƙaɗemata ƙurar jikinta

Yanaƙarasowa motarsa gaban motarsa yaduba yaga dik taɓaci da Abincinda yazube mata

Ransa yaɓaci Ahasale yace” ke” yanuna Zeenarh

Waigowa tayi tana kallonsa

Tsuramasa ido tayi dan baƙaramun tafiya da imaninta yayi ba Aranta tace Anya wai wannan mutum ne? dubeshi da kyau kamar Aljani ƙaramin bakinsa take kalla yadda yake motsashi kamar ba magana yakeba

Bata Ankaraba kawai taga deeyana gabansa tariƙe ƙugu tana juyjuyawa tana masifa idanta harwani ƙanƙancewa yake

Abinda yaƙara hasalata irin yadda yake duba motarsa yana nunata yana tsaki

Cikin tsiwa take magana tana ƙarƙaɗa jiki tace”kai makahon inane kake neman takani ko bakasan darajar rayuwar ɗan Adam bane? ina inakokonto Anya kai ba mahaukaci bane daya gudu daga gidan mahaukata? dubeka kamar…….. salma tazo dasauri tajata tanamai dafemata baki tace” sorry batasan waye kaiba shiyasa kinga kinatsu deeyana wannan shine DOCTOR HEESHAM ɗinfa”

Fisge riƙonda tamata tayi tamatsa daf dashi tana wani zagayensa still tana riƙe da kunkurunta

Dik mutan waje sunsha jinin jikinsu dan sunsan halin Heesham baida dama Amma mutum ne maitaimako daraha saidai miskilancinsa da sangarcewa da zaman naira dayasamu dik suka ɓoye kyawawan ɗabi’unsa waɗanda sam bazaka ganosu Agunshiba saika zauna tareda shi

Shikuwa irin yadda take jijjiga jikin yasashi ɗauke wuta yasha ganin mata kala – kala daban – daban tindaga turawa zuwa larabawa amma baitaɓa cin karo da wadda yaga hankalinsa na neman barin jikinsaba sai wannan

Yasha cin zarafin mutane da dama yatakasu mata kuwa waɗanda yama walaƙanci shikansa baisan Adadinsu ba Amma wannan wai itave gabansa take ƙaremasa kallo haka harta dubeshi takirashi mahaukaci
Lalle wannanta musamman ce

juyowa yayi suka haɗa ido tabangamasa harara tace”daina kallona da idanka kamar na mage dube bakinka kawani shafa janbaki pink A leɓe dankawai kaburge mata Allah ni kamar ma maza mata naɗaukeka daganinka bakasan mahimmancin rayuwar ɗan Adam ba ina mamakin Acewai kaine DOCTOR HEESHAM banza kawai”””
tsaki taja tabar gun

Zubama ido yayi ko ƙyaftawa bayayi karo nafarko da wata tataɓa tsaya Agabansa tasokesa hardakiransa mahaukaci Ammafa taburgeshi rashin tsoronta yaburgeshi dole yasan wacece ita dahar tasamu ƙwarin guywa irin haka……

Direct office ɗinsa yanufa batareda yakula kowaba……

BASEERATA ITACE ARZIKINA😍

WhtsApp num 07031012948

DOCTOR HEESHAM👨‍⚕️2022,,

PAID BOOK 200 ONLY👌

🅿️18 to 19

STORY AND WRITTEN BY 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

Please paid before rid🙏 Only 200N, this is paid book not free plz paid🙏

11/1/2022 SECONSD’S JANUARY TUESDAY

   Yana shiga yasoma safa da marwa kira ya Aikawa security ɗinsa garba yazo

Yace”wannan wacece ita”

Cikin girmamawa garba yace”sabuwar ɗalibace tana cikin waɗanda sukazo yau”

Kasan waye Ubanta?

Yasake jefomasa wata tanbayar

Girgiza kansa yayi yace”a’a ranka yadaɗe amma idan kace Anemo sai Anemo yanzu”

Kamal dake shigowa yasami gu yazauna yace”Ai dole Anemo tinda Anshiga fargaba Anatsoron Abinda zashi yadawo Alhmdllh yau dai ba ƴar kowaba amma gata tamaka tsaye Arai bama zuciyaba itace zata canzaka insha Allah mazaka kasa Akoreta ko A walaƙantasu tinda hakan ka ƙware”

Maida hankalinsa yayi  kan wani file dayake nema yana ganinsa yafice ransa ɓace

Heesha kasa magana yayi dahannu yama garba Alamar yatafi kawai

Jikinsa yayi sanyi ga lamarin Kamal nayau

Kamal kam shiyabasu dama kuyarabasu zuwa inda zasu fara aikin

Dakansa yabasu izinin suje gida saigobe suzo sufara aikin tindade lokaci yaƙure yanzu   

Kuma yaba deeyana haƙuri sannan yawuce dik ransa jagule

Wanigu yazauna shiƙaɗai yana tina
yanamai jin zafin Abubuwanda ɗan’uwansa keyi tina baya yafara…….

FLASH BACK 18 YEARS AGO ……..

Alhaji salman mai nera ɗankasuwa hamshaƙi kuma comishinan ilimi na nigeri’a gabaɗai yatara ƙuɗi matarsa ɗaya hajiya sa’adatu Aƙalla zasukai shekara 3 da Aure amma basu haihuba Abin yafara damunsu sosai musamman daddy saidai Agabanta yakan ɓoye dan kwantarmata da hankali

    Saidai yadage da Addu'o'i da sallar dare dabada sadaka dan kawai yasamu haihuwa 

Anacikin haka Allah majiƙan roƙon bawa yabawa matarsa sa’adatu ciki

Rannan kam Ansha murna dan harƙaramun shagali Akayi dasamuwar cikin

Ɓangaren Alhaji Naseer ma ba’a barshi Abayaba danshima yana tayamurna kuma shima hajiya Zainab tasamu ciki ita ma

Kusan Atare suka haihu

Alhaji naseer ƙanen mahaifin Heesham ne saidai shi baikai Arzikin yayansaba gida ɗaya suke zaune saidai kowa dana part

Shima matarsa ɗaya

Cikin ikon Allah dik suka haife maza zokaga murna A wannan Ahalin

Ranar suna yaron Naseer yaci sunan Kamal

Alhaji salman mainera kuwa yaci sunan Heesham

Tinyanacikin tsumma yakeganin gata

Saidai sunshaƙu sosai shida kamal

Kusan tare sukayi karatu saidai ɗabi’unsu sunbanbanta sam kamal baidajin kai bai walaƙanta kowa sautari yakan zauna gurin maigadinsu suyita fira

Heesham kam banda tsandar masu Aiki bai komai amma yakan taimaka idan buƙatar hkan tataso

Sunada shekara 4 kafin lokacin zainab tasake haifar ƴan 2 macce da namiji Anasha murna kam

sa’adatu kam ba labarin wata haihuwar tanason ƴan 2 tana kula dasu saidai sonda sukema ɗansu Heesham bana wasabane dik ya sangarcesa baiganin kowa da mutunci

Idan Abban kamal yayi magana saiyace baruwansa shiƙaɗai garesa dole ko yamasa Abinda yakeso

Sukam sukan kwatse ɗansu yasami tarbiya kuma yana ƙaunar talakawa

Akwai watarana A school ɗinsu suna juniou secondry j, ss 2 Heesham yama wani malaminsu na Islamic rashin kunyarsa dayasaba

Aiko kamal yayitamasa faɗa Akan yacanza halinsa

Faɗa yakaure tsakaninsu kamal yayi fushi yawanke Heesham da mari Aiko gurin yayi shatin yatsunsa yaɗan kumbura Abinka ga farar fata dakuma jikin hutu

Koda sukadawo gidan daddy yagani Aiko yarufe kamal da faɗa sosai

Aranar kamal yasha kuka yakwashe komai nasa yakoma gun kakar mahaifiyarsa

Heesham kam baiji daɗin hakanba yaso kamal yadawo amma yaƙi

Abban kamal ma baice komaiba dan yafison sunisanta Shima tafiya sukayi shida yaransa zuwa Edo state

Ƙasar waje daddy yatura Heesham dan karatunsa

Zuwansa can yaƙara buɗemasa ido dan yanzu yaƙware kan shan shesha amma baineman mata kuma yana karatunsa saidai lokaci lokaci yakan tina kamal kumayaji badaɗi Akan rabuwarsu

Asibiti maikyau maisunan HEESHAM LUXURY HOSBITAL Sunansa Yasaka ƙwararrun ma aikata harda turawa Aciki Asibitin tayi suna sosai dan ƙwarewar ma aikatan ciki

BAYAN WASU SHEKARU

Heesham ya kamla karatunsa yadawo

Hakama Kamal yanzu yana gun iyayensa dazama

BASEERATA ITACE ARZIKINA😍

whatsApp number or call 07031012948

DOCTOR HEESHAM👨‍⚕️2022,,

PAID BOOK 200 ONLY👌

🅿️12 to 13

PAID BOOK

STORY AND WRITTEN BY 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

*

*

12/1/2022 SECOND’S JANUARY WEDNESDAY

Rigima yaɗaura Akancewa su su daddy sunje sunba Kamal haƙuri yadawo dan gaskiya bazai iyazama bashiba yasaba da ɗan’uwansa dan haka shi suje subada huƙuri yadawo

Mommy tace”Ai dik kune kukaja fushinsa Akan me Daddynka zairufe ido yamasa hakan saboda kai yanuna banbanci haba ni wlh kunyar haɗa idoma nake dasu so ai ba haukabane nikaina yanzu nafara sarema lamarinka Heesham”

Ɗan tura baki yayi kamar ƙaramun yaro yana buga ƙafa ƙasa yanacewa”Haba mommy yanzu zakidaina sonane? nima nasan nayi laifi dan Allah kuje kudawomun da kamal inason mukoma u.s karatu dashi dan Allah”

Daddy yace”shiiii… my son dont worry ai yadda kakeso hakan za’ai dan farincikinka shine nawa dan haka yanzu basai anjimaba zamubi jirgi muje kaima kazo muje”

Hakan takasance suka shirya suka hau jirgi zuwa edo state ✈️🛫🛫🛫

Yamma liƙis suka sauka direct sukashiga ciki dan gate man ɗin yasan shi yayan maigidanne



Apalourn suka sami duka Ahlin suna fira banda kamal amma

Taronsu mama tayi cikin girmamawa fuska Asake dayake ita macce ce mai haƙuri da kawaici

Abba ne ma yaɗan ɗaure fuska yana magana kamar Anmasa dole 


  Wurinsa Heesham yaƙarasa yaduƙa yana gaidashi yace"Abba nasan munma laifi dikanmu wandama kai mai haƙuri ne bakamar Daddy ba gsky dan inada tabbacin da daddy ne kai kamasa haka nasan baƙaramun fushi zaiyiba dan Allah Abba kuyi hƙr kada kusami  matsala tadalilina dan Allah kudawo kamar da kuma kubarni da kamal dan Allah"  raurau yayi da ido yanason fara kuka

Dayake yasan lagon Abba shiyasa yamasa hakan

Dasauri Abba yajashi jikinsa yace”dont crry my son i’m Accep your request but i will never come back to stay in Abuja amma nayafe muku”

Kuka yafara yace”No Abba you will no Accept my request da ka yafamun to Zaka koma Abuja”

Dafashi Daddy yace”nasan bankyautamaka ba ɗan’uwana amma kamun uzuri soyayyarda nakema Heesham ce take neman tafi ƙarfina dan Allah kayi haƙuri kabiyoni mukoma”

Abba yace”nimafa inason kamal kuma inajin zafin banbancinda kuke nunamasa niban hanashi yajegunkuba kune dakanku kuka koresa da Abinda kukamasa dan hakani gsky bazan ma kamal dole ba tinda yanajin maganata kuma yanamun biyya nima yau zanmasa Abinda yakeso zaku iya masa mgn idan ya Amince shikenan amma ni bazan bar Edo ba sbd nanne gurin sana’ata gsky”………

BASEERATA ITACE ARZIKINA😍

.WhatsApp or call number 07031012948.

DOCTOR HEESHAM👨🏼‍⚕️-2022

PAID BOOK ONLY 200

🅿️37/38

BONUS PAGE TO HAPPY NEW YEAR

  STORY AND WRITTEN BY 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR💖MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

LITTAFIN NAƘUƊINE 200 KAWAI ZAKI TURO BARUWANA DAWANI NORMAL GROUP KOWANI DASAURANSU KAWAI KIMUN MANAGAN A 07064904617👈 IDAN TA WHATSAPP KENAN👈 INKO KIRANA ZAKIYI TA WANNAN 07031012948 KINA TUNTUƁATA ZANBAKI ACC KITURA DAGA NAN KIGA LITTAFINKI COMPLET INSHA ALLAH NGD

 Heesham yanumfasa yace,"yanzu idan har shi kamal ya amince zaibimu zaka barshi."?

Ƙwarai kuwa. yabashi Ansa,

Miƙewa yayi yanufe inda  ɗakin kamal yake,  Azaune yasameshi yanaduba wasu takardu.

Sallama yayi kafin yazauna daf dashi,

Yace,”ɗan’uwa kuma Amini dan Allah kayi haƙuri nazo mukoma tare plz forget pass.”

Tamkar baisan da wanzuwarsa gurinba yaci gaba da aikinsa.

Fizge takardar hannunsa yayi yace,"haba my kamal ka saurareni mana dan Allah."



Ɗan ɗaure fuska kamal yayi  yace''kazone Anan ɗinma dan kacimun mutunci."?




 Zamewa yayi yazauna ƙasa yace,"bahaka kuma bazan fara hakan ba dan Allah ka saurareni kamal wllh hakan bazata sake faruwa ba."

Ɗan zubamasa ido yayi naɗan wani lokaci kafin yace.”yawuce.”

Aiko da sauri yayi hugging ɗinsa yana murmushi yace.”im proud of you my kamal.”

Tare suka sauko ƙasa Abba ma yahaƙura Amma dai yakafe Akan bazai koma Abuja ba…..

Tinda suka dawo su Daddy suka sauya masa komai suna masa basa nuna banbanci Saidai Heesham har yanzu baiɗauke talaka Abakin Komai ba…

®®®®®®®®®®®®®®

CONTINUE TO BACK

®®®®®®®®®®®®®®

Heesham yataso yabiyo bayan kamal yasameshi A gefen Garding yazabga uban Tagumi.




  Ahankali yazauna kusa dashi tare da  cire tagumin yace,"nasan koda yaushe inacikin  ɓata ranka amma dik da haka kana tare dani kayi haƙuri kafaɗamun mekake so  yanzu."?

Kamar bazaiyi magana ba sannan yace.”inason kajanye bincikenka kan yarinyarnan idan zaka bi gaskiya kaine kamata laifi bawai ita ba dan haka nakeso kabarta tayi aikinta succefull kada kaɓata mata record ɗinta Heesham.”

“Owk i will do you want so now plzz forget it and smile.” yaƙarashe maganar yanajan kumatunsa……….

_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_

WhatsApp number 07064904617 call number 07031012948

DOCTOR HEESHAM 👨🏼‍⚕️ 2022 PAID BOOK ONLY 200

🅿️39/40

BONUS PAGE TO HAPPY NEW YEAR

STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰
(MATAR💖MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo

LITTAFIN NAƘUƊI NE 200 KAWAI ZAKI BADA KI MALLAKESA DIKA BARUWANA DAWANI PAID GROUP NORMAL GROUP INDAI AKAN LITTAFIN ƘUƊI NE KAWAI KIYI MAGANA 07064904617 whatsApp number 🥏🪀👈 call number 07031012948📱📲 IDAN KINTUNTUƁENI ZANBAKI ACCOUNT SAIKI TURA ACIKI, BASHI ƘAƊAI BANE AKWAI ƘASAITACCEN LABARI MAITAKEN "MAIZAMAN KANTA!" SHIMA 200 ZAKU TURA KU MALLAKESA COMPLET INSHA ALLAH NGD SAINAJIKU ABOKAI

   Rayuwa natafiya yayin da kowan ne rai yake ɗauke danasa buri.. 

Burin Deeyana bakomai Aciki face ɗaukar fansar wanda yawalaƙanta Mahaifinta.

Heesham kuwa baisa walaƙanta talakawa ba amma kuma yana bada taimako idan hakan ta taso.. .

 Yau Monday kuma yaune  suke gabatar da wata *THEATER* Mai matuƙar hatsari  zuciyar wani mutum ce ta kumbura yana cikin wani hali kuma shiɗin maiƙuɗi sosai Anso fiddashi waje Amma yakafe Akan *DOCTOR 👨🏼‍⚕️HEESHAM* Zai masa *THEATER* ɗin,....





kai komo kawai Heesham keyi yana ɗan faɗuwar gaba yin wannan theater saboda itace tafarko da zaiyi dashen zuciya.

Deeyana ce tashigo da sallama Abakinta kanta Aƙasa Alamar girmamawa tace,” Sar everything is ready kai kawai Ake jira dan har Ankawo zuciyar Doctor Kamal yace Akiraka kazo kushiga Theater.”

owk you can go.

Hakan kawai yafaɗa ɗantaɓe baki tayi Aranta tace,” dubeshi sai bakin miskilanci tsiya.”

  Shiryawa yayi suka shiga cikin theater cikin I kon Allah Akayi nasara bawata matsala.

Fitowa yayi yana goge gumi yace,” kamal naji ɗarfa kafin shiga wannan operetion Amma ni Abinda yafi komai ban mamaki wai saboda macce yasami wannan matsanancin ciwo,”

Kamal yace,”bakasan son gaskiya bane but son you will know.”

Yanagama faɗin hakan yawuce Office ɗinsa

Ɗan siririn tsaki kawai Heesham yaja

Garin tsautsayi yana taka wani gun yayi baya zaifaɗi ito deeyana tazo giftawa tanan kanta yafaɗa batada ƙarfin riƙesa saboda haka dikansu sukayi baya suka zube ƙasa shine yafaɗa kanta itace ƙasa shiko samanta……………

BESEERATA ITACE ARZIKINA😍

WhatsApp number 07064904617 call number 07031012948

DOCTOR HEESHAM 👨🏼‍⚕️ 2022 PAID BOOK ONLY 200

🅿️41/42

BONUS PAGE TO HAPPY NEW YEAR

STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰
(MATAR💖MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

LITTAFIN NAƘUƊI NE 200 KAWAI ZAKI BADA KI MALLAKESA DIKA BARUWANA DAWANI PAID GROUP NORMAL GROUP INDAI AKAN LITTAFIN ƘUƊI NE KAWAI KIYI MAGANA 07064904617 whatsApp number 🥏🪀👈 call number 07031012948📱📲 IDAN KINTUNTUƁENI ZANBAKI ACCOUNT SAIKI TURA ACIKI, BASHI ƘAƊAI BANE AKWAI ƘASAITACCEN LABARI MAITAKEN "MAIZAMAN KANTA!" SHIMA 200 ZAKU TURA KU MALLAKESA COMPLET INSHA ALLAH NGD SAINAJIKU ABOKAI

   Ƙurawa juna ido sukayi naɗan wani lokaci Atare zuciyoyinsu suka buga da ƙarfi Musamman Heesham

Ƙoƙarin turesa daga jikjnta take amma takasa koda motsa shi ne

Hakan baƙaramin bashi dariya yayi ba Amma saiya maze ƙaɗan yamurmusa

Yamiƙe tareda miƙamata Hannu Alamar takama tatashi.

Harara kawai tabanga mai tamiƙe zaune da kanta tanaɗan yarfa hannunta dan yaɗan bugu da ƙasar talels ɗin harya ɗan golje jini naɗiga ƙaɗan ƙaɗan.

Ganin yadda dik taɗan ruɗe ganin jinin yasa yaƙara Murmusawa baƙaramin kyansa yaƙara bayyana ba yaɗan ranƙwafo kasa

Sautin murmushinsa yasata taɗago baƙaramin burgeta yayi ba Aranta tace,” tabbas wannan maikyau ne,”

Anasa ɓangaren ma haka saidai yanacewa” wannan tafaye raki wllh,”

Ashe maganar tasa tafito baiƙara ba yaga taɗan murguɗa masa baki taɗan turoshi gaba tace,” Ai dole kace hakan tinda kajimun ciwo kalli jini fa gashi saizafi yakemun,”

Ɗan ɗaure fuska yayi dik da baƙaramin tafiya da imaninsa tayi ba datana maganar

Yatsunsa biyu yasaka yaɗan bige bakin data turomasa

Laushi yaji A lips ɗin nata Aransa mamaki yake wai dama Akwai kyawawa haka 9JAR? Anya ko wannan ba ƴar wani Hamshaƙen maiƙuɗi bace”,

(NI KO NACE KAJI DASHI DAI MUMA MUNADA KYAWAWA A 9JAR SOSAI😏)

Itaɗin ma bazafi tajiba dan yatsa 2 kawai yayi Amfani da ita laushi da tsantsin fatarsa taji Aranta tace,” kai masu ƙuɗi sunajin da ɗinsu jifa hannunsa tamkar Auduga,” Ɗan yamutsa fuska tayi kamar zatayi kuka Alamar taji zafin bugun

Shiko ganin yadda takwaɓe fuska kamar yarinya baƙaramin dariya yabasa ba

Nurse Sallama ce tazowucewa ganinsu cikin irin wannan mode ɗin baƙaramin tuƙuƙin baƙinci ki taji ba ‘” to meye tsakaninsu indai ba…..

Alamar tsayuwar da yaji kansa yasa yaɗago ganin ta yayi tawani sake baki ko ƙyaftawa batayi tawani zuba masa Ido
Ɗaure fuska yayi tamkar baisan mece dariya ba yamiƙe tsaye yadawo Ainahin DOCTOR HEESHAM ɗinsa cikin kakkausar murya yace,” go And help her,”
Yana gama faɗin hakan yawuce…

Cikin rawar murya tace,” o..w..k.. sar..
Tanufe deeyana tana zabgamata harara takamata tamiƙe tsaye tanufe laf ɗinsu da ita.

Ita kanta deeyana saidai taɗan tsorata da canzawar mode ɗinsa nan take sam ba bata lura da hararar da Salma ke Aikamate ba……

BASEERATA ITACE ARZIKINA😍

WhatsApp number 07064904617 Call number 07031012948

DOCTOR HEESHAM 👨🏼‍⚕️ 2022 PAID BOOK ONLY 200

🅿️43/44

BONUS PAGE TO HAPPY NEW YEAR

STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰
(MATAR💖MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo

LITTAFIN NAƘUƊI NE 200 KAWAI ZAKI BADA KI MALLAKESA DIKA BARUWANA DAWANI VIP GROUP NORMAL GROUP INDAI AKAN LITTAFIN ƘUƊI NE KAWAI KIYI MAGANA 07064904617 whatsApp number 🥏🪀👈 call number 07031012948📱📲 IDAN KINTUNTUƁENI ZANBAKI ACCOUNT SAIKI TURA ACIKI, BASHI ƘAƊAI BANE AKWAI ƘASAITACCEN LABARI MAITAKEN "MAIZAMAN KANTA!" SHIMA 200 ZAKU TURA KU MALLAKESA COMPLET INSHA ALLAH NGD SAINAJIKU ABOKAI

     ```STILL DAI BAZAN GAJI DA YABONKI BA DAKUMA GODEMIKI MARYAM YUSEEP ""MAMAN JUWAIRIYYA'"

MARUBUCIYAR ADALILIN KISHI INAYINKI OVER ALLAH YABAR ƘAUNA“`

          Kwanaki natafiya yayinda shekaru kegudana Abubuwa sukan faru da rayuwar ɗan Adam masu daɗi dama Akasin haka mutuwa kuwa sai kusantomu take muda muke da sauran numfashi A duniya Allah yasa muyi mutuwar shahada kudaure kuce Amin...  .  




        Shaƙuwa sosai tashiga tsakanin Deeyana da Heesham Harta ban mamaki, Saidai Salma takasa tatsare gurin ganin bayan deeyana .....

Zeenerh da kamal kam baƙaramun ɗinkewa waje ɗaya sukayi ba dan har gidansu Ansan Zeenarh haka itama Ansan kamal har maganar Aure tashigo Ansaka musu rana nan da wata ɗaya Daddy yasan Abban zeenarh shiyasa Abin bai ɗauke lokaci ba….


Tafiyarsa taƙasaita yake irin ta zaratan mazan masuji da ƙuɗi haɗida ilimi DOCTOR HEESHAM kenan,

By mistake massinger ɗinsa yaɗan goga kafaɗarsa datasa mutumin zai isa haifarsa dan A ƙalla zaikai 50 years Heesham ko dika dika 30 years yake amma saboda hutu da zaman naira idan kaganshi kace ɗan 20 years ne..

Jikake tasss yawanke tsohon da marin yana masifa da sanyayyar muryarsa yace,” kai makahon inane dube kahaɗa jiki dani kaɓatamun kayana, meye ne kawai tsare ni da waɗannan ƙananan idan naka kamar na ƙwari!,” Ɗaga hannu yasa keyi daniyar sake wankesa dawani marin , …

Riƙe hannunsa dayaji Anyi tabayansa yasa yawaiga Afusace dan yaga uban waye zaimasa haka?

    Fuskarta sam ba walwala takaici ne fal kan idanta tace," wai ke meyasa bakajin daɗi inhar baka tozarta mutum ba? wai kai bakasan Yafiya bane ko tsautsayi?  ina tausaya maka randa zaka fara neman Alfarma A gun waɗan da kawalaƙanta domin komai gareka dole saika neme wani Abun gun wani koda ko tafiya kake ƙuɗi nazuba, inajin zafin rayuwar da kake irin wannan wai kai bazaka iya canzawa ba? idan zafi ko ɓacin rai ke ziyar tarka sanda wani yamaka laifi meyasa bazaka Haɗiye fushinka ba? wai bakasan Aiki cikin fushi ba abinda yake haifarwa face dana sani ba? meyasa ku masu ƙuɗi bakwa ɗaukar rayuwar talaka da mahimmanci? meyasa kuka manta maiƙuɗi da talaka dika mutuwa zasuyi kuma dik ƙasa za'a tona Asaka muba, kuma A rufe , A lokacin maganar ƙuɗi gata soyayya izza dik zasu ƙare ba wanda zai karemaka face Aiki maikyau da kayi shin wane aiki maikyau kataɓayi?  meyasa bazaka canzaba? Kaifa *DOCTOR HEESHAM* Ne bawai  solder Heesham ba! kasawa rayuwarka tausayi da Imani mana,"

Tana gama faɗin hakan tasake hannunsa tayi tafiyar ta dik ranta ɓace,

Dama tini massinger ɗin yabar gun dan gudun kada yarasa Aikinsa..

Heesham yajima yana maimaita kalaman Deeyana A ƙwaƙwalwarsa kuma ƙara burgesa take..

Haka yawuni sukuku dan sam yau taƙi bari su sake haɗuwa har Akatashi A Hosbital ɗin rana ɗayane tak Amma saiyaji tamkar shekara ita kanta Mommy taga sauyi tareda shi kafesa da tanbaya tayi Amma yadage Akan ba komai kamal kam yana sane ya barsa dan yana fatan ɗan Uwansa yadawo kan hanya yadaina wannan rayuwar……

    3 days letter da kyar yake bacci kullum deeyana yake gani A bacci ko A falke..   

Kamal yalura kwanakin Heesham yacanza sosai dan yanzu ko sheshar yaɗan rage sha,

  Zaune yake A harabar garding ɗin fantamemen gidansa ga sheshar gabansa Amma sam yakasa sha tinanin deeyana kawai yake,..

Kamal yaƙaraso gun tareda zama kan ɗayan daga kujerun wurin na hutawa magana yafara masa Amma gabanza dan sam bayajinsa yariga yafaɗa duniyar tunani…

Ɗan bubbuga bayansa kamal yayi yace,” Dr meke damunka haka kwanakin nan dik ka sauya faɗamun whts is going on,”?

Ajiyar zuciya Heesham yasauke yace,” bansan meke damuna ba Amma kalaman ta da ita kanta sunkasa barina dr. karo nafarko A rayuwata danaji wani yanayi daban daya hanani suku har nake ganin ban Aikata daidai ba kuma itace sila,”

Sarai Kamal yagane wadda yake nufi amma sai yamaze yace,” kanata maganar ita ita ita itawaye wai,”?

Rintse ido yayi yafurta………………………

BASEERATA ITACE ARZIKINA😍

WhatsApp number 07064904617 or Call number 07031012948

DOCTOR HEESHAM 👨🏼‍⚕️ 2022 PAID BOOK ONLY 200

🅿️45/46

BONUS PAGE TO HAPPY NEW YEAR

STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰
(MATAR💖MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

           🔔📚

JARUMAI WRITER’S ASSOCIATION📚
{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa}
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo

   *⚜️©J.A.W📚🖌️*

“`LITTAFIN NAƘUƊI NE 200 KAWAI ZAKI BADA KI MALLAKESA DIKA BARUWANA DAWANI VIP GROUP NORMAL GROUP INDAI AKAN LITTAFIN ƘUƊI NE KAWAI KIYI MAGANA 07064904617 whatsApp number 🥏🪀👈 call number 07031012948📱📲 TA WANAN ACCOUNT ƊIN ZAKI TURA 200 KAWAI,,,, 👉👉👉👉
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487

IDAN KINTURA SAIKIYI SCREEN_SHOURT KITUROMUN SHAIDAI BIYAN ƘUƊINKI,…
BASHI ƘAƊAI BANE AKWAI ƘASAITACCEN LABARI MAITAKEN “MAIZAMAN KANTA!” SHIMA 200 ZAKU TURA KU MALLAKESA DIKA TA WANANNAN👆 ACOUNT ƊIN ZAKU SAME BOOKS ƊIN COMPLET INSHA ALLAH NGD SAINAJIKU ABOKAI KADA KUMANTA IDAN KUNTURA KUƊAUKI SCREEN-SHOURT KUTUROMIN TA WANNAN WHATSAPP NUMBER 07064904617 INKO KIRANA ZAKUYI TA WANAAN 07031013948“`

     ```STILL DAI BAZAN GAJI DA YABONKI BA DAKUMA GODEMIKI MARYAM YUSEEP ""MAMAN JUWAIRIYYA'"

MARUBUCIYAR ADALILIN KISHI INAYINKI OVER ALLAH YABAR ƘAUNA“`

 ```KUZO DAZAFINSA TIKAN YAHUCE ADALILIN KISHI KODAJIN SUNAN KUNSAN AKWAI ƘURA HUNMMM NI AI TINI NAKASANCE DA UMMUN JUWAIRIYYA WATO MARYAM YUSEEP DAN SAMUN NAWA ƘASAITACCEN LABARIN NATA MAITAKEN A DALILIN KISHI MAZA KUMA KU GARZAYO DAN SAMUN NAKU.......  KUDA KUMANTA SUNANSA ADALILIN KISHI!!!.........```

“Nima bansani ba bro Amma kawai nadamu da ita i dont know why?,”

Yaƙarashe maganar cike da damuwa A fuskarsa.

   Gyara zama kamal yayi yafuskancesa sosai sannan yace," My bro kana sonta ne,"


Arazane yajuyo yamaida hankalinsa yace," Are you out of your mind my kamal!?  taya zansota? kawai nadamu ne Amma ni bana wani sonta bawata macce da *DOCTOR HEESHAM* takai matsayin yasota kawai nadamu da ita ne amma tinda kufara wannnan banzar tinanin Akai zandaina,"

Miƙewa yayi yabar gun dafushi.......



Dariya kamal yayi yace," zaka shigo hannu ne *DOCTOR HEESHAM*.....  .

———-*———–

Yau ne Akafara events ɗinsu kamal da Zeenarh saboda Already sun kammala Exam ɗinsu kuma sunfara Aiki Anan HEESHAM LUXURY HOSBITAL

kamu suka shirya naji nagani nafaɗa  wanda Abokansu ne suka shirya shi     Amarya taci kwalliya tayi kyau sosai hakama Deeyana har zataje sai maman Zeenarh takirata tace suje itada ƙanwar ta suje suƙara kai wasu kayan ɗakin Amarya,     Zeenarh bataso hakan amma dole tahaƙura sukaje da sauran ƙawayensu ,        

Tinda yashiga holl ɗin yaketa rabon ido dan yaganta amma shuru hakan baƙaramin takaici yabashi ba tinkan Agama yabar gun dan yatakura da kallon matan wurin…..

Yau friday kuma yau Aka ɗauran Kamal da Zeenarh misalin ƙarfe 8;00 Sukaje deenerh.

 Gurin yaƙawatu sosai  ƙasaitacciyar Hotal's ce tamanyan masu ƙuɗi Heesham ne yashirya denerh ɗin ...

Ango nahango Zaune yasha ɗinkin babbar riga shadda fara sol yasaka yasha Aiki sosai yayi kyau sai murmushi yake Agefensa nahagu Heesham ne zaune shima shadda ɗin yasaka fara Aikin rigar black wannan shine Angon da maza Abokan sa sukayi Heesham yayi kyau bana wasa ba bakin glass yasa A idansa hakan baƙaramin fidda kyansa yayi ba, Agensa nadama Amaryar sace Zeenerh tasha kyau sannye take cikin doguwar riga fara sol irin ta Amare fuskarta rufe cikin farin net, Sai faman raba ido take taga inda Deeyana zata ɓullo..

Gogan nakuma Heesham mamaki yake meyasa haryanzu bata gun kuma meya hanata zuwa gun kamu?
“NIKO NACE KAMA READERS TANBAYAR!””

  Sautin takun takalmanta yajanyo hankalin mutane zuwa gunta musamman Heesham tinda yazuba mata ido kasa koda ƙyafta idan ko sauɗaya yayi saboda tsananin kyanda tayi,    

Sanye take cikin wata farar riga ta shadda doguwar rigace Amma Anmatse daga sama ƙasan dai ne Akabuɗe sosai haryazama rafa gashi daga baya Ansakamata net haryana ja ƙasa tasha Kwallaiya baƙin gyale tayana Akanta taɗan sake gashinta Abayanta, takalman nata masu tsini ne sosai..

Ganin irin kallon da mazan gun kemata baƙaramun haushi yajiba haka kawai yakejin tuƙuƙin baƙinci A ransa,,..  ..

 NIKO NACE  SU HEESHAM MAN GA KISHI AMMA ACE BA SO BANE😆😆😆😆 LOLLLL TO ZAMUGANI DAI

Gefen Zeenerh tazauna taɗan sunkuya yarda zata jita tace,” Am so sorry my prity naɗan makara ko?,”

Harara kawai tawatsa mata cikin wasa ….

Cake suka yanka sukaci sannan Akaje save your Self…… (HAHAHAHA TOFA GA KEFEN ƳAN ƘWAƊAYINMU SO O.O TINI NAHANGO SU SUNA TA JIBAGAN NAMAN KAJI)

Batawani ɗiba sosaiba takoma gefe tazauna bata jima da zama ba saigawani guy yabiyota yana murmushi yace,” Excuse i can sit near you?,”

Ganin idan wasu mutanen nakansu dan karta bada shi yasa tace," you can sit any where you what because its holl of denerh party," 

Baƙarami tafiya da imaninsa tayi ba musamman dajin cool voice ɗinta

   Daf da ita yazauna yanawani yage baki yace," i'm sure you are so beautyful, can i help your phone number"?  yayi tanbayar yana wani langaɓar da kai shi dik Azatonsa yaburgeta, baisan dik ya isheta ba dik Abinda take Adole ne kawai take dan karta yarfashi gaban mutane dan gaskiya ko ƙaɗan bai burgeta ba,..... 

Heesham dake zaune Aɗan nesa dasu ƙaɗan wani ƙololon baƙinci yake tasoma wani ɗaci yakeji tindaga zuciyarsa zuwa bakinsa, glss ɗin idansane yarufa masa Asiri datini zaka gano tsantsar ɓacin rai da kishi Atare dashi,,

 Miƙamata wayarsa Saurayin yayi daniyar tasa masa number,   
     Harta kai hannu zata ƙarɓa kamar Ancillo Heesham takibiya yadira gun yaƙarɓe wayar tareda  bugata da ƙasa Atake wayar ta tarwatse tayi ɗai-ɗai,          

Dikan mutan wurin suka maida hankali gunsu

    Buɗe baki saurayin yayi cike da takaici yace," Are crazy! or you are.....," 

Saukar marukan da yaji A kumatunsa har biyu lokaci ɗaya suka sakashi haɗiye sauran maganar tashi,……

Huci kawai yake kamar wani zaki hannu yasa ya…………………

BASEERATA ITACE ARZIKINA😍

WhatsApp number 07064904617 OR CALL NUMBER 07031012948

DOCTOR HEESHAM 👨🏼‍⚕️ 2022 PAID BOOK ONLY 200

🅿️47/48

BONUS PAGE TO HAPPY NEW YEAR

STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰
(MATAR💖MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}

https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c

MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖

🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂

“`LITTAFIN NAƘUƊI NE 200 KAWAI ZAKI BADA KI MALLAKESA DIKA BARUWANA DAWANI VIP GROUP NORMAL GROUP INDAI AKAN LITTAFIN ƘUƊI NE KAWAI KIYI MAGANA 07064904617 whatsApp number 🥏🪀👈 call number 07031012948📱📲 TA WANAN ACCOUNT ƊIN ZAKI TURA 200 KAWAI,,,, 👉👉👉👉
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487

IDAN KINTURA SAIKIYI SCREEN_SHOURT KITUROMUN SHAIDAI BIYAN ƘUƊINKI,…
BASHI ƘAƊAI BANE AKWAI ƘASAITACCEN LABARI MAITAKEN “MAIZAMAN KANTA!” SHIMA 200 ZAKU TURA KU MALLAKESA DIKA TA WANANNAN👆 ACOUNT ƊIN ZAKU SAME BOOKS ƊIN COMPLET INSHA ALLAH NGD SAINAJIKU ABOKAI KADA KUMANTA IDAN KUNTURA KUƊAUKI SCREEN-SHOURT KUTUROMIN TA WANNAN WHATSAPP NUMBER 07064904617 INKO KIRANA ZAKUYI TA WANAAN 07031013948“`

     ```STILL DAI BAZAN GAJI DA YABONKI BA DAKUMA GODEMIKI Sweet MARYAM YUSEEP ""MAMAN JUWAIRIYYA'"

MARUBUCIYAR ADALILIN KISHI INAYINKI OVER ALLAH YABAR ƘAUNA“`

GAREKU MASU TANBAYA DIK WANDA YACE ANCIRENI NE A TSOHUWA ƘUNGIYAR DANAFARA WATO JARUMAI TO ƘARYA YAKE MU ƊAN HASSADA NE NICE DAKAINA BAR ƘUNGIYAR SBD NAGANO BATA DACE DANIBA KONACE MUKABAR ƘUNGIYAR NIDA MASOYANA IRINSU MAMASHU😘 SWEET MARYAM “”MAMAN JUWAIRIYYA” MUNBAR ƘUNGIYAR ARAN 25/1/2022 TUESDAY JANUARY KUMA MUNSHIGA SABUWAR ƘUNGIYA ARANAR 25/1/2022 JANUARY TUESDAY KUMA MUNSAMI ANSAR MUƘAMIN ADMING A YAU WEDNES DAY 26/1/2022 JANUARY Hmmmmm wannan ƙungiyace wanda bantaɓa saran zanhaɗu da itaba sbd ta mallake komai Abin burgewa ba babba ba ƙarami kowa ɗan uwan junane DOLE NASAKI DANKECE SHUGABAR ƘUNGIYAR KUMA KAMILAR MACCE WADDA BA IRINTA A KOWACE ƘUNGIYA DAN KARAMCINKI DA KYAN HALINKI ƘAƊAI ABIN KWAI KWAYA NE NANA KHADEEJA SHA’ABAN YOU ARE BEST DA KOWACCE ƘUNGIYA ZATA MALLAKE JAGABA IRINKI DA KOWACE ƘUNGIYA TASAMU CIGABA WLLH UP UP UP MRS DEEJARH AND ROYAL WRITE’S ASSOCIATION BEST WRITER’S MUNE NAN💃💃💃💃💃

    ✍🏻_______ Hannunsa yasa yawani fincikota daƙarfi tafaɗa kan faffaɗan ƙirjinsa yajata yayi waje da ita,   

Aiko gun Aka ɗau shewa Anafaɗar kundace,,,,

Salma kam tsabari baƙinciki batasan sanda hawaye suka silalo mata ba “indai dagaske Heesham son deeyana yake to tashiga uku dan wllh bazata iya jure rashinsa ba, dik Atinanin ta A zuci take zancen Ashe yafito fili”….

Gayen ko dayasha mari yana dafe da kumatunsa yace,” tabɗi wato dan kaine saurayinta shine zakamun hakan Allah ya isa,”

Kamal kallon Zeenarh yayi tareda ɗan ranƙwafo kansa daidai kunnenta  yace," kin koga Abunda nagani my wife,"


Da murmushi kan fuskarta tace ," i see my dear  nifa inaganin Abokinka yakamu kawai girman kai ne yahana yafurta hakan," 



  Saida yaɗan sake murmushi yace," barusu lokaci nazuwa da ɓoye ɓoye zai ƙara ammafa sundace wllh,"..





    Dik da yafito waje da  ita hakan baisa yasake hannunta ba gashi sai turjewa take Alamar bazata jeba,

Juyowa yayi cikin fushi tareda zare glass ɗin idansa yazuba mata Manyan kyawawan idansa masu rikitar da ƴanmata… {AMMFA BANDA NI NI MLM KAWAI NASANI😆🤭🙈🙈}

Saida gabanta yabuga ganin yadda idanuwansa suka sauya lokaci ɗaya,

Da ƙyar yafurta”” kidaina kula irin waɗannan gajojin ba class ɗinki bane,”

 Saida taƙwace hannunta daga  nasa sannan tace," wai kai bakasan  bakyau kama taɓa jikin mata bane? nagayama ni ba  irin ƴan matan istanbol bace ni ƴar 9jar ce nasan Addini da Al'adata ta hausa dan haka kada kasake taɓani wllh, maganar guy kuma kaine kaga gaja ni banganshi ba kaima kishi ne kawai da irin kyansa  yasa kafaɗe hakan baruwanka da rayuwata Malam nan ba *HEESHAM LUXURY HOSBITAL* bace balantana kazo bada doka!," 

Taƙarashe maganar tana wani murguɗa baki.

Juyyawa tayi daniyar sake komawa cikin

Dasauri yasaka hannunsa yasake kamo hannunta dik da wani irin shock dayaji hakan baisa yasake ba.

Afusace tajuyo tafusge hannunta tasake bankamasa harara

cikin dauriya haɗida Aro jarumta yace,” Inakishinki Deeyana kuma nine ƙaɗai zaɓinki nizaki Aura saboda inasonkiiii!.. . ….. .

Kuyi hƙr da shourt page Allah kaina keciwo yanzun ma dakyar nayi wannan wllh

   _BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_

WhatsApp number 07064904617 CALL NUMBER 07031012948

DOCTOR HEESHAM 👨🏼‍⚕️ 2022 PAID BOOK ONLY 200

🅿️49/50

BONUS PAGE TO HAPPY NEW YEAR

STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰
(MATAR💖MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}

https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c

MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖

🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂

“`LITTAFIN NAƘUƊI NE 200 KAWAI ZAKI BADA KI MALLAKESA DIKA BARUWANA DAWANI VIP GROUP NORMAL GROUP INDAI AKAN LITTAFIN ƘUƊI NE KAWAI KIYI MAGANA 07064904617 whatsApp number 🥏🪀👈 call number 07031012948📱📲 TA WANAN ACCOUNT ƊIN ZAKI TURA 200 KAWAI,,,, 👉👉👉👉
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487

IDAN KINTURA SAIKIYI SCREEN_SHOURT KITUROMUN SHAIDAI BIYAN ƘUƊINKI,…
BASHI ƘAƊAI BANE AKWAI ƘASAITACCEN LABARI MAITAKEN “MAIZAMAN KANTA!” SHIMA 200 ZAKU TURA KU MALLAKESA DIKA TA WANANNAN👆 ACOUNT ƊIN ZAKU SAME BOOKS ƊIN COMPLET INSHA ALLAH NGD SAINAJIKU ABOKAI KADA KUMANTA IDAN KUNTURA KUƊAUKI SCREEN-SHOURT KUTUROMIN TA WANNAN WHATSAPP NUMBER 07064904617 INKO KIRANA ZAKUYI TA WANAAN 07031013948“`

     ```STILL DAI BAZAN GAJI DA YABONKI BA DAKUMA GODEMIKI MARYAM YUSEEP ""MAMAN JUWAIRIYYA'"

MARUBUCIYAR ADALILIN KISHI INAYINKI OVER ALLAH YABAR ƘAUNA“`

 Yana gama faɗin hakan yabar gun Ransa ɓacr,

Mamaki yahanata koda kwaƙƙwaran motsi ne gani take kamar mafalki wai itace yau kamar DOCTOR HEESHAM Zai kalla yace yanaso Anyako yana hayyacinsane,?

Tanbayar da tajefowa kanta kenan rashin Ansarta yasa takoma cikin Holl ɗin jiki baƙwari,

 Heesham kuwa Direct gidansa yanufa tinkan yaƙara yake zuba hong Aɗan tsorace gate man ɗinsa yabuɗe dagudu yashiga baiko kula sannu da zuwanda yakemasa ba  yafito motar yashige ƙasaitaccen bedroom ɗinsa wanda baƙaramin ƙayatuwa yayi ba dika gidan glases ne Ankashe naira Anan dan kozanen gidan turawa yaɗauko daga America suka masa sannan Aka gina,   

   Ko kayan jikinsa baicire ba yafaɗa  toilet sakewa  kansa ruwa yayi yajima ruwan nadukansa Kafin yasami sauƙi    jingina yayi da bangon toilet ɗin wanda dik glass ne,  


Afili yafurta dama haka so yake? dama haka ƴanmatan da kebibiyarsa  yana walaƙantasu haka sukeji Ashe?,

Naushin bango yayi Afili yace,” Saina Aure ki deeyana idan narasaki Mutuwa zanyi wllh,”
Sabbatu kawai yaketayi shiƙaɗai ……

__

ONE WEEK

baƙaramin son deeyana Heesham keyi ba shikansa yana mamakin irin wannan son cikin lokaci ƙanƙane haka yakamashi,  

Itaɗinma wani sonsa takeji dik suka haɗu hosbital ɗin bawani Aiki dasuke sai soyewarsa,.

Dik wanda yasan Heesham yasan suna soyayya da deeyana Hakama deeyana.

Haka gidajen biyu sunsan suna soyayya …

   Yau ɗinma A office ɗinsa suke Zaune saifira suke suna nishaɗinsu,



Heesham yace," My Choice idan narasaki wllh mutuwa zanyi kona daina moruwa inamiki sonda nikaina bansan farkonshi ba balantana ƙarshensa Inasonki dayawa deeyana wanda bani nasakawa kaina ba  bantaɓa tinanin Heesham zanfaɗa so haka ba kuma na ƴar talakawa dan natsane talaka banson jin kalmar talauci amma cikin mulkin ubangiji saigashi yahaɗani dake dan Allah kada kijuyamin baya kada kibarni Deeyana wllh idan kika barni to shikenan Zan mutu ne,"

Murmushinta maikyau tayi kafin tace,” Nikaina banyi tsammanin zanso wani haka ba saigashi cikin ƙanƙanen lokaci katafi da zuciya ta, kawai inason kayi ƙoƙarin daina tsanar talaka dama walaƙantashi dan ni ƴar talakace kuma sam banajin daɗin irin yadda kake walaƙanta Mutane dan Allah kasauya, Ba Abinda zairabamu kadaina faɗar hakan saboda inasonka kuma iyayena nason Abunda nakeso,”

Murmushi yasake yace,” I love you more my life, insha Allah cikin satin nan zaki zama matata mallakina ni ƙaɗai idan kinje gida kigayawa su Abba su Daddy mu Zasuzo Tanbayamun Auranki,”

“Da gaske,”?

Ɗaga kansa yayi yace,” I’m shure daganan sai nayi……. “‘

Rufe idanta tayi da tafukan hannyenta tace,” Banaso kadaina sukuma Allah yakawosu lafiya,” tana gama faɗin hakan tamiƙe dagudu tabar office ɗin…….

Dariya yayi mara sauti yace,” son zancire miki wannan kunyar,”
………………………

_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_

WhatsApp number 07064904617 CALL NUMBER 07031012948

DOCTOR HEESHAM 👨🏼‍⚕️ 2022 PAID BOOK ONLY 200

🅿51/52

BONUS PAGE TO HAPPY NEW YEAR

STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰
(MATAR💖MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}

https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c

MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖

🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂

“`LITTAFIN NAƘUƊI NE 200 KAWAI ZAKI BADA KI MALLAKESA DIKA BARUWANA DAWANI VIP GROUP NORMAL GROUP INDAI AKAN LITTAFIN ƘUƊI NE KAWAI KIYI MAGANA 07064904617 whatsApp number 🥏🪀👈 call number 07031012948📱📲 TA WANAN ACCOUNT ƊIN ZAKI TURA 200 KAWAI,,,, 👉👉👉👉
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487

IDAN KINTURA SAIKIYI SCREEN_SHOURT KITUROMUN SHAIDAI BIYAN ƘUƊINKI,…
BASHI ƘAƊAI BANE AKWAI ƘASAITACCEN LABARI MAITAKEN “MAIZAMAN KANTA!” SHIMA 200 ZAKU TURA KU MALLAKESA DIKA TA WANANNAN👆 ACOUNT ƊIN ZAKU SAME BOOKS ƊIN COMPLET INSHA ALLAH NGD SAINAJIKU ABOKAI KADA KUMANTA IDAN KUNTURA KUƊAUKI SCREEN-SHOURT KUTUROMIN TA WANNAN WHATSAPP NUMBER 07064904617 INKO KIRANA ZAKUYI TA WANAAN 07031013948“`

TOFA KUSANI NEW YEAR ZATA ƘARE JANUARY /1/ ZAI WARE MUJE FEB, /2/ DAN HAKA INDAI RAINA RANKU YAKAI TO SAIKUN BIYA ƘUƊIN LITTAFIN 200 ONLY SAIMU KASANCE

 Tana komawa gida tagayawa Umma tayi farinciki daga hakan harta gayawa Baba yayi murna da hakan shima dan harya buƙaci ganin iyayen Heesham,





Agefen Heesham kuwa da farinci yakoma gida,

Mommy dake kallonsa tana karanta news paper tace,” My son sallar fa yau wane irin farinciki yaɗauke hankalinka haka,”

Dake dake saukowa kan off-chairs da murmushi kan fuskarsa yace,” inaga wannan Son ɗinmu yayi babban kamu ne dan A kwanakin nan ina lura da yanayinsa yana cikin farinciki Oyarh My son zokabamu labarin meke faruwa,”?

Zama Daddy yayi gefen Mommy,

Yana sosa kansa yace,” Sorry My Mommy Assalamu Alaikum,”

Ajiye news paper ɗin tayi da mamaki take kallonsa tace,” my son yau kaine harda yin doguwar sallama haka? harda nuna jin kunyarmu da bamu girma haka Meye yacanza ka da sauri haka Heesham,”?

Daddy yace,” Abinda nake neman sani kenan nima,”

Murmushi Heesham yayi yace,” Eh Mommy nima nasan nacanza amma wanan canjin yamun daɗi yanzu inaganin farinciki Akan fuskar mutane dayawa Dama watace nakeso kuma har mungama magana gidansu ma Anbani damar turoku dan kumun tanbayar Aurenta,” yaƙarasa maganar yana wani sunne kai ƙasa,”

Murmushi Mommy tayi tace," naso sanin wace maisa'a ce wannan yarin yar data canza komai naka My son,"

Yace,” Mummy Deeyana sunan ta ƴan Abokin Mahaifin Zeenarh ne matar kamal tana tarbiya sosai ga ilimi kuma itaɗin Ƙawar matar kamal ce,”

Daddy yace," dik munji wannan Amma itaɗin Waye Ubanta? Sarki ne ko waziri, shugaban ƙasa, senater, governor or...  ,

“Dik bako ɗaya Daddy inshourt itaɗin ƴar talakace”

Da razana Abba yace,” ƴar talaka Anan gidan? da Ajinka da iliminka kyawonka ƙuɗinka dik yawan ƴaƴan masu ƙuɗi da masu faɗa Aji damuke dasu karasa wacce zaka ɗauko kawamun A matsayin suraka ni Alhaji Salman Mainera sai ƴartalaka talakan ma faƙiri kai tsakanin talaka da mai ƙuɗi ƙiyayyace maizurfi talaka baida wata daraja balantana girma A idanuwan dik wani mai ƙuɗi A wannan ƙarnin dan haka bazaka Aure mana ƴar matsiyata ba Anan gidan Heesham!,”

Yaƙarashe maganar cikin mugun fushi………………….

TOFA SHIN YAKUKE TINANIN WANAN LAMARIN KUWA?🤔🤔🤔🤔

BASEERATA ITACE ARZIKINA😍

WhatsApp number 07064904617 CALL NUMBER 07031012948

DOCTOR HEESHAM 👨🏼‍⚕️ 2022 PAID BOOK ONLY 200

🅿53/54

BONUS PAGE TO HAPPY NEW YEAR

   SECOND TO THE LAST PAGE

STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰
(MATAR💖MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN

🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}

https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c

MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖

🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂

“`LITTAFIN NAƘUƊI NE 200 KAWAI ZAKI BADA KI MALLAKESA DIKA BARUWANA DAWANI VIP GROUP NORMAL GROUP INDAI AKAN LITTAFIN ƘUƊI NE KAWAI KIYI MAGANA 07064904617 whatsApp number 🥏🪀👈 call number 07031012948📱📲 TA WANAN ACCOUNT ƊIN ZAKI TURA 200 KAWAI,,,, 👉👉👉👉
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487

IDAN KINTURA SAIKIYI SCREEN_SHOURT KITUROMUN SHAIDAI BIYAN ƘUƊINKI,…
BASHI ƘAƊAI BANE AKWAI ƘASAITACCEN LABARI MAITAKEN “MAIZAMAN KANTA!” SHIMA 200 ZAKU TURA KU MALLAKESA DIKA TA WANANNAN👆 ACOUNT ƊIN ZAKU SAME BOOKS ƊIN COMPLET INSHA ALLAH NGD SAINAJIKU ABOKAI KADA KUMANTA IDAN KUNTURA KUƊAUKI SCREEN-SHOURT KUTUROMIN TA WANNAN WHATSAPP NUMBER 07064904617 INKO KIRANA ZAKUYI TA WANAAN 07031013948“`

_ƘaƊAN DAGA ƊANƊANON "MAIZAMAN KANTA" PAID BOOK 200 ONLY,,     ''Sanye take cikin wata tsadaddiyar Atamfa inda tasha ɗinki yamatseta dai dai jikinta baƙaramin kyau tayiba dama can   itaɗin kyakykyawace ba ƙaɗan ba makeken glass baƙi tasaka  taɗan yana baƙin gyale wasu takalma masu mugun tsini tasaka tsadaddiyar motarta baƙa tashiga cikin ƙwarewa take dreving haɗaɗɗen Mall ɗinta tanufa wato *AMREESH SHOES AND GALARY LUXURY*  taku take cikin isa da izza sautin takunta dik yaƙaraɗe Mall ɗin ko ina sai miƙewa  Ake Anamata sannu da zuwa sautin ƙarar takunta da chenwgom dik yaƙara ɗe gun ɗaga musu hannu kawai take,     harta itasa ƙasaitaccen Office ɗinta ,,,       ɗago kants tayi Afusace tace," natsane ka kai ba mahaifina bane ni ba ƴarka bace ni kawai "MAIZAMAN KANTA CEE""

Hunmmmmm dajin wannan labarin kasan Akwai chakwakiya maza hanzarta biyan ƙuɗinki dan mallakar wannan ƙasaitaccen littafin mai taken MAIZAMAN KANTA \07064904617 WhatsApp number\ 07031012948 Call number kenan Sainajiku ni ɗince dai Mujaheedah (MATAR MLM)

Da sauri Heesham yamiƙe yazube gaban Daddy yace,” dik Abinda nakeso shikake so koda ko baimaka ba, Daddy dan Allah kada karabani da Deeyana wllh idan narasata mutuwa zanyi narantse,” yaƙarashe maganar yana kuka sosai yana roƙon Daddy.

Sake baki Mummy tayi tace,” Son kacanza dayawa wannan ba Abun damuwa bane zaka sameta kadaina kuka zai Amince insha Allah,”

Daddy yace,” mara masa baya zakiyi Akan ya Aure ƴar talakaw,”?

Mummy tace,”kaimafa Ada talakane badiga Ahlina suke masu ƙuɗi ba so tsanar talaka ba dalili dakuke baidace ba sam wannan ma wata isharace Allah yayi muku idan kaduba kai da ɗanka kusan Aƙidarku ɗaya taƙin takaka amma gashi Allah yadasama ɗanka son ƴartalakawa kudaina wannan hali bakyau inatson randa zakuyi nadama mara iyaka dan gashi kunfara daga yanzu,”

Daddy yace,” bawata nadama dazanyi kisani kuwa,”

yanagama faɗar hakan yabar palourn

Miƙewa Heesham yayi yashige ɗakinsa yalalubi number Abba yagayamasa dik Abinda yake faruwa .

Wannan karon ran Abba yaɓaci dan Atake yahau jirgi yadiro Abuja baizame ko inaba sai office ɗin Daddy sanin Abba ɗan’uwansa ne najini yasa Akabarshi yashiga ,

Bakowa Daddy ne ƙaɗai keduba wasu files na sababin ma aikata da Aka kawo,

Sallama yayi  baiko jira ansarshi ba yace," its owk its owk Yaya  ina matiƙar girmanaka bana gujewa Umarninka kowanne irri saboda wannan halin daka ɗauko yasa nabar Abuja nakoma Edo Amma wannan bai isaba yasa kacanza ba why? bansan inda kaɗauke halin tsanar talaka ba shin kamanta mafarin dik wani maiƙuɗi talauci ne? Akan me zaka  hana yaro Auran wadda yakeso bayan batada wata matsala? to kasani A wannan karon ni Alhaji Naseer bazanyi shuru ba kuma bazan maka biyayya wannan fagen ba indai inaraye to zantsaya Heesham ya Aure wadda yake so insha Allah,"

Juyawa yayi daniyar barin office ɗin dasauri Daddy yashige gabansa yace,” kazauna mana kada kace zaka koma yanzu batare da kahuta ba koma muje gida dan tattauna lamarin,”

Abba yace,” bana buƙata ni nakawo kaina dan haka dana gama Abinda yakawoni zankoma,”

Ficewarsa yayi bainufi gidan Daddy ba hotall yakama sanan yakira Heesham yasanar dashi inda yake yazo yasameshi dansuje gidansu Deeya ɗin.

Daddy kuwa komawa yayi yazauna dik yanajin badaɗi Akan Abinda yafaru shida ƙanensa, tashi yayi yanufe gida dan bawa Abba haƙuri.

Heesham nakwance kan gadon sa yau ko sauka ƙasa baiyiba saboda fushi yake da Daddy Mummy taso yasauko Amma yaƙi warya data fara ruri yakai hannu daniyar kashe wayar dan A zatonsa A hosbital Ake nemansa ganin sunan Abbana yasa yaɗaga dasauri ɗayan ɓangaren Akace gani NABI’A HOTALS Kazo kasameni nan yanzu ROOM 130 Yana gama maganar yaƙatse kiran.,

Dasauri Heesham yamiƙe yaɗauko key ɗin motarsa yafito harda tuntuɓe yake saboda sauri Aƙasan step ɗin yahaɗu da Daddy dake ƙoƙarin shigowa palourn…….

INSHA ALLAH DAGA GOBE BONUS PAGE YAƘARE DAN JANUARY ZATA ƘARE NEW YEAR TAWUCE SAI GAMAI RABON GANIN ƁANI KUMA TO MUHAƊE A NEXT PAGE DAI

WhtsApp number 07064904617 CALL NUMBER 07031012948

DOCTOR HEESHAM 👨🏼‍⚕️ 2022 PAID BOOK ONLY 200

🅿55/56

  ```lAST PAGE TO CELEBRITY -----

BONUS TO HAPPY NEW YEAR TO THE IS 31/1/2022 JANUARY MONDAY,,,, SO BONUS YAƘARE DAGA WANNAN IDAN KINA KANA BUƘATA HANZARTA BIN WANNAN ACCOUNT DAKE ƘASA KITURA 200 DAGANAN SAIKI MALLAKE LITTAFINKI COMPLET, DOMUN TUNTUƁATA TA WHTASAPP 07064904617 DOMUN KIRA KUWA 07031012948,, DIKKANIN ABINDA YAYI FARKO ZAIYI ƘARSHE ALLAH YABAMU CIKAWA DA IMANI, ALLAH KABA ƘASARMU NIGERI’A ZAMAN LAFIYA……“`

31/1/2020 JANUARY MONDAY LAST BONUS PAGE

  Ɗan murtuƙe  fuska Daddy yayi yace," Saboda macce shine zaka kai ƙarata inda ɗan'uwa  na,"?

Mommy tace,” ƙara kuma, gurin wa yakai ƙarar ka,”?

“Inda Naseer mana Abban Kamal shin Atinaninka shizaisani nayi Abunda banyi niya ba,? Ninefa sama dashi,”

Heesham yace,” Dan Allah Abba kayi haƙuri bana kai ƙarar kabane kawai nafaɗa masa ne saboda shi ɗan’uwanka ne kuma nasan kanason ɗan’uwanka sosai,”

Mommy tace,” ni wllh banga Abun tada jijiyar wuya ba Anan better kuje kuga yarinyar intamuku to inkunga da gyara saikusa Ayi bincike idan batada hali mai kyau fine, saika Auramasa wadda kaga dama that’s All,”

Numfashi Daddy yasauke yace,” Yanzu ina shi Abban Kamal ɗin,”?

Mummy tace,” Dama yazo ne,? nidai banga kowa ba Anan gidan,”

Daddy yadafe goshinsa yace,” oh god Allah yasa baisake ɗaukar hanya zuwa Edo ba kuma, tinda nake da Naseer baitaɓa mun musu ba tin muna yara Amma gashi yau harda faɗamun magana da rufeni da masifa kuma yayi fushi maitsanani wanda bantaɓa tinanin yanada shiba, ɗagowa yayi ya kalle Heesham yanunashi da yatsa, Kuma kaine sila komai yafaru nida ɗan’uwane kai ne son,”

Dasauri Heesham yasaukuya ƙasa yace,” A’a Daddy wllh banason shiga tsakanin ka da ɗan’uwanka kawai dai nakasa haƙura da ita wllh Daddy inasonta sonda nikaina bansan Adadinsaba wllh innarasata mutuwa zanyi dan Allah Daddy kataimaki Rayuwata,” hawaye yafara zubarwa.

Kamal da shigowarsa gidan kenan dan yataso daga Aiki Heesham yamasa text Akan Akwai matsala shine yazo yaji, ganin ɗan’uwan nasa nazubda hawaye yasa da sauri yariƙesa yana tanbayar lafiya.

Gaya masa komai Heesham yayi, Shima fara roƙon Daddy yayi dafaɗamusu kyawawan halin yarinyar,

Da ƙyar Akasamu Daddy ya Amince suka ɗau hanyar Hotals ɗinda Abba yasauka.,
Text Heesham yaturama deeyana kamar haka <~<

•°°••°°•••°°• KISANAR WA DASU BABA GAMUNAN ZUWA GURIN NEMAN AUREN KAMILALLIYAR ƳARSU ƳANZU •°°••°°•

Yana gama tura mata text ɗin yakashe wayar ,,
Kamal dake lura dashi murmushi kawai yake,..

Basu ɓata wani lokaci ba suka isa hotals ɗin, Heesham yasan ɗakin dan haka direct ɗakin yanufa ,

A zaune suka same mesa yana waya, Da sallama suka shiga sukajira sada yaƙare sannan su Heesham suka gaidashi,

Ansawa yayi yatanbaye kamal iyalansa kamar baisan da zaman Daddy gurin ba yanuna yace,” Kutashi muje ko dagacan nawuce dan banason narasa jirgina yau zankoma,”

Daddy yace,” yace,” Au wai dagaske Heesham yashiga tsakaninmu irin wanan fushi haka kanada ni amma harda zama hotals? haba ɗan ƙanena kamanta Mama dama baba sunce kada musake murabu Ko Aji kanmu? Shinkamanta sunmaka wasiya taƙarshe Akan kada kayi musu dahi kayi mun biyayya kamanta ne kodan kaga basa raye yasa kayi fatali da maganarsu,”?

Yatsareshi da idanuwa,

Dik jikin Abba yayi sanyi yace,” yi haƙuri yaya Amma kaima kasan kana Aikata Abunda baidace ba,”

"Hakane to najanye nazo muje neman Auren yanzu Amma  wanan karon badan Heesham nayi ba saboda kai nayi,"

Murmushi dikansu sukayi, daga nan suka ɗau Hanya..

Deeyana dawowar ta daga islamiyya kenan tana shigowa Mama tace,” kinbar wayar taki yau A kunne gatacan sai ruri take,”

Heesham yafaɗo matsa Arai dantasan shine ma kawai zaikira irin wanan lokacin,
Dasauri tashige ciki taɗauko wayar taduba da messeger ɗinsa tafara cin karo tabuɗa takaranta ganin meyace harda tsallen murna tayi takirashi Amma wayar kashe,

Dasauri tafito waje tasame Mama tagaya mata, Mama tace,” kai masha Allah Abu yay kyau Amma dikanku keda shi kunmuna bazata gashi bamu shirya musu komai ba kawai jeki kan wanan tasar Akwai ƴan ƙuɗinda na Aje saboda wanan ranar saikije kisiyo musu lemuka, nikuma bara ingayawa Mahaifinki daga nan yanemi Alhaii marsoor mahaifin Zeenarh,”

Cikin zumuɗi da murna Deena yataɗauko ƙuɗin tafice ko uniform ɗin bata cireba,

Murmushi mama tayi Aranta tace,” Yaran zamani badama kunason junan ku keda wanan yaron sosai kai Allah yasadai Shiɗin Mijinki ne,”

Baba dake shigowa da kekensa yace,” wai meke faruwa ne nahange Mamana Saifaman Murna take tanata zabga sauri da murna itaƙaɗai wai meke faruwa ne,”?

Murmusawa Mama tayi sa’annan tahau bashi labari dik Abinda yake faruwa,

    Shiɗinma Murmusawa yayi yace,"  wato nafahimta tana tsananin son wanan yaron nima naƙagu  naganshi wllh   dahar yayi farat ɗaya da ƴata haka," 

.

Mama tace,” Ai ko yau zaka ganshi dan haka jeka kagayawa Alhaji mansoor kafin kadawo nashare wancan zauren,”

   Baba yace," To Angama kuwa,"

Miƙewa yayi yatafi yaga yawa Alhaji mansoor tare suka dawo koda sukazo Mama da Deeyana sungyara palourn Baba tsaf sai kamshi yake dik da ɗakin bawani babba bane Amma bayada kayan Hauka ƴan ƙanan kujeri ne guda 3 cikin ɗakin sai ɗan ƙaramin capert da ke tsakar ɗaki..

 Ba'a jima saigasu sunso motoci 3 Sukazo dasu, 

Izini Baba yamusu sukashigo ɗakin

Da Alhaji mansoor suke ɗan taɓa fira

Deeyana tashigo ɗakin da sallama kanta A ƙasa take gaidasu sanan ta’aje tiren da takawo mai ɗauke da kayan drinks da snacks ,
Murmushi kawai Heesham keyi yana neman suhaɗa ido Amma taƙi,

Abba yace,” wanan itace ƴartamu ko,”?

Kamal ya’ansa da eh

Da sallama Baba yashigo  kan Heesham ƙasa yake sam baiga Baba ba Amma dajin muryarsa saida gabansa yabuga  daƙarfi,  Agefen kamal ma baƙaramin tsorata yayi ba daganin baba fata yake Allah yasa bashi ne Baban Deeyana ɗin ba,

Baba yace,” To waima waye Surukin Aciki,”?

Nunashi Abba yayi yace,” Wannan ne Sunanshi Heesham kuma shine Mamal lakin DOCTOR HEESHAM LUXURY HOSBITAL wadda itace take Aiki Harsuka haɗu Anan munzo ne dan nema masa Auren ƴarta ku wato MARYAM DEEYANA, Saikuma wannan Alhaji Ibraheem mainera shine yayana kuma shine Ubansa,”

Baba yace,” masha Allah ai namasan dika bayanin wanann Agun Alhaji mansoor, “

Abba yace,” kaɗago mana Heesham kawani sunkuyar da kai haka kagaidashi mana,”

Ɗagowar da Heesham zaiyi wazai gani???

Hakashima baba wazai gani???

Miƙewa tsaye baba yayi cikin rawar murya yake nuna Heesham yace,” badai wannan mara tarbiyan yaron zanbawa ƴata ba! wllh koda ƴata zata dawma ba Aure bazata taɓa Auren wanan iskan mara kunyan yaronba!, kutashi kufitarmun gida kubarmin gidana!,” yaƙarshe maganar cikin tsawa.

Kasa koda motsi Heesham yayi Atake dik Abubuwanda suka faru A shekara 5 Abaya suka dawo masa sababi ful tabbas wannan shi Ake kira Anyaka kuma ta tashi zufa ce ketsarto masa kota ina jinsa yaɗan tsaya na wucen gadi..

Dik kansu Aɗan razane suka miƙe tsaye suma suna tanbayar lafiya 

Amma sai Baba yace,” gashi nan kutanbayeshi dalilina kuma bazan taɓa bawa wannan sagartaccen ɗan nawa ƴata ba,”

Kuka deeyana tafara da tindazu take zubda hawaye sai yanzu kukan yafito mai ƙarfi cikin kuka tace," Haba Baba meke faruwa  kagayamuna dan Allah wllh inason Heesham fiye da tinaninka dan Allah Akan wane dalili zaka haramta masa ni bayan kaida kanka kace suzo kuma kace  zakaban wanda nakeso meyasa zaka canza baba  why,"?

Tasake fashewa da kuka,

Cikin muryar fusata baba yace”, Koda sonai zaizama Ajalinki to saidai kimutu Maryam dan bazaki Aure wanan sangartaccen yaron ba,”

Abba yace,” wai dika saboda kaketa Aibata muna ɗa gabanmu kakira muna dan kaci mutuncin mu,”

Baba yace,” bako ɗaya Amma bazan bawa ƴata ɗankuba saboda …. ………. tsaf yabasu labarin dik Abinda yafaru tindaga farko,”

Miƙewa Heesham yayi yamaso kusada baba yana mai sunkuyawa ƙasa yana kama ƙafarsa cikin kuka yake magana “wllh na canza baba yanzu bahaka nakeba dan Allah kayafemun wllh innarasata mutuwa zanyi,” turesa gefe baba yayi “kabar nan nace!!,

Miƙewa tsayi yayi yana zubda hawaye yatinkari inda Deeyana take,

Ja baya tafara cikin tsoro da raunin murya tace,” Baba kana nufin wannan shine wanda yajimaka ciwo wancan lokacin harya mareka,”?

Baba yace,” ƙwarai kuwa mamana shine dan haka bazan bari ki Aureshi ba idan kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka lokacin ni ban mantaba inko kinjanye Alƙawarin saboda soyayya to ni bazan taɓa lamunta ba,”

Jikake tass tass tass Deeeya tawanke Heesham da kyawawan maruka har 4 A kowanne kumatunsa tace,” wanan shine cikar Alƙawarina gareka Baba kaikuwa kasani natsaneka! natsaneka!! natsaneka DOCTOR HEESHAM!!! Kasani bazan taɓa Auren kaba wllh kuma kabar nan domin gidan Mahaifinane!,”

Kalamanta baƙaramin ruguza tinani brain ɗinsa sukayi ba Atake yaji jinsa ganinsa yaɗauke kawai gani mukayi DOCTOR HEESHAM Yafaɗi fako numfashi………………….. ..

_HMMMMMMMM RIGIJI GABJI TABBASA WATA MIYAR SAI A MAƘOTA KOYA ZATA KAYA??🤔🤔🤔🤔
1-SHIN DOCTOR HEESHAM YAMUTU NE? 2-SHIN AURENSU ZAIYU? 3- SHIN BABA MLM SANUSI ZAI AMINCE DA AUREN? 4-SHIN DAGASKE DOCTOR HEESHAM YATUBA KUWA? 5-SHIN DAGASKE MARYAM-DEEYANA TATSANE HEESHAM? 6-SHIN DADDY DA ABBA WANE MATAKI ZASU ƊAUKA? 7-WAIMA DOCTOR HEESHAM ƊIN YAMUTU NE KO YANA RAYE??????🤔🤔🤔🤔

 _DOMUN SAMUN DIKA WAƊANNAN ANSOSHIN MUTARU A NEXT PAGE ZAIFARA AGOBE FEBUARY FORT 1 INSHA ALLAH AMMA GA WAƊANDA SUKA BIYA ƘUƊIN AMMA DOMIN PAID BOOK NE 200 KAWAI ZAKA ZAKI BIYA TA WANNAN ACCOUNT-   

( 0086780772 Sterling Bank. UBAIDAT ALIYU )

IDAN KINTURA ZAKI IYA ƊAUKAR SCREEN-SHOURT KITUROMUN TA WANNAN WHATSAPP NUMBER 07064904617 KO KUMA NUMBER KIRANA 07031012948•• SAINAJIKU KADA KISAKE KADA KASAKE ABAKA ABAKI LABARIIII💃💃💃💃 MAZA ANTAYO DA ƘUƊINKA DAN SAMUN NAKA RABON WANNAN ƘASAITACCEN LITTAFI WATO DOCTOR HEESHAM 2022 TAKU ƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN°°° GULBI MAGANIN RAFI°°°

BASEERATA ITACE ARZIKINA😍

WhatsApp number 07064904617 OR CALL NUMBER 07031012948

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button