Barrister Khaleel Hausa novel

[23/12 8:31 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): ➰BARRISTER
KHALEEL!➰
*FREE BOOK*
🅿️1&2
```short story and honesty```
*NA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN*
24/12/2021 friday DECEMBER
yabo gdy dika suntabbata ga Ubanjin bayi , inagodiya ga Allah dayasake ban ikon sake kawomuku sabon littafina maitaken ➰BARRISTER KHALEEL➰ inafatan yadda kuka ƙarɓe sauran littafaina irinsu RAUNIN MACCE.... SAINA KASHE MIJINA... FAHERTHS HOT LOVE... SO SIRRIN ZUCIYA.... MAIZAMAN KANTA...... yanzu ƙuƙarɓe wannan BARRISTER KHALEEL ƊIN. ........
```JINJINA DIK INDA ILAHIRIN MASOYA BUKS ƊINA SUKE NIMA INASONKU KUCIGABA DA KASANCEWA DANI NIKUMA ZANCIGABA DA KAWOMUKU DAƊAƊAN LABARAI```
INAYINKI SISTER UMMU MUSA ALƘHALEE Marubuciyar Ummun Aimana .......
BISMILLAHI RAHMANI RAHEEM
Ahankali yake saukowa daga tsep-tsep ɗin jirgin Binsa dana mujiya nayi dan kyanda nagani garesa “””TABBAS NI MUJAHEEDAH NASAN DOLE MATA SUDAGE DANEMAN MIJIN NOVELS DA WANNAN KAM YAZARCE DIK TINANIN MAITINANI””
fuskarsa ɗauke da murmushi sai sauke Ajiyar zuciya yake lokaci yana Ayyanawa Aransa baƙasa mafi Albarka da daraja irin ƙasarsa 9jar
“”NIKO NACE HUNMMM ADABA ADAKAM TAKE NIGERI’A YANZU KAM SAIDAI ……… TO NAYI SHURU DAI KADA NAYI ƊUMIN ƘUƊI🤣🤭🤭🤩 ALLAH YABAMU ZAMAN LFY KAWAI NACE”””
Kayansa yaƙarɓa yana fitowa yasami texsi shatar motar yaɗauka yabiya dikan kuɗin kujerun mator Yafaɗamasa indai zaikaishi
..
*************
Shirye - shirye kawai suke Adafa wannan Asaike A girka wannan higher table ɗin palour nakalla shaƙe yake da manyan kuloli Abincine kala-kala ```READERS NIFA YAWUNA SUNTSEKA WLLH😝😝 DAN DAGANIN ABINCIN BAƘARAMUN DAƊI ZAIYIBA,, kardai kuce nacika kwaɗayi😁```
wata mata nahanga tafito waje tazo wurin ƴan Aikin tace" komai yakammala ko"?
Suka Ansa da eh
Wani nahanga yafito fuska da fara’a yace”wai haryanzu barr. bai ƙaraso bane”?
Baiƙaraso ba Alhji matar tabashi Ansa
Yace”to muzauna Anan palourn muyi dakowar isowarsa dan natura driver yaɗaukosa saigashi yadawo da Ansar wai baiganshiba ya tanbaya ance yahau motar haya””
Cikin damuwa matar tace”motar haya kuma Alhaji”?
Eh kedai Allah yakawoshi lfy kawai idan yadawo za’ai maganin komai
Alhaji Lawal maidala kenan riƙaƙƙen ɗankasuwa kuma ɗansiyasa ɗan takarar sanater A yanzu haka
Matarsa ɗaya Hajiya kubra yaronsu ɗaya tak Khalee
Suntarashi ƙasar waje karatun barrister ne dan yadage Akan karatun low zaiyi Acewarsa mutane nason Adalin lauyer maikaresu Tinyana ƙarami burinsa kenan
Alhaji lawal yakan tsorata da gaskiya da jajircewa irin naɗansa khaleel dan kam shi mutim ne mara gaskiya lurada hakan ganin Alhaji lawal nason sauya rayuwar khaleel mahaifiyarsa Hajiya kubra ta lallaɓa Alhji da dabaru irin na mata harya Amince yabari khaleel yakoma jamani dakaratunsa tinyanada shekara 12 yake can saiyanzu yakammala kuma yacika 32yers dik tsawon wannan shekarun baitaɓa tahowa 9jar ba dik yadda yaso yazo Ummansa bata bari ƙin Amincewa take Acewarta yabari saigama karatun dika
Itakuwa dalilinta batason yadawo saiyaƙara zama da cikakkiyar Aƙidarsa ta gaskiya…….
TO YAUDAI GA KHALEEL A 9JAR KOYAZATA KASANCE? KUBIYONI KUJI KADA KUMANTA LITTAFIN KYAUTANE COMMENTS KAWAI NAKE BUƘATA GAREKU READERS
COMMENTS AND SHARE FANSS
[```BASEERATA ITACE ARZIKINA```]
My WhatsApp number 09030835117
[24/12 9:43 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): ➰BARRISTER KHALEEL!➰
*FREE BOOK*
🅿️3&4
STORY AND WRITEN BY 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HYDAR OSTHMAN
*SHORT STORY WITH HONEST MAN*
24/12/2021 DECEMBER FRIDAY HAPYY JK ALL
Daidai ƙofar gidan Akasauƙe biyan mai motar yayi yaja Akwatinsa yanufi ciki Noking 2 gate man yabuɗe ganinsa yasaka shi jindaɗi Allah Allah yake Halinsa yazama ɗaya dana mahayfiyarsa
Dataimakonsa yashigamasa ciki dakaya
Da sallama yashiga phalourn dasauri Umma tayi hugging ɗan nata dafara’a takemasa sannu da zuwa
Hakama daddy lalle Ahlin suna ƙaunar khaleel fiyeda tinaninka maikaratu
Saida yayi wanka sannan yadawo phalourn kan daining yazauna yafara ɗibar girki kala- kala
Daddy tace"inacikin farinciki yau my son yazama cikakken lauyer"
Umma tace “Aranta koda yazama bazai taɓa goyon zalunciba saboda banreneshi dahakanba”
Afi kuma murmushi kawai tayi
Keys Daddy yaɗauko ya Aje gabansa
Ɗagowa yayi yakalle daddy cikin sanyi irin nasa yace” Daddy keys ɗin menene kuma”?
Murmushi yayi yace”Ummanka batason kana hawa motar haya to ɗayan key ɗin namota ne gatacan waje ɗayan kuma nagida ne yana Maitama road gidan yatsaru son daidai da irin ra’ayinka nasa Akayishi”
Murmushi kan fuskarsa da murna yayi huggin daddy yace"i really love you daddy thank you so much"
Shafa bayansa yayi yace”dont mind you are my son so dont thank me”
Maida kallonsa yayi gun Umma yana kallonta jinjinamasa kai kawai tayi Alamar kada yayi godiyar
Damurna yamiƙe yace”zani cikin sabuwar motata nakumaje gidana sabo nagani”
Umma tace”dawuri haka? bayan ko hutawa bakayiba”?
Yana ƙoƙarin ficewa yace”zanhuta Acan Umma kada kidamu kanki zan iya kuladakaiba A yanzu ni barriater ne fa yanadariya yaƙarasa maganar yafice””
Daddy ma dariyar yayi
Girgiza kai kawai Umma tayi tace”Alhaji kadafa kasagartamun yaro tana gama faɗin hakan tabar phalourn”
Dariya kawai Alhaji yayi dan shiƙaɗai yasan nufinsa konace ƙudiri Akan ɗan nasa khaleel
. ……..
{TOFA KUNJI KOMENE ƘUDIRIN NASA? KUDAI MUKASANCE TARE, YAWAN COMMENT YAWAN TYPING IDAN BA COMMENT SOSAI ZANMAIDA LITTAFINA NAƘUƊI KO NADAINA TYPING ƊINDA DIKA}
COMMENTS AND SHARE PLZZZZ🙏🙏🙏
BASEERATA ITACE ARZIKINA💸
*WhatsApp number 09030835117*
[24/12 9:30 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): ➰BARRISTER
KHALEEL!➰
*FREE BOOK*
🅿️5&6
*STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN*
SHORT STORY WITH HONEST MAN
°°24/12/2021 FRIDAY DECEMBER
°
Motar ƙirar Beanz dark black yashiga yanufi gidan nasan tinkan kwana zaka gane gidan naɗan maihannu dashuni Ankashe naira shikanshi sake baki yayi yana kallon irin dukiyarda Daddy yaɓarnatarmasa hong yayi dasauri wasu securitie 2 suka buɗe yashige
shiga gidan yayi komai kan tsari ga gidan tsaf tsaf
Komai pink and white best colour ɗinsa kenan
Murmushi kan fuskarsa yazauna kan 2ster
Wayarsa taɗau ringing batareda yaduba yaɗaura kan kinnensa tareda sallama
Ɗayan ɓangaren Aka Ansa
Miƙewa zaune yayi yace”Au barr. dama wai kaine”?
Ɗayan ɓangaren Aka Ansa da “eh nine barr. Ashe kashigo 9jar ko neman mutane bakayi ko? da banyi trying number kabama bazan saniba ai””
Yace”Ah wllh bahaka banr brr. zankira ka mana dama yaune shigowatafa dama inason muhaɗu Daddy na yabar kyautar gida ga mota kai komai normal fa”
Dariya yayi kafin yace”eye ɗan wajen daddynsa Aiko kasha godiya saura Amarya yarangaɗama dan inba Auren dole yamaba naga bakada niyar yinsa”
Dariya yayi shima yana shafa gemunsa yace”tab kamarni za’ama dole”? never wllh nifa haryanzu banga wadda tadace na Auraba wllh ba kaini infact wllh banson Auren ƴar maiƙuɗi nafison ƴartalaka”
Zama barrister Mussaddiq yagyara yana ƙurɓa juice ɗin gabansa damatarsa Hafsat ta Ajemasa kusa dashi ɗansu Ameer nata wasa Aƙasa dakayan wasarsa
Yace”nikam rayuwarka brr. takan ban mamaki kuma takan ban sha’awa Ace kyakykyawan mutum kamarga da yamallake Abubuwa da dama Amma yace bazai Aure ƴar’uwarsa maiƙuɗiba sai talaka Ashe haryanzu Anasamun kamarku A tsatson masu ƙuɗi””
Brr. yace”kaga kadama kazugani harna ɗauke kaina wani Abu bayan ni bakomai bane Auren ƴar maiƙuɗi baida komai sai ɗaukar baƙinciki ai kaima kasani tindagashi yanzu ƴar talaka kake Aure, wai nikam ina Ameer ɗina da mamansa inamiƙa gaisuwa dan Allah””
Brr. muda yace”hakane kam to Allah yakawo matar kirki son, hunmmm Ai madam kan tayi fushi dakai tinda kashigo 9jar amma bakazo ganintaba, ga Ameer ɗinka nan yana muna riga, to maganar fara aikinka fa”?
“Ameen ngd kabada haƙuri son zanshigo ai yanzu saikungaji daganina tinda nadawo 9jar dika, Aida posting letter ɗina nazo koyazu naje da ita higher court zasuban aiki wllh ai gudowama nayi dansu sosukayi namusu aiki Acan nace Inaa bazaiyu nayi karatu Acanba nakoma aiki acan yakamata nadawo ƙasata tana buƙatata itama ta Anfana dani sam ban shawar yima wata Ƙasa bauta bayan gatawa nabuƙatata”
Brr. yace””hakane shiyasa nakesonka mutumina saboda komai naka maikyau ne gobe idan zanfita aiki zanbiyo naƙarɓe takardun naka sainamaka someting ɗinsu kafin kafara zuwa”
Yace”Alreagt thanks send my gret to madam and my son bye””
Yadatse kiran………..
IDAN BANGA COMMENTS ƊINKUBA ZANMAIDA LITTAFIN NAƘUƊI KO NADAINA DUKA
COMMENT AND SHARE FANSSS🙏🙏🙏🙏
°°°•••••°°° *BASEERATA ITACE ARZIKINA*
*whatsApp num 09030835117*
[26/12 7:43 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): ➰BARRISTER KHALEEL!➰
FREE BOOK
🅿️7&8
DEDUCATED TO MY FANSSS ONLY👌😉
STORY AND WRITTEN BY✍🏻 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
STORT STORY WITH HONEST MAN
26/12/2021 sunday december
AMUN AFUWA NARASHIN JINA GABAƊAYA JIYA SATURDAY SAIYAU SUNDAY HAKAN TAFARU NE SBO BIKI DAMUKAYI AMUN AFUWA ABOKAI🙏🙏🙏
HAR ILA YAU NASAKE DAWOMUKU DAWANI ƘASAITACCEN LITTAFI MAISUNA DOCTOR HEESHAM 2020 PAID BOOK Littafine daya ƙunshe Abubuwa da dama kamar soyayya nadama son zuciya danasani dadai sauransu, ba lkcn gayamuku yadda zaikasance dan ba enougth time amma idan kana/kina buƙata mukasance A littafin DOCTOR HEESHAM 2020 Paid buk naƙuɗi Zanfara typing ɗinsa forts january insha Allah mukasance tare 09030835117 domun neman ɗaƙarin bayani kutuntuɓi👈 wannan number Akwai farashi maisauƙi insha Allah 🥰Mujaheedah🥰 cedai wato (MATAR 💖MLM)
Motar Khaleel nabarin gidan wani tsoho yasamu yakutso kai ciki maigadin saitaresa yake amma ina yanufi ciki da kunfar baki irin narigima yake kiran sunan
Alhaji lawal maidala! Alhaji lawal maidala!! Alhaji lawal maidala!!!
Dasauri yafito danyaji kiran dama yana palourn ƙasan
Umma ce kawai ke palourn sama
Ganin suna kokawa da maigadinsa yasa yace” wai meke faruwa ne meye haka”?
Tsohon yafinceke hannunsa cikin ɗaga murya yace”nazo gurinka ne ka kwacemun filina nagado wanda shiƙaɗai na mallaka A rayuwata ganida marayu bamuda komai taciki nake cidasu naroƙe kabarmun gonata” yaƙare maganar yana kuka sosai gwanin bantausayi NIKAINA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖MLM) YABAN TAUSAYI SAIDA NAZUBDA ƘWALLA😪😪😪
Kallonsa yake yaga da gaske yake kukan harda majina gashi tsoho dan kobai haifeshiba saiƙaɗan saida yaƙaremasa kallo tukun kawai saiyakece da dariya harda ƙyaƙyatawa cikin dariya yace” saida nace kasaidamun kaki waikai mai marayu ko? nabika da lalalama amma kaƙi to yanzu nayi amfani da ƙarfinda nakedashi naƙarɓe gona kuma za’afara aiki daga gobe masana Anta zamuyi yacigaba dariya Abinsa””
Duƙawa ƙasa tsohon yayi yanata magiya yana kuka yanaroƙonsa amma dariya kawai Alhaji keyi Abinsa
Afusace tsohon yamiƙe yace”lalle banda ƙarfinda zanja dakai danko nan danaje gun ƴansada cemun sukayi nahaƙura to zankaika babbar ƙotu”
Wata dariya yasakeyi kafin yaɗaure fuska yace”kaje dik kutonda zaka kaini kakai wllh ba nasararda zakasamu dan inbaka saniba to kasani kobayan ƙuɗinda nake da inada babban ɗaurin gindi dan ɗanama lauyer ne kagako jadani bawata Alfanu face wahala amma kagwada kagani maza ficemun A gida talakawan banza kawai”
Cikin kuka yace"bawannan kotun zankaikaba zankaika kotunda batada Alƙhali batada lauyer kotun lahira kenan Allah shine zaiƙwatarmun hakkena"" yajuya yabar gidan
Alhaji lawal nadariya yace”Allah yakaimu tsoho” yajuya yakoma ciki Abinsa yana dariya ko Ajikinsa
Hawaye Umma tashare Afuskarta tace” Allah yashirya ka Alhaji Allah kawaremu halin yarona Allah kada kabashi ikon ɗaukar hali irin na mahaifinsa”” tana kuka taƙarashe maganar……..
COMMENTS AND SHARE FANSS🙏🙏🙏🙏🙏
°°°•••°°°
BASEERATA ITACE ARZIKINA
WhatsApp num 09030835117
[28/12 3:07 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): ➰BARRISTER KHALEEL!➰
FREE BOOK
🅿️9&10
DEDUCATED TO MY FANSS ONLY👌😉
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
SHORT STORY WITH HONEST MAN
Tuesday 28/12/2021 december
Rayuwa taciga da gangarawa inda Alhaji lawal keta tsula tsiyarsa dukiya kam yatarata yacakuɗa halak da haram saidai dik wannan gwagwarmayar dayake sam khaleel baisaniba dan baifaye zamaba yariga yasamu aiki shima yanzu yafara samun nakanshi batareda sanin kowaba daga cikin Ahlinsa yasaye gida ƙarami matsakaici da ƙananan ƙuɗinsa dayatara na Albashinsa
Sabuwar ƴar Aiki Aka kawowa Umma yarinyace dabazata haura 15 years ba Saleeha kenan mooping kawai takemata tanada natsuwa ga kunya ga tarbiya
Dasallama Khaleel yashigo parlourn bakowa A palourn Saleeha ce kawai tana goge gogenta Ansawa tayi tareda durƙusawa harƙasa tagaidasu shida brr. Musaddeeq ne
Ansawa sukayi sauɗaya Khaleel ya kalle yaɗauke kai shidai Aransa yana takaicin ganin ankai yara ƙanana Aikauta
Batareda ya kalleta ba yace”Ummafa”?
Cikin ƴar ƙaramar muryarta tace”tana ciki”
Miƙewa tayi tabar palourn batasan dalili ba idan taganshi kotaji motsinsa gabanta faɗuwa yake dik da yau kwananta 5 dafara aiki gidansu amma tafahimce shi sam baida sakewa ga ɗaure fuska
Fitowa Umma tayi sukagaidata
Khaleel yace”Umma wannan yarinyarfa danagani tana Aiki wacece ita”?
Umma tace”Au wai saleeha? ƴar Aikice sale mai kulada flowers yakawo wai suna neman taimako A ɗauke ta aiki shine uwarta tamai magana shine shiko yamun magana nace badamuwa dama yanzu ba kowa maitayani aiki sainace tazo yau kwananta 5 dazuwa ai kaine dai baka lura da itaba saiyau amma ita kam ai tanaganinka wani Abune kakemun tanbayar ko Aikin ne yamotsa”? taƙarasa maganar tana murmushi
Brr. muda yace”lalle kam binƙwaƙwaf ne kawai irin nasu na lauyers “” yana dariya yafaɗe maganar
Kwantarda kansa khaleel yayi kan kujerar da yake Zaune 3ster yace”namu lauyers dai, kinsan Allah umma inatakaicin ganin yara ƙanana suna aikatau wani gida wllh””
Umma dake ƙwadamata kira tazo dasauri taduƙa tace”gani hajiya” kanta Aƙasa zuciyarta sai halbawa take kawai danhaɗuwarta da khaleel
Hajiya tace”Jeki maza ki kawowa yayunku drinks
Da to tamiƙe
Sai yanzu yaɗan ƙaremata kallo A fakaice zuciyarsa tahalba wanda baisan dalilin hakanba gatanan dai yarinya ƙarama da ita amma tanada hali irin na manya
Zungurinsa muda yayi yamatsa daidai kunnesa inda Umma bazatajiba yace” kodai tuzurun namun ƴar saleehar tamasane”? Yaƙare maganar yana dariya
Harara kawai yabankamasa baiyi magana ba
Gyaran murya yayi yace”Au kinga banfaɗamiki ba Umma gobe zanje canada Akwai taron lauyers dazamuyi kuma inatinanin samu Aƙarin girma Acan”
Umma tace”masha Allah to Allah yakaimu kaidai dik inda kake kaji tsoron Allah kuma kada kataɓa goyon bayan ƙarya kodako nawa za’abaka kukasance masu gaskiya Allah yataimakeku”
Da Ameen suka Ansa
Fira sukayitayi har kusan yamma kafin muda yawuce shiko yanufe gidansa……….
COMMENTS AND SHARE FANSS🙏🙏🙏🙏
[BASEERATA ITACE ARZIKINA]
WhatsApp NUm 09030835117
[29/12 1:44 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): ➰BARRISTER KHALEEL➰
FREE BOOK
🅿️11&12
DEDUCATED TO MY FANSS ONLY👌😉
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
*29/12/2021 WEDNESDAY DECEMBER*
((((INAƘARA SANARDA KU SABON LITTAFINA MAIZUWA A JANUARY FORST MAISUNA 👨⚕️👨⚕️DOCTOER HEESHAM 2020 paid book littafin ƙuɗine kan farashi mai sauƙi , littafi yaƙunshe Abubuwa da dama kudai muhaɗe dan sanin me buk ɗin yaƙunsa)))))
Jirginsa yatashi ya isa lafiya sunyi meeting kuma yasamu ƙarin girma hutu yafara Agarin Abunsa.......
*®©9JAR®©*
Yau tinsafe Umma tafita zuwa gidan bikin ƙawarta bakowa A gidan sai saleeha daketa faman Aiki
Tana duƙe tana mooping tiles ɗin ɗakin Alhaji lawal maidala yashigo ido yaƙuramata take shaiɗan yaringa ƙawata masa ita motsinda taji Abayanta yasa tawaigo da sauri duƙursawa harƙasa tayi tagaidashi
Yanawani kashe mata ido ɗaya ya Ansa yace”ina hajiya ds mutan gidan naji tsit bamotsi”
Tana ɗan ina..ina… tace””batanan…… ba… ko..wa “”
“Kenai dai ke ƙaɗaice ko”?
Eh tabashi Ansa
Yace”yauwa kije kigyaramun ɗakina”
Ɗagowa tayi dasauri ta kalleshi tace”amma ai baya ɗaya daga cikin aikina hajiya tace kada nakuskura zuwa ɗakinku kaida ya Khaleel””
Murtuƙe fuska yayi yace”maza kije kiyi Abinda nasaki ko kibar gidan nan wllh””
Fuuuu yawuce
Batada zaɓi dan tasan Anan takesama musu Abinda zasuci ita uwarta da ƙaramar ƙanwarta Zeena
COMMENTS AND SHARE FANSS🙏🙏🙏🙏
[BASEERA TA ITACE ARZIKINA]
WhatsApp num….. 09030835117
[30/12 11:02 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR💖MLM): ➰ BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️13&14
DEDUCATED TO MY FANSS ONLY👌😉
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
30/12/2021/ DECEMBER THURSDAY
tabama ƙofar baya tana gyara gadon batayi Auneba taji yakama west ɗita yayi hunging ɗinta yana aikamata da kisses
Dik taɗimauce tatsorata ƙoƙarin ihu take amma yadafe bakinta
yaga kayan jikinta yahauyi baji bagani yake biyewa shaiɗan yana taka rawa yayinda shaiɗan kemasa kiɗa
Magiya take cikin kuka haɗida roƙo dan Allah yabarta amma ina wanda yayi nisa baijin kira
Ganin zatabashi wahala ga ƙurewar lokaci kawai saiya buga kanta ga drower ɗakin ƴar ƙaramar ƙara tasaki Atake tasulale Anan
Shikuwa yakaita kan gadon yafara aikata masha’arsa batsoron Allah balantana tausayi
Wahala da Azaba suka falkarda ita kuma wahalarce taƙara sumarda ita
INNALILLAHI WA’INNA ILAHIN RAJUN” MUTANE TANZU BAMA TSORON ALLAH KOWA SAN RANSA KAWAI YAKE WANNAN YANA ƊAYA DAGA CIKIN DALILINDA YASA NAKE HAUSHIN IYAYEN MASU TURA ƳAƳANSU AIKATAU KO TALLAH DAKAYI MAGANA SAISUCE NEMAN ABINDA ZASUJI, SHIN ALLAH YABARKU DA IYAWARKU NE?? SHIN KUKE BAWA KANKU ABINCI?? SHIN KUNMANTA TSUNTSU YAKAN KWANTA BA NAGOBE DAYACI NAYAU SHIKENAN? YAWUNI A YUNWACE AMMA SAI YAMARAITA A ƘOSASHE, ALLAH KEYI YAKAMATA KUDAINA TURA ƳAƳANKU INDA ZA’A HALAKASU A ƁATAMUSU RAYUWA ABANZA MUJI TSORON ALLAH IYAYE ƳAƳANKU AMANACE ALLAH YABAKU KUMA ZAITSAKU GOBE ƘIYAMA YATANBAYEKU AMANAR……… NASIHACE KAWAI👌 daga MUJAHEEDAH MATAR MALAM
Saida yagama ɓarnarsa yadawo hayyacinsa zabura yayi ganin bata motsi ga jini dayawa malale A kan gadon dik yatsorata gudunsa kada Asirinsa yatoni
NIKO NACE KODA ASIRINKA YARUFU ANAN DUNIYA TO ALLAH YANACEWA YAUMA TUBULAL SARA’ILU! AKAWAI RANAR TONAN ASIRI! KAFIN MU AIKATA ƁARNA MUFARA TUNA WANNAN AYAR ƳAN’UWA
Tinani yafara yazaiyi da ita?
Tina maigadinsa sale yayi yakirasa saidai kafin yazo ya rurrufeta Abargon
Ganin jini dakuma mutum rufe yasa sale faɗuwar gaba yace”Alhaji wakuma ka kashe”?
Cikin tsawa yace”bansan zancen banza sale bankiraka dan kaji sirrina ba kawai nakiraka dan kataimakamun musata mota mujefar da ita”
Sale yace”to amma Alhaji mekamata”?
Cikin tsawa tace”sale! zakayi abinda nace ko yaya”? idan bakayiba ko kafidda wannan maganar wllh saina ɓatardakai kaida dik wani Ahlinka wllh”
Cikin rawar jiki yace”bawanda zaiji Alhaji narantse”
Kamawa sukayi tana cikin bargon suka sata boot ɗin motar sale yabuɗemasa get ɗin yafice Aguje shiko yazauna yana sallallamun Abun dayafaru…….
@®®®®®®®®©©©
Bisan daliliba yau koda yatashi yaji ransa nata ɓaci tsaye yake riƙe da kofin juice A hannunsa jin kamar ihu yayi na neman taimakon wata kofinda ke hannunsa yasake yafaɗi ƙasa take kofin yatarwatse bugun zuciyarsa yatsananta kafafunsa suka hau rawa ganin sunkasa ɗaukarsa yana neman faɗuwa ƙasa yasa dasauri yadafe gadon yazauna ƙasa dirsha . Addu’o’i yafara karantawa yajima cikin wannan yanayin mara misali kafin yasamu yadawo normal dataimakon Addu’o’in da yake
“””””ADDU’A WARAKACE GAKO WANE IRIN BALA’I KO DAMUWA MUYAWAITA ANBATAN ALLAH ADIK HALINDA MUKA TSINCE KANMU””””
COMMENTS AND SHARE FANSSS🙏🙏🙏🙏🙏
[BASEERATA ITACE ARZIKINA]
WhatsApp num 09030835117
➰BARRISTER KHALEEL➰
FREE BOOK
🅿️ 15&16
Yajima Ahanka kafin yasamu natsuwarsa taɗan dawo
Wayarsa yaɗauko yakira Daddy kusan 5 missed call amma baiɗagaba yakira Umma amma kashe hankalinsa yatashi sosai dole yamaifa Akalar kiran guh brr. muda
Kusan saida yamasa 2 missed call sannan yaɗaga
Yace”brr. what’s is happening to you? inata kiranka but not pic my call why”?
Tsaida motar brr. muda yace”lfy dai brr. meke damunka haka”?
Yace”plxx kaduba su Umma ko lfy inata kira amma not responding”
Muda yasauke Ajiyar zuciya yace”Allah katsoratani naɗauka wani Abu kedamunda jin voice ɗinka so cool su Umma ƙlau suke yanzuma nasauketa gidan biki nahaɗu da itane kan hanya motarsu ta lalace amma komai normal”
Numfashi yasauke yace”nafahimta ngd nikaina bansan Abinda yake faruwaba kawai naji gabana yana yawan faɗuwa sainaji dik mood ɗina yasau yasauya shine dik natsorata”
Call-down brr. komai ƙlau yashe zaka dawo”
Nanda 1 week insha Allah
Fira sukaɗanyi sama sama daga bisani sukayi sallama……… ..
INAMA ƊAUKACIN JAMA’AR MUSULMAI BARKA DA ZAGAYOWAR SABUWAR SHEKARA ALLAH KAHAƊAMU DA ALKHAIRAN CIKINTA YAKAREMU DAGA FITINTINUNTA ALLAH KABA ƘASARMU NAGERI’A ZAMAN LAFIYA 🤲🇳🇬🇳🇬 HAPPY NEW YEAR ALL🥰💃💃💃💯💯💯😍 FROM MUJAHEEDAH MATAR MALAM
(BASEERATA ITACE ARZIKINA😍)
WhatsApp number 09030835117
➰ BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️17&18
DEDUCATED TO MY FANSS ONLY👌😉
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
1/1/2022 Forst january Saturday
Alhaji lawal kuwa saida yayi tafiya mai nisa sannan yatsaya inda bakowa yafito yaduba gabas da yamma kudu da Arewa baiga kowa hakan yabashi damar buɗe boot ɗinsa yatallabota haryanzu bata motsi jefarda ita yayi Abola sannan yashiga motarsa yafice Abinsa baiko waiwaye halinda take cikiba
Saida yayi nisa yaduba wayarsa yaga missed call ɗin khaleel saida gabansa yafaɗi Afice yace”Allah yasa wannan ɗan banzan yaro bayadawo yau bane dan nasanshi da bin ƙwaƙwaf zai iya ganoni wllh”
-;;-*
Tinda Umma tashiga palourn takejin faɗuwar gabanta yatsananta dama sbd wannan faɗuwar gaban datakekine yasa tadawo gida yanzu
Bakowa ɗakin Alhaji lawal takutsa kai tindaga farkon ɗakin taganshi wani iri gashinan dik hargitse musamman kan gadon idanta yasauka kan ɗan sauran jinin daya goge baigogu dukaba garin sauri
Afili tafurta inna lillahi meke faruwa Anan?
Fitowa tayi tafara kwaɗa kiran saleeha amma shuru ba labarinta ɗakin tasake komawa taɗaura hannu Akai tace”nashiga uku ni kubra ya kashe ƴar mutane kenan” durgushewa Anan tayi tafara zubda hawaye
Kamar Anjehoshi ta kibiya yashigo yana kumfar baki yana masifa “”meye haka kubra? sbd me zakizo nan kinason tonamun Asiri ne komai”?
Cikin masifa tace”Alhaji ka kashe ƴar mutane ko? ina kakai gawarta? Alhaji meyasa baka tsoron Allah? meyasa kake da budurwar zuciya wadda bata wuce jikarkaba ita zakama fyaɗe ? ina zaka da hakken mutane? nashiga uku wannan wace irin masiface”?
Ɗaure fuska yayi yace”kinga kubra ni bankashetaba kawai nafiddata gidannan ne kuma kisani idan kikayi yunƙurin tonamun Asiri ko kikabari my son yaji wannan labarin to wllh zan rufe idona namanta ke matatace dama soyayyarda mukayi wllh naɗau mummunan mataki Akanki kisani sbd samun mulkina ba Abinda bazan iya yiba”
Yana gama faɗin hakan yabar gidan gabaɗai
Tajima tana kukan bakinciki haɗida nadamar sanin Alhaji lawal
………
COMMENTS AND SHARE🙏🙏🙏🙏
[BASEERATA ITACE ARZIKINA]
WhatsApp num 09030835117
➰ BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️19&20
DEDUCATED TO MY FANSS ONLY👌😉
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
1/1/2022 Sunday forst january
Kusan 3days ba saleeha ba labarinta Ahankalin mama yatashi sosai ida ƙanwar saleeha Hafsat ƙaramace iyakacinta 10 years amma tanada hankali da shegen wayo tanason yayarta sosai
Mama tace”Hafsatu maza ɗauko wayar nan nakira hajiya naji ko lafiya yau kwana 3 saleeha batazo dubamu ba”
Miƙomata wayar tayi takira tana tafaman ruri amma ba’a ɗaga ba
Lokacin hajiya kubra tana zaune tana tinani saiga kiran mahaifiyar saleeha tsoro yabayyana kan fuskarta ƙin ɗaga kiran tayi dan batasan mezatace mataba kuka kawai yasubuce mata tahau rerawa..
Ganin kiran yasake yankewa mama tace”kinga bata ɗaukaba nashiga uku indai bawani Abu yasameta ba”
Hijab ɗinta tasa tanufi gidan baba idi shine maikulada flowers A gidan Alhaji lawal kuma shine yasamama saleeha Aiki A gidan
Awaje tasameshi shiƙaɗai yana tafama da ƴar redi’on sa
dasallama taƙarasa gurinsa tace” mlm idi wai ko lafiya yau kusan kwana 3 saleeha batazo gidaba kuma kasan ba Acan take kwanaba ganin bata dawoba yasa nakira hjy amma taba ɗauka ba inaji Ajikina kamar ba lfy”
nisawa yayi yace"kada kidamu insha Allah tana lfy watakil aikine yamata yawa amma bari naje nabincikamakiki yanzu dan nima yau kwana na 3 banjeba kinsan banakin daɗi"
Godiya tamasa sannan takoma gida
Shiko yanufe gidan Alhaji
A conpound Alhaji nashirin fita Hjy tarakoshi
Matsowa yayi kusa sasu yagaidasu
Umma ta ansa tana mai tdanbayarsa jikinsa
Yace”dasauƙi hjy yanzu dai Abinda yakawoni maganar yarinyar nan saleeha”
Ba umma ƙaɗaiba hatta shikanshi Daddy saida yaɗan firgita da maganar Amma yawaske
Yace”Badai kana nufin tabar Aiki nan gidan ba”
Mlm idi yace”A’a dama mahaifiyar tace tazo tasameni yanzu a gida akan yau kwana 3 batazo ba bayan kuma ba aikin kwana takemukuba shinen nazo naji ko lfy”?
Umma kasa magana tayi takafe daddy da ido irin kabada ansar dakanka ɗinnan
Cikin wayewa da duniyanci irin na Alhaji garba yayi taslima yace”badai bataje gidaba? Ai yau kwana 3 kenan datafiyarta tinsannan haryanzu batadawo ba yanzuma magana muke nida hjy Akan Anemeka Aji ko lfy”?
Mlm idi yace”innalillahi wa’ainna ilaihin raju’un kenan saleeha taɓata? dan wllh bataje gidaba nashiga uku ni mlm idi gashi nine kawota wannan aikin dama can bason aikatau takeba mahaifiyar tace dani muka takurata”
Dikansu suka ɗau taslima kamar basusan komai ba hk suka waske
Alhaji yace”kada kadamu zankai report ɗin ɓatar ta yanzu nan zatadawo insha Allah”
Dahaka sukayi sallama shiyakoma gida shiko yafita umma takoma ciki tacigaba da kukanta
.
……………..
Shara wasu Almajirai sukazo zubarwa Anan sukaga tana motsi A bargon ɗayan yadake yaduba yace”wllh mutum ce kuma bata mutuba”
Ɗayan yace”muje mugayawa mlm”
Aiko dagudu sukaje suka sanar bawani bata lokaci Akataru Agun dataimakon mai Anguwar Aka kaita Asibiti ɗayan ɓangaren kuma suna binciken iyayenta
Saida Akasa police Sannan Aka dubata
Amma dai takamu da matsalar yoyon fitsari…
Sanin Alhajine yasa yakawai police ƙuɗi magana tamutu komai yawuce
Ansallameta takoma gida basuda gata bakomai hkn yasa tadawo yin bara ga tsana haɗida kyara datakesha gun mutane bara tadawo yi
Matsalar yoyon fitsarinta kuwa saidai Abinda yaƙaru kowa gudunta yake sbd matsalar dan wari take sosai
Kuka kam tasha hartagaji tadaina ……
COMMENTS AND SHARE PLZZZ🙏🙏🙏🙏
[BASEERATA ITACE ARZIKINA]
WhatsApp num 09030835117
➰ BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️21&22
DEDUCATED TO MY FANSS ONLY👌😉
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
1/1/2022 sunday fosrt january
Bamai ja da mai ƙuɗi dama talaka shi Akaraina dik wani maiƙuɗi kallon ƙasƙanci yakama talaka yazalunceshi amma Azauna lfy tinda yanada ƙuɗi
Ɓangaren khaleel kuwa cikin kwanakinnan Abu yamasa tsaye saiyawan mafalkai yake waɗanda baisan kansuba
Yaudai yashirya tsaf A filin jirgi nagonshi yasha suit black dark da white glass A idansa sai danƙareriyar jacket dayasa
Ahankali yasauko jirgin
Kiran Brr. muda yayi Yace”gani Air port plxx kazo kaɗaukan yanzu”
Baijira ansarshiba yadatse kiran
Bawani bata lokaci yaƙaraso yatayashi ɗaukar Akwatunansa yayi suka shiga motar
Kwantarda kansa yayi jikin kujer yalunshe idansa gabansa nacigaba da faɗuwa musamman dayasauko nan 9jar
Driver muda yake yanata magana yaji shuru yawaigo yadubesa
Taɓasa yayi yace"wai ko barrister Are you owk"?
Dawowa yayi daga duniyar tinanida yafaɗa yanisa kafin yace” nikaina bansan meke damuna Abban Ameera kawai inaji Ajikina Akwai matsala amma bansan inda matsalar zata fitomunba”
Numfashi muda yasauke yace”yau Abban Ameera nasamu? Hunm lalle kana cikin damuwa amma inasan kasani dik tsanani yanatare sauƙi kawaita Anbaton Allah thats best solution”
Danjar hanya tatsaidasu
Still idansa rufe ɗan sauke glss ɗin motar yayi nagabansa dan shigoda iskar waje gabanasa natsananta faɗuwa
Sheƙowa tayi gun motar daidai gunsa tatsaya inda yabuɗe glss ɗin tanafaɗin dan Allah kutaimakamun zansaye magani da Abinci yunwa nakeji tinjiya rabona da Abinci dan Allah Alhaji kutaimakamun” taƙarashe maganar cikin rawar murya kuka nason ƙwacemata”
Muda yabuɗe gaban motar yazaro naira 100 yace"brr. dan Allah bawannan yarinyar"
Shiko jinkamar yasan muryar amma yakasa tina inane yasa yaƙi buɗe idansa wari yakeji dazuwan yarin gun ga Abban Ameera nadamunsa wai yabata sadaka
Buɗe idansa yayi daniyar dashi damai barar dik ya Zazzagemusu kwandon masifa Amma me idansa zaigani…………………
Hmmmmmmmmmm to saimun sake haɗewa bazan cigaba ba sainaga comments dayawa💃💃 yadda nakeson ganin
COMMENTS AND SHARE🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp num 09030835117
➰ BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️13&14
DEDUCATED TO MY FANSS ONLY👌😉
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
3/1/2022 MONDAY FORST JANUARY
Buɗe bakinsa yayi datsananin mamaki fargaba tsoro sukamasa dirar mikiya lokaci ɗaya Zuba mata ido yayi ko ƙyaftawa bayayi tabbas itace itaɗince wllh yafaɗa Afili
Abban Ameera yace"itaɗin wace kasantane? wannanfa mabaraciyace kadubeta dakyau bakafa santaba nikaina sainabi taɗan ɗin nake ganinta kuma dika baiwuce 2 week dafara ganintaba kuma lokacin bakanan yaunefa kadawo 9jar inamai tabbatarmaka dacewa bakasantaba ke ungu barnan ƙarama dake kisawa ranki rayuwar bara Atiti" miƙamata ƙuɗin yayi
Hannu tazura danta ƙarɓa dan itasam bata gane khaleel ba dan rabonta dashi za’a shekara
Zoben hannunta yagani wanda ko wancan lokacin yaganshi
Dasauri yariƙe hannunta yace”Saleeha cikin rawar baki shinwai kece”?
Dasauri tajanye hannunta tace”inakasanni mlm”?
Yace”bakece kike Aiki gidanmuba gidan Alhaji lawal maidala…..”
Ɗanrazana tayi dajin sunanda tafi komai tsana Arayuwarta tace cikin rawar murya badai kaine ɗansa barrister khaleel ba”?
Yace”of cause its me saleeha what Are you doing here”? me……..
Girgiza kai tafara tareda wurgamusu 100 ɗinsu tace”gaƙuɗinku nan banaso ku mayaudarene kuma macuta bazan taɓa yafemukuba”
Dagudu tabar gun tana ƙoƙarin tsallaka titin Akabada signal damar wucewa Aiko wani maimota yada ƙagu Abasudamar dan sunjima tsaye cikin sauri yafisge motarsa jikake kafffffffffffff yaɗauketa damotar saida tayi sama kafin tadawo ƙasa timmmm take jini yatsartu A bakinta maimotar kuwa tini yaja motarsa A tsorace yagudu yabar tanan dik da wasu sunbishi Amma basu cimmasaba
Tinda take faɗamusu maganganun yadasƙare Agun yanajinta tanbaya yakewa kansa me akamata kodai tahaukacene? idansa nakanta kuma tanaƙoƙarin tsallaka titin yaga mai motar yanufota keeeee yafaɗi cikin ɗaga murya amma ina saikawai yaga Anbigeta ɗin ganin yadda tayi sama zuwa ƙasa yatsoratardashi
Buɗe motar yayi dik da har muda yafara tafiya amma haka yafito ga motoci naneman kaɗeshi shima amma baidamuba gunda take yanufa yana kiran sunanta daƙarfi SALEEHAA! SALEEHA!! SALEEHA!!!……….
(IDAN HAR BA COMMENTS KUSANIFA BA TYPING🤷♀️🤷♀️🤷♀️🤷♀️🤷♀️🤷♀)
BASEERATA ITACE ARZIKINA
WhtsApp num 09030835117
➰ BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️25&26
DEDUCATED TO MY FANSS ONLY👌😉
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
5/1/12022 FORST JANUARY
KUMUN AFUWA FANSSS NARASHIN JINA JIYA GABAƊAYA HAKAN TAFARUNE BISAGA RASHIN WAYATA DANAYI WAYATA TAFAƊI KUMA SIM ƊINA NACIKI NA 09030835117 NAKIRA AMMA INA WANDA YATSINCE WAYAR YAKASHE INSHOURT SAI YAHANANI WAYAR DA SIM ƊIN DIKA SUNZAMA NASA , YANZU DA WANNAN 07031012948 ZAKURIƘA JINA SHINE SABONDA ZANKOMA WHATSAPP DASHI SBD WANCAN SHIDA WAYAR ANRIGA ANSACE SAI HƘR😢
Hankalinsa Amatiƙar tashe yakutsa kai cikin taron jamar yaɗaukota direct motar Abban Ameera yasata yaja suka nufe Asibiti magana yake yana faman murza hannunta yanacewa”kitashi kada kimutu kigayamun meya faru dake”
Kasancewar brr. khaleel shida brr. muda sanannune musamman khaleel yasa Aka ƙarɓeta cikin sauri Akafara dubata safa damarwa kawai yake sam yakasa zama
…….
Agida kuwa koda Akazoma mama da labarin Ankaɗe saleeha hankalinta yatashi sosai
Baba idi ne yashigo yahau kwantarmata sa hankali yace"ai yasan Asibitinda Aka kaita dan wanda yaƙaɗeta yagudu wani ne daban yakaita Asibiti kifito muje"
Rankayawa sukayi su 3 mama hafsat sai idi sukanufe Asibitin
Sallama baba idi yamusu sugaisa ganin khaleel ne yasa baba idi sake baki
Khaleel yace”lafiya baba naga ka kafeni da ido wani Abu yafaru ne”?
Mama tace”kodai shine yaron Alhaji lawal naga kamarsu”
Jinjina kai khaleel yayi yace”sosai ni ne”
Ganin mama Zatayi mgn dasauri baba idi yadakatar da ita
Yace”Ah bakomai kawai ina mamaki dawowarka ne”
Fitowar likita yasa dik sumaida hankali gurinsa yace"kubiyoni office"
Dika suka shiga
Likitan yace”amma yanaga kunƙara yawa bayan ku kawai nace kushigo”?
Baba idi yayi saurin cewa ba bare Anan ni babanta ita mamarta”
Jinjina kai likitan yayi yace” to mijinta fa”?
Dasauri khaleel yace”miji kuma? dama tayi Aure ne”?
Hafsat tajefa baki tace"A'a yaya batada miji wllh"
Zaro glss ɗin idansa yayi yakafe mahaifiyarta da ido yace”ƴaƴa Amanace garemu wadda Allah yabamu kuma Allah zaitanbayemu Amanar kesam banga kinriƙe Amanarba kinbar ƴarki gatanan kamar mahaukaciya bamufa dubataba saida Aka mata wanka kunbarta tana gantali gashi kenan fyaɗe Akamata to inshourt dai yarku tana yoyan fitsari sannan cikin jikinta na wata 1 ne yazube sakamakon dakuwarda cikinta yayi ga motar da Aka bigeta”
Khaleel yace”ciki kuma ya akayi hkn tafaru wayamata fyaɗen nifa nakasa fahimta” yafaɗe maganar yana maida kallonsa gun mama
Sunkuyarda kai ƙasa kawai tayi takasa magana
Khaleel yace”kenan da gaske batada Aure kuma taɗauki ciki 15 years kukayi wasa da rayuwarta harwannan Abun yafaɗamata? da Anyi magana kuce talauci talauci kanku Akafara? mutum nawane talaka amma yakeɓe yaransa yahanasu talla balantana aikatau meyasa kuke kashe yaranku da kanku”?
Kuka kawai mama take takasa magana dan tahimta baisan waye yamata fyaɗen ba
Khaleel yamatso kusada ita yariƙe hannunta yace”calm dwn dik tsanani sauƙi yana tafe ki kwantarda hankalinki yanzu kugayamun waye yamata hakan”?
Tabbas A yanzu likita yagano yarinyar itace wadda Aka taɓa kawowa kwanakin baya wadda mahaifin khaleel yaɓata kuma shikanshi Alhaji lawal yagargaɗeshi Akan yarufe bakinsa Akan wannan maganar har dubu 100 yabashi zufa tafara karyomasa
Ɓangaren baba idi da brr.muda ma haka
Muda yace Aransa tabbas “Akwai cakwakiya”
Tina irin gargaɗinda Alhaji garba yamusu dama irin murɗiya da Akamusu yasa tace”bamusan kowaye ba bamusanshiba itama bata sanshiba saida yarufe fuska sannan yamata saiyajefar da ita yakuma gudu” taƙarasa maganar cikin kuka
Shifa barrister ne takan maganar mutum ko fuskar mutum yakan fuskance gaskiya ko ƙarya
Baigama wannan tinaninba Hafsata tariƙesa tabayansa tace”nizan gayama gaskiya dik ƙarya suke sunsan kowaye cikin yarinta take maganar
Sunkuyawa yayi yace”yauwa tofaɗamun zansiyamiki choculate da Alawa”
Cikin jindaɗi tafar magana dik da tanaganin mama na bangamata harara amma batayi shuru ba tace” mama kince mufaɗe gsky kullum kada muyi ƙarya Amma ke kinyi ƙarya, wanine inda take masu Aiki waia Alhaji lawal maida.. yauwa natina maidala shine yama Auntyna fyaɗe kuma yajefata A bola wasu suka tsinceta kuma yace”idan muka sake mukagayawa wani sai yakashemu ko ƴansanda sunce baruwansu muyi haƙuri kuka tafara tace”kullum Aunty kuka take kuma wari take kowa gudunta yake bamai sonta”
Motsi kasayi khaleel yayi sam yadaina gane komai jinsa ganinsa dika yaɗauke kallama ɗaya takemasa Amo Akunne Alhaji lawal maidala yamata fyaɗe luuuuuuu yayi baya zaifaɗi.. …………
COMMENTS AND SHARE🙏🙏
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp num 07031012948
➰ BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️27&28
DEDUCATED TO MY FANSS ONLY👌😉
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
9/1/2022 forst january Sunday
Cikin Azama brr. Muda yariƙesa dataimakonsa yakai zaune
Gumi ketsatstsafomasa yana furta innalillahi wa'inna ilaihin raju'un mahaifina? wannan wane irin bala'ine Mahaina da aikata ɓarna irin wannan nashiga uku ni Khaleel inama banzo duniyaba inama banzo ta tsatson Alhaji lawal ba"?
Abban Ameera daure kacemun mafalki nake” jijjiga hannun brr. muda yake yana zubda hawaye A idansa
Cikin tausayi muda kebashi haƙuri shida mama
Mama tace”kayi haƙuri hakan Allah yaƙaddara kuma mu munyafe”
Daidai lokacin saleeha tafito dama tajima Agun tsaye tanan kallonsu kuma tanajin Abunda suke faɗa tausayi khaleel yabata dama tajima da fahimtar shida mahaifinsa Akwai banbancin hali
Dawaye kan fuskarta tace”Abunda mama tafaɗa tayi gaskiya munjima da rufe labarin kawai tsanace daga mutane muke fuskanta Amma mu munyafe Zamubar wannan garinma dama bamada kowa Anan babana yarasu wannan gidanma na hayena gwanda mubat garin konasamu ƴanci”
Miƙewa tsaye yatsaye Khaleel yayi yazuba mata ido cikeda tausayi yatace”Ba inda zaku zakucigaba da zama Anan kuma ƴancinki zaidawo indai harnni BARRISTER KHALEEL ne tabbas zansaka wuyan riga ɗaya da babana tabbas zantsayamiki harkisami ƴancinki daga yau kufara shirin zuwa kotu daga yanzu!”
Yanagama faɗin hakan yafice ransa Amatiƙar ɓace………….
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp or call number 07031012948
.
➰ BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️29&30
DEDUCATED TO MY FANSS ONLY👌😉
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
NIFA NAGANI DAGANIN COMMENTS NA STICKER KO WANI THANKX YADDA NATSAYA NAYI TYPING HAKA NAKESO ATSAYA ABANI NICE COMMENTS DA SHARHI AKAN LITTAFINA INHAR HAKAN BAZATA SAMUBA SAINABAR TYPING WLLH😡
Mama tace”munshiga uku indai ba muzama silar farraƙa Uba da ɗaba”
brr. muda yace”wllh da kwai matsala nasan waye khaleel dik Abinda yaƙudurta wllh saiyayishi inatsoron Abinda zashi yadawa” bayansa yabi amma ina tini khaleel yabar gun
Direct gidansa yanufa yafaɗa toilet ko kayan jikinsa baicireba yasakarwa kansa shower ruwa sosai kedukan kansa zuwa jikinsa amma sam baijin sanyinsu wani irin Azababben zafi raɗaɗi yakeji Aransa haɗida zuciyarsa
Yajima Aha kafin yasami sa’ida cire kayan yayi yafito yazura jallabiyarsa yatayarda sallah
Yajima kan priyer mat wayarsa yajanyo yayi dailing number D.S.P SURAJ MAGAMI Batareda yagayamasa ainahin waye mai laifinba amma yasashi yarubuta statement yabada kawomasa
Bairuntsaba saida yagama komai yasami sahannun justice Emeker yasaka hannu Akan A aikawa Alhaji lawal maidala sammaci
Koda dare yayi yakwanta sam kasa bacci yayi baƙincciki damuwa dik sun Addabe ransa saifaman juyi yake dakyar bacci ɓarawo yasaceshi
Aɓangaren muda kuwa yayita kiran khaleel amma wayar taƙi shiga haka yakwanta badaɗi daniyar gobe suhaɗu
Su mama kuwa damuwa taƙara ninkuwa Aransu da tsoron Abinda zaije yadawo
Alhaji lawal kuwa harya manta babin saleeha da Abinda ya aikata yakoma sheƙe Ayarsa
Umma kam dik tarame damuwa tama ranta yawa kullum cikin zulmin Abinda zaifaru idan khaleel yadawo yasame wannan labarin
(HUNMMM UMMA BARI TSORATA DAN YANZU GAYYA TAGAMA AIKI DAN KHALEEL YASAN KOMAI)
COMMENTS AND SHARE PLZZZ
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp or call number 07031012948
➰ BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️31&32
DEDUCATED TO MY FANSS ONLY👌😉
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
10/1/2022 Monday
Tinda safe yasami yaro yabashi wata envelope yabashi yace”kayi nocking wancan gidan dik wanda yabuɗe kabashi kawai idan yace wayace kakawo kace wani yace Aba Alhaji lawal maidala” 500 yaba yaron Aiko da murna yanufi gidan yaron
Shiko yawuce Abinsa
Direct yanufi Hosbitals ɗin Tasamu sauƙi yatarar har Ansallameta dakansa yakawosu gida
Yace”mama kushirya gobe A round 10:00 zamushiga kotu kuyi Addu’a Akan musami nasara”
Saleeha tadubeshi tace”Amma yaya sainake ganin………”
Ɗaga hannunsa yayi Alamar dakatarwa yace” fatan narasa kawai nake buƙata dagoyon bayanku bana ƙarya nayi rantsuwa Akan Aikina zanyishi bisaga gsky haɗida Amana so ko nine nakeda laifi sainaga Anyankemun hukunci inama baki haƙuri da wannan matsalar tafaru A ɓangarena”
Kayanda yazomusu dasu na Abinci yakawo sannnan yatafi Abinsa Albarka kam yashata
Yaron yayi nocking sani maigadi yauɗe yabashi yace”gashi inji wani mutum yace Abaiwa Alhaji lawal maidala wannan saƙon”
Baijira Ansawar sani ba yafice dagudu..
Damamakin waye to sani yakoma ciki direct palourn yashiga da sallama Umma nagefe zaune tarafka uban tagumi
gogan yaɗaura kafa ɗaya kan ɗaya yana karanta news paper Abinsa
Yace”ƴallaɓai gasaƙo Akace Abaka”
ƙarɓa yayi yana dubawa yace”inji waye”
Sani yace”bansaniba kawai yaro yakawo yace Abaka”
yace”owk tafi kawai “
Buɗa envelope ɗin yayi yaciro takardar yafara warwareta Abinda yagani dakuma wanda yakai ƙararsa Har kotu tayanka masa wannan sammacin yasashi miƙewa tsaye Amatiƙar razane!!!!!!
KO ME YAGANI? MUHAƊU NEXTH PAGE DANJIN YAZATA KAYA KADA KUMANTA DA COMMENTS IDAN BA COMMENTS BA TYPING BARRISTER KHALEEL INSHA ALLAH
*INAYINKI FATEEMA °FANAN A-A MARUBUCIYAR DOCTER EYSHA👩⚕️ INAYINKI ZUWA BOOK ƊIN SOSAI🥰*
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp or call number 07031012948
➰ BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️33 &34
DEDUCATED TO MY FANSS ONLY👌😉
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
11/1/2022 Second’s january tuesday
Daƙarfi yafurta what's? sammaci daga kotu ni espicially my son? khaleel kai ina na lie nace ƙaryane ƙaryane wllh"?
Jefarda takardar yayi yana safa da marwa yafara Aɗakin yana sabbatu yana neman layin khaleel Amma swecth off
Umma ta taso tana faɗin lafiya Alhaji wayayi ƙararka
Ganin dik baicikin hayyacinsa yasa taɗauke takardar taduba ita kanta mutuwar tsaye tayi
Afi tafurta dama khaleel yadawo 9jar? ya akayi yasami labarin? waya haɗasu da ita? meyasa khaleel yazaɓe tozartamu A idan duniya”?
(NIKO 🥰MUJAHEEDAH🥰 NACE DOMIN SAMUN ANSAR TANBAYARKI KINEMI KHALEEL BADAI NIBA KO KINEMI READERS NA NOVELS OF 🥰MUJAHEEDAH🥰 DAN SAMUN CIKAKKIYAR ANSA NIKAM NAYI NAN NAGA HALINDA KHALEEL YAKE CIKI)
Dakansa yabiya yaɗibesu suka wuce Hegher court dake Anan f.c.t
Bayarda mama da muda basuyi dashi Akan yajanye wannan maganar Amma yaƙi
Anzauna zaman kotu shuru ba Alhaji lawal danhaka Aka tura Azo dashi
Nocking gate ɗin yayi pole man yayi
Sale yabuɗe yace”yadai lafiya kazo kana……”
Maganarsa tamaƙale ganin police da gandrover
Police ɗin yace”Alhaji lawal yana nan”?
Cikin inda.. inda.. yace” eh…eh …eh yanaciki”
Tokaje kace munzo muje dashi haɗida matarsakai harda kai donsamun shaida A kotu mukawai Akejira”
Cikin rawan murya sale yace”nikuma Ogerh meye nawa Aciki nifa maigadine kawai”
Gandrover yace”Sanin kana maigadi yasa nace kazo muje”
Hayaniyarsu tafito da Alhaji lawal shida Umma jin maganarda suke yasa yajinjina kai yace”basai kuntaramun mutaneba kuje zamuzo yanzu”
Police ɗin yace”Umarnine daga Alƙali kada mukoma saida ku”
Jinjina kai yayi yasa Akafito da motar suka nufe Higher court
Ran Alhaji Amatiƙar ɓace yake zuciyarsa kamar zata fasa girjinsa tafito Abin kamar Almara wai ɗansa ɗancikisa ɗaya tilo shine zainemi walaƙantasa A idan duniya shifa haryanzu yakasa gasgata lamarin Harsuka iso bakin kotun Akayi parking suka fito Alhaji baidana wasi wasi da ganin Abin kamar film ba
Sanya ƙafarsa kotun yayi yana shiga yaci Arba da khaleel A zaune yakame gun lauyers masu gabatarda ƙara
Hakama Umma dikansu Kallon tuhuma suke watsamai
Shiko kallo ɗaya yamusu yaɗauke kai Amma Aransa yanajin kamar idan yayi hakan bai kyaitaba kuma duniya zata zagesa kamar yadda Abban Ameera yake faɗamasa to shi yanzu meye mafita kodai janye maganar zaiyi…………..
…COMMENTS AND SHARE IDAN KINKARANTA DAURE KIMUN SHARE ƊINSA DAN ALLAH🙏🙏🙏🙏 ,,,,, INAƘARA GAYAMUKU COMMENTS KAWAI NAKESO BANDA STICKER TYPING NABAKU BAWAI STICKER BA DAN HAKAN NIMA TYPING ZAKU BANI INBAZAKU IYABA NADAINA,,,, KUMA INSHA ALLAH BAZAN CIGABA DA TYPING BA SAINAGA COMMENTS ƊIN MUTUM 20 MAIKYAU HAƊEDA SHARHIN LITTAFIN BARRISTER KHALEEL INKO BABU TO BA TYPING INSHA ALLAH…
.BASEERATA ITACE ARZIKINA😍.
WhatsApp or call number 07031012948
➰BARRISTER KHALEEL➰
Free book
🅿️35&36
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY 😉😉
STORY AND WRITTEN BY 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💘MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
INAƘARA GABATARMUKU DA LITTAFINA MAISUNA DOCTOR HEESHAM LITTA NE DAYAƘUNSHE ABUBUWA DA DAMA SOYAYYAH GIRMAN KAI IZZA DADAI SAURANSU DOMUN SAMUN WANNAN ƘASAITACCEN BUK ƊINA SHINDA MAIZAMAN KANTA KAWAI KU HANZARTA BIYAN 200 KUNIMENI TA WANNAN NUMBER WhatsApp 07064904617 INKO KIRANE TA WANNA 07064904617
taɓosa Brr. Muda yayi yace"saikatashi ka kunyata mahainfika tinda hakan kakeso kazaɓi waccan yarinyar sama da Ahlinka Anya kuwa kama kanka Adalci kuwa khaleel"?
Hurzarda iskan bakinsa yayi yamiƙe yace”yamai lord Sunanan BARRISTER KHALEEL AUWAL MAIDALA Inaƙara Akan cinzarafi dana fyaɗe da Alhaji lawal yama yarinya ƙara kuma ƴar aikinsa Idan kotu taban dama inason Agabatarmun da mailaifin Agaban kotu”
Alƙali yace"idan wanda Aketuhuma yana kusa kotu nasan ganinshi"
Baɓata lokaci Alhaji lawal yashiga inda masu laifin suketsayawa yatsaya
Ahankali brr. khaleel yaƙaraso daurewa kawai yake Amma yanajin zafin Abinda yake saidai yadaure
Yace”kozaka iya gayawa kotu sunanka dakuma kaiɗin waye”?
Cikin dauriya Alhaji lawal yafara magana “Sunana Alhaji lawal Maidala niɗan kasuwane kuma ɗan siyasa”
Brr. khaleel yace”masha Allah ko kasan waccan?” yanuna Saleeha
Ko kallan indatake bai yace”house girl ɗinace”
Brr. khaleel yace”ko ya akayi tafara Aiki gidanka?”
Yace”wani maikulada flower ɗina baba idi yakawota aiki gidana”
brr. kozaka faɗawa kotu yaushe tafara Aiki dama sanda tadaina”?
Tafara 2/3/2012
Xuwa 6/4/2013
Brr. komeyasa tadaina?”
Ɗanshuru Alhaji lawal yayi dan idan yacigaba da Ansa tanbayoyin khaleel Asirinsa zaitunu
Lura da hakan da barrister Musaddeq Ishaq yayi yamiƙe yace”objection my lord taya brr. zaiyi ƙoƙarin saka wanda yaketuhuma yaƙarɓe laifinsa bayan ko lauyer baiɗauka wannnan yasaɓa ƙa’idar wannan kotu mai Adalci Inason kotu taɗaga wannan shari’ar zuwa nanda sati 3 kafinnan wanda Aketuhuma yasami lauyer ɗinsa”
Damamaki brr. khaleel yake kallon brr. muda
Shiko ɗauke kansa dan haka kawai yakejin haushin Abinda brr khaleel keyi
ƴan rubuce rubuce Alƙalin yayi kafin yaɗago yace”kotu taƙarɓe roƙonka barrister dan haka wannan kotu ta ɗaga sauraren wannan ƙarar sai 16 gawannan watan damuke ciki”
Buga gudumar yayi kowa yamiƙe
Fitowa sukayi dasauri Umma tacimma khaleel tace"kasameni A gida yanzu kaida muda"
Tanagama faɗin haka tawuce tacimma Alhaji suka shiga mota suka wuce
Brr baicemasa baicemasa komaiba yagiftasa yawuce
Saida yasaukesu saleeha gida sannan yawuce yanufe gidansu……………..
COMMENTS AND SHARE PLZZZZZ🙏🙏🙏🙏🙏🙏
_NAYI CANJIN NUMBER WHATSAPP IDAN ZAKU KIRANI DA WANNAN NUMBER NAKE 07031012948 INKO WHATSAPP NUMBER CE 07064904617_
WhatsApp number 07064904617 call number 07031012948
➰BARRISTER KHALEEL➰
Free book
🅿️37&38
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY 😉😉
STORY AND WRITTEN BY 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💘MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
INAƘARA GABATARMUKU DA LITTAFINA MAISUNA DOCTOR HEESHAM LITTA NE DAYAƘUNSHE ABUBUWA DA DAMA SOYAYYAH GIRMAN KAI IZZA DADAI SAURANSU DOMUN SAMUN WANNAN ƘASAITACCEN BUK ƊINA SHINDA MAIZAMAN KANTA KAWAI KU HANZARTA BIYAN 200 KUNIMENI TA WANNAN NUMBER WhatsApp 07064904617 INKO KIRANE WANNAN ZAKU NEMA 07031012948
*15/1/2020 JANUARY SATURDAY*
A palour yasamesu dikansu Umma kuka kawai take
Daddy saifaman zagayen ɗakin yake
Muda nema keƙoƙarin lallashin Umma
Dasallama yashigo palourn
Dasauri yaƙarasa gun Umma yace”what’s Happening to you Umma why Are you cry”?
Harara tazabgamasa tace”cikin muryar kuka me muka rageka dashi Khaleel! nace me muka rageka dashi? mutuminda yabaka tarbiyya ya haska rayuwarka yasaka Awalwala wanda saboda shinema kake kan muƙaminda kake Taƙama dashi A yanzu amma karasa dame zaka sakamasa sai da shirin tozartashi Why do that khaleel! why”???
Taƙara fashewa da kuka
Dik jikinsa yayi sanyi
Brr. muda yace”idan mafalki kake khaleel kafarka baikamata katozarta Mahaifinka da kankaba kafarka khaleel”
Hannun Umma khaleel yakama yace"banmanta komaiba Umma kuma bancanzaba saidai inakan gaskiya ne Umma ke shaidace Akan Daddy ya aikata laifin Amma meyasa bakwason bima yarinyar hakkenta? Daddy yasaba zaluntar Al'umma hakan badaidai bane koda ga Addini balantana kan tsarin constution Umma Inasane dadik Abinda Daddy ke Aikatawa kawai inakauda kaina ne kuma inatinanin watarana zaicanza inatakaicin Mahaifina ke Aikata laifuka manya irin wannan ina *BARRISTER* Ace Mahaifina ke Aikata ɓarna kuma yakasa samun hukunci?
I’m sorry to say Umma i will never stop this case naɗau musu Alƙawari dan haka sainacika”
Muda yace cikin fushi”Are out of your mind khaleel”?
Daddy yamiƙe yace”good khaleel nizaka kai ƙasa ni Alhaji lawal Maidala? Hunmmm kuma ɗana nacikina Anya wannan ɗananema kuwa yanunashi yana maida Akalar tanbayarsa gun Umma”
Cikin kuka umma tace”idan baɗankabane nawaye khaleel nefa”
Yace”never nibazan taɓa haifar ɗa yazo yace zaicimun mutunciba khaleel yakirashi cikin Angry voice nabaka nan da kwana 15 idan har baka sauya ra’ayinka Akainaba wllh wllh wllh yadda karufe ido Amatsayinka naɗana kake neman cimun mutunci wllh sainayi maganinka nima Zanrufe ido Amatsayina na Uba naɗau hukunci wllh, juya baya yayi nabaka nanda 3 minutes kabar gidan nan kuma kada nasake ganinka Harsai nan 15 days idan kayanke hukunci kazo kagayamin””
Yanagama faɗin hakan yayi bedroom ɗinsa cikin fushi…………..
COMMENTS AND SHARE PLZZZZZ HUNMMMMM LALLE YANZU AKAFARA LABARIN KOYA ZATA KAYA? SHIN ZAIDAINA GOYON BAYAN SALEEHA YAKOMA GUN UBANSA KO YAYA? SHIN WANE MATAKI ALHAJI LAWAL ZAIƊAUKA IDANHAR KHALEEL YAƘI SAUYAWA?????. DIK MUHAƊE A NEXT PAGE AMMAFA SAIDA 30 COMMENT ƘWARARA ZANCIGABA INSHA ALLAH
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 call number 07031012948
➰BARRISTER KHALEEL➰
Free book
🅿️37&38
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY 😉😉
STORY AND WRITTEN BY 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💘MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
INAƘARA GABATARMUKU DA LITTAFINA MAISUNA DOCTOR HEESHAM LITTA NE DAYAƘUNSHE ABUBUWA DA DAMA SOYAYYAH GIRMAN KAI IZZA DADAI SAURANSU DOMUN SAMUN WANNAN ƘASAITACCEN BUK ƊINA SHINDA MAIZAMAN KANTA KAWAI KU HANZARTA BIYAN 200 KUNIMENI TA WANNAN NUMBER WhatsApp 07064904617 INKO KIRANE WANNAN ZAKU NEMA 07031012948
```17/12022 january Monday```
```Agaskiya banajin daɗin rashin ganin comments ɗinku sosai Akan barrister khaleel kuma dana daina typing ɗinsa saiku riƙa damuna Akan nacigaba idan nacigaba kuma bakwa comments sosai to A yanzu bazan sake typing ranar week-end ba insha Allah kuma koyanzun idan banga comments yadda nake soba Allah sainaje hutu Abina kunsan Zuwa hutu baimun wahala wllh, kugyara nima nagyara
THEN KUMIN SHARE ƊINSA ZUWA OTHER’A GROUPS ƊINKU DIK WANDA YAGANI YAMUN SHARE ƊINSA DAN ALLAH🙏🙏“`
Itakanta Umma ficewarta tayi tabarshi Anan zaune
Brr. baicemasa komaiba shima yafice gidan
Yajima zaune shiƙaɗai kamin yamiƙe jiki baƙwari yanufi gidansa
Sam bacci ƙauracewa idansa yayi ransa sai suya yakemasa
Dik yadda yake tinanin lamarin yawuce nan dan ko ba daddy ba hatta Umma da brr. Muda fushi suke dashi sosai gashi daddy yamasa shamaki da gidansa
After 10 days
Yausaura 4 days Akoma kotu wanda kuma saura 2 days yakaima daddy Abinda ya yankewa kansa
Daddy nahango zaune Akan kujerarsa ta office ɗinsa saifaman juy-juy yawa yake da ita sam hankalinsa baikan manager dakemasa bayanin ribarda Suka samu A wannan shekarar
Ganin yanata magana shuru ba Ansa yasashi yaɗago yaga sam Alhaji lawal baya taredashi hasalima yariga yafaɗa wata duniyar
Ɗanbuga tebur ɗin yayi
Firgigit Alhaji lawal yadawo hayyacinsa
Yace,"mekake cewa manager"?
Gyara zama wanda Akakira da manager yayi yace,"Alhaji whats going on"?
“Noting” kawai yace yanajanyo wani file yana dubawa
Manager yace,”Alhaji munjima tare A ɗaukata nawuce matsayin maganer ɗinka zankai ɗan’uwanka Ashe bahaka bane tinda har kake iya hidden damuwar ka gareni gadamuwa ƙarara A fuskarka amma kanason ɓoyemun why?”…………………..
PLZZZ COMMENTS AND SHARE🙏🙏🙏
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
.My whatsApp number 07064904617 call number 07031012948.
➰BARRISTER KHALEEL➰
Free book
🅿️39&40
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻
🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR💖MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
🔔📚
JARUMAI WRITER’S ASSOCIATION📚
{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa}
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*⚜️©J.A.W📚🖌️
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY 😉😉
INAƘARA GABATARMUKU DA LITTAFINA MAISUNA DOCTOR HEESHAM LITTA NE DAYAƘUNSHE ABUBUWA DA DAMA SOYAYYAH GIRMAN KAI IZZA DADAI SAURANSU DOMUN SAMUN WANNAN ƘASAITACCEN BUK ƊINA SHINDA MAIZAMAN KANTA KAWAI KU HANZARTA BIYAN 200 KUNIMENI TA WANNAN NUMBER WhatsApp 07064904617 INKO KIRANE WANNAN ZAKU NEMA 07031012948
```19/1/2022 January Wednesday```
Ajiyar juya yasauke, yace," bahaka bane manager kawai inada wata gagarumar matsala ne wllh wadda tahanani sukuni."
Gyara zama manager yayi kafin yace," wannan wace irin damuwa ce kuwa wadda har tasaka gaba haka, haba Alhaji Lawal saikace bakai ba wanda ke solving ko wacce irin matsala kada kada kaban kunya mana."
Hunm! Sambo kenan wannan problem ɗin ba irin wanda kasaba gani bane babban issue ne, . …. .. …………… gabaɗaya yafaɗamasa komai.”
Ga mamakin Alhaji Lawal kawai saiyaga Manager yana tintsira dariya harda buga tabur.
Sake baki kawai Alhaji yayi yana kallonsa cike da mamaki da kuma takaici.!
Ganin irin kallonda yake watsa masa yasa yatsakaita dariyar yace,” Yi haƙuri Alhaji naga kana mun wani kallo sam baka fahimce ni bane wato Abin ne yabani mamaki takaici dam haushi , wai Ace kaine zakafaɗa matsala har kotu Ana neman tarwatsa rayuwar ka Akan Abu ɗanƙanƙane Abunda yafi komai haushi wai Akan wata ƴar matsiyata kuma kasake kafa ka kasa Aikata komai yau she kayi sanyi haka.?”
Zamowa daga kan kujerar Alhaji Lawal yayi yace," waiko kasan waye zai makani kotu,? Ɗana! ɗana ne fa *BARRISTER KHALEEL !*."
A zabure manager yace,” khaleel kuma !? tabbasa dawata ƙasa Anya basihiri suka masa ba,!? yaƙarashe maganar cikeda mamaki
Alhaji yace," bawani sihiri halin ɗana ne hakan tin yana ƙarami yatsane zalunci Amma ai nabashi nan da kwanaki muddin baijanye ba to zan rufe idona namanta da ni Ubansane wllh naɗauki mataki Akansa."
Manager yace,” kafin kaɗauke mataki kan ɗanka kafara ɗauka Akan matsiyatan, matso kaji Akunnensa yamasa maganar da duk bin ƙwaƙwaf ɗina banjitaba kawai dai naga suna dariya haɗida tafawa tare.”
.. . .. . ……….. ………….
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 call number 07031012948
➰BARRISTER KHALEEL➰
Free book
🅿️41&42
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻
🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR💖MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
🔔📚
JARUMAI WRITER’S ASSOCIATION📚
{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa}
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*⚜️©J.A.W📚🖌️
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY 😉😉
INAƘARA GABATARMUKU DA LITTAFINA MAISUNA DOCTOR HEESHAM LITTA NE DAYAƘUNSHE ABUBUWA DA DAMA SOYAYYAH GIRMAN KAI IZZA DADAI SAURANSU DOMUN SAMUN WANNAN ƘASAITACCEN BUK ƊINA SHINDA MAIZAMAN KANTA KAWAI KU HANZARTA BIYAN 200 KUNIMENI TA WANNAN NUMBER WhatsApp 07064904617 INKO KIRANE WANNAN ZAKU NEMA 07031012948
*RASHIN COMMENTS MAIKYAU SHIKESA NAKEJIMAWA BANYI TYPING BA KUMA RASHIN COMMENTS NASACE GUYWA SOSAI YANZU HAKA INAJI KAMAR NABAR HARKAR RUBUTU GABA ƊAYA WLLH INATINANIN ZANDAINA GABAƊAYA NABAR RUBUTU INSHA ALLAH*
21/1/2022 JANUARY FRIDAY
Bincike Alhaji lawal yasaka Akamasa Akan A ganomasa waye Alhaji isyaku ba ɓata lokaci Aka ganoshi Akazo masa dashi..
Manager yace," kasan waye wannan? yanuna Alhaji lawal.
Girgiza kai yayi,
Manager yace,” Amma da ganinsa kasan ba ƙaramin mutum bane ko,”?
Sake ɗaga kansa yayi Alamar “eh”
Yace,” to munason kasayar muna da wannan gidan naka na Tarauni,”
Isyaku yace,” Amma A kwai mutane Aciki suna haya kuma marasa ƙarfi ne dan yanzu haka Maigidan yajima da rasuwa haka ma basada wani ƙarfi gaskiya bazan iya ƙarɓe gidan hannunsu ba saboda ba inda zasu zauna.”
Ɗaga masa hanni Alhaji Lawal yayi yace," Zanbaka naira millon ɗaya ( 1 millon naira) kash ba transfer ba idan har ka Aiwatar da ƙudi rinmu,"
Baki washe Isyaku yace,” millon ɗayafa Alhaji,? Wooohh! Zanfantama A she bana dole naje Ummara,”
Alhaji yace,” kadama kayi lissafin Ummara da ƙuɗinka ni nan zanbaka kujera ɗaya kaje ko yanzu katashi zuwa kai dai kayi Abinda mukace Kawai ka mallakin wannan gidan,”
Dariya Isyaku yayi yace," Angama komai Alhaji yanzu kaban ƙuɗin sannan kahaɗani da yaronka muje gida naɗau koma takardun gidan kawai,"
Drowar ɗin gabansa yajanyo ƙuɗi yaciro yadanƙawa Manager yace," gasunan kaje dasu idan yadanƙama takardun direct kuwuce gidan kufitarmun dasu kurufemun gidana,"
Yanagama faɗar hakan yafice office ɗin….
Yadda suka tsara hakan ce takasance
Cikin rashin Arziki Alhaji Isyaku yake rangaɗa Sallama Abakin ƙofar gidan,
Salamu Alaikum! Salamu Alaikum!! Salamu Alaikum!!!
Wai ba mutane A gidan ne to wllh zamu shigo!
Cikin fushi yayi maganar tareda faɗawa cikin Gidan shida manager
Koda suke sallamar mama salla take Saleeha kuwa yau da zazzaɓi ta tashi tana kwance ne Zainab kuma An Aiketa cefane
Arazane mama tafito da hijab ɗinta harya juye tana faman ɗaura zane tafito ganinsu harcikin gidan baƙaramin mamaki yabata ba ta ce,” ya lafiya Alhaji,”?
Saida yazabgamata harara sannan yace," bansani ba,! Gida ne dai yau zamanku yaƙare dan nasaida Abuna dan haka yanzu basai Anjima ba kutattara naku inaku kabar gidan nan,"
Gaban mama yabuga da ƙarfi ta ce,” cikin rawar murya dan Allah Alhaji kada kamuna haka wllh ba inda zamu Allah ne rufin Asirin mu kaine dan Allah kada kamuna haka,”
Taƙarashe maganar tana fashewa dakuka
Manager yac,” kinga wannan kuma dik keta shafa mu gidanmu kawai mukasani yanzu naira ke magana ba wai ƙaurin talauci ba komai ma yafaru Ai kece kika janyo kugaku masu kafiya ko harzuwa kotu to wllh nanda 2 minutes kubar gidan nan ko kuga rashin mutunci,”
Ganin tatsaya tana masa magiya tana kuka itada yaranta yasa yaciro wayarsa yakira ƴandaba kan kace me harsunzo sundinga wurgo kayansu waje
Mutane sun taru sai nunasu Ake Anamusu dariya baba idi kam kasa jurar ganin walaƙancin yayi yakoma cikin gidansa yana kukan zuci gashi baida wata makama daya taimakesu.
Korar walaƙanci su manager yasa Akamusu saida Aka rakasu nesa da layin Unguwar sanna sukabarsu.
Agefen titin suka zauna suda kayansu saifaman kuka suke gwanin ban tausayi
((“”NI KAINA MUJAHEEDAH (MATAR MLM) SUNBAN TAUSAYI GASHI MLM ƊINA BAYA GARI BALANTANA YAKAWO MUSU ƊAUKI😪😭😭🤧🤧🤩🤩😉”””))
DAN ALLAH INKESAN BAZAKI IYAMUN COMMENTS DA SHARING LITTAFI NABA KADA KI KARANTA DAN ALLAH🙏🥺🙏🙏🙏🙏
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 Call number 07031012948
➰BARRISTER KHALEEL➰
Free book
🅿️44&45
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻
🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR💖MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
🔔📚
JARUMAI WRITER’S ASSOCIATION📚
{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa}
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*⚜️©J.A.W📚🖌️
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY 😉😉
INAƘARA GABATARMUKU DA LITTAFINA MAISUNA DOCTOR HEESHAM LITTA NE DAYAƘUNSHE ABUBUWA DA DAMA SOYAYYAH GIRMAN KAI IZZA DADAI SAURANSU DOMUN SAMUN WANNAN ƘASAITACCEN BUK ƊINA SHINDA MAIZAMAN KANTA KAWAI KU HANZARTA BIYAN 200 KUNIMENI TA WANNAN NUMBER WhatsApp 07064904617 INKO KIRANE WANNAN ZAKU NEMA 07031012948
Dole nasaki kuma namiƙa gaisuwata gareki MARYAM YUSEEP “UMMUN JUWAIRIYYA” Domin da ƙwarin guywarki nake cigaban wannan typing domin Ada naso nadaina harkar rubutun gabaɗaya amma kece kika hana hakan kikaban ƙwarin guywarki ina godiya sosai da hakan hakama readers ɗin NOVELS OF MUJEEDAH SUNA ALFARI DAKE KE ƊIN TADABANCE
_INASAKE JADDADA MUKU IDAN HAR BAZAKU IYAMUN SHARING DA COMMENTS WLLH KADA KISAKE KARANTA MUN BUK INKO KIKA KARANTA BANYAFEBA😡 SHINE KAWAI🙅♀️ TINDA HAKAN KUKAFI SO HAKAN ZA'AYI_
Zaune nahango brr. Khaleel yayi nisa cikin tunaninsa harna neme gu nazan baisan nazoba
Ringing wayarsa ne yadawo dashi kai hannu yayi ya janyo wayar kan stoll ɗinda ke kusa dashi, Abban Ameera nagani Rubice kan screen ɗin wayar,
Yaɗaga ko magana baiyiba Abban Ameera yace," gobe ne kotu ina fatan kajanye Akan wannan shirmen naka,"
Ajiyar zuciya khaleel yasauke yace,” inason in haɗu dakai yanzu dan wayar bazata mana maganar ba gani nan zuwa gidanka yanzu,” baijira Ansar dazai bashiba yakatse kiran.
Already A shirye yake car key ɗinsa kawai yaɗauka yafito yana rayawa Aransa yau zaijaye Akan shari’ar yagaji da zaman ƙaɗaici gashi yanisanta da iyayensa dik Akan wanann shari’a kawai zaijanye yanzuma,….
Bangaren Alhaji Lawal kuwa Zaune nahangosu gidan gonarsu manager yana basa labarin yadda Akayi sai dariya kawai suke .
Wata motar tadan no hanci cikin gidan gonar saida yasami guri yayi packing sannan yafito A natse yanufosa yaja ɗayan kujerun roba nagun yazauna tareda musu sallama da miƙamusu hannu gaisawa sukayi Alhaji Lawal yace,” wannan da kake gani manager shine gawurtaccen lauyer dana A ka kawomin kuma shine zaitsayamun nasami labarai Akan shari’unsa baitaɓa faɗuwa ba dik kan shari’ar da yasa gaba to sai yayi winning wanda wannan shari’ar ma inafatan hakan,”
Yaƙarasa maganar yana bubbuga ƙafaɗar brr.
Dariya lauyer yayi yace," ko wannan shari'ar mukeda nasare muddin kasakemun ƙuɗi domin ni barrister Jamal bantaɓa saka Abu Agabana ba batare da nasameshi, dan haka kada kadamu nasara tamuce indai da ƙuɗi........
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 Call number 07031012948
➰BARRISTER KHALEEL➰
Free book
🅿️46&47
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻
🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR💖MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
🔔📚
JARUMAI WRITER’S ASSOCIATION📚
{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa}
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*⚜️©J.A.W📚🖌️
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY 😉😉
INAƘARA GABATARMUKU DA LITTAFINA MAISUNA DOCTOR HEESHAM LITTA NE DAYAƘUNSHE ABUBUWA DA DAMA SOYAYYAH GIRMAN KAI IZZA DADAI SAURANSU DOMUN SAMUN WANNAN ƘASAITACCEN BUK ƊINA SHINDA MAIZAMAN KANTA KAWAI KU HANZARTA BIYAN 200 KUNIMENI TA WANNAN NUMBER WhatsApp 07064904617 INKO KIRANE WANNAN ZAKU NEMA 07031012948
Ganin basu da makama ga hadari yakama garin yasa suka sami wani kango suka fake cikinsa ruwa yasauka sosai Ake ruwan dik sunjiƙe suda kayansu gwanin ban tausayi idan kagansu sam bacci yaƙauracewa idansu banda rawar sanyi ba Abinda suke mama tayi dana sanin zamanta 9jar Acewarta dika mutane nigeri'a mugaye ne basuda tsoron Allah basu damu da damuwar kowa ba sai tasu tayi danasanin biyewa khaleel yanzu gashi shi yanacan yahaɗa kansa da mahaifinsa sugasu inda suka ƙare.....
–**
Har khaleel yafito yaga hadarin yasa yakoma Amma baisan dalili ba gabansa na faɗuwa Akai Akai……
*WASHE GARI*
Khaleel yashirya tsaf dan zuwa Aikinsa haryafi to saiga brr. muda yazo gunsa bashi hannu yayi suka gaisa kafin brr. muda yace,”kamai da motar ka muje A tawa dan inason mutattau na Akan maganar Daddy,”
Da to kawai ya ansa….
Shiga motar yayi muda yafara dreving
Ahankali yake tafiya kafin yace,” Amma kayan ke barin wannan shari’ar ko”?
Iska yahurar Abakinsa kafinsa yace,” nakasa samun ƙwarin guywa A kan hakan wata zuciya nacemin najanye yayin da wata ke sanar da kada najanye, Abban Ameera kasan halin mahaifina sarai bashi da hali mai kyau yasaba zaluntar mutane A gabanka nasha bawa muta ne ƙuɗaɗe dan gudun tsinuwarsu, idan najanye nafasa bimata Hakkenta kamar nabawa Mahaifina lasisin ciga ba da zaluncinsa koda nabarshi wllh Hakken mutane da Allah ya isar da suke masa bazata barshi ba dan Allah kabari mahaifina yaƙarɓe hukunci Anan duniya kada Aje inda bazai iya ɗauka ba kuma hukkuncin can dole ne barrister musaddeq ka fahimce ne nayi rantsuwa A kan zanyi Aikina kan gaskiya amma meyasa kukeson na ƙarya Alƙawarin da naɗauka kakuwa sannan hukkuncin mai ƙarya Alƙawari kuwa,” yaƙare maganar yanamai zubama ido dik yanayinsa yacanza………..
Daidai lokacin suka shiga harabar kotun
Brr. muda yace,” kana da gaskiya ina maka fatan Alkhairi,”
Ciki suka shiga bajimawa ko ya hallara harda Alhaji da brr. ɗinsa dik sunzo ido kowa yadawo kan barrister khaleel ..
Shiko dik motsinsa yanakan kofa yana duba A gogon hannunsa baiga su saleeha sun ɓullo ba..
Alƙali ya bayanna yanemi gabatar da shari’ar da masu ƙara da waɗanda Ake ƙara
Miƙewa barrister jamal yayi yace,” Sunana barrister jamal rajeeb ni lauyer ne maizaman kansa kuma ne lauyer mai kariya ga wanda Ake zargi,, nagode sannan yakoma yazauna…
Barrister khaleel kam sam hankalinsa baya gunsa dik yamaidashi kan ƙofa so yake yagashigowarsu Amma shuru wata zuciya tace masa kodai sunjanye ne? A fili yafurta a’a hakan bazai taɓa faruwa ba,…
Magana Alƙali ketamasa Amma sam baiyaji balantana yabada Ansa
Saida brr. muda yataɓasa sannan yadawo hayyacinsa..
Alƙali yace,” meke damunka brr. A kotu fa kake kuma bakin Aiki amma zakabari kayi nisa cikin tinanin wani Abu daban har haka brr”?
Muƙewa yayi yana gyara zaman rigarsa yace,” sorry my lord zanki yaye,”
Alƙali yace,” kaga batarda shaidunka da wadda kake karewa,”
Ɗan runtse ido yayi dan A yanzu Abun yafara bashi tsoro tabbas yanaji Ajikinsa ba lafiya ba!
Cikin dauriya yace,” my lord A ɗan ƙaramuna koda 1 hours ne inason binciko dalilin rashin zuwa waɗanda nake karewa saboda haryanzu basu zoba,”
Miƙewa jamal yayi yace,” objection my lord inason Abokin Aikina yasan kotu nada tarin ƙararraki A gabanta bawai wannan ƙaɗai zata saurara ba Akwai wasu to saboda me zamu zauna zaman jiransu? kawai rashin gaskiya ne yasaka sukaƙi zuwa dan haka ina neman wannan kotu mai Adalci data watsarda wannan ƙarar, nagode my lord,”
Yakoma yazauna Alhaji lawal sai murmushi yake
Itadai mama tarasa me zataji daɗi ko Akasin hakan
Alƙali yace,” ƙorafi yaƙarɓu bazamu zauna zaman jiran Abinda bamuda tabbataci ba dan haka kafaɗe wata buƙatar,”
Miƙewa yasake yi yace ,” ina neman wannan kotun mai Adalci data ɗaga wannan shari’ar taƙaramuna koda 1 week ne insha Allah zankawo ƙwararan shaidannu dazasu tabbatar da wanda Ake zargi mai laifi ne,”
Har brr. jamal yamiƙe daniyar yin magana
Alƙali yadakatar dashi yace ,” Roƙonka yaƙarɓu amma kasani da zarar Ankai wannan lokacin ba ɗaga ƙafa za’a yanke hukunci,”…. kotu ta tashi… yabuga gudumar dik Aka miƙe Alamar girmamawa……….
TO KOYA ZATA KAYA??🤔🤔🤔🤔 MUKASANCE A NEXT PAGE INDAI DA COMMRNTS DA SHARING AMMA, INBA ZAKI IYA SHARING DA COMMENTS BA DAN ALLAH KIBARMIN KAYANA
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 Call number 07031012948
➰BARRISTER KHALEEL➰
Free book
🅿️48&49
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻
🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR💖MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
🔔📚
JARUMAI WRITER’S ASSOCIATION📚
{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa’azantawa ilimantarwa, nishad’antarwa tare da fad’akarwa da jama’a bisa harshen hausa}
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
*⚜️©J.A.W📚🖌️
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY 😉😉
FOLLOW THIS LINK TO JOIN MY WHATSAPP GROUP👇👇👇👇👇👇
INAƘARA GABATARMUKU DA LITTAFINA MAISUNA DOCTOR HEESHAM LITTA NE DAYAƘUNSHE ABUBUWA DA DAMA SOYAYYAH GIRMAN KAI IZZA DADAI SAURANSU DOMUN SAMUN WANNAN ƘASAITACCEN BUK ƊINA SHINDA MAIZAMAN KANTA KAWAI KU HANZARTA BIYAN 200 KUNIMENI TA WANNAN NUMBER WhatsApp 07064904617 INKO KIRANE WANNAN ZAKU NEMA 07031012948
Zamewa daga tsayen yayi yazauna tare da dafe kansa dan wani irin saramasa kansa yakeyi..
Saurin riƙesa brr. muda yayi dan bakowa cikin kotun su biyu ne kawai suka rage ,
Dafa ƙafaɗarsa yayi cikin sanyi yace," kazama mai juriya khaleel dole saika fuskance ƙalubalai kala kala A rayuwa dan Allah kadaina sawa kanka tunani plzz brr. " yaƙarashe maganar cikin sigar lallashi...
Jinjina kai kawai yayi yamiƙe suka nufe waje,
A wajen kuwa Alhaji lawal ne ƴan jarida suka tareshi da tanbayoyi sai Ansamusu yake fuska sake dan yau baƙaramin nishaɗi yake ciki ba haryagama sakawa A ransa dole khaleel yajanye yanzu kam,
Fitowarsu khaleel yasa ƴanjaridar sukayo kansa suka zagayesa saifaman tanbayoyi suke masa, brr. muda ke neman janyesa yafiddashi daga cikinsu daganin yau sam baya cikin mode mai kyau,
Cikin ƙarfin hali yace,"barsu , kuyi tanbayar kunada 10 minutes zanbaku Ansa nawuce,"
Ɗaya daga cikin ƴan jaridar yace,” Shin bakajin kunya ko nauyi dakake shari’a da Ubanka? shin baka ganin Abin kunyane Ace dakanka zaka tozarta mahaifinka,”?
Murmushi yayi yace,” idan kaine ubanta ni ne namata fyaɗe baka haɗa komai dani ba face Aikatau da kakawota Aiki gidana naɓatata shin zakayi shuru? idan wanann yazo Amatsayin maitai makonka shin zakaƙi Amincewa da taimakonsa? Ku ƴan jarida kuna iya yaɗa labaran ƙarya kuna iya yaɗa labarai dan cin zarafin wani amma Amma bazaku iya ɗaukaka kalmar gaskiya ba? kace bana jin kunyar tozarta mahaifina? Inatozarci Anan Gwanda yaƙarɓe hukunci Anan duniya da yaje A lahira, Aikina nake Akan aikina nayi rantsuwar gabatar da gskiya so yanzu bazan taɓa canzawa ba kuma tabbas zasu dawo zasu dawo Anan kotu Alƙali zai yanke hukunci yayinda gaskiya zatai halinta dole nayi winning wannan shari’a mai gaskiya baya faɗuwa Har’abada!!,”
Yaƙarashe maganar dafushi yawuce mota Abban Ameera yasamesa yaja motar suka wuce….
Ajiyar zuciya manager yasauke yace," Anya ko ruwa bazai ƙarewa ɗan kada baigama wanaka ba!,"
Brr. jameel yace,” Anya waiko kai kahaifeshi””?
Nisawa Alhaji lawal yayi yace,” idan zaka kafesa da ido zakaga kamanni na danasa sun bayyana ni Ubansane shi ɗana ne shine kawai muka mallaka A duniya saidai sam bashida hali irin nawa shi mutum ne marason rashin Adalci yanason gaskiya tinyana ƙarami yake da wannan Aƙidar banyi zaton zaizama mai nuna Adalci Akan ubansa ba Ada nariƙeshi Akan makamin faɗana saigashi ni nazama Abokin faɗan ni nazama makamin wllh inatsoro brr jamil dan Akwaishi da jaircewa,”
Manager yace," Gakiya yakamata muɗauke wani mataki Akan ɗanka Alhaji,"
Murmushin mugunta Alhaji lawal yace,” Allah ƙaɗai yasan karatun bebe manager just lest go i will do Anything for my self,” yana dariya yashiga motarsa sukayi Sallama da brr, Jamil sukawuce……………..
Khaleel yace," dan Allaj kaɗan kaini gidansu nabincika naji ko lafiya dan inaji Ajikina ba lafiya ba," kwantar da kansa yayi jikin motar tare da rintse idonsa
Muda dake ƙoƙarin paking Aƙofar gidansu Saleeha yace,” you can wake up , gamu munzo,”
Fitowa sukayi amma Abin mamaki gidan rufe da ƙaton ƙwaɗo.
Khaleel yace,” cikin rawar baki shin gidan nasu ne rufe,”?
Abban Ameera yace,” indai nanne gidan to bakowa ciki,”
wani ɗan saurayi yazo wucewa dasauri khaleel yatsaidashi yamasa sallama yace,” dan Allah Abokina ko kasan masu waɗannan gidan,”?
Jinjina kai yayi Alamar “eh”
Dasauri khaleel yace,” amma ya akayi naga gidan da makulli kuma A rufe,”?
Ɗan saurayin yace,” Allah sarki mutane masu kirki amma rayuwa tasasu gaba tinda mlm salihu yarasu suke haɗuwa da masifu kala kala gashi suba ƴan nan garin bane su ƴan ghana ne, Ajiya ne maigidan yazo dawani mara mutunci Akamusu fata fata Aka korasu taƙarfin tsiya daga gidan Ai banan suka kwanaba yanzu ko wane hali suke ciki? Allah ne ƙaɗai yasani,”
Yanagama faɗin haka yabar gun .
Afiki BARRISTER KHALEEL yafurta innalillahi wa’inna ilaihin raju’un, jiri yaɗibesa yayi baya zaifaɗi luuuuuuuu….. ……………
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 OR CALL NUMBER 07031012948
➰BARRISTER KHALEEL➰
Free book
🅿️50&51
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻
🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR💖MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY 😉😉
FOLLOW THIS LINK TO JOIN MY WHATSAPP GROUP👇👇👇👇👇👇
INAƘARA GABATARMUKU DA LITTAFINA MAISUNA DOCTOR HEESHAM LITTA NE DAYAƘUNSHE ABUBUWA DA DAMA SOYAYYAH GIRMAN KAI IZZA DADAI SAURANSU DOMUN SAMUN WANNAN ƘASAITACCEN BUK ƊINA SHINDA MAIZAMAN KANTA KAWAI KU HANZARTA BIYAN 200 KUNIMENI TA WANNAN NUMBER WhatsApp 07064904617 INKO KIRANE WANNAN ZAKU NEMA 07031012948
*Hmmmmmmɓ tabbas idan Anƙika da ɗa to za'a ganka da jika, inasu o.o dake dake taƙamar ruwan rijiya ne dasu? ikon Rabbi yo saigamu ga teku gabanmu munsha munyi wanka Harma muna bawa wasu domin tekun da Allah yayi rani ko damana basa ƙafeshi dan haka dik mai buƙatar Antayowa A ƙasaitacciyar ƙungiyar nan mai haske dake dauke da mutake masu haske wato *✨ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION* Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu ƙungiyarda take haskawa wadda take ɗauke da ƙwararrun marubuta haɗida kyakkyawar shugaba mara hassada maikyan hali maikyan Zuciya mai haƙuri mai mutunci mai karamci da sanin yakamata wadda kowa naki bawa kowace bace wannan Hamshaƙiyar baiwar Allah face *NANA KHADEEJERH SHA'ABAN*
dajin sunanta ƙaɗai kasan na babba na masu daraja Allah yahaɗamu da Albarkacin mai daraja Ameen Au banbaku number dazaku iya Antayowa ƙungiyar ba kawai kuyi mgn tanan 070649041617 WATA MIYAR SAI A MAƘOTA MAZA KU GARZAYO MARUBUTANMU MASU BUƘATAR KAMILALLIYAR ƘUNGIYA......
✍🏻_____________ Da sauri brr. muda yariƙesa yace," Kayi Ahankali mana khaleel Allah inagayama kayi Ahankali kada khaleel kada ka hassadawa kanka Hypertension wllh yanzu idan za'a Auna Ayan kwananki wllh khaleel ba hawan jiniba ciwon zuciya ma sai Asameka dashi,"
Wani iska maizafi khaleel yahurzar sanna yace,” Abban Ameera shiga mota muje nemansu ko Allah zaisa mugansu,”
batare da yajira Ansarshiba yashiga motar
Shima shiga yayi yana mai girgiza kansa kawai yashiga motar yaja.
Yawon Unguwar sukawuni yi har Muda yafara ƙorafi Akan wllh yagaji idanshi baida Mata toshi yanada kuma harda ƴa.,,
Wata ƴar siririyar hanya Muda yabi daniyar yin revase sukoma gida ƙyalla idanda Khaleel zaiyi yahango Saleeha Zaune Awata bola tanatsintar biredi Ashara,
Tsaya! Tsaya!! Tsaya!!! Tsaya nace Abban Ameera wllh gatacan sune wllh,
Tinkan motar tatsaya khaleel yafito cikin sassarfa yafaɗa sharar baidamu da inda yashiga ba kawai yafaɗa tareda riƙo hannunta,
Itako dai dai lokacin takai hannu daniyar ɗaukar wani yamusasshen biredi datagani A bolar dan yunwa sukeji ga zazzaɓi tanaji jin roƙo hannunta da Akayi yasa taɗago da sauri...
Idansu suka sarƙe dana juna sun ɗau lokaci suna kallon juna ido cikin ido,
Cikin ƙarfin hali khaleel yace," Bako inaraye ba sah Muddin ina raye baku ba tozarta inasu mama,"?
Kasa musu tamasa dik da taƙudiri cimasa mutunci A ranta Amma gashi gabanta A yau takasa koda ɗaga kanta ne …
Incomplet bulding ɗinda suke zaune takaisu
Baƙaramin baƙinciki yadake ransa ba ganin inda suke Zaune.
Ganinsa yasa gaban mama yafaɗi tamiƙe cikin fushi tace,” Meya kawoka nan? kazo ne dan Ubanka ya ƙarasa kashemu ko me? kufita rayuwar mu kunriga kunga ma cutarmu wllh ga ƴata nan bawanda zai Aureta saidai taƙare rayuwa A walaƙance ba Aure saboda ba wanda zai iya Auren t…..” ,
Katseta yayi yace,” Enough! Enough!! Enough!!! mama nasan mu masu laifi ne Amma dan Allah kada kibari laifin Mahaifina yashafeni nafi kowa tsanar halin maihaifina banida yarda zanyi dana canza wannan ƙaddar, Sannan Saleeha bata rasa miji ba domin ni nan zan Aureta zanshare mata hawayenta! Amma kudaina ganin laifina shin bazaku duba shiɗin Ubana bane kunsan soyayyar Tsakanin Uba da ɗa Shin bayan ni ko A littafi kuntaɓa jin inda ɗa yatsa kai da fata kan Ayankewa Ubansa Hukunci? idan da wani ne ni da kokunkai ƙara nizan tsayawa Ubana ganin nakaiku ƙasa Amma saboda inada banbanci da Mahaifina yasa nakasa bin bayansa dan kawai naƙwato muku ƴancinku Nimafa Inason Mahaifina sam banajin daɗin Abinda nake Amma dan faranta muku dabin gaskiya yasa narufe idona nakauda kaina yakamata kutausaya mun,”………………..
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 CALL NUMBER 07031012948
➰BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️52&53
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
✍🏻__________
Dik jikin mama yayi sanyi hakama Saleeha shikansa Brr. Muda A yanzu tausayin brr. khaleel yake..
Matsawa kusa dashi mama tayi tace,” kayi haƙuri wannan jarabawar Ubangiji ce insha Allah zamu cinye dikanmu kuma kajanye maganar Auren saleeha domunam bata dace da rayuwarka ba,”
Ɗago jajayen idanuwansa yayi yasauke Akan saleeha yace,” ki dubeni dakyau kina sona Saleeha? Shin zaki iya Aure na,”?
Kasa tayi dakanta dan tinsanda taji ya Anbace kallar zai Aureta wani irin farinci ya rufe ta dama tajima dasonsa kawai taɓoyewa rantane dan tasan Gero ba warin dawa bane…..
Matsowa yayi kusa da ita yakama hannunta yariƙe yace cikin sanyi ” I’m talking to you Saleeha do you really love me? And Accept will merry me,”?
Cikin kunya tace," Eh,"
Murmushinsa maikyau yayi yace,” good, i promise to you i will never leave you And your tears will not faling i’m i promise insha Allah,”
Abban Ameera dake murmushi yace,” dare keyi fa brr better mutafi ga sanyi,”
Kunyace taɗan kamasa yace,” kushiga muje basai kunje dakayan ba muje kawai,”
Shiga motar sukayi Abban Ameera yake drever yace," ina muka dosafa,"?
"NASARAWA G.R.A"
Yafaɗa Ataƙaice.
tinda suka kawo yake musu nuni harsuka iso wani ɗan matsakaicin gida Anan yasa yayi paking suka fito yabuɗe yashiga sanan sukabi bayansa……………………..
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 CALL NUMBER 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️54&55
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
✍🏻______Saida yanunamusu komai nagidan sannan yafito harzai fice mama tace," wanan gidan fa daka kawomu,"?
“Kada kudamu mama wanan gidanane halak malak da gumin jikina nayishi so babuƙatar kuwani damu dik Abinda kuke nema dakwai ciki zuwa gobe insha Allah zankawo muku kayan Abinci,”
Baisaurare godiyar taba yafice….
Saida Abban Ameera yasaukeshi gida sanan yawuce,…
–
Manager nahanga yanata faman surfa sauri office ɗin Alhaji Lawal yashiga bako sallama kamar Anjehoshi,
Dasauri Alhaji lawal yaɗago yace,” lafiya manager zakashigo haka kamar wanda kura tabiyo,”
Zama kusa dashi yayi yace,” Ai da wanan labarin danasamo da biyowar kura banbancinsu ƙaɗan ne, waiko kanada labarin ɗanka Khaleel yabawa waɗannan matsiyatan gidan zama,”
Azabure Alhaji yamiƙe yace,” gidafa kace”! to wanne gidan? badai gidan da nabashi ba,”?
Dik Arikece yake tanbayar.
Manager yace,” yo shi mana da yanada wani gidan ne,”?
Cire hullarsa yayi yafara fifita da ita yace,” kaga ɗan banzar yaro so yake yaga bayana,”
Manager yace," to bari zakayi kana kallo yatona Asirinka? Mataki yakamata kaɗauka kanshi,"
Alhaji yace,” yace,” wane mataki kuma bayan dik Abubuwan da nayi nidai nashiga uku naɗaukowa kaina masifa,”
Manager yace,” kanada mafita zokaji,”…
Akunne yafaɗamasa wani Abu nidai bansan meyace masa ba kawai nagan suna murmushi…
——-*———–
yana baro gidansu Saleeha kenan dan yakai musu Abinci saiga text yashigo wayarsa, Abunda yafi bashi mamaki wai Daddy ne yamasa wanan text <~ *KAZO YANZU A GIDA INASON GANINKA* Haka kawai yaturo masa,
Damamaki yajuya setiyarin motar zuwa gidansu,
A palour yasamesu duka, da sallama yashiga saida yasunkuya yagaida Umma ta Ansa bayabo ba Fallasa Amma kuma tana kewar ɗanta,
Maida Akalar gaisuwarsa yayi gun Daddy dik yanajin zafin irin rashin kulawarsu Akansa..
Daddy yace," kaga riƙe gaisuwarka ni bana buƙata nakira kane dan inji shin haryanzu kana nan kan bakanka nakaini ƙasa,"?
Kansa Aƙasa cikin ladabi yace," Daddy kayi haƙuri Alƙawari girma ne dashi , kuma Allah yana cewa....
kaga dakata! dakata!! nace rufemun bakinka!!! bana buƙatar jin wannan ince dai haryanzu kana kan bakanka,"?
Numfashi yasauke sanan yace,” Eh kayi haƙuri……
Yayi kyau wato yau nizaka ware kaɗauke wasu talakan to yay shikenan, yanzu inason kamaidamun mota ta gidana kai dama dik wani Abu wanda kasan nawane to kamaidamun yanzu nan!,” yafaɗa cikin tsawa………….
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 CALL NUMBER 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️56&57
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
Kallon mamaki BARRISTER KHALEEL Yake jifan mahaifin nasa dashi da ƙyar ya iya cewa namaida maka komai nakafa kace Daddy”
Yace" ƙwarai kuwa hakan nace kuma nasan kajini tinda kai ba kurma bane, muddin kace zaka tsaya kan bakanka to wllh wani Ubanma saidai kanema baniba,!"
Umma tace,” Subhanallahi mekake shirin Aikatawa kuma haka Alhaji? kadafa kabari son Abun duniya da ita kanta duniyar taruɗeka kasake reshe ka kama ganye wllh,”
Cikin tsawa yace," Dalla rufemun baki! Ai komai yaronnan yamun kece sila dan kece kikamasa mugun raino irin naki,"
Umma tace,” Mugun raino? Au hakama zakace? wato kafison yabiyeka kayita Aikata ɓarna yaɗaure maka gindi? tinda bakasan mugun raino namasaba sai ganzu? wllh Allaj nagaji da Abunka Lawal nagaji Eheeh,”
Tanagama faɗin hakan tabar plourn tana ta faɗa,
TO KUNSANFA MUTUM MAI HAƘURI BAI IYA FUSATABA WLLH ALLAH YASA DAI MUDACE
Ko ƙaɗan Heesham baiji daɗin hakan datafaru tsakanin iyayensa ba danko hakan tafarune saboda shi, indai zai iya tinawa hakan bata taɓa faruwa tsakaninsu ba kullum haƙuri take da Daddy, gashi silarshi yanzu sunfara samun matsala,
Katse masa tinani Daddy yayi tadacewa “kagani ba ince dai kayi farinciki tinda kashiga tsakanina da Mahaifiyar ka wadda bata taɓa mun musu ba ko gardama Amma yau nitake jifa da waɗannan kalamai, kai Khaleel wallh baka isaba kafin kaga bayana nizanga naka wllh maza kamaidamun dik wata Ƙaddara wadda kasan tawace yanzu basai Anjima ba!,”
Ciro key ɗin motar yayi dake Aljihunsa ya'aje yamiƙe zaifice
Daddy yace,” ince dai har mukullan gidana suna ciki? to katafi kads nasake ganin ƙafarka gidana daga yau kanemi wani Uban kuma muzuba dani kake zancen mara kunyar yaro lalatacce wato nasangartaka da A.c shine zakamun ɗibar Albarka yanzu, to ai daga yanzu dik wani jindaɗi yaƙarema muddin baka janye karar Akaina ba,” ……… .
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or CALL NUMBER 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️58&59
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
ADALILIN KISHI! ADALILIN KISHI!! ADALILIN KISHI!!! Shinkana kina da labarin wannan ƙasaitaccen littafin kuwa? na mamallakiyar Ummun juwairiyya “MARYAM YUSEEF” maza garzayo kisame naka wannan ƙasaitaccen littafin Adalilin kishi sunanshi, Maza biyono da haɗaku da wannan ƙasaitacen labarin🏃♀️🏃♀️🏃♀️🏃♀️
_Aɗayan gefen kuwa munada Nana khadeejarh M Sha'aban marubuciyar SO SHU'UMI, yaƙunshe Abubuwa da dama hunm kudai kukasance dani nikuwa zan sadaku da waɗannan haziƙan marubutan_
Mamashu marubuciyar ƳAƳA MATA, MUHAMMAD MARUBUCIN DUNIYA LABARI, KURSUM MARUBUCIYAR SILAR YAUDARA NAHAƊU DA ALJANA, MMN ARIFULLAH MARUBUCIYAR RAYUWAR IRFAN, SAI TAKU ƳAR LELEN ROYAL WATO SALMA MARUBUCIYAR RAYUWAR MU AYAU
DIKANMU TAURARIN ROYAL NE DAMA SAURAN ALLAH KASA MUDACE
BANIDA SPACE SHISA BAN ZAYYYANEKU DUKABA MARUBUTAN MU NA ROYAL AMMA INSHA ALLAH NEXT PAGE ZAKU SHIGO KUNSAN ABUBUWAN SAI A HAKALI KAWAI MUKASANCE TARE
✍🏻______Batare da yacekomai ba yabar gidan A ƙafa yayi tafiya mainisa kafin yasami inuwar wani icce bakowa Anan saiya ɗan zauna tagumi yazabga yafara tinanin baya irin soyayyar da Mahaifinsa kenuna masa Amma dika yau bako ɗaya, to wai yanzu inazashi yakwana? bazaiyu yaje gidan ba da plat ɗayane kuma yama riga ya mallaka musu gidan kuma bazai iya tinkarar Brr. Muda dasunan yazo yakwana gidan saba tinda yanada mata harda ƴa, yanzu inazashi ne,"?
Tanbayoyin da yakejefawa kansa kenan marasa Ansa,
Wayarsa tafara ruri kamar bazai ɗagaba dan yana cikin damuwa saikuma yaɗaga batare da yaduba ba,
Muryar da yaji tasashi miƙewa Zaune dai dai yace,” Umma kiyi haƙuri nasaɓa muku da yawa ko? Umma banson Allah yatsaidani Akan hakken Aikina nakasa bada ƙwaƙwƙwarar sheda Akan aikata gaskiya ko Akasin hakan dan Allah Umma……,”
"Kada kadamu Ɗana komai tsanani sauƙi nazuwa idan shi yaguje ka ni Uwace bazan iya hakan ba dan haka kaje gurin kawu mustapha nakirashi munyi magana zaka zauna A can kafin mahaifinka yagano gaskiya, kuma kasani Allah yana tare dakai kuma nima inatare dakai"
“Ummana nagode sosai dakika fahimce ni haƙiƙa A duniya bawani masoyi na gaskiya sama da mahaifiya ina sonki Ummana”………
KASH WLLH NAGAJI KUYI HAƘURI…
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or CALL NUMBER 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️60&61
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
ƘAƊAN DAGA CIKIN LABARIN ADALILIN KISHI
"Husna kinga rayuwar ki, kin kashe auren ki *A DALILIN KISHI* kin bar gidan mutunci ki *A DALILIN KISHI* kin bar "dan" ki daya tak *A DALILIN KISHI* Husna *A DALILIN KISHI* mijin ki mai son ki mai kaunar ki ya rabu dake, duk *A DALILIN KISHI* toh shin yanzu miye ribar ki?, miya sa ba ki je gidan Hafsa ba?, ko kuma kije gidan Hajiyan su Faruk mana, sai ta dawo dake dakin ki, tunda da bazar ta kike rawa, Maryam ta fada a matukar atsalce domin kuwa na bata haushi, ko kadan bata ji dadin saki na da Faruk yayi ba, wallahi Husna shawara daya zan baki yanzu, cewar Maryam, da sauri nace Maryam wane irin shawara kenan? bacin Faruk ya riga da ya sake ni, na fada ina mai jan majina, waton arayuwa ta ban taba tunanin zan iya shiga irin tashin hankalin da na shiga yau ban taba tunanin Faruk zai iya saki na ba,
“Mus’ab ne ya tashi daga bacci, ya na neman Mommyn sa; sai kuka yake tayi, da sauri Mariya taje ta dauke shi ta dafa mishi indomie da kwai ta kuma hada mishi tea mai kauri, duk abunda take yi Faruk na kallon ta, ya ji dadin yanda yaga Mariya tana kula da “dan” shi, Mus’ab yaci abinci sosai, Mariya wasa ta dinga yi dashi yana kyalkyala dariya har bacci ya yi awon gaba da shi, ta goya shi,
“Yauwa Husna, kiyi maza ki koma gida, ba tareda bata lokaci ba cewar Maryam, ‘Gida kuma, hanya kuwa Faruk zai bar ni na zauna a gidan sa, Maryam sai nake ganin kamar da wuya, na fada a marairace, “toh shikenan bazaki koma ba kenan, cewar Maryam, “a’a fa ba haka nake nufi ba, kawai Ina ganin kamar hakan ba zai yu bane na fada kamar zan yi kuka, “a’a Husna karki ce haka Mryam ta fada, sosai ta dinga kwantar min da hankali, har sai da na samu jarumtar koma gida na,
“Salamar Umma suka jiyo kamar daga sama tana fadin “yo Ina Husna din take? “Husna ashe haka kike, ni ban taba sani ba, “Hajiya Ina wuni Mariya ta katse mata hanzari ta hanyar gaishe ta da tayi, “lafiya yar nan Ina Husna din take, “Don Allah Umma kiyi hakuri kin san fa ba halin ta bane, Yusra kanwar Faruk ta fada, “toh ai shikenan Yusra daman ni ma nasan tsautsayi ne kawai amma duk wanda ya same Husna a matsayin matar sa ai ya godewa Allah kawai,
“Wai Faruk Ina ta magana amma ka kyale ni, hanya kana da lafiya, “Umma yi hakuri ba kyale ki nayi ba kawai dai……. “Kawai dai me Faruk? Hajiya ta fada, sosai jikin sa yayi sanyi sai yanzu ya ga bai kamata ya sake Husna ba, domin kuwa yasan Hajiya ba zata ji dadi ba, “wai Ina Husna ne Hajiya ta sake fada, Mariya kam tuni ta bar palon ta koma dakin ta, “ni fa Umma tsautsayi yasa na sake……. ‘Ai bai ida zancen sa ba Hajiya ta shiga jera mishi marurruka tas! ta’s!! tas!!! kawai ka keji, sosai abun ya firgita Faruk, Yusra kuwa tuni ta fashe da kuka, tunda yake Umma bata taba marin sa ba sai yau, kuma ma akan Husna lalle kuwai ya tabbatar da Umma tana mugun son Husna, ba kadan take ji da ita ba ‘hakuri ya shiga bata ya na fadin “Hajiya don Allah kiyi hakuri wallahi na maishe ta daman tsautsayi ne, kuma haka Allah ya riga da ya kaddara, don Allah kar kiyi fushi dani kiyi mun rai, Faruk ya fada tareda tsananin damuwa kwance a fuska shi,
‘Shiga gidan nayi dauke da sallama a baki na, kai da ka ganni kasan naci kuka ba kadan ba, sosai hankali na ya tashi da ganin Hajiya agidan, salati na shiga yi, Ina gaishe ta, amma da mamaki Hajiya ko kallo na batayi ba, budar bakin ta sai cewa tayi “Faruk idan har na isa da kai a yau din nan ba gobe ba Ina son kaje ka neme auren Mariya ka kuma maida Husna dakin ta, dumm kawai kake ji na fadi kasa sumamiya, da sauri Yusra ta yo kai na, tana kuka tana fadin wallahi Umma baki yiwa Aunty Husna adalci ba; taya zaki ce Yaya ya aure yar aikin ta, gaskiya baki kyauta ba Yusra ta sake fada yayin da ta fashe da kuka,
‘Ita kuwa Hajiya tuni tayi gaba abun ta, Faruk ne ya bude fridge ya debo ruwa masu masifar sanyi ya watsa min su a fuska, firgigit nan take na ta shi Ina kuka, Don Allah Faruk kayi hakuri kar ka aure Mariya, kallon bakida hankali Faruk ya watso min, nan take nasha jinin jiki na,
‘Tunda nake arayuwa ta ban taba nadamar abubuwan da nake aikatawa Faruk ba kamar yau, sosai na yi nadama Ina ta risgar kuka, ‘toh fa an zo wajen, nan take jikin Faruk yayi sanyi domin kuwa ko kadan baya kaunar ganin hawaye na, Janyo ni jikin sa yayi ya na mai bani hakuri, tareda cewa “wallahi Husna duk abunda ya faru a yau din nan kece kika janyo muna, da ace tuni kin watsar da wannan kishin naki da hakan bai kasance ba, amma A DALILIN KISHIN ki kin kawo kishiya gidan ki ke da kanki, ni dai Ina mai baki hakuri, ba wai don bana son ki ne zan aure Mariya ba, sai dai don kawai nayiwa Umma biyyaya,
Fan’s kunji Faruk ko, wai biyyaya😂🤣daman fa yana so😂🤣
‘Hajiya kuwa abunda yasa tayi hakan daman tasha ji ana cewa Husna kishin ta yayi yawa, kuma kishin ma na hauka takeyi, shine ta kudurce aniyar cewa zata ladabtar da ita ne ta hanyar cewa Faruk ya aure Mariya, ba wai don tasan ya zaman su yake da Mariya ba, ai idan mutum na aikata ba dai-dai ba, gwanda ka nuna mishi laifin sa…
Idan kin karanta ki daure kiyi comment
COMMENT AND SHARE FISABILLAH LOVER’S🥰
Taku har kullum
Maryam Yusuf UMMUN JUWARIYYA
_
/////////////———–////////////////
direct gidan kawu Mustapha yawuce,
Aƙofar gidansa yasameshi Zaune gindin wata bishiya yana duba wasu littaffan Musulunci,
Da sallama yaƙarasa gunrin yasame guri yazauna kan tabarmar kusa dashi,
Kawu Mustapha yace,” Basai kayimin bayanin komai ba dan Ita mahaifiyar ka tafaɗamun Ashe haka Abun yazama? kai kai kai gaskiya Alhaji Lawal Akwai taurin rai koda yake idansa yarufe kuma yana samun zuga wannan zaisa yaƙara kwaye maka baya Amma kayi haƙuri komai yayi farko to zaiyi ƙarshe insha Allah komai zaitafi dai dai, Yanzu katashi muje ciki kasamu kahuta,”
Tare suka shiga ciki bayanin komai Kawu Mustapha yama Lami matarsa Tanuna damuwarta, Lami macce ce mai haƙuri juriya da sanin yakamata ga tawakkali jininta yahaɗu sosai da Umma sosai wato mahaifiyar Khaleel tin yana ƙarami shima take nuna kulawar ta Akansa kawu Mustapha talaka ne saidai yanada rufin Asiri dukiyar wani bata gabansa shiyasa sam baidamu da yawan Zuwa inda ƴar’uwarsa Umma ba saidai can wani lokaci ƴaƴansa sukan kai Ziyara gidan yaransa 3 biyu mata ɗaya namiji,
Shu’aib shine babban ɗansa kusan kuma sa’an nine da khaleel sai ƙannensa biyu rakiya da jamila,
Ɗakin Shu’aib kawu yakaishi dan lokacin Shu’aib yana kasuwa,
Sai kusan yamma yadawo suka haɗe da iyayensa sunata fira Abinsu gwanin ban sha’awa har khaleel yaɗan sake jiki dasu…
Satinsa ɗaya Acan saidai yakan kaiwa su Saleeha ziyara da zuwa Aikinsa ko Brr. Musaddeq baisan Abinda kefaruwa dashi ba,
Umma nahango zaune tazo gidan suna fira dikansu su jamila na Aikin gidan,
Khaleel yace,” Umma dama inason gayamiki wata magana saidai bansan tayarda zaki ɗauke lamarin ba, Amma ni Allah yasani inason taimako ne kuma ina…,”
Sosa kai yafara kasa ida maganar Alamar kunya..
Murmushi Umma tayi tace,” ƙarasa maganar ka mana son faɗi koma mene ne banda nuƙu nuƙu ,”
Ajiyar zuciya yasauke “Umma dama inason wannan friday ta gobe A ɗaura Aure na da Saleeha”
"Saleeha kuma son"?
Umma tayi tanbayar da mamaki.
Kawu mustapha yace,” Alhamdulillah Ai wannan Abun farinciki kadama ki hana tinda yanason yarinya itama haka sannan idan kinduba Mahaifinsa ne Silar wargaza farin cikinta bawani wanda zai Aureta ya cigaba da girmama ta kamar shi, to tinda Akwai soyayya Tsakanin su kada kihana kawai ki masa fatan Alkhairi, kada kadamu khaleel insha Allah gobe warhaka Anɗaura Aurenku,”
Murmushi Umma tayi tace,” to Allah yasanya Alkhairi kuma yakaimu yanzu zaka kaimu inda suke kaga saimu shirya dik da bawani shiri tinda Abun yazo Aƙurace,”
Lami tashirya da Umma saishi suka hau Adaidaita sai gidan,
Baishiga yana nuna musu yazauna Awaje,
Daganin Umma Saleeha tarugo tarungu meta dan tajima bata gantaba kuma tasan tanada kirki,
Mama dake fitowa A ɗaki saboda ihun Saleeha dataji Taganta maƙale jikin hajiya Murmushi tayi suka gaisa tamusu iso zuwa ɗaki, Har lokacin Umma nariƙe da Saleeha.
Mama tace,” To kyanwa uwar son jiki Ai saiki ɗagata kije kawo musu ruwa ko,”?
Da murmushi tamiƙe tanufe waje,
Murmushi kawai su Umma keyi tace,” Ah’ah fa barta indai son jiki ne Ai nasaba gun khaleel dan haryanzu idan Abun nasa yamotsa to saikiga ya maƙalƙaleni yahayemun kafafu to kibarta itama,”
Dai dai lokcin Takawo musu ruwa Sunkuyar da kanta tayi dataji tana magana game da khaleel.
Saida suka ɗansha ruwa suka natsa suka sake gaisawa , Umma da lami suka sake basu haƙuri A kan Abunda yafaru sannan Suka faɗamusu Abunda yaka wosu na maganar ɗaurin Auren A gobe,”………..
I’M SO TIRED WLLH SO I’M WAIT HERE SEE ME NEXT PAGE
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or Call Number 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿62&63
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
Da mamaki Mama tace," Gobe ɗaurin Auren kuma? Amma mezaisa mutum kamar *BARRISTER KHALEEL* Ace zaiyi Aure kuma sai ƴar talaka wadda ta....
Katseta Lami tayi tace,” Bamuzo jin wannan ba kuma kumanta da Abinda yafaru, kawai kun Amince gobe A ɗaura,”?
Mama tace," Bakomai Mungode kuma indai tanice na Amince Allah yasa Albarka A lamarin,"
Suka Ansa da Ameen,
Shiri na musam Umma take ma Saleeha takan Aiko ƙuɗi tagun inna lami,
Dik shirin nan har randa Aka ɗaura Aure sam Alhaji lawal baisani ba saidai kwanakin nan yakan ga Umma nayawan fita amma baisan inda take zuwa ba, bai tanbayeta dan yanzu bamai shiga harkar ɗan'uwansa tsakaninsu,
Zaune suke shida Brr muda yana mita Akan baida labarin bikin saida yaji A waje,
Haƙuri khaleel yabasa tare da nuna masa Auren na bazata ne,
Brr. Muda yace,” Auren Bazata kuma kamar ya”?
Gyara zama khaleel yayi kafin yace,” Eh na bazata mana idan tanada Aure na Akanta natabbata Daddy ba Abinda zaimata dan yasa taɓa matar Aure wani laifi zai janyowa kansa,”
Brr. Muda yace,” to yanzu ina zaka Ajeta? kasanfa A wannan shekarun naka kana buƙatar macce A kusa dakai you know kaiɗin fa tuzuru ne,” yaƙarasa maganar yana dariya…….
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️64&65
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
Rashin comments dinku yadda nake buƙata yasa nada katar da BARRISTER KHALEEL To koyan zu idan banga comments sosai da sharhi yarda nakeso ba Bazan sake typing ba, Ban son thanx ko sticker’s A comments ɗina Sharhi nakeso kuma idan kinkaranta ko kinganshi kitaimaka kimun sharing ɗinsa “”TABBAS IN BA COMMENTS ALLAH BA TYPING ZANDAINA NAKOMA YIN NAƘUƊINA KAWAI
Alhamdulillah yau friday kuma yau ne Babban Masallacin G.R.A nasarawa yashaida ɗaurin Aurin *BARISTER KHALEEL LAWAL MAIDALA* ```Da Amaryar sa Saleeha Sani``` Akan sadaki naira dubu 5,000.
Bakin khaleel yaƙi rufuwa wani sanyi da farinciki yakeji yau,
Gida yakoma dan bai shirya ko wanne event ba
Da kyarma ya yarda da deener paty ɗin da Brr. Muda yashirya masa,
Holl ɗin ya ƙayatu Amarya da Ango kowa ya hallara Anci Ansha masu vide'os da ƴanjari da dik sunbaje hajarsu,
Sai kusan 12:15 kowa ya watse,
Gida yaso ɗauka haya Amma brr Muda yahana Acewarsa tinda gidansa babbane kuma part 2 to yabarmasa ɗaya Anan zai zauna,
Umma tayi bakin ƙoƙarinta gurin saka kaya A gidan dik da bamasu tsada bane Amma ba laifi gaskiya,
Ankai Amarya, khaleel dama bawasu Abokai gareshi ba kuma baiyi gayyata ba Brr. muda ne kawai yarakoshi yamusu nasiha kafin yafice Abunsa,
Khaleel yace," My bride Ansha kyau to kibuɗe fuskar mana yanzu fa munzama ɗaya kidaina wani kunyata oya sauko muci Abinci wllh yunwa nakeji,"
Murmushi tamasa tana yaye gyalen tace,” haba ya babba dakai kake jin yunwa,”?
Ɗan hararar wasa ya mata yace,” Hunmmmm tinda babba ba rai ne dashi ba Ai kyace hakan “.
Kuyi hƙr d wannan yau banajin yin typing wllh
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhtasApp number 07064904617 Or call number 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿67&68
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
RASHIN COMMENTS ƊINKU YASA NADAINA TYPING KONYANZU WASU SUKA ROƘAN AKAN NADAWO, TO KONADAWO IDAN BA’A GYARA BA ZANSAKE KOMAWA ABINA,
✍🏻______ A tare sukaci Kazar dik da batawani sake jiki dashi ba,
Saida suka gama ya kwashe plate ɗin,
Sallah sukayi bayan Addu’o’i daya kwarara musu na neman zaman lafiya ba laifi dik ta Ansa tanbayoyinsa,
Yace,” Kije ki kwanta kawai ki huta,”
Ba musu taje tayi kwanciyar ta,
Saida ya tabbatar tayi bacci sannan ya hau gadon shima sarrafa ya farayi, kamar A falki tajishi cikin jikinsa Abubuwanda yake mata ne yasata tina Abinda ya faru tsakaninsu tsakaninta da Alhaji lawal ihutayi tafara dukansa tana ƙoƙarin turesa tana faɗin ,”Ka rabu dani dan Allah ba zan iyaba kada kamun haka,”
Cikin rawar murya yace," come down dear ni ba shi bane kuma ba Abinda yamiki zanmiki ba, Ni mijinki ne fa,"
“Ni banaso kabar ni ba Abinda zaka samu tare dani domin ya riga ya ruguza farinciki na yarabani da Abun taƙamata taya zanyi daraja Agunka inada tabbacin daga ranar da kafara sanina zaka guje ni mezakai da sauran…….,”
Ya isa ya isa haka! dan Allah nake sonki badan wani Abu najikin ki nake sonki ba kuma namiki Alƙawarin dik rintsi bazan juya miki baya ba, Sannan dole na nema miki ƴancinki koda zan mutu dan neman hakan,”
Haɗe bakinsu yayi dan hanata damar wata maganar…
“””NIKAM GANIN SUNFARA WUCE WURI YASA NABAR GIDAN”
Ya sameta fiye da yarda yake tsammani dan kuwa ba ƙaramin gyara tasha gun Umma tamkar ba suruka ba haka tazage ta gyarata sosai,
Ita kanta taji wuya dan taji tahaɗu da maza waɗanda suka jima ba Aure, Saida komai yalafa sannan Sannan yahau lallashinta, ya ɗauketa yashiga da ita toilet da taimakonsa tayi wanka A tare sukayi komai dik da saiwani noƙe noƙe take amma gogan naka ko Ajikinshi,
maganin rage zafi yabata tasha sannan suka kwanta ya runge mota sosai kamar wani zai ƙwace masa ita yana faɗamata kalamai masu daɗi A hakan dikasu bacci ya ɗaukesu….
_BASEERATA ITACE ARZKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿69&70
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
✍🏻______ Rayuwar soyayya suke cike da tsafta gwanin ban sha'awa, Hankalisu kwance, A yanzu khaleel ya gama tattara shaidannun da yakeson haɗawa A yanzu kwanakin zamw koto kawai yake jira...
Hango Alhaji lawal nayi sai faman safa da marwa yake A office ɗinsa, Dik da irin A.c dake ciki basu hanashi zufar.
Manager dake zaune yace,” Ka kwantar da hankalinka Alhaji nifa banga Abin tada zaune tsaye ba dan ya Aureta Ai bazaiso tona Asirin matar saba,”
Brr. jamal yace,” Kai sakare ne shifa lauyer ne dik Abinda zaiyi to yana ankare zaiyisa kuma dik Abinda zaibasa good result shi zaiyi , Gaskiya inaga wannan karon zaiyi nasara,”
Manager yace,” Sai muyi maganinsa Ana gobe shiga kotu mana,”
Brr. jamil miƙewa yayi yace,” nidai natafi saimun haɗu kotu Amma kusani idan naga ƙwaɓar ku zatai ruwa wllh bansan kuba,”
Alhaji lawal yace,” yau saura kwana 3 dan haka inason kakiramun su Kada muhaɗu A gidan gonata,”
Hakan ko ya kasance bayan sun haɗe, Alhaji lawal yabasu naira dubu 1.0000 tare da photon khaleel yace,” randa zamu shiga kotu ranar nakeson ku kasheshi batare da yaje kotun ba!”,…….. ..
TABƊIJAM YANZU DAMA HAR HALIN ALHAJI LAWAL YAKI NAN KASHE TILON ƊANSA GUDA?? Hunmmmmmmm IDAN DA COMMENTS ZAMUJI YARDA ZATA KAYA
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️71&72
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
*ƘAƊAN DAGA CIKIN LITTAFIN BANBANCIN A ƘIDA NA NANA M SHA'ABAN MAZA KU GARZAYO DA ƘUƊINKU DAN SAMUN WANNAN ƘASAITACCEN LITTAFIN MAITAKEN BANBANCIN AƘIDA!*
“ Soyayyarka gare ni Mubeen wani tsani ne da ya bani damar ganin haske. Bazan jure rashinka a gare ni ba, zamanka a nesa da ni ya sa rayuwata na min barazanar fita, miyasa mu ke wahala ta dalilin BAMBAMCIN AƘIDA, miyasa Aƙidunmu su ka sha bam-bam, har ya kasance mu yi wa junanmu ni sa, miyasa Mahaifina ya zaɓi ka min nisa har haka “.
;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;
” Haba Abban Khaleed miyasa ka zaɓi ka juya min baya, numfashina na tafiya dai-dai ne tare da taimakonka, ka dawo cikin rayuwata Abban Khaleed “.
::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::
“ Sani bazan bari BAMBANCIN AƘIDA ya zama silar rugujewar alaƙar mu ba, ni ba zan iya nesa da kai, mafita ɗaya ce, kuma wannan mafitar ita ce …………….
:::::::::::::::::::::::::::::::::;::::
Na san mai karatu zai so sanin wannan badaƙalar, da kuma mafita ga waɗannan ala’amur, a wannan labarin za ku samu amsar tarin Tambayoyin da zuciyoyinku su ka ƙunsa. A wannan labari me karatu zai fahimci asalin abunda ake kira da ba komai zuciya ke so ta ke samu ba .
Kamar yadda a wannan labarin masoya su ke wahala da soyayyar su, na san za ku so sanin asalin labarin da kuma aƙidun da su ka raba su .
Duk ku bibiye labarin BAMBANCIN AƘIDA , Haƙƙin Mallaka – Queen Nasmerh & Naanah M Sha’aban .
Wannan Littafin na kuɗi ne. Book one naira Ɗari ne kacal 100#.Domin biyan Wannan kuɗin, ka tura katin mtn na Ɗari zuwa ga wannan number
09037591994
Domin nuna shaidar turawa ka tuntuɓi akwatin sirrinmu na whatsapp ta wannan number, 09 121873529.
Ko kuma wannan number
+234 812 218 8717
✍🏻______ Waro ido manager yayi yace," Kisafa kace Alhaji Are you out of your mind? kisa! ɗanka ɗaya tilo ɗaya A duniya zaka kashe saboda rufuwar A sirinka!? gaskiya tinani wannan baiyiba wlh,"
A ɗan fusace Alhaji lawal yace," Inace dai ɗan nawa ne ko? to ba Abinda ya shafe ka inkana bayana katsaya tare dani inki bakayi shiken Amma bashawarar ka na nemaba mutumin banza kawai nace kaine kabada shawarar A koresu daga gidansu ka handame gidan saigashi saka makon hakan hakan ya Aure ta tazama matarsa, lalataccen banza da wofi bakada wani Amfani,"
cikin hasala
Manager yace,” Ni kakae zagi haka,”?
Alhaji yace," eh nazage ka dukana zakayi ko ramawa zakayi shasha kawai,"
Fuuuuuu Manager yafice daga wurin.
Alhaji yace,” Saka rai kawai kuma idan naji fitar Zancen nan wani wuri wllh saina ɗauki mataki A kanka wllh,”
Ko sauraronsa manager baitsaya yiba yafice ransa saitafasa yake masa Ai kam ya kullata Aranshi sai yaga Asirin Alhaji ya tarwatse tinda yamasa haka,”
Bawa ƴan daban ƙuɗi yayi yace," bana son kuskure nan da kwana 3 nakeso Ya baƙunci lahira kuma kada kuma kisanda zaisa A sirinmu yatonu banason kuskure ina sake gaya muku,"
Kada Yace," kada kadamu ogerh ai wannan bawani babban Aiki bane munsaba kashewa dan haka wannan karon ma bawata matsala da zamu samu kaidai ka Ajiye muna cikon kuɗinmu Kawai,"
Alhaji lawal yace,” kada kudamu insha Allah everything will be fine indai ƙuɗi ne baku da matsala wllh,”
///////////////////////////////////
Sosai Khaleel ke Aiki tuƙuru dan ganin yasami na kanshi ya kula da matarsa ,
Zaune Suke A palourn muda suna ɗan taɓa fira Ameera dik ta maƙalƙale Khaleel,
Muda yace," kwana 3 Suka rage zaman koto shin kasame wata gamsasshiyar sheda kuwa,"?
Gyara zama yayi kafin yace,” Ai wannan karon ban fitoba saida nashirya harta Umma tana bayana kuma sannu A hankaki inajanye ra’ayin Gate man ɗin gidan mu Dik da nasan bakinsu ɗaya da Daddy tsoro zaihana shi faɗar gaskiya Amma zan fito masa ta bayan gida tayarda zanban haɗin kai ɗari bisa ɗari kuma nabawa Umma wasu spikers na ɗaukar magana dan su ɗauko mun bayanin Abunda Daddy ya aikata kuma Alhamdullillah nayi nasara dan nasamu Hujja sosai A kanshi,”
Muda yace,” to saidai kayi taka tsantsan daddy ma haifinka ne Amma yanada matiƙar hatsari wllh sam ba Abu bane mai sauƙi kaishi ƙasa wllh,”
“”Na sani Amma kada kudamu komai zaitafi yarda A keso insha Allah,”
“To Allah ya bada sa’a,”
Muda yace
Dikansu suka Ansa da Ameen……….
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿73&74
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
Sallamar sale mai gadi Alhaji yayi yace," ya koma ƙauye kada ta zauna garin yazama silar tonar A sirinsa, garda yaso yama Alhaji dan shi A ganinsa kamar cutarwa ne taya yasaba cin maikyau Amma zaisake maidashi ƙauye kuma?
Sosai Alhaji ya rufesa da masifa daga bisani yamasa korar kare.
Sarai Umma najinsu Amma tayi shuru Abunta kamar bataji ba dan tasan da saninshi Daddy yake Aikata ɓarna.
Fitowar Khaleel kenan ya haɗu da sale nashirin barin gari ,
Da sauri khaleel yafito ya tsaidashi yace," Malam sani wato rashin gaskiyar yasa zaka gudu ko!?,"
“A’a ba.. ba … baha bane kawai nine nazaɓi tafiya saboda Akwai Akinda zamufara Acan ƙauye rani yariga yayi A kwai buƙatar muje cire kayan gona,”
Khaleel yace,” Da kyau kusan shekara 5 tinda kazo baka taɓa zuwa Aikin gona ba amma yanzu kwatsam saikace zakaje eh hakan nada kyau sale Amma kasani koda kaje sai A sirinka Yariga yabuɗe nasan komai game dakai dama mahaifina dan haka kashirya zaka gayawa kotu,”
Harya juya zaiwuce da sauri sale yakoma gabansa yariƙe kafarsa ya fashe da kuka yace,” Kayi haƙuri wllh bansan zuwa koto bansan ganin baƙaƙen kayan nan dan Allah kayi haƙuri wllh dik Abunda kake so wanda nasani wllh zan gayama amma kada ka kaini kotu dan Allah,”
Khaleel yace,” Masha Allah idan kazaɓe yin gaskiya to ba Abinda zai sameka ni ina tare dakai yanzu kazo muje gida saika gayamun dik gaskiyar da kasani,”
Ba musu sale yabisa,
Dik tanbayayo yinda yamasa ya bashi Ansa, harda dalilin barinsa gidansa, Abunda baisani ba dik khaleel yamasa record.. Kafin yabashi damar tafiya…..
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call mumber 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿75&&76
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
Gobe ne ya kama zaman kotu hankalin Alhaji dik tashe yake, wayarsa ya ɗauka ya dannawa kada kira yana ɗagawa yace," kun Ai watar da Aikin kuwa,"?
Kada Yace,” yanzu zamu fita boss can zamu,”
“Owk kuyi Aikin A ankare fa kada kubada wata kafa ta tonan Asirinmu,”
“Angama boss kawai ka sauraremu zakaji labari maidaɗi,”
Daga haka ya katse kiran..
Murmushi Alhaji ya fara harda yin babbar dariya ya zauna tare da buga ɗan karamin stoll dake gabansa.
Shigowar Umma palourn kenan ɗauke da tiren Abinci ta dire gabansa, Zama kusa da shi tayi kallon mamaki take masa dan rabon data ganshi cikin farinciki tinkan yayi wannan Aika Aikar ko murmushinsa bata sake gani ba saidai damuwa kullum Amma wai yau shine ke dariya haka harda buga teble ɗin gabansa,
Alhaji” meya faru irin wannan farin cikin haka harda babbar dariya wadda najima banga kayi irin taba rabonka da walwala tin sanda ɗanmu yagama karatu yadawo 9jar tinsan nan bansake ganin fara Arkaba sai yau, meye sirrin tasamu ne,”?
Saida yasa sakin murmushi Sannan ya kalleta A ransa yace," yo ai dole nayi farinciki nakusa rabuwa da matsala ta indai ɗana nasake baki wani ko na Auro wata nabata Amma kiyi haƙuri naga kina kwallfa so ga wannan yaron gashi ni kuma zan turashi ƙiyama yau koya zakiyi idan kikaji wannan labari,"?
Sake tintsirewa da dariya yayi kafin yace," Ƙaramar hauka zatayi ,"
“Ƙaramar hauka kuma Alhaiji! towa zaiyi haukar, Ai kaine ma kake haukar, kallon tuhuma take watsa mishi..
Gyara zamansa yayi sam baizata maganar Afili yayita ba A zuci ba,
Yace……. .
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿77&78
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
Yace,” A’a Wani film nake kalla yanzu wata bayar ba ce ta tara ƙiɗinta mijinta na nema saita hanashi tahana ƴarta ita kanta tana cikin ya nayin buƙatar ƙuɗin Amma saboda tsananin rowa konace maƙo irin na yaebawa saita hana inshourt saita fita bayan gidan nata A garding ɗinsu tayi gina tazuba ƙuɗin sannan tarufe ƙasar Abun ban dariyar shine wani mutum yana ganinta saida yabari tawuce kawai saiyazo yabuɗe kuɗin yakwashe, to shine nakema dariya nasan tabbas yarda bayar bar take ƙaunar ƙuɗin idan tadawo ta tarar Ansace zatayi ƙaramae hauka, Shine kawai,”
Jinjina kai kawao Umma tayi harta yarda Akan maganarsa.
Lura da tayarda ya sashi sauke Ajiyar zuciya yace ” Zuba mun Abincin,”
Zuma masa tayi ya faraci,
Ɗan gyara zama tayi kafin tace,” Dama Ina son nayi wata magana Dakai, nasan kasani ko baka gani ba to Ankawo maka labari irin halinda ɗanka yake ciki yana buƙatar taimakonka kuma ya nason zama kusa dakai, kadaina tinanin Baya ɗa ɗan kane dik Abinda khaleel keyi yanayi dan gyara maka goben ka dan Allah Abban Khaleel kayi haƙuri wllh ɗanka nacikin wani hali kabari ya dawo gida dan Allah,”
Ta ƙarashe maganar cikin sigar lallashi…..
Ɗa gowa yayi mood ɗinsa ya sauya tare da Aje spoon ɗin hannunsa, ya ɗaure fuska yace,” Ni ALHAJI LAWAL MAIDALA Banida wani ɗa A wannan duniyar nariga ya fema duniya da su waɗancan tsinannun mutanen khaleel, Shi mai gaskiya ba, ya zaɓe tona A sirina yarufe nawasi matsiya ta maƙasƙanta wai talakawa, inre neshi inbashi kulawa farinciki dukiya ilimi silata yazama BARRISTER KHALEEL Har yayi suna A duniya har waɗannan matsiyatan suka ganshi wai dik yamanta matsayina da wanene ni yazaɓe tozarta ni da kunyatani ga idan duniya wannan yaron shi kike kira ɗana,! taya ɗa zaima Ubansa haka? nace miki tayaya!!,
Shin kintaɓa jin inda ɗa yataɓa maka ɗansa A kotu kuma yayi tsaye dan ganin ya tozartashi, ko A labari ko film kintaɓa jin irin hakan kuwa? Amma gashi A kaina waini da mutuncina da ƙimata ds ƙuɗina Amma ni zai maka kotu ni BARRISTER KHALEEL Zaima haka,”
Cikin sigar lallashi Umma tace,” dan Allah kayi haƙuri Alhaji nasan bai kyauta ba Amma idan kaduba yanayin hakan ne dan gyara gobenka wllh khaleel ɗanka nasonka Alhaji wllh yanasonka dan Allah kabari yadawo gida kuma kamaida masa komai daka kwace “
“Na maida masa? yana ƙoƙarin gyaramun gobe na? Shi Allan ne? Nace miki shi Allah ne!!!? nida shi wa Allah ya halattawa yayi ma ɗaya biyayya tsakanin nidashi,? kefe nasan komai kawai nashare ki ne nasan dik sintirin da kike gunsa kike zuwa kuma dake Aka ɗaura masa Aure wati ke mai wayo kina wani Aikata Abubuwa A ɓoye kinzata bansani ba to nasani nace nasan komai,!!!”………………………
_WhatsApp number 07064904617 or Call number 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️79&80
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
Har zatayi magana ya ɗaga mata hannu yace,” Banason jin komai daga gareki tashi kibani wuri!,”
A tsawace yayi maganar.
Jiki sanyaye ta miƙe tabar palourn.
$$$$$$$_________
Har yakai bakin ƙofa da niyar fita Saleeha tace,” katsaya dan Allah,”
“”Oh my dear na gayamiki nakusa nayi latti fa zamu haɗu da wani ne A kan wannan maganar kinga gobe ne zaman kotun kinga saina dawo,”
Sake shiga gabansa tayi tana ɗan doddoka ƙafa ƙasa tana masa kukan shagwaɓa “ni.. ni… ni.. gaskiya banson kafita inaji Ajikina kamar wani Abu zai sameka tin jiya nakejin wani iri dan Allah kafasa fitar nan!,”
Murmushi yayi tare da janyota jikinsa ya rungumeta sosai har saida tasake ƴar ƙaramar Ƙara, tura baki tayi tace,” Da zafi fa,”
Kai bakinsa kan nata yayi bata hanashi ba itama takama halshensa, A ƙalla sunkai 10 minutes Ahaka kafin yacire bakinsa ido yazu bamata, kunya taji tarufe nata idon murmushi ya saki maisauti kafin yaja karan hancina yace,” kada kidamu ba Abinda zaisame bawa face da izin Ubangiji ni ba Abinda zaisa meni Sao Alkhairi insha Allah saboda ban zalince kowa ba hasalima inakan Aikata gaskiya ne so dont mind Everything will be normal insha Allah,”
Sumba yakai mata A goshi dik idanta A rufe yake ,
Sake hannunta yafice , shikanshi yadai ɓoye mata ne dan baison ɗa gawar hankalinta musamman datake da ɗan ƙaramin cikin nan Amma shi kanshi yana yawan miyagun mafalkai marasa Ma’ana Tsakanin kwanakin nan 3 Abun yayi tsauri….
A saɓule takoma ɗaki tana maiwa mijinta Addu’a Allah yakare matashi Adik inda yake…. ……….
_BASEERATA ITACE ARZIKNA😍_
WhatsApp number 07064904617 or Call number 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿81&82
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
@@@@@©®®®©®©
BAƘIN KISHI!
BAKIN KISHI!! BAƘIN KISHI!!!
_LABARI NE DA YA ƘUNSHE KISHI, SON ZUCIYA, NADAMA ILLAR BIYEWA ZUCIYA, TSANANIN SOYAYYA DA DAI SAURANSU DOMIJ JIN ABUNDA WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN *BAƘIN KISHI!!* YAKUNSA MAZA KU HANZARTA BIYAN ƘUƊA ƊEN KU 200 NE KAWAI DOMIN ƘARIN BAYANI KOWANNE IRI BINI TA WHATSAPP NUMBER ƊINA 07064904617 IDAN KUWA KIRANE TA WANNAN 07031012948.. INA MARABA DA MASOYA NA A DIK INDA KUKE KADA KUMANTA NIƊINCE ƊAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN --AMMYN KHAUSAR🤱 CE.... MARUBUCIYAR 1-MAIZAMAN KANTA ""PAID BOOK"" 2-- DOCTOR HEESHAM "PAID BOOK... 3-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK.. 4--- FAHERTH HORT LOVE FREE BOOK.. 5 SAINA KASHE MIJINA, FREE BOOK.. 6--- RAUNIN MACCE BAYA HAƊA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK... AND IS *BAƘIN KISHI!! PAID 200* Is lording forst 1/3/2022 MARCH INSHA ALLAH.._
•••°°°•••°°°•••°°°•••°°° ƘAƊAN DAGA LABARIN BAƘIN KISHI!!
Fitowarta daga bedroom ɗinta kenan Motsinda taji gefenta ya sata ɗaga kanta Abinda ta gani ne ya kusa hargitsa ƙwaƙwalwarta,
Za’id ta hango da wata macce sunjera suna sauka kan opp-chair’s ɗinsa har ƙafaɗunsu na gugan na juna, Murmushinsa maitsada dake ƙara fidda tsantsar kyawonsa ya sakewa yarin, Wani irin ƙara hargitsawa zuciyarta ƙwaƙwalwarta sukayi lokaci ɗaya take BAƘIN KISHINTA!!! Ya taso Idanta suka rufe har wani hayaƙi takeji na fita daga bakinta zuwa kanta na BAƘIN KISHIN nata,
Yunƙuri tayi cikin sauri ta isa tabayansu batare da sunsan da zuwanta ba, kawai Tasa hannayen ta tature yarinyar zuwa ƙasa! jikake kif-kif-kif-kif yarinyar na gan garawa zuwa ƙasa..,
Ihun A zaba yarinyar tasaki kanta ya bugu da Benen take jini ya ɓalle bayan ƙananukan ciwon da tasamu A hannuwa goshi ƙafafuwa, Koda takai ƙasa harta daina Motsi..
Cikin tashin Hankali za’id yajuyo bayansa koda bao juyaba yasan Aikin Anur ne dan itace ƙaɗai mai BAƘIN KISHI!!! Da rawar baki yace,” kina.. cikin… hankalinki kuwa Anur? Ƙanwatace fa Amal kinkasheta fa ƙanwar tawa zaki kashe!,”?
Bako nadama Kan fuskarta tace," wllh wllh wllh Za'id kaga iya kacin rantsuwar dik kan wani musulmi mai salla 5 Awuni haɗida Azimi zakkah da sauran ibadu ko? to wllh koda Mahaifiyar ka wadda ta kawoka duniya ta haifeka idan ta raɓeka tinda ita macce ce wllh wllh wllh SAI NAƊAU MATAKI AKAN HAKAN IDAN KO WATA MACCE CE DABAN WLLH NI ANUR SAINA KASHETA! DAN INADA *BAƘIN KISHI!!*........................
CHAB ƘAƘA ƘARA ƘAƘA, WATO GA AKUYA GA KURA, AMMA ANAN GANI NI MUJAHEEDAH GA ALƘALAMINA DA FASAHATA DA WAYATA A GEFE KUMA GAKU KU MAKARANTA,, BAZAN IYA CEWA KOMAI BA KAWAI MUHAƊE GADAN GADAN MUƘUTSA KAI CIKIN LABARIN DAN JIN YARDA ZATA KAYA A WANNAN LABARIN MAI TAKEN —BAƘIN KISHI!!!— KADA KIBARI KADA KABARI A BAKA LABARI, MAZA BIYA ƘUƊINKI KA BIYA ƘUƊINKA DAN SAMUN WANNAN ƘASAI TACCEN LABARIN NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) …
Tinfitowarsa daga gida suke biye dashi, A ƙafa yake tafiya sukuwa kan mota suke,
Harzai kan titi saikawai ya fasa yabi wata ƙaramar hanya shourt cort hanyar ba muta ne tsit take……
Hakan yabasu damar fitowa dikansu saida suka tabbatar bamai ganinsu sannan suka fito da sauri suka nufoshi A hankali batare ds ya juyo ba kawai saiyaji Anriƙo shi yana shirin juyowa suka shafa masa wani Abu take yasuma ɗaukarsa sukayi sukasa motar sukawuce,.
Saida sukayi tafiya mai nisa dashi sannan suka tsaya suka fito sunyi nisa da cikin mutane kamar zasu fita gari, Ya falka A lokacin maganin yasa kesa amma ya sauke masa kasa sosai ta yarda ko ya tsansa ya kasa ɗagawa sai yanzu ya fahimce Abunda suka shaƙa masa na kashe jiki ne kawai..
Fidda wuƙa kada yayi da niyar sokamasa,
Ɗayan yace,” A’a ogerh bai kamata mu kasheshi lokaci ɗaya ba, muɗan casashi koya kukace,”?
Kada yace,” kanada gaskiya rufe bakin nasa tukuna,”
Suna ƙoƙarin rufe bakin nasa yace,” Kufaɗamun gaskiya me kukeso dani ne? mena muku dan Allah waya turoku ɗauksr Rayuwata?,”
Dariya kada yayi kafin yace ,” Mutum mafi mahimmanci A gareka shine yaturomu,”
Khaleel yace,” waue shi kaga yamun? dan Allah kada ku kasheni inada mata kuma tana da ciki kada jin hakan ya jefa rayuwarta A hatsari dan Allah kuyi haƙuri sannan ku gayamun konawa yabaku zan iya ninka,”
Marinsa kada yayi wanda saida hannayensa suka kwanta kan kumatunsa yace,” kamuna shuru BARRISTER KHALEEL baka da Abun bamu munsan yadda tsiya tagama wankeka so mu Aikin ɗuɗi kawai muke kuma ba Abinda zaisa mufasa kasheka dan munriga mun Anshe ƙuɗi Akan hakan,”
Khaleel yace,” ni ban hana kukasheni ba Amma inaroƙonku da ku gayamun waya turoku dan Allah?”,
Tager yace,” ogerh to meye Amfanin ɓoye masa tindadai zaimutu ba fashi mugaya masa kawai,”
Kada yace,” kana da gaskiya fa, wata ƙilma idan Yasan waye yasa A kasheshi zaisa ya haɗiye zuciya yamutu nan take,”……..
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
Dariya sukayi dukansu kafin yace,’ Mahaifinka! Mahaifinka!! Mahaifinka!!! Alhaji lawal Maidala, Shine yabamu kwangila Akan mukashe ka,”…
A razane ya ɗago cikin rawar baki da razana yace,” Mahaifina fa kace, Mahaifin nawa? kai ƙarya kuke ba yarda za Ai Mahaifina yashirya kasheni wannan maganar banzace,”
Tiger yace ,” Au haka kace ko? to bari kaga shaida,” wayarsa yaɗa ya kira Alhaji Aikuwa yaɗaga shikuwa yasaka hands free, Saiga muryar Alhaji tabayyana yafaɗin kun Aiwatar ne,”?
“Yanzu zamu ai watar dai muna kan hanya ne,”
” To kuyi sauri bana son sakarci ko matsala kuyi Aikin da kyau ina sauraren ku yanzu,”
Yanakai nan ya katse kiran.
Mamaki da Al’ajabi hana koda ƙwaƙƙwaran motsinsa sukayi wasu hawaye masu zafi suka shiga ziraro masa wai A ce yau mahaifinsa kebada damar A kashe shi wai harda biyan ƙuɗi Akan son duniya..
Baigama dawowa duniyae tunaninsa ba yaji ɗayan ya soka masa wata ƙatuwar Wuka A ciki tin A bayansa saida ta fito tagaban cikinsa,
Badamar ihu tinda sun sakawa bakinsa slative sun rufeshi…
Rufe shi dawani duka sukayi kuma ɗayan yaɗauki ƙaton icce ya ƙwaɗa masa A ƙafa take ƙafar tabada wata ƙara Alamar ƙashin ya karye,
Tini jinsa da ganinsa suka ɗauke bakinsa hancinsa kuwa jini ke zuba sosai.
Wurgashi cikin haki “”ciyayi”” Suka tafi sukabarshi nan bako Alamar numfashi…
_®®®©©©©©©_
Tin wayewar garin yau gaban Umma keta faɗuwa zuciyarta sai bugawa take da ƙarfi, Daidai sanda suka soka masa wuƙar kuwa ta ɗauki kofin ruwa harzata kai bakinta dan tasha gabanta yasake bugawa da ƙarfi saka makon hakan yasa kofin hannunta ya suɓuce mata yafaɗi ƙasa take ya tarwatse..
Fitowar Daddy daga ɗaki kenan yaganta A wannan yananin,
Yace,” Meke damunki kina lafiya kuwa Zuwaira,”?
Ganin tana neman faɗuwa kasa yasa yayi saurin riƙota, Zaunar da ita yayi yana sake maimata mata tanbayar.
Da ƙyar Umma tace,” Wani Abu mara kyau yasami wani nawa amma nakasa gano waye wannan ,” bani wayata Alhaji bani wayata nakira ɗana khaleel naji ba Abinda yasa mesu kuwa shida matarsa,”
Miƙamata wayar yayi take tahau kiran Khaleel Amma tana ringin’s saidai ba’a ɗaga ba, hakan baƙaramin ƙara tasar mata hankali yayi ba, Maida Akalar kiran tayai gun Saleeha saidai kash wayarta A kashe take…
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿85&86
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
©©®®®®©©©®®®®©
BAƘIN KISHI!
BAKIN KISHI!! BAƘIN KISHI!!!
_LABARI NE DA YA ƘUNSHE KISHI, SON ZUCIYA, NADAMA ILLAR BIYEWA ZUCIYA, TSANANIN SOYAYYA DA DAI SAURANSU DOMIJ JIN ABUNDA WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN *BAƘIN KISHI!!* YAKUNSA MAZA KU HANZARTA BIYAN ƘUƊA ƊEN KU 200 NE KAWAI DOMIN ƘARIN BAYANI KOWANNE IRI BINI TA WHATSAPP NUMBER ƊINA 07064904617 IDAN KUWA KIRANE TA WANNAN 07031012948.. INA MARABA DA MASOYA NA A DIK INDA KUKE KADA KUMANTA NIƊINCE ƊAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN --AMMYN KHAUSAR🤱 CE.... MARUBUCIYAR 1-MAIZAMAN KANTA ""PAID BOOK"" 2-- DOCTOR HEESHAM "PAID BOOK... 3-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK.. 4--- FAHERTH HORT LOVE FREE BOOK.. 5 SAINA KASHE MIJINA, FREE BOOK.. 6--- RAUNIN MACCE BAYA HAƊA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK... AND IS *BAƘIN KISHI!! PAID 200* Is lording forst 1/3/2022 MARCH INSHA ALLAH.._
•••°°°•••°°°•••°°°•••°°° ƘAƊAN DAGA LABARIN BAƘIN KISHI!!
Fitowarta daga bedroom ɗinta kenan Motsinda taji gefenta ya sata ɗaga kanta Abinda ta gani ne ya kusa hargitsa ƙwaƙwalwarta,
Za’id ta hango da wata macce sunjera suna sauka kan opp-chair’s ɗinsa har ƙafaɗunsu na gugan na juna, Murmushinsa maitsada dake ƙara fidda tsantsar kyawonsa ya sakewa yarin, Wani irin ƙara hargitsawa zuciyarta ƙwaƙwalwarta sukayi lokaci ɗaya take BAƘIN KISHINTA!!! Ya taso Idanta suka rufe har wani hayaƙi takeji na fita daga bakinta zuwa kanta na BAƘIN KISHIN nata,
Yunƙuri tayi cikin sauri ta isa tabayansu batare da sunsan da zuwanta ba, kawai Tasa hannayen ta tature yarinyar zuwa ƙasa! jikake kif-kif-kif-kif yarinyar na gan garawa zuwa ƙasa..,
Ihun A zaba yarinyar tasaki kanta ya bugu da Benen take jini ya ɓalle bayan ƙananukan ciwon da tasamu A hannuwa goshi ƙafafuwa, Koda takai ƙasa harta daina Motsi..
Cikin tashin Hankali za’id yajuyo bayansa koda bao juyaba yasan Aikin Anur ne dan itace ƙaɗai mai BAƘIN KISHI!!! Da rawar baki yace,” kina.. cikin… hankalinki kuwa Anur? Ƙanwatace fa Amal kinkasheta fa ƙanwar tawa zaki kashe!,”?
Bako nadama Kan fuskarta tace," wllh wllh wllh Za'id kaga iya kacin rantsuwar dik kan wani musulmi mai salla 5 Awuni haɗida Azimi zakkah da sauran ibadu ko? to wllh koda Mahaifiyar ka wadda ta kawoka duniya ta haifeka idan ta raɓeka tinda ita macce ce wllh wllh wllh SAI NAƊAU MATAKI AKAN HAKAN IDAN KO WATA MACCE CE DABAN WLLH NI ANUR SAINA KASHETA! DAN INADA *BAƘIN KISHI!!*........................
CHAB ƘAƘA ƘARA ƘAƘA, WATO GA AKUYA GA KURA, AMMA ANAN GANI NI MUJAHEEDAH GA ALƘALAMINA DA FASAHATA DA WAYATA A GEFE KUMA GAKU KU MAKARANTA,, BAZAN IYA CEWA KOMAI BA KAWAI MUHAƊE GADAN GADAN MUƘUTSA KAI CIKIN LABARIN DAN JIN YARDA ZATA KAYA A WANNAN LABARIN MAI TAKEN —BAƘIN KISHI!!!— KADA KIBARI KADA KABARI A BAKA LABARI, MAZA BIYA ƘUƊINKI KA BIYA ƘUƊINKA DAN SAMUN WANNAN ƘASAI TACCEN LABARIN NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
✍🏻______*KADAFA KUMANTA NICE TAURARUWAR✨💫✨🪄🪄🪄 ROYAL STAR'S WRITE'S ASSOCIATION*
SABON LITTAFIN MARUBUCIYAR NAN MMN JUWAIRIYYA LITTAFINTA MAITAKEN ƳAR COMMISSIONER YASAUKA 200 KASHA KARUNTASA,, HAKAMA LITTAFIN MARUBUCIYAR NAN NANA M SHA’AN YA SAUKA MAITAKEN BANBANCIN AƘIDA ITAƊINMA 200 NE KAWAI MAZA KU HANZARTO DAN SAMUN WAƊANNAN ƘASAI TATTUN LITTAFAN 2….
✍🏻_____ Rashin samun numbers ɗinsu ba ƙaramin tada hankalinta yayi ba, Daddy sai ƙoƙarin kwantar mata da hankali yake Amma Hakan ya faskara,
Miƙewa Umma tayi dik A ruɗe take bedroom ɗinta tanufa tasaka hijab ɗinta tafito,
Cikin ɗan tsare gira Daddy yace,” ina kuma zaki A wannan condition da kike ciki,”?
"Bazan iya zamaba Alhaji wllh bazan iyaba idan kai kagama yafeshi ni hargobe inason Abuna shiƙaɗai na mallaka Shine ɗana baitaɓa saɓamun ba kaima baitaɓa saɓa maka ba, Kawai yana ƙoƙarin tunatar dakai Abunda kake neman mantawa ne, ɗa kamar *BARRISTER KHALEEL* Abun Alfari ne A kowanne gida Allah yabaka Amma kana wofan tarwa wllh Alhaji kaji tsoron Allah Akwai hakkin yaron nan Akan wllh kamar yadda A kwai hakkenmu A kanshi nizanje neman ɗana,"
Bata tsaya jiran Ansarshi ba tafito, tana fitowa ta tarar da Saminu sabon driver Alhaji da sauri yataso yace,” Hajiya fita zamuyi ne “?
“Eh muje Saminu”
*(((((* *((((())))* *((((*
Daidai lokacinda A kasokawa Khaleel wuƙa yayi daidai da sanda Saleeha tafarka A razane cikin baccinta tamiƙe zaune da ƙarfi ta furta BARRISTER KHALEEL!!!
A sannan ne Umma da Hafsat da mijinta brr. muda suke rige rigen shigowa ɗakin,
Dan A harabar gidan ta haɗu da brr. muda zaifita matarsa tarakoshi, Suna gaisawa ne sukaji ihunta tana kiran sunan BARRISTER KHALEEL Hakan yasa suka ɗunguma dikansu sukayi ciki.
A zaune suka sameta kan 2,ster tana ƙoƙarin neman layin mijinta harta ɗora wayar A kunne tana ringin saidai ba'a ɗagaba,
Kusa da ita hafsat ta zauna tadafa ƙafaɗarta tace,” lafiya mafalki kikayi ne meke faruwa da khaleel ɗin,”?
Batare da taɗago ba kuma batacire wayar A kunnenta ba saidai tana ta ringing ba’a ɗagaba.
Kuka yasuɓuce mata tace,” nashiga uku baiɗaga ba wllh wani Abu yasami mijina wayyo na shiga uku na ni saleeha dan Allah kutaimaka kudawomin da Mijina wllh wani Abu yasameshi,”
Cikin ƙarfi Hali Umma tace ,” kinatsu ƴata waya gayamiki wani Abu yasa meshi,”?
Sai yanzu taɗago ganin Umma yasa tamiƙe ta rungota tana kuka tace,” Umma wllh jikina yaban wani Abu yasami yaya khaleel ga wayarshi baya ɗaga kira dama tinjiya nake mafalkai marasa kyau nayi ƙoƙarin ganin ya fahimceni yafasa fitar Amma yaƙi yatafi gashi yanzu Cikin mafalkin nawa Ansake nunamun wani mummunan Abu yasa meshi,”……………..
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿87&88
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
©©®®®®©©©®®®®©
BAƘIN KISHI!
BAKIN KISHI!! BAƘIN KISHI!!!
_LABARI NE DA YA ƘUNSHE KISHI, SON ZUCIYA, NADAMA ILLAR BIYEWA ZUCIYA, TSANANIN SOYAYYA DA DAI SAURANSU DOMIJ JIN ABUNDA WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN *BAƘIN KISHI!!* YAKUNSA MAZA KU HANZARTA BIYAN ƘUƊA ƊEN KU 200 NE KAWAI DOMIN ƘARIN BAYANI KOWANNE IRI BINI TA WHATSAPP NUMBER ƊINA 07064904617 IDAN KUWA KIRANE TA WANNAN 07031012948.. INA MARABA DA MASOYA NA A DIK INDA KUKE KADA KUMANTA NIƊINCE ƊAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN --AMMYN KHAUSAR🤱 CE.... MARUBUCIYAR 1-MAIZAMAN KANTA ""PAID BOOK"" 2-- DOCTOR HEESHAM "PAID BOOK... 3-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK.. 4--- FAHERTH HORT LOVE FREE BOOK.. 5 SAINA KASHE MIJINA, FREE BOOK.. 6--- RAUNIN MACCE BAYA HAƊA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK... AND IS *BAƘIN KISHI!! PAID 200* Is lording forst 1/3/2022 MARCH INSHA ALLAH.._
•••°°°•••°°°•••°°°•••°°° ƘAƊAN DAGA LABARIN BAƘIN KISHI!!
Fitowarta daga bedroom ɗinta kenan Motsinda taji gefenta ya sata ɗaga kanta Abinda ta gani ne ya kusa hargitsa ƙwaƙwalwarta,
Za’id ta hango da wata macce sunjera suna sauka kan opp-chair’s ɗinsa har ƙafaɗunsu na gugan na juna, Murmushinsa maitsada dake ƙara fidda tsantsar kyawonsa ya sakewa yarin, Wani irin ƙara hargitsawa zuciyarta ƙwaƙwalwarta sukayi lokaci ɗaya take BAƘIN KISHINTA!!! Ya taso Idanta suka rufe har wani hayaƙi takeji na fita daga bakinta zuwa kanta na BAƘIN KISHIN nata,
Yunƙuri tayi cikin sauri ta isa tabayansu batare da sunsan da zuwanta ba, kawai Tasa hannayen ta tature yarinyar zuwa ƙasa! jikake kif-kif-kif-kif yarinyar na gan garawa zuwa ƙasa..,
Ihun A zaba yarinyar tasaki kanta ya bugu da Benen take jini ya ɓalle bayan ƙananukan ciwon da tasamu A hannuwa goshi ƙafafuwa, Koda takai ƙasa harta daina Motsi..
Cikin tashin Hankali za’id yajuyo bayansa koda bao juyaba yasan Aikin Anur ne dan itace ƙaɗai mai BAƘIN KISHI!!! Da rawar baki yace,” kina.. cikin… hankalinki kuwa Anur? Ƙanwatace fa Amal kinkasheta fa ƙanwar tawa zaki kashe!,”?
Bako nadama Kan fuskarta tace," wllh wllh wllh Za'id kaga iya kacin rantsuwar dik kan wani musulmi mai salla 5 Awuni haɗida Azimi zakkah da sauran ibadu ko? to wllh koda Mahaifiyar ka wadda ta kawoka duniya ta haifeka idan ta raɓeka tinda ita macce ce wllh wllh wllh SAI NAƊAU MATAKI AKAN HAKAN IDAN KO WATA MACCE CE DABAN WLLH NI ANUR SAINA KASHETA! DAN INADA *BAƘIN KISHI!!*........................
CHAB ƘAƘA ƘARA ƘAƘA, WATO GA AKUYA GA KURA, AMMA ANAN GANI NI MUJAHEEDAH GA ALƘALAMINA DA FASAHATA DA WAYATA A GEFE KUMA GAKU KU MAKARANTA,, BAZAN IYA CEWA KOMAI BA KAWAI MUHAƊE GADAN GADAN MUƘUTSA KAI CIKIN LABARIN DAN JIN YARDA ZATA KAYA A WANNAN LABARIN MAI TAKEN —BAƘIN KISHI!!!— KADA KIBARI KADA KABARI A BAKA LABARI, MAZA BIYA ƘUƊINKI KA BIYA ƘUƊINKA DAN SAMUN WANNAN ƘASAI TACCEN LABARIN NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
✍🏻______Br. Muda yace," Ki kwantar da hankalinki insha Allah yana nan lafiya ba Abinda yasa meshi, yanzu gayamun ina yace Zaije,"?
“Ban saniba nima bansaniba kawai yace, wani meeting zasuyi zai haɗu da wasu dan samun gamsasshiyar sheda Amma begayamun kosuwaye waɗanda zasu haɗu ba,”
“To kunga kada kudamu bari nafita bayansa nagani kuma zanci gaba da biciken Abokan Aikinmu ko sunganshi,”
Tinsafen brr. muda yake faman bulayin nemanshi Amma ba labarin sa har gun Abokansu Still dai bawani labari, ofishin ƴansa da gidan redi’o da t.v yawuce dik ya bada sanarwar Nemansa da hotunan sa,
Kankace me gari ya ƙaraɗe da ɓatan Shahararren lauyer mai gaskiya wato BARRISTER KHALEEL
Saliha dik tafita hayyacin ta tinsafe rabonta da Abinci Har yanzu taƙicin wani kuka kawai take, tafiya da ita Umma tayi takaita inda Mama itakuwa ta wuce gida,
©©©©©©©^^^^®®®©
Bayan fitar Umma da wasu A wanni wayar Alhaji tafara ƙara su kada ne suka gaya masa komai ya kammala yace,” ko zan iya ganin zahiri,”?
Eh Alhaji bara kagani dik sunyi ɗaukar yadda suka kasheshi har sanda suka gaya masa Ubansa ne yaturosu,
Miƙewa tsaye yayi ya fara safa da marwa gashi dai Aikin yayi kyau amma kuma hankalinsa yaƙi kwanci sai yanzu ya tabbata tabbas yana son ɗanshi khaleel,
“Katse masa tinaninsa sukayi dacewa cikon ƙuɗin Aikinmu Alhaji,”
Zanbaka da zarar nasamu fitowa yanzu nasan idan jama’a nakaina Amma dana samu chairns zan kawomuku”
“Alhaji yau muke son cikun ƙuɗinmu ba ruwanmu da idan jama,a dake kanka mu ƙuɗinmu kawai muka sani,”
Shigowar Umma yasa yayi saurin datse kiran,
Yamaida hankalinsan Akanta dik bata cikin hayyacintw gashi dai taci kuka idanta harsun ɗan kumbura ,
Bata ko kulashi ba tawuce ɗaki Abunta harda saka key dan A yanzu bata buƙatar kowa kusa da ita,
T.v ya kunna yaga maganar ɗayace ta ɓatan Ɗan nasa,
Kada kuwa ganin Alhaji ya datse kiran ya ɗauka baison biyansu ƙuɗinsu ne hakan yasa ya zabga Ashar daniyar ko su saidai tasu taɓaci Amma Alhaji bai isa yaci ƙuɗinsu ba,..
*©©©©©©®®®®®*
A ɓangaren khaleel kuwa wasu ƴan farauta suka tsince sa ɗayan yatafa gefen hancinsa daketa jini yace,” wllh da ransa bai ƙarasa mutuwa ba maza kuzo mushiga dashi gari kodan neman lafiyansa,”
Ɗayan yace,” kaga salular sa nan ɗauko muje da ita dagani ma wannan aikin ɓarayi ne, kai Allah kayi muna maganin irin waɗannan masufumun kullum sai Ankashe rayuka Akuma ɗauke wasu,”
Wayar kam tuni tamutu saboda rashin chagy yawan kiran yasa wayar ɗaukewa, kuma gashi daji ne ba wata nefa Anan….
Ɗaukarshi sukayi suka ƙara nausawa cikin dajin inda suke zaune da ƴan bukkokinsu na haki nan suka sashi suka fara masa maganin gargajiya………….
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️89&90
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
©©®®®®©©©®®®®©
BAƘIN KISHI!
BAKIN KISHI!! BAƘIN KISHI!!!
_LABARI NE DA YA ƘUNSHE KISHI, SON ZUCIYA, NADAMA ILLAR BIYEWA ZUCIYA, TSANANIN SOYAYYA DA DAI SAURANSU DOMIJ JIN ABUNDA WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN *BAƘIN KISHI!!* YAKUNSA MAZA KU HANZARTA BIYAN ƘUƊA ƊEN KU 200 NE KAWAI DOMIN ƘARIN BAYANI KOWANNE IRI BINI TA WHATSAPP NUMBER ƊINA 07064904617 IDAN KUWA KIRANE TA WANNAN 07031012948.. INA MARABA DA MASOYA NA A DIK INDA KUKE KADA KUMANTA NIƊINCE ƊAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN --AMMYN KHAUSAR🤱 CE.... MARUBUCIYAR 1-MAIZAMAN KANTA ""PAID BOOK"" 2-- DOCTOR HEESHAM "PAID BOOK... 3-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK.. 4--- FAHERTH HORT LOVE FREE BOOK.. 5 SAINA KASHE MIJINA, FREE BOOK.. 6--- RAUNIN MACCE BAYA HAƊA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK... AND IS *BAƘIN KISHI!! PAID 200* Is lording forst 1/3/2022 MARCH INSHA ALLAH.._
•••°°°•••°°°•••°°°•••°°° ƘAƊAN DAGA LABARIN BAƘIN KISHI!!
Fitowarta daga bedroom ɗinta kenan Motsinda taji gefenta ya sata ɗaga kanta Abinda ta gani ne ya kusa hargitsa ƙwaƙwalwarta,
Za’id ta hango da wata macce sunjera suna sauka kan opp-chair’s ɗinsa har ƙafaɗunsu na gugan na juna, Murmushinsa maitsada dake ƙara fidda tsantsar kyawonsa ya sakewa yarin, Wani irin ƙara hargitsawa zuciyarta ƙwaƙwalwarta sukayi lokaci ɗaya take BAƘIN KISHINTA!!! Ya taso Idanta suka rufe har wani hayaƙi takeji na fita daga bakinta zuwa kanta na BAƘIN KISHIN nata,
Yunƙuri tayi cikin sauri ta isa tabayansu batare da sunsan da zuwanta ba, kawai Tasa hannayen ta tature yarinyar zuwa ƙasa! jikake kif-kif-kif-kif yarinyar na gan garawa zuwa ƙasa..,
Ihun A zaba yarinyar tasaki kanta ya bugu da Benen take jini ya ɓalle bayan ƙananukan ciwon da tasamu A hannuwa goshi ƙafafuwa, Koda takai ƙasa harta daina Motsi..
Cikin tashin Hankali za’id yajuyo bayansa koda bao juyaba yasan Aikin Anur ne dan itace ƙaɗai mai BAƘIN KISHI!!! Da rawar baki yace,” kina.. cikin… hankalinki kuwa Anur? Ƙanwatace fa Amal kinkasheta fa ƙanwar tawa zaki kashe!,”?
Bako nadama Kan fuskarta tace," wllh wllh wllh Za'id kaga iya kacin rantsuwar dik kan wani musulmi mai salla 5 Awuni haɗida Azimi zakkah da sauran ibadu ko? to wllh koda Mahaifiyar ka wadda ta kawoka duniya ta haifeka idan ta raɓeka tinda ita macce ce wllh wllh wllh SAI NAƊAU MATAKI AKAN HAKAN IDAN KO WATA MACCE CE DABAN WLLH NI ANUR SAINA KASHETA! DAN INADA *BAƘIN KISHI!!*........................
CHAB ƘAƘA ƘARA ƘAƘA, WATO GA AKUYA GA KURA, AMMA ANAN GANI NI MUJAHEEDAH GA ALƘALAMINA DA FASAHATA DA WAYATA A GEFE KUMA GAKU KU MAKARANTA,, BAZAN IYA CEWA KOMAI BA KAWAI MUHAƊE GADAN GADAN MUƘUTSA KAI CIKIN LABARIN DAN JIN YARDA ZATA KAYA A WANNAN LABARIN MAI TAKEN —BAƘIN KISHI!!!— KADA KIBARI KADA KABARI A BAKA LABARI, MAZA BIYA ƘUƊINKI KA BIYA ƘUƊINKA DAN SAMUN WANNAN ƘASAI TACCEN LABARIN NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
✍🏻______A yau ne 14/2/2024 A kadawo domun sauraren ƙarar *BARRISTER KHALEEL DA KUMA WANDA AKE ƘARAR ALHAJI LAWAL MAIDALA*
Maga takar da ne mai karanta ƙarar..
Umma tazo ne kawai dan matsawar Brr. muda
Umma da Saliha nahanga zaune dikkansu tare suke A zaune ba wanda yake cikin daɗin rai.
An gabatar da shaidanu Anso jintabakin khaleel saidai kash bayanan,
Anyi ma Umma tanbayoyi Akai Amma tace,” bansan komai ba banida masaniya A kan komai ku gafartan zan iya komawa gida dan banjin daɗin Anne me yarona sama da ƙasa Amma ya ɓata, tafashe da kuka,”
Bata damar komawa tazauna tayi
Ta zauna Amma taduƙar da ƙanta ƙasa taƙasa haɗa ido da Saliha saboda kunya..
Ƴan rubuce rubuce Alƙalin yayi kafin yace ” bisaga shaidannu da hujjoji dakuma rashin maitsaya ma wadda take ƙara hakan yanuna wannan zancen baida makama kotu na aiki da shaida ne A kan wannan case kuma bawata ƙwaƙwƙwarar shaida yasa wannan kotu wanke wanda Aka zargi kuma kotu tabada damar sake Alhaji lawal mai……..,”
Kamar daga sama sukaji Ance inda ja’a ya maishari’a…………
TOFA WA KUKE TINANIN YAYI WANNAN MAGANAR KODAI ƳAN TA’ADDAR ALHAJI LAWAK NE?????? SAI A NEXT PAGE ZAKUJI ANSA PLZZZZZ COMMENTS
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿91&92
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
©©®®®®©©©®®®®©
BAƘIN KISHI!
BAKIN KISHI!! BAƘIN KISHI!!!
_LABARI NE DA YA ƘUNSHE KISHI, SON ZUCIYA, NADAMA ILLAR BIYEWA ZUCIYA, TSANANIN SOYAYYA DA DAI SAURANSU DOMIJ JIN ABUNDA WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN *BAƘIN KISHI!!* YAKUNSA MAZA KU HANZARTA BIYAN ƘUƊA ƊEN KU 200 NE KAWAI DOMIN ƘARIN BAYANI KOWANNE IRI BINI TA WHATSAPP NUMBER ƊINA 07064904617 IDAN KUWA KIRANE TA WANNAN 07031012948.. INA MARABA DA MASOYA NA A DIK INDA KUKE KADA KUMANTA NIƊINCE ƊAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN --AMMYN KHAUSAR🤱 CE.... MARUBUCIYAR 1-MAIZAMAN KANTA ""PAID BOOK"" 2-- DOCTOR HEESHAM "PAID BOOK... 3-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK.. 4--- FAHERTH HORT LOVE FREE BOOK.. 5 SAINA KASHE MIJINA, FREE BOOK.. 6--- RAUNIN MACCE BAYA HAƊA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK... AND IS *BAƘIN KISHI!! PAID 200* Is lording forst 1/3/2022 MARCH INSHA ALLAH.._
•••°°°•••°°°•••°°°•••°°° ƘAƊAN DAGA LABARIN BAƘIN KISHI!!
Fitowarta daga bedroom ɗinta kenan Motsinda taji gefenta ya sata ɗaga kanta Abinda ta gani ne ya kusa hargitsa ƙwaƙwalwarta,
Za’id ta hango da wata macce sunjera suna sauka kan opp-chair’s ɗinsa har ƙafaɗunsu na gugan na juna, Murmushinsa maitsada dake ƙara fidda tsantsar kyawonsa ya sakewa yarin, Wani irin ƙara hargitsawa zuciyarta ƙwaƙwalwarta sukayi lokaci ɗaya take BAƘIN KISHINTA!!! Ya taso Idanta suka rufe har wani hayaƙi takeji na fita daga bakinta zuwa kanta na BAƘIN KISHIN nata,
Yunƙuri tayi cikin sauri ta isa tabayansu batare da sunsan da zuwanta ba, kawai Tasa hannayen ta tature yarinyar zuwa ƙasa! jikake kif-kif-kif-kif yarinyar na gan garawa zuwa ƙasa..,
Ihun A zaba yarinyar tasaki kanta ya bugu da Benen take jini ya ɓalle bayan ƙananukan ciwon da tasamu A hannuwa goshi ƙafafuwa, Koda takai ƙasa harta daina Motsi..
Cikin tashin Hankali za’id yajuyo bayansa koda bao juyaba yasan Aikin Anur ne dan itace ƙaɗai mai BAƘIN KISHI!!! Da rawar baki yace,” kina.. cikin… hankalinki kuwa Anur? Ƙanwatace fa Amal kinkasheta fa ƙanwar tawa zaki kashe!,”?
Bako nadama Kan fuskarta tace," wllh wllh wllh Za'id kaga iya kacin rantsuwar dik kan wani musulmi mai salla 5 Awuni haɗida Azimi zakkah da sauran ibadu ko? to wllh koda Mahaifiyar ka wadda ta kawoka duniya ta haifeka idan ta raɓeka tinda ita macce ce wllh wllh wllh SAI NAƊAU MATAKI AKAN HAKAN IDAN KO WATA MACCE CE DABAN WLLH NI ANUR SAINA KASHETA! DAN INADA *BAƘIN KISHI!!*........................
CHAB ƘAƘA ƘARA ƘAƘA, WATO GA AKUYA GA KURA, AMMA ANAN GANI NI MUJAHEEDAH GA ALƘALAMINA DA FASAHATA DA WAYATA A GEFE KUMA GAKU KU MAKARANTA,, BAZAN IYA CEWA KOMAI BA KAWAI MUHAƊE GADAN GADAN MUƘUTSA KAI CIKIN LABARIN DAN JIN YARDA ZATA KAYA A WANNAN LABARIN MAI TAKEN —BAƘIN KISHI!!!— KADA KIBARI KADA KABARI A BAKA LABARI, MAZA BIYA ƘUƊINKI KA BIYA ƘUƊINKA DAN SAMUN WANNAN ƘASAI TACCEN LABARIN NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
✍🏻______Dika hankakin kowa yadawo bakin ƙofar Abunda suka gani ne yayi matiƙar basu mamaki musamman Alhaji lawal daya miƙe A matiƙar razane Yanamai nunashi da hannu Yace," *KHALEEL* Dama baka mutu ba,"?
Saliha kuwa miƙewa tayi dagudu tayi inda yake tazube ƙasa dan Anturoshi cikin keken marasa lafiya tana kuka tace," Haka kadawo mijina waya maka haka? ina kashiga tsawon lokaci meya sameka? Meyasa kadawo A yanzu dan Allah kabar case ɗin nan wllh nayafe, bazan jure rasaka ba Mijina,"
Kuka maitsanani tafashe da shi,
Ɗora hannunsa yayi kan bayanta yana ɗan bubbugawa Yace,” Is owk Mmn ƴan 2 na Ai Ai yanzu nadawo gareki Har Abada plzzz kiban wannan damar kawai kada jinina daya zuba yatafi A banza,”
Ƙarasowa Umma da muda sukayi inda yake suna mai masa kallon tausayi irin yadda yadawo cikin kwana 2 nan kacal…
Buga Gudumarsa Alƙali yayi Alamar oder kowa yayi tsit sautin kukan Umma dana saliha kawai ketashi…
Alhaji kuwa hankalinsa inyayi dubu dik yatashi hular kansa yacire yafara fitara da saboda irin masifaffen zafinda yakeji ga gumi sai tsatstsafo masa yake…
Kalonsa khaleel yayi shikuwa da sauri yayi ƙada dakansa dan baƙaramin tsoron haɗa ido da ɗan nasa yake ba A yau...
Girgiza kai kawai Khaleel yayi.
Alƙali yace,” kozaka iya bawa kotu labarin Abunda yafaru dakai dama wanda yamaka hakan,”?
Jinjina kansa yayi kafin yace,” Sosai zan iya my lord,”
Gaban Alhaji ne yasake bada rasss A ransa yace yau kam tawa taƙare wllh………
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️93&94
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
©©®®®®©©©®®®®©
BAƘIN KISHI!
BAKIN KISHI!! BAƘIN KISHI!!!
_LABARI NE DA YA ƘUNSHE KISHI, SON ZUCIYA, NADAMA ILLAR BIYEWA ZUCIYA, TSANANIN SOYAYYA DA DAI SAURANSU DOMIJ JIN ABUNDA WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN *BAƘIN KISHI!!* YAKUNSA MAZA KU HANZARTA BIYAN ƘUƊA ƊEN KU 200 NE KAWAI DOMIN ƘARIN BAYANI KOWANNE IRI BINI TA WHATSAPP NUMBER ƊINA 07064904617 IDAN KUWA KIRANE TA WANNAN 07031012948.. INA MARABA DA MASOYA NA A DIK INDA KUKE KADA KUMANTA NIƊINCE ƊAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN --AMMYN KHAUSAR🤱 CE.... MARUBUCIYAR 1-MAIZAMAN KANTA ""PAID BOOK"" 2-- DOCTOR HEESHAM "PAID BOOK... 3-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK.. 4--- FAHERTH HORT LOVE FREE BOOK.. 5 SAINA KASHE MIJINA, FREE BOOK.. 6--- RAUNIN MACCE BAYA HAƊA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK... AND IS *BAƘIN KISHI!! PAID 200* Is lording forst 1/3/2022 MARCH INSHA ALLAH.._
•••°°°•••°°°•••°°°•••°°° ƘAƊAN DAGA LABARIN BAƘIN KISHI!!
Fitowarta daga bedroom ɗinta kenan Motsinda taji gefenta ya sata ɗaga kanta Abinda ta gani ne ya kusa hargitsa ƙwaƙwalwarta,
Za’id ta hango da wata macce sunjera suna sauka kan opp-chair’s ɗinsa har ƙafaɗunsu na gugan na juna, Murmushinsa maitsada dake ƙara fidda tsantsar kyawonsa ya sakewa yarin, Wani irin ƙara hargitsawa zuciyarta ƙwaƙwalwarta sukayi lokaci ɗaya take BAƘIN KISHINTA!!! Ya taso Idanta suka rufe har wani hayaƙi takeji na fita daga bakinta zuwa kanta na BAƘIN KISHIN nata,
Yunƙuri tayi cikin sauri ta isa tabayansu batare da sunsan da zuwanta ba, kawai Tasa hannayen ta tature yarinyar zuwa ƙasa! jikake kif-kif-kif-kif yarinyar na gan garawa zuwa ƙasa..,
Ihun A zaba yarinyar tasaki kanta ya bugu da Benen take jini ya ɓalle bayan ƙananukan ciwon da tasamu A hannuwa goshi ƙafafuwa, Koda takai ƙasa harta daina Motsi..
Cikin tashin Hankali za’id yajuyo bayansa koda bao juyaba yasan Aikin Anur ne dan itace ƙaɗai mai BAƘIN KISHI!!! Da rawar baki yace,” kina.. cikin… hankalinki kuwa Anur? Ƙanwatace fa Amal kinkasheta fa ƙanwar tawa zaki kashe!,”?
Bako nadama Kan fuskarta tace," wllh wllh wllh Za'id kaga iya kacin rantsuwar dik kan wani musulmi mai salla 5 Awuni haɗida Azimi zakkah da sauran ibadu ko? to wllh koda Mahaifiyar ka wadda ta kawoka duniya ta haifeka idan ta raɓeka tinda ita macce ce wllh wllh wllh SAI NAƊAU MATAKI AKAN HAKAN IDAN KO WATA MACCE CE DABAN WLLH NI ANUR SAINA KASHETA! DAN INADA *BAƘIN KISHI!!*........................
CHAB ƘAƘA ƘARA ƘAƘA, WATO GA AKUYA GA KURA, AMMA ANAN GANI NI MUJAHEEDAH GA ALƘALAMINA DA FASAHATA DA WAYATA A GEFE KUMA GAKU KU MAKARANTA,, BAZAN IYA CEWA KOMAI BA KAWAI MUHAƊE GADAN GADAN MUƘUTSA KAI CIKIN LABARIN DAN JIN YARDA ZATA KAYA A WANNAN LABARIN MAI TAKEN —BAƘIN KISHI!!!— KADA KIBARI KADA KABARI A BAKA LABARI, MAZA BIYA ƘUƊINKI KA BIYA ƘUƊINKA DAN SAMUN WANNAN ƘASAI TACCEN LABARIN NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
✍🏻______Yanayin Daddy ƙararar yanuna rashin gaskiya,
Takaici ya kama Umma danta fahimta kamar dasa hannunsa,
Kafin sanin wannan labarin inason kotu taban dama dan gabatar da shaiduna,
“Kotu tabaka dama”
Miƙa wayarsa yayi A kaba Alƙali take A kunna recording Muryan maigadin ta bayyana data khaleel, sosai Aka samu Shaida A kan Alhaji,
Juya fuskarsa yayi gun Umma yace," ki daure Umma kada kisake yin ƙarya kifaɗawa kotu gaskiyar Abunda yafaru dan Allah Umma ki taimaki rayuwar da take neman taimako, Umma rashin faɗar gaskiyar ki zaisa narasa rayuwata gabaki ɗaya wannan karon,"
Jikin Umma yayi sanyi Hawaye tafara Zubarwa wato dai Zargita yazama gaskiya Alhaji keneman ɗaukar Ran ɗannasa.
Miƙewa tayi tafaɗe dikan Abunda tasani…
Alƙali yace,” Tabbas kayi namijin ƙoƙari khaleel kozaka iya gayawa kotu gaskiyar Abunda yasa meka dama wanda yamaka hakan,”?
Ido suka haɗan da Daddy hawaye ya hanga cikin idan daddy wannan shine karo na farko da yahango Alamar karaya A idan daddy...
Labarin yafara bayarwa……….
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️95&96
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
©©®®®®©©©®®®®©
BAƘIN KISHI!
BAKIN KISHI!! BAƘIN KISHI!!!
_LABARI NE DA YA ƘUNSHE KISHI, SON ZUCIYA, NADAMA ILLAR BIYEWA ZUCIYA, TSANANIN SOYAYYA DA DAI SAURANSU DOMIJ JIN ABUNDA WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN *BAƘIN KISHI!!* YAKUNSA MAZA KU HANZARTA BIYAN ƘUƊA ƊEN KU 200 NE KAWAI DOMIN ƘARIN BAYANI KOWANNE IRI BINI TA WHATSAPP NUMBER ƊINA 07064904617 IDAN KUWA KIRANE TA WANNAN 07031012948.. INA MARABA DA MASOYA NA A DIK INDA KUKE KADA KUMANTA NIƊINCE ƊAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN --AMMYN KHAUSAR🤱 CE.... MARUBUCIYAR 1-MAIZAMAN KANTA ""PAID BOOK"" 2-- DOCTOR HEESHAM "PAID BOOK... 3-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK.. 4--- FAHERTH HORT LOVE FREE BOOK.. 5 SAINA KASHE MIJINA, FREE BOOK.. 6--- RAUNIN MACCE BAYA HAƊA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK... AND IS *BAƘIN KISHI!! PAID 200* Is lording forst 1/3/2022 MARCH INSHA ALLAH.._
•••°°°•••°°°•••°°°•••°°° ƘAƊAN DAGA LABARIN BAƘIN KISHI!!
Fitowarta daga bedroom ɗinta kenan Motsinda taji gefenta ya sata ɗaga kanta Abinda ta gani ne ya kusa hargitsa ƙwaƙwalwarta,
Za’id ta hango da wata macce sunjera suna sauka kan opp-chair’s ɗinsa har ƙafaɗunsu na gugan na juna, Murmushinsa maitsada dake ƙara fidda tsantsar kyawonsa ya sakewa yarin, Wani irin ƙara hargitsawa zuciyarta ƙwaƙwalwarta sukayi lokaci ɗaya take BAƘIN KISHINTA!!! Ya taso Idanta suka rufe har wani hayaƙi takeji na fita daga bakinta zuwa kanta na BAƘIN KISHIN nata,
Yunƙuri tayi cikin sauri ta isa tabayansu batare da sunsan da zuwanta ba, kawai Tasa hannayen ta tature yarinyar zuwa ƙasa! jikake kif-kif-kif-kif yarinyar na gan garawa zuwa ƙasa..,
Ihun A zaba yarinyar tasaki kanta ya bugu da Benen take jini ya ɓalle bayan ƙananukan ciwon da tasamu A hannuwa goshi ƙafafuwa, Koda takai ƙasa harta daina Motsi..
Cikin tashin Hankali za’id yajuyo bayansa koda bao juyaba yasan Aikin Anur ne dan itace ƙaɗai mai BAƘIN KISHI!!! Da rawar baki yace,” kina.. cikin… hankalinki kuwa Anur? Ƙanwatace fa Amal kinkasheta fa ƙanwar tawa zaki kashe!,”?
Bako nadama Kan fuskarta tace," wllh wllh wllh Za'id kaga iya kacin rantsuwar dik kan wani musulmi mai salla 5 Awuni haɗida Azimi zakkah da sauran ibadu ko? to wllh koda Mahaifiyar ka wadda ta kawoka duniya ta haifeka idan ta raɓeka tinda ita macce ce wllh wllh wllh SAI NAƊAU MATAKI AKAN HAKAN IDAN KO WATA MACCE CE DABAN WLLH NI ANUR SAINA KASHETA! DAN INADA *BAƘIN KISHI!!*........................
CHAB ƘAƘA ƘARA ƘAƘA, WATO GA AKUYA GA KURA, AMMA ANAN GANI NI MUJAHEEDAH GA ALƘALAMINA DA FASAHATA DA WAYATA A GEFE KUMA GAKU KU MAKARANTA,, BAZAN IYA CEWA KOMAI BA KAWAI MUHAƊE GADAN GADAN MUƘUTSA KAI CIKIN LABARIN DAN JIN YARDA ZATA KAYA A WANNAN LABARIN MAI TAKEN —BAƘIN KISHI!!!— KADA KIBARI KADA KABARI A BAKA LABARI, MAZA BIYA ƘUƊINKI KA BIYA ƘUƊINKA DAN SAMUN WANNAN ƘASAI TACCEN LABARIN NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
✍🏻______"Bayan nafita ne dan haɗuwa da wasu mutanen zamu guda narda meeting shine na haɗu da ɓarayi A kan tafiyata Sun neme ƙuɗi A gurina nikuma bana dasu lokacin to shine suka min duka har suka nemi kasheni ma wannan ne kawai,"
Alƙali yace," Amma A bayanan naka kamar ba turomaka su A kayi ba kawai kahaɗu dasu ne kenan,"?
Saida yahaɗa ido da Daddy sannan yajuyarda kansa yace,” eh hakane my lord,”
"to Allah yatsare gaba gaskiya kayi namijin ƙoƙari A wannan zamanin namu banyi tinanin samun mutum mai gaskiya da jajircewa kan wahala kamar ka ba gaskiya kayi ƙoƙari,"
“Shin ko barrister jamil yana da Abun faɗa game da wanda yake karewa,”?
” A’a banda tacewa my lord,” brr. muda yafaɗa cike da kunya…
“Ko mailaifin yana da tacewa,”?
Kansa A ƙasa batare da yaɗago ba yace ” A’a,”
Ƴan rubuce rubuce Alƙalin yayi kafin yaɗago Yace,” Bisaga ƙwarararan hujjoji da muka samu sun tabbatar da wanda A ke zargi yana da laifi dumu dumu A kan wannan laifin dan haka kotu ta yanke masa hukuncin…,”
” A fuwan my lord ina roƙon kotu data yima wanda Ake zargi sassauci A kan laifinsa,”
Yafaɗa cike da rawar murya…..
Jinjina kai Alƙalin yayi kafin yace,” kotu tayanke masa hukuncin shekara 12 A gidan yari tare da Aiki maitsanani,” bubbuga gudumar yayi yamiƙe zuwa ficewarsa,
Kotu ta tashi….. kowa ya miƙewa aikuwa mutane suka fara maganganu Akan shari’ar kowa nafaɗin Albarkacin bakinsa …
Tura ƙeyar Alhaji Akayi zuwa waje dan shigar dashi mota zuwa gidan yarin . .
Tura kansa khaleel yafara ƙoɗarin yi zuwa waje, ganin hakan yasa brr. muda yagane son magana da Daddy zaiyi hakan yasa yamiƙe da sauri yaturashi zuwa wajen...
Umma daketa hawaye ita da saliha suma sukabi bayansu…
Har zaishiga bayan motar Khaleel Yace," Ku ɗan dakata,"
Idan kowa yadawo kansu..
Dik da irin zafinda ƙafarsa da cikinsa ke masa hakan baihanashi miƙewa ba da ƙyar Aiko jini yasoma ɗiga daga cikinsa,
Hakan baisa yasare ba Cije lips yake Alamar zafin Hawaye naciga ba da zuba daga idanuwansa,
A ƙoƙarin matsawar da yake jiri yafara ɗibar sa yaɗan tangaɗa baya zaifaɗi dasauri brr. muda yamatso daniyar riƙesa
Ɗaga masa hannu Yayi Alamar ya ƙyalesa,
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
Lura da yanayin da yake ciki Umma tariƙesa tana Zubda hawaye,
“Umma sake ni kibar ni dan Allah da kaina nakeson ƙarasawa gun mahaifina inason neman yafiyarsa ne,”
Umma Tace,” kaduba halinda kake ciki Khaleel bazan iya sake kaba kaduba jini nafita A rauninka zaka iya fama raunin kada ɗinkin ya warware fa,” Cikin zubda hawaye take maganar….
Hawaye ke zuba daga idanuwan khaleel Yace,” Umma sam banajin zafin wannan raunin saboda shi A jikina yake, Amma tsananin zafi da zoginda zuciyata kemun ya haura wannan, dan Allah Umma kibarni kisakeni zan iya,”
Bata da zaɓi dole ta sakeshi tana zubda hawaye..
Har yakusa ƙa rasawa gun daddy da kansa ke ƙasa banda kuka ba Abinda yake,
Ƙafarsa tariƙe yayi yayi yaƙarasa yakasa daya sake yunƙurawa da ƙarfi Wani ciwon yazi yarceshi baya yayi zaifaɗi,
Da sauri Daddy ya riƙoshi,
Da tsananin mamaki Khaleel ke kallon shi wai shine yahana yafaɗi kodai mafalki ne yake,?
Murmushin ƙarfin Hali Daddy yayi cikin raunin murya Yace,” Bansan dawane baki zanfara baka haƙuri ba! Bansan dawane ido zan kalle ka ba, Bansan da waɗanne kalama zan haɗa na roƙe ka yafi yaba ɗana ko zan duƙa makane ƙasa dan neman Afuwar ka,”?
Durƙusa yasoyi da sauri khaleel yariƙe hannayensa Cikin kuka Yace,” Bana fatan zamowa ɗaya daga cikin hasararrun ƴaƴanda zasy so ganin iyayensu sun duƙa musu, Daddy bakamun komai ba komai dazai sameni yin Allah ne ƙaddara ce wannan kadaina ɗaurawa kanka laifi, Daddy inamai baka haƙuri nasa ɓamaka nasa ka kuka naraba ka da Ahlinka farincikinka mulkinka girmanka ƙimarka Amma wllh Daddy ina sonka bada son raina nayi hakan ba, badan tozarci ko kunyatawa ba kawai nayi hakan ne da samamaka salama da yafiya gun Allah Daddy wannan shine daidai ƙarɓar saka mako A duniya basai gobe ƙiya maba dan Allah Daddy kaya femun,”?
Yaƙarasa maganar yana kuka maitsanani tare da durƙusawa ƙasa yana kama ƙafafun Daddy
Shima daddy durƙusawa yayi ƙasa yana bubbuga bayan Khaleel Alamar ban haƙuri.. da hannu yama Umma da saliha A lamar suzo kusa dashi….
A saɓule dikansu suka matso…
Yace,” Ina maijin kunyar haɗa idanuwa daku musamman ke saliha dan Allah kiyafemun gani naƙarɓe hukunci daidai da laifinda na Aikata miki dan Allah kimin Afuwa,”
Ƙasa tayi dakanta tana kuka tace," najima da manta wannan lamarin ɗanka yajima da gogemun wannan tabon matsayin ɗanka A gareni yafi kanemi yafiyar wani Abu gurina dan haka nayafema naya femaka Daddy Allah yanu namuna ranar dawowarka zamu zauna Zamab jiran wannnan ranar,"
Murmushi ƙarfin Hali kawai Daddy yayi,
Kafin ya saka hannunsa A aljihunsa yaciro wasu keys yabuɗe hannun khaleel ya danƙa masa Yace,” Abaya nayi wautar ƙarɓe dika Abubuwa na dake wurinka tabbas duniya ta ruɗeni kuma tamin hankali gashi ɗana kaje da waɗannan keys ɗin ka zaɓi ɗaya dik wanda ya muku kuzauna ɗaya kaida matarka nabaku gift ɗayan kuma na mahaifiyarka ne saidai babba ne kuma 3-plet ne dan haka kuzauna kaida mahaifiyarka, kada kataɓa barin ta itaƙa ɗai, Juyarda kansa yayi gun Umma Yaciga dacewa kinmin halacci iya halacci Saratu dan haka bazan tauye hakkenki ba nazama da Aure na harwaɗan nan shekaru kawai zan sake ki, ni Alhaji lawal maidala nasa….,”
“Da kata Alhaji bazan saurare kaba Alhaji ni zan iya zama koda kuwa na har Abada ne ai kasan inasonka zanciga ba da zama zanjiraka wllh bazan iya rabuwa da kaiba, tana gamafaɗin hakan tabar gurin da sauri tana kuka….
Gandrover ɗin yazo yatisa ƙeyar daddy gaba yana faɗin wuce muje mutumin banza lokaci ya wuce,
Sunaji suna gani Aka sashi mota Aka wuce dashi,
Sosai khaleel yasa kuka yana dukan ƙirjinsa yana faɗin kaitona ni BARRISTER KHALEEL nazama silar ruguza farin cikina da kaina,”
Da ƙyar su brr. muda suka lallasheshi yamiƙe suka tafi gida.....
A haka rayuwa tasoma tafiya khaleel na yawan kaiwa mahaifinsa ziyara, har yayi ƙoƙarin dawo da ƙarar wata kotun cikin ikon Allah Aka rage yawan shekarun suka dawo 5 dama yayi ɗaya…………
BASEERATA ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BARRISTER KHALEEL➰
FREEBOOK
🅿️99&100
STORY AND WRITTEN BY ✍🏻 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN
DEDUCATED TO MY FANSS👌 ONLY😉😉
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
©©®®®®©©©®®®®©
BAƘIN KISHI!
BAKIN KISHI!! BAƘIN KISHI!!!
_LABARI NE DA YA ƘUNSHE KISHI, SON ZUCIYA, NADAMA ILLAR BIYEWA ZUCIYA, TSANANIN SOYAYYA DA DAI SAURANSU DOMIJ JIN ABUNDA WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN *BAƘIN KISHI!!* YAKUNSA MAZA KU HANZARTA BIYAN ƘUƊA ƊEN KU 200 NE KAWAI DOMIN ƘARIN BAYANI KOWANNE IRI BINI TA WHATSAPP NUMBER ƊINA 07064904617 IDAN KUWA KIRANE TA WANNAN 07031012948.. INA MARABA DA MASOYA NA A DIK INDA KUKE KADA KUMANTA NIƊINCE ƊAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN --AMMYN KHAUSAR🤱 CE.... MARUBUCIYAR 1-MAIZAMAN KANTA ""PAID BOOK"" 2-- DOCTOR HEESHAM "PAID BOOK... 3-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK.. 4--- FAHERTH HORT LOVE FREE BOOK.. 5 SAINA KASHE MIJINA, FREE BOOK.. 6--- RAUNIN MACCE BAYA HAƊA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK... AND IS *BAƘIN KISHI!! PAID 200* Is lording forst 1/3/2022 MARCH INSHA ALLAH.._
•••°°°•••°°°•••°°°•••°°° ƘAƊAN DAGA LABARIN BAƘIN KISHI!!
Fitowarta daga bedroom ɗinta kenan Motsinda taji gefenta ya sata ɗaga kanta Abinda ta gani ne ya kusa hargitsa ƙwaƙwalwarta,
Za’id ta hango da wata macce sunjera suna sauka kan opp-chair’s ɗinsa har ƙafaɗunsu na gugan na juna, Murmushinsa maitsada dake ƙara fidda tsantsar kyawonsa ya sakewa yarin, Wani irin ƙara hargitsawa zuciyarta ƙwaƙwalwarta sukayi lokaci ɗaya take BAƘIN KISHINTA!!! Ya taso Idanta suka rufe har wani hayaƙi takeji na fita daga bakinta zuwa kanta na BAƘIN KISHIN nata,
Yunƙuri tayi cikin sauri ta isa tabayansu batare da sunsan da zuwanta ba, kawai Tasa hannayen ta tature yarinyar zuwa ƙasa! jikake kif-kif-kif-kif yarinyar na gan garawa zuwa ƙasa..,
Ihun A zaba yarinyar tasaki kanta ya bugu da Benen take jini ya ɓalle bayan ƙananukan ciwon da tasamu A hannuwa goshi ƙafafuwa, Koda takai ƙasa harta daina Motsi..
Cikin tashin Hankali za’id yajuyo bayansa koda bao juyaba yasan Aikin Anur ne dan itace ƙaɗai mai BAƘIN KISHI!!! Da rawar baki yace,” kina.. cikin… hankalinki kuwa Anur? Ƙanwatace fa Amal kinkasheta fa ƙanwar tawa zaki kashe!,”?
Bako nadama Kan fuskarta tace," wllh wllh wllh Za'id kaga iya kacin rantsuwar dik kan wani musulmi mai salla 5 Awuni haɗida Azimi zakkah da sauran ibadu ko? to wllh koda Mahaifiyar ka wadda ta kawoka duniya ta haifeka idan ta raɓeka tinda ita macce ce wllh wllh wllh SAI NAƊAU MATAKI AKAN HAKAN IDAN KO WATA MACCE CE DABAN WLLH NI ANUR SAINA KASHETA! DAN INADA *BAƘIN KISHI!!*........................
CHAB ƘAƘA ƘARA ƘAƘA, WATO GA AKUYA GA KURA, AMMA ANAN GANI NI MUJAHEEDAH GA ALƘALAMINA DA FASAHATA DA WAYATA A GEFE KUMA GAKU KU MAKARANTA,, BAZAN IYA CEWA KOMAI BA KAWAI MUHAƊE GADAN GADAN MUƘUTSA KAI CIKIN LABARIN DAN JIN YARDA ZATA KAYA A WANNAN LABARIN MAI TAKEN —BAƘIN KISHI!!!— KADA KIBARI KADA KABARI A BAKA LABARI, MAZA BIYA ƘUƊINKI KA BIYA ƘUƊINKA DAN SAMUN WANNAN ƘASAI TACCEN LABARIN NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)
“`ƊANƊANO DAGA LITTAFIN DOCTOR HEESHAM……
A razane Dik suka miƙe suna bin baba da kallo yace,” wllh bazan taɓa bari wannan mara kunyar yaron sagantarcen ya Aure yata deeyana ba, wanan fa shine wanda yaci zarafina Mamana shin so zairufemiki ido kikasa ɗaukarwa mahaifinki fansa ko kinmanta Alƙawarin da kika ɗauka tin shekara 5 dasuka faru Abaya,”?
Cikin rawar murya tace,” Baba kana nufin wannan shine yajima ciwo kuma har ya mareka,”?
ƙwarai kuwa mamana yabata Ansa.
Matsowa kusa da ita Heesham yayi yana kuka tinkan yayi magana ta wankesa da maruka kyawawa har 4 Atare jika ke tas tass tasss cikin fushi take magan “natsaneka Heesham wllh banasonka bazan taɓa Auren kaba natsaneka! natsaneka!! natsaneka!!!..
Tinda yaji waɗananan kalaman daga bakin deeyana jinsa daganinsa dik suka ɗauke kawai gani mukayi DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Yafaɗi ƙasa bako Alamar numfashi Atare dashi,….. _SHIN HEESHAM YAMUTU NE???? SHIN DAGASKE DEEYANA TATSANESA? SHIN WANE MATAKI SU ABBA ZASU ƊAUKA?? INKO HEESHAM BAIMUTU BA WANI HALI ZAIFAƊA NARASHIN DEEYANA?? SHIN BABA ZAI HAƘURA HAR AURENSU YAYU?? SHIN HEESHAM YATUBA DAGASKE KUWA??? SHIN DOCTOR HEESHAM IDAN YAMUTU WANE HALI DEEYANA ZAFA FAƊA???🤔🤔 °°°°SHIN KINA? KANA? SON JIN DIKA ANSAR WAƊANNAN??🤔 TO MAZA HANZARTO KABIYA ƘUƊINKA 200 KAWAI TA WANNAN ACCOUNT
FATIMA ALIYU STERLING BANK 0086938487
200 NE KAWAI KADA KIBARI KADA KABARI ABAKA LABARI DOCTOR👨🏼⚕️HEESHAM Sunansa BA’ANAN ƘAƊAI NATSAYA BA DAN KO NA SUBURBUƊO MUKU LITTAFI MAI ƊAUKE DA SARƘAƘIYA KISSA TUGGU MAKIRCI YAUDARA DAMA CIN AMANA WANNAN LITTAFIN DA YAMALLAKE DIKA WAƊAN NAN ABUBUWAN BAWANI BANE FACE “MAIZAMAN KANTA!” DAJIN SUNAN ƘAƊAI KASAN AKWAI ZALLAR FASAHA DAMA ABUBUWA DA DAMA MAZA SHIMA HANZARTA SAMBAƊA ƘUƊINKA 200 A WANAN ACC. DAN MALLAKAR LITTAFAB COMPLE, NIBA VIP GROUP KO WANI NORMAL GROUP KAWAI KIBIYA KIƘARƁE LITTAFINKI COMPLER SHINE KAWAI… kada kumanta da whatsApp number 07064904617 DOMIN KIRA KUMA 07031012948 SA’ANNAN IDAN KUNSAKA ƘUƊIN KADA KUMANTA KUƊAUKE SCREEN-SHORT KUTUROMUN••• NIƊINCE DAI 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM)“`
YABON GWANI YAZAMA DOLE GAISUWA MARA ADADI GA HAMSHAƘIYAR MARUBUCIYAR NAN °ADALILIN KISHI• WATO UMMUN JUWAIRIYYA 🥰❤️SWEET MARYAM🥰❤️ ALLAH YABAR ƘAUNA ALLAH YAƘARA BASEERAR TYPING INAYINKI TAWAN OVERR💃💃💃💃💃
✍🏻______Zaune khaleel yake ya zabga uban tagumi yayi nisa cikin tinanin nasa ko shigowar Umma baiji ba harta zauna kusa dashi.
Harta zauna amma sam baisan da zuwanta, Hannunta tasa tacire masa tagumi cikin damuwa tafara magana “Haba khaleel ka nason janyowa kanka ciwon zuciya ne? ko kanason in rasaka ne,”
Ɗan musgutawa yayi kafin Yace,” Na kasa mantawa Umma hankalina yaƙi kwanciya Ace wai ni dakaina nabada damar kai Mahaifina gidan yari Umma nakasa manta wannan wllh,”
Share masa hawayensa tayi “Kada kadamu kanka ɗana kayi Aiki nagari wanda duniya dama shi Mahaifin naka zaiyi Alfari dakai, kadaina damuwa kamar gobe ne zaka yadawo,”
Da son kawar da zancen Tace ,” wai nikam baka bani labarin yarda ka kuɓuta ba har kazo kotun,”
Murmushi yayi dan yalura son mantar dashi wancan take,,
Gyara zama yayi kafin Yace,” Bayan nahaɗu dasu suka shafamun wata hoda hankalina yaɓace ni ba bacci ba ni ba falke ba, sai suka saceni zuwa daji, Saida suka min dukafa, Sannan suka fidda wuƙar zasu kasheni na roƙesu dasu gayamun wanda yaturosu, sai suka kira Daddy naji Voice ɗinsa Bangama gasgata hakan ba, ɗayan ya sokamin wuƙar bayan sun sake rufe bakina da slative suka min duka harda karaya daga nan bansake sanin meke faruwa ba , kawai na falka nagani cikin wata bukka dik ta haki ce gani dik sun rufeni da ganye naɗauka ma gun ƴancin Muta ne Umma,” yafaɗa cike da zolaya yana dariya,
Itama dariyar tayi kafin tace “to ya kazo kotu kuma,”?
“Eh cikin ikon Allah bayan na farfaɗo bawani zogi sosai gaskiya kuma shari’ar na A raina shiyasa na dage musu kan sainazo kotu, to da taimakon ɗayan muka fito ya kaini Asibiti, bayan munfito ne naga waɗannan mutanen Ankawosu sunsame hatsari harma wasu daga cikinsu sunmutu wasu ko sun raunana sosai, Roƙona yafiya sukayi gani irin halinda suke ciki yasa na yafe musu take, kuma na ɓoye gaskiyar Abinda yafaru ne A kotu saboda bansan A ƙarawa Daddy na hukkunci kuma naga nadama Akan idanuwan ƴan ta Addan nace na yafemusu kuma shiyasa sam ban kawo wannan zancen ba, to kinji dik Abunda yafaru Umma,”
Sauke Ajiyar zuciya Umma tayi kafin Tace ,”Tabbas kayi ƙoƙari ɗana da Ace haka sauran mutane zasu jajirce kuma suzama Adilai wllh da duniyarmu ta gyaru Allah kayi maka Albarka BARRISTER KHALEEL,”
Murmushi yayi Yace,” Ameen Ummanahhh “
©©©©©®
BAYAN SHEKARA 5,, AFTER 5 YEAR’S
Gidan na hango sai famar murna da raha Ake dikansu suna kan daining Abinci sukeci, Daddy nafara hangowa yayi rama saidai yazama kamili ya natsu A yanzu ,
*( NIKO NACE HAHHHHHHHH ZAMAN PRISON YAGYARA ALHAJI LAWAL KENAN TOFA YAJI ATA SHEKARA 5 DA AIKI MAITSANANI AI DOLE YAYI LAUSHI WALLAH. HAHAHAHAH LOLLLLLLLL)*
Yaran khaleel 3 maza 2 macce ɗaya, nafarkon shine Maisunan daddy domin koda Aka haifeshi daddy na prison shiyasa Khaleel yasa mishi sunanshi, na 2 kuwa sunan Baban saliha ta 3 itace Auta Sunan Umma taci,
Rayuwa Ahlin keyi cikin tsari dama ban sha’awa dik ,, sosai khaleel yatara ƙuɗi dan yasami ƙarin girma A gun aiki ga karrama da yake samu Akan gaskiyarsa sunanshi ya ɗaukaka ya watsu A duniya sakamakon gaskiyar shi, Daddy ya Mallaka musu wasu compuny’s ɗinsa shida Brr. muda….
Kallon su yake yarda yaran keta wasansu Afili yafurta ‘” Tabbas kunsami jarumin Uba yara ina Alfahari dakai BARRISTER KHALEEL
ALHAMDULILLAH
*_NOTE📝 Abunda wannan littafin ke koyar damu shine, dik zaluncin mai zalunci Da Akwai zuwan ƙarshenshi, dik Abunda kake Allah Aramaka rana ne kawai yayi idan yatashi kama ka cikin secinds zai kamaka, Muji tsoron Allah ƴan'uwa muguje aikata mummunan Aiki duniya gidan kashe Ahoce wllh, Allah kayimuna maikyau Allah kasa muga maikyu Allah kasa muyi mai kyau,,, Gaskiya Abace mai mahimmanci A rayuwa kunga inda gaskiya takai khaleel da Ace dika man yan ƙasarmu nayin gaskiya Anayin komai saboda Allah da bamu tsince kanmu A wannan halin damuke ciki ba A yanzu.. Allah ka zaunar da ƙasarmu lafiya, Allah kabamu shuwagabanni nagari....... AMEEN_*
(HUNMMMM KUNJIFA WAI YANA ALFARI DASHI KODA YAKE A YANZU YAGANO DUNIYAR BA KO MAI BACE, NIMA ZAN TSAYA NA HUTA ANAN DAHAKA NAKE CEWA TAMMAT BIHAMDULLAH)
Anan nakawo ƙarshen wannan littafin nawa Maitaken BARRISTER KHALEEL Ina fatan saƙon da nakeson isarwa ya isa gareku makaranta kuma masoyana, Bana littafi dan ku karanta kusami nishaɗi kawai inayi ne dan Asami wani darasi Aciki, Allah yasa kuɗauke darasinda keciki. Ameen….
°°°°°° JINJINA DA YABO GAREKI ƘAWAR ARZIKI SWEET MARYAM YUSEEF “”MAMAN JUWAIRIYYA”” INAYINKI OVER WLLH°°°°°°
INA MIƘA SAKON YABAWA GADIKAN ILAHIRIN MEMBER DAMA C.E.O WATO SHUGABAR ROYAL STAR WRITES ASSOCIATION INAYIN WANNAN ƘUNGIYAR OVER OVER WLLH KUMA INAYIN ABOKAINA MARUBUTA DAKE CIKI
….DOLE NASAKU ILAHIRIN MEMBER NA NOVELS OF MUJAHEEDAH GROUP AMMA MASU COMMENT KAWAI NAKE SAWA A BUK ƊINA….
MUHAƊE A LITTAFI NAGABA MAITAKEN BAƘIN KISHI!!! PAID BOOK 200
INASONKU MASOYANAHHHHHH I LOVE YOU ALL MUJAHEEDAH (MATAR MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHAM…. KUMA AMMYN KHAUSAR CEEEE
*_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_*
FRIDAY 25/2/2022 FEBRUARY…. 10:25 P-M
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948