BAƘIN KISHI HAUSA NOVEL

BAƘIN KISHI!!! ”’PAID BOOK #200 ONLY
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊAN TARWA GAMIDA WA'AZANTARWA HUNMM WANI ABU SAI ROYAL STAR'S WRITE'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP BEST WRITTE'S EVER💖
🍂”ALƘAWAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
_*RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN.. AMMYN KHAUSAR CEE.... KUMA TAURARUWAR ROYAL STAR🥳*_
📝NOTE Ada banyi niyar fara buk ɗinnan yanzu ba gaskiya naso sai march na fara so lura yawan ƙorafin wasu da nuna zallar soyayyarsu ga wannan buk ɗin yasa naɗan duba kuma nayi nazarin wasu Abubuwa haƙiƙa idan nabarshi sai A march zan fara to typing ɗinsa zaijani zuwa Appril, April kuwa watan A zumin ne insha Allah to kunga bazai yuba naja typing harciki Ramadan shiyasa na ƙarɓe ƙorafin ku, kuma nima na nazace wasu Abubuwan to gadai yanan nafara yau SATURDAY 26/2/2022 FE BRUARY DA MISALIN 11:54 p.m ,, kadafa kuce nayi typing dare ina malam so my malam yaɗan yi tafiya ne inacikin kewa hakan yasa naɗan tsaya wannan time ɗin dan baku nishaɗi…… GARGAƊI—- Banyarda wata ko wani ya sauyamun Akalar littafi ba, labarin zainuna tsantsar kishi ne dam illar bijirewa maganar iyaye Allah yasa mu Amfana da darusukan da nakeson koyarwa Aciki kuma Allah yasa marasa kyau masu hali irin hakan sudaina, A koda yaushe burina nakawo Abunda zai Amfanemu bawai dan yabamu nishaɗi ƙaɗaiba, Allah yasa mudace
°••°°``••°°``••°°``°
NASA DAUKAR GA DIKAN MASOYANA
TARIN YABO DA JINJINA GAREKI MY SWEET MARYAM INAJI DAKE FA,,,, FATANA CIKIN WATANNAN MUSAMI TWINCE GAREKI😁
°°••••°°°°“““`°°°••••••
JINJINTA GADIKAN ILAHIRIN MEMBERS NA ƘUNGIYAR ROYAL,,,,, DOLE NASAKU MEMBERS NA NOVELS OF MUJAHEEDAH,, INASONKU OVERRR…..
TAYAMA ZANYI SUYA NA MANTA DA ALBASA?? AI SAKI MY BESTY QUEEN MARYAM SANUSI WANNAN DOLE NE DOMIN KECE FITILA TA DAKE NAKE RAWAR GABAN HANTSI,, INAMIKI SO NA MUSAMMAN
_BISMILLAHI RAHMANI RAHEEM_
_^DIKAN YABO DA GODIYA SUNTABBATA GA MABUWAYIN SARKI MAIRAYAWA SANDA YASO DAMA ƊAUKA SANDA YASO, INA GODIYA GA ALLAH DAYA SAKE BAN IKON SAKE RUBUTA WANNAN SABON LITTAFIN NAWA MAITAKEN BAKIN KISHI_
MARUBUCIYAR °•° MAIZAMAN KANTA “PAID BOOK” DOCTOR HEESHAM “”PAID BOOK” BARRISTER KHALEEL FREE BOOK– RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA, FREE BOOK– SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK– FAHAERT HOT LOVE FREE BOOK,,, SO SIRRIN ZUCIYA– AND BAKIN KISHI!!! “”PAID BOOK”” IS LANDING…….. MUJAHEEDAH (MATAR MALM) CE KADA KUMANTA KUMA AMMYN KHAUSAR…
FREE 🅿️ 1 TO 2..
Wani kyakykyawan gaye nagaban kwatance na hanga yana Zaune kan resting chair gefen sa ƙaramin stoll ne ɗauke da drinks na kwali sai kofin glass, lokaci lokaci yakan ɗauka ya kurɓi lemon dika hankalinsa nakan jaridar dake hannunsa, Sanye yake cikin t.shourt baƙa da gajeren wando trozer baki,
Idanuwansa farare sol kamar madara da zara zaran giran idanuwa, bazaka kirashi baƙi ba, haka kuma ba zaka kirashi fari ba, baida tsawo kuma baida gajarta gayanan dai dai dai misali,
Lips ɗinsa pink ne bakinsa ɗan karami kamar Antsaga da reza,
Hunmmmmm bari dai nabar mukushi hakan readers dan harna ga su o.o Ana haɗiye yawo to wannan mallakar wata ne watar ma wadda keda baƙin kishi!!! idan ko dakwai wadda zata iya to bismillah badai ruwan Mujaheedah ɗauko rahoto ne kawai nawa……..
Lunshe idanuwa kawai yake wadikan Alamu yanajin daɗin ya nayin,
•••LABARI YAKORO AMMA SAIDAI KASH BACCI YACI ƘARFIN IDONA YANZU 12:26 p.m SO KUMUN AFUWA SAI ZUWA SAFIYA DANJIN NEXT PAGE MUJAHEEDAH TAURARUWAR ROYAL°°°°°
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BAƘIN KISHI!! “PAID BOOK #200 ONLY
FREE 🅿️ 3/4
RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN… AMMYN KHAUSAR CE….. KUMA TAURARUWAR ROYAL🥳🥳
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP
🍂”ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
GODIYA TA MUSAMMAN GADIKAN MASOYANA🥰
YABAWA GAREKI SWEET MARYAM YUSEEF "MAMAN JUWAIRIYYA
```MARUBUCIYAR -- MAIZAMAN KANTA "PAID BOOK" DOCTOR HEESHAM PAID BOOK-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK -- SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK --- RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK--- SO SIRRIN ZUCIYA FREE BOOK'' FAHERTH 'FAHAT" HOT LOVE FREE BOOK... YANZU KUMA BAƘIN KISHI!!! PAID BOOK"" YA SAUKA GAREKU MASOYA```
LITTAFIN ƘUƊI NE IDAN KINASO KI GAGGAUTA BIYA DOMIN SAMUN NAKI #200 KAWAI
A fusace ta shigo gidan har tana tuntuɓe idan ta sunrufe saboda tsabar fushi...
Ɗagowa Za’i’d yayi harya buɗe baki zai kirata Amma ina harta shige cikin gidan bakan bakan,
Girgiza kai yayi A fili ya furta "Anur Zafin fushi ga Zuciya ko dawa take A yau ɗin kuma,"?
Shigowa su Najwa da Amal da Afan sai salman dake ta faman faɗa yana kunfar baki, Sukuwa dik sunwani sumi sumi suna tafiya,
Girgiza kai Za’i’d ya sakeyi Yace,” Wannan gidan namu Akwai gwara cikin sa”,
Ɗaga musu hannu yayi batare da yayi magana ba Alamar dikansu suzo nan,
Najwa Tace,” Shikenan munshiga uku wllh Anur halinta A kwai gyara mukam munshiga ukunmu ga wannan baƙin mugun bayan mu gawani gaban mu,” kamar tayi kuka take maganar…
Amal Tace,” baku ne kuke wani biyeta ba ni wllh daidai nake da ita,”
Ƙarasowa wurinshi sukayi suka ɗan duƙa ƙasa,
Salman ya zauna kusa dashi,
Za’i’d Yace,” me kuma ke faruwa yau ma faɗan suka sakeyi ko,”?
Salman Yace,” ni inama nasani koda naje ɗauko su ita waccan mai BAƘIN KISHI!!! Harta tako ƙasa fa tadawo,”
Saida yaɗan ƙurɓa lemunsa hankalinsa kwance still idanuwan sa nakan jaridar Yace,” Ni Abunda yafaru nake son sani,”
Salman Yace,” Affan faɗama yaya Abunda Akayi,”
Affan ƙarami ne dika shekarunsa 11 ne Amma yanada shegen wayo ga surutu hakan yasa Za’i’d ya dage Akan saidai A kaisu makaranta ɗaya dan shine ƙaɗai zai riƙa bashi rahoto Abunda suke..
Affan Yace,” Uncle wai da Aunty baba da ƙarama sukayi faɗa da wata, Aunty Annur Tace ita bazata haɗa ƙawa da kowa ba shine ƙawar tace wai Aunty Amal takeso to sai sukayi faɗa har jiwa Aunty Annur sukayi ga Hannu jini yafito Uncle maths ne yada keta yace wai ita BAƘIN KISHI!! ne da ita,”
Salman Yace,” kagani ko wllh ina tsoron halin BAƘI KISHIN NAN NA ANNUR Kowa yasa narma da Abu ɗaya A kan me,”?
Ɗaure fuska Za’i’d Yace,” wato harkuna ƙarfin faɗa ko,? to tinda hakane kai Affan jeka kira Annur kace tazo yanzu kona sameta can natatta kata,”
Dagudu Affan yayi ciki…… …..
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BAƘIN KISHI!! “PAID BOOK #200 ONLY
FREE 🅿️ 36/6
RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN… AMMYN KHAUSAR CE….. KUMA TAURARUWAR ROYAL🥳🥳
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP
🍂”ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
GODIYA TA MUSAMMAN GADIKAN MASOYANA🥰
YABAWA GAREKI SWEET MARYAM YUSEEF "MAMAN JUWAIRIYYA
```MARUBUCIYAR -- MAIZAMAN KANTA "PAID BOOK" DOCTOR HEESHAM PAID BOOK-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK -- SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK --- RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK--- SO SIRRIN ZUCIYA FREE BOOK'' FAHERTH 'FAHAT" HOT LOVE FREE BOOK... YANZU KUMA BAƘIN KISHI!!! PAID BOOK"" YA SAUKA GAREKU MASOYA```
LITTAFIN ƘUƊI NE IDAN KINASO KI GAGGAUTA BIYA DOMIN SAMUN NAKI #200 KAWAI ZAKI BIYA
IDAN KINSAN DAN KIFITAR MUN DA LITTAFI KIKESON SIYA DAN GIRMAN ALLAH KIBAR ƘUƊINKI NIKUMA NARIƘE LITTAFINA, IDAN KIKA ƘARƁE LITTAFINA KIKA FITA DASHI WLLH WLLH WLLH BAN YAFEBA KUMA ALLAH YA ISA GADIK WADDA TASAMI LITTAFINA COMPLET TAFITA DASHI WAJE HAR WASU SUKA KARANTA WLLH ALLAH KA ISARMIN BANYAFE BA!!!
*MONDAY 28/2/2022 FEBRUARY*
A tare suka dawo saiwani zuzzumɓura baki take, nesa dasu taɗan tsuguna Tace," Gani Uncle,"
"Shina saboda ku masu ƙarfi ne kukaje A school kuka Aza sansanin yaƙi ko? Harda bugawa, kuna ƴan'uwa ko kunya bakiji ke gaki babba Amma kina faɗa da ƙanwarki ƙanwarma ƙarama sosai ko "?
Tana tura baki Tace,” Uncle Waifa dan nace bazatai ƙawance dawata bane shine tarufeni da faɗa wai ban isa ba ni ai ba uwarta bace, Shine ko na mareta sai muka fara faɗan,”
“A kan me zaki hanata Ƙawance da ita,”?
Batare da yaɗago ba yayi maganar…
“Uncle waifa dani take ƙawance shine dan tsabar munafurci saita dawo kan ƙanwata ma? wllh koda kan wata taje saina rabu da ita kuma in zazzageta to balantana tadawo kan ƙanwata Hunm wllh naso ta tsaya lokacin wllh dasai nafasa bakinta lokacin dan ba shegiyar da ta isa tahaɗani kishi da wata ƙarya ne wllh dole ta zuna dani niƙaɗai,”
Sai yanzu ya Aje jaridar yana kallonta yarda take zaro zance batajin tsoro kuma iya gaskiyarta take maganar shike ƙara masa mamaki dama burgesa sam bata ƙarya dan ta burgeka koda itace batada gaskiya tofa idan Aka tambaya zata faɗa wanan halin nata nadaɗa burgesa.
Salim Yace,” ke dan Ubanki A gan Uncle kike magana haka bako tausasa murya, wai ma ni dan tsabar iskaci irin naki Saime dan wadda kike ƙawance da ita takoma gun ƙanwar ki, ke wacece da bazayi kishi da wata ba? ni wllh ina mamaki ina kika ɗauke wannan BAƘIN KISHIN naki dik Ahlinnan bamai shi, to bari kiji bama ita datake macce ba Idan Allah ya ƙaddara miki Auren Mijin Mai mata 3 fa kizama ta 4?,”
Wata irin zabura Annur tayi har boos ɗin jikinta na motsawa sa ƙarfi dan hijab ɗin jikinta tiyobo ne ya zauna mata Ajiki,
Su A zatonsu Wani Abu ya cijeta,
Za’i’d kuwa saurin rufe idansa yayi dan saida yaji wani irin shock da ƙarfi tindaga ƙafarsa harzuwa kansa,
Kuka tasa tana faɗin “Wllh saidai na mutu banyi Aure ba, Amma bazan taɓa zama da kishiya ba Dan wllh ni ANNUR INADA BAƘIN KUSHI!!!, wllh Ya salim sam baka sona ni wllh saina bar gidan nan yau,”
kuka take sosai tamiƙe dagudu tayi cikin gidan…
Mamaki hana Salim koda motsi sukayi,
Za’i’d kuwa maimata kallar mar yake BAƘIN KISHI ANNUR…….
Kamar najwa zatayi kuka itama tamiƙe tabi bayan Annur cikin sauri.
Allah sarki Najwa tana mugun son ƴar’uwarta Annur dik cikin gidan ba wanda tasu tazo ɗaya irin Najwa dik da halinsu ba ɗaya ba Amma tana mugun son Annur harda tausayinta yagama shige Najwa….
Cikin sanyi Za’i’d Yace,” kutafi kuma kads naƙara jin faɗan Almal kinji ko,”?
“To Uncle”
Salim Yace,” Ya Za’i’d nifa wllh inajin tsoron halin Annur irin wanan BAƘIN KISHIN Haka,?
Ajiyar zuciya Za’i’d yasau ke kafin Yace,” Nifa ban ɗauke wannan A matsayin wata matsala ba, kawai yarin tace kedamun so foget Abourt it zata daina wannan dik ƙuruciya ce,”
Salim Yace," Ƙuruciya fa kace Ya Za'i"d dik fa tagirme su Amal Najwa ce ƙaɗai taɗan Fita ko ita basosai ba shekara 19 Annur takeda fa amma kake kira mata ƙuruciya Ya Za'i"d,"?
Murmushi Za’i’d yayi kafin Yace,” ni ban ɗauketa wata babba ba kuma nasan yarintace wannan inatasan wani kiashi balanta kuma Ace BAƘIN KISHI!!! kaga ni maganar nan ta isheni bara naje ciki kunsamin ciwo kai da wannan surutun naku……..
BASEERATW ITACE ARZIKINA😍
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BAƘIN KISHI!! “PAID BOOK #200 ONLY
FREE 🅿️ 7/8
RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN… AMMYN KHAUSAR CE….. KUMA TAURARUWAR ROYAL🥳🥳
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP
🍂”ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
GODIYA TA MUSAMMAN GADIKAN MASOYANA🥰
YABAWA GAREKI SWEET MARYAM YUSEEF "MAMAN JUWAIRIYYA
```MARUBUCIYAR -- MAIZAMAN KANTA "PAID BOOK" DOCTOR HEESHAM PAID BOOK-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK -- SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK --- RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK--- SO SIRRIN ZUCIYA FREE BOOK'' FAHERTH 'FAHAT" HOT LOVE FREE BOOK... YANZU KUMA BAƘIN KISHI!!! PAID BOOK"" YA SAUKA GAREKU MASOYA```
LITTAFIN ƘUƊI NE IDAN KINASO KI GAGGAUTA BIYA DOMIN SAMUN NAKI #200 KAWAI ZAKI BIYA
IDAN KINSAN DAN KIFITAR MUN DA LITTAFI KIKESON SIYA DAN GIRMAN ALLAH KIBAR ƘUƊINKI NIKUMA NARIƘE LITTAFINA, IDAN KIKA ƘARƁE LITTAFINA KIKA FITA DASHI WLLH WLLH WLLH BAN YAFEBA KUMA ALLAH YA ISA GADIK WADDA TASAMI LITTAFINA COMPLET TAFITA DASHI WAJE HAR WASU SUKA KARANTA WLLH ALLAH KA ISARMIN BANYAFE BA!!!
WACECE ANNUR?
Annur kyakykyawa ce ta gaban kwatacce tana da yalwataccen gashi har gadon bayanta ya sauka, baƙi ne silik tsantsi tsawo.
Tanada ƙaramin baki lips ɗinta jane kamar tashafa janbaki tana da manyan ido wato golding eye's da zara zaran eyelashes, Farace sol Amma farin maija ne, duguwa ce baso sai ba,
Tintana ƙaramar yarinya kyanta yake A bayyane,.
Annur tana da wani masifaffen kishi wanda idan ya motsa ita kanta bata iya controlling kanta , Su biyu ne kawai ƙaɗai ƴaƴan Alhaji Salisu Annur itace Babba sai ƙanenta Affan...
Tin tana shekara 5 Iyayensu sukayi hatsari A take suka rasu saka makon ƙatuwar motar da tabin kan motarsu,
Annur taci kuka sosai kamar bazata daina har kwanci A hosbital tayi A lokacin Affan baifi shekara 1 ɗaya,
Abban Za’i’d ya maidasu gurinshi dan shine babban yayan Mahaifinsu. Tinda tazo gidan bata wani sakewa kullum cikin kuka take Najwa ce ma take rarrashinta dan tana mugun tausayinta,
A lokacin Za’i’d baya 9jar yana Estan bool gurin karatunsa na lafiya.
*WAYE ZA'I'D?????*
Za’i’d Shine ɗan yayan Mahaifin Annur, mutum ne shi mai matiƙar haƙuri da tausayi wannan dalilin yasa ya fara karatun lafiya, Tinkan yaje yake masifar son Annur dan yarinya ce maishiga rai gashi tana ƴar Mahaifinsa, Baban ta yasan da hakan tinkan yaje Yace,” ko bayan ransa Yabawa Za’i’d Annur, Sunada shaƙuwa sosai da ita, Daya sami labarin mutuwar Iyayenta baƙaramin tashin hankali yashiga ba, tinda lokacin yaƙara sawa ransa shine kawai zai iya Auran Annur batare da tayi maraiciba, Alhaji Misbah yana da mata ɗaya hajiya Maryam macce mai matuƙar haƙuri da kawaici wanda halinta ne ɗanta Za’i’d yaɗauka Sunada yara 3.. Za’i’d Shine babba ya nada ƙanne 3 Amal salman Husna, Sunsami tarbiya sosai dai dai iyawar iyayen nasu….
MUNDAWO LABARIN
Da ƙyar Najwa tasamu Annur ta haƙuri,
Shiga ɗakin Mamy tayi tasa meta kwance kan cinyar Najwa tana lallashi,
Mamy Tace,” Haba my Annur? saboda salim yamiki maganar kishiya shine zaki shiga damuwa haka? Kinga barshi Wasa yake miki kece kawai Mijinki zai Aura bawata kishiya da zai miki, Ai kesan Uncle ɗinki Za’i’d baya da ra’ayin mata 2 ko,”?
Jinjina kai tayi Alamar eh
” to meye Abun damuwa maza tashi kishare hawayenki kafin Uncle ɗinki yazo tinɗa Yake jiranki kuje shopping kinsan saura bikin naku yakusa ko,”?
Rufe idanta tayi wai taji kunyar mamy..
Mamy dariya take tabar palourn Amma Aranta tana fatan Allah yasa idan suka gaggauta ɗaura Auran tadaina wannan *BAƘIN KISHIN* nata.
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BAƘIN KISHI!! “PAID BOOK #200 ONLY
FREE 🅿️ 9/10
RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN… AMMYN KHAUSAR CE….. KUMA TAURARUWAR ROYAL🥳🥳
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP
🍂”ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
GODIYA TA MUSAMMAN GADIKAN MASOYANA🥰
YABAWA GAREKI SWEET MARYAM YUSEEF "MAMAN JUWAIRIYYA
```MARUBUCIYAR -- MAIZAMAN KANTA "PAID BOOK" DOCTOR HEESHAM PAID BOOK-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK -- SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK --- RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK--- SO SIRRIN ZUCIYA FREE BOOK'' FAHERTH 'FAHAT" HOT LOVE FREE BOOK... YANZU KUMA BAƘIN KISHI!!! PAID BOOK"" YA SAUKA GAREKU MASOYA```
LITTAFIN ƘUƊI NE IDAN KINASO KI GAGGAUTA BIYA DOMIN SAMUN NAKI #200 KAWAI ZAKI BIYA
IDAN KINSAN DAN KIFITAR MUN DA LITTAFI KIKESON SIYA DAN GIRMAN ALLAH KIBAR ƘUƊINKI NIKUMA NARIƘE LITTAFINA, IDAN KIKA ƘARƁE LITTAFINA KIKA FITA DASHI WLLH WLLH WLLH BAN YAFEBA KUMA ALLAH YA ISA GADIK WADDA TASAMI LITTAFINA COMPLET TAFITA DASHI WAJE HAR WASU SUKA KARANTA WLLH ALLAH KA ISARMIN BANYAFE BA!!!
A mota tasameshi ya jingina bayansa jikin kujerar motar idansa rufe,
Kanshin turaren tane yafara mata iso ,
Kamshin motar na nashi turaren ya haɗe danata da sallama tashigo,
A hankali yabuɗe idanuwansa, ya saukesu kanta, saurin duƙar da kanta tayi tana gaidashi.
Bai Ansaba still kuma bai ɗauke idasa kanta ba.
Sake ɗagowa tayi suka haɗa ido, ɗan tsurawa juna ido sukayi naɗan wani lokaci kafin tayi ƙasa dakanta,
Kusan 3 minutes sannan ya kunna motar, dasauri gate man ya wangale masa gate ɗin suka fice,
Ɗan tura baki tayi wanda yariga yaza memata kamar jiki, Tace,” Uncle bazaka Ansa gaisuwa tabane,”?
Jinjina kansa kawai yayi Alamar eh.
Diddira Ƙafafu tafara A motar tana ƙoƙarin janyo hannunshi,
Da sauri yataka birki, Yazu bamata ido dan baƙaramin shock yaji ba kamar yaune tafara taɓashi,
Janyo hannun nasa tayi tawani maƙalƙale tana ƙoƙarin matso hawaye,
Janye hannunsa yakeson yi Amma tahanashi damar hakan.
Ƙyaleta yayi yasake kwantar da kansa jikin kujer motar,
Zuba masa ido tayi ganin baice da ita komaiba kawai saita sake kukan maiƙarfi “Ni..ni..ni yanzu Uncle kadaina sona shin laifin me namaka dan Allah Kadaina fushi dani,” taƙarasa maganar tana ƙoƙarin faɗawa jikinsa,
A fili yafurta ya Allah! dan wani irin yanayi yafaɗa jinta jikinsa tana kuka..
Ɗan bubbuga bayanta yayi kafin da ƙyar yace,” Its owk my Annur yawuce kawai banason kina faɗa dakowa ma balantana su Amal ƙannenki nefa kinason su rainaki ne,”?
Girgiza kai tayi Alamar “A’a”
Yace,” to kada kisake faɗa dasu kinji bana so, indai bakyason ganin fushina to ki daina,”
"to Uncle bazan ƙaraba yanzu ka haƙura,"? tayi maganar tana ɗagowa ta kalli fuskarshi,
Jan hancinta yayi “Eh na haƙura ai bana fushi da ƙanwatynah kuma matata ko,”? Ya faɗa yana zuba idanshi cikin nata..
Da sauri tamaida kanta cikin ƙirjinsa tana dariya.
"To kiɗagani mana dik kinsauke min nauyin nan naki kuma kina haifar mun da kasala, kawai kizo ki koyi driving kawai,"
“To Uncle ka koyamun mana,”
“son zaki koya ai,”
Fira suke maidaɗi harsukaje shopping ɗin suka dawo,
saida yabiya ya ƙarɓe invation’s card’s ɗin bikinsu sannan suka dawo gida A gajiye,
A palourn suka zube suna hutawa suna fira hardasu Mamy da Abba,
Najwa ta ɗauke i.v ɗin tana dubawa Tace,” Matar Uncle harda deenarh zamu raƙashe A she,”
Ɗaukar ɗayan tay taduba sak ɗazun bata wani karantashi ba,
Ganin kusan event 5 banda su walima wanda za’ai waje kawai na ƙiɗa,
Maida kallonta tayi gun Za’i’d A shagwaɓe Tace,” Nifa Uncle bana son waɗannan bidi’o’in wllh,”
-NI MADAI MUJAHEEDAH MATAR MLM NACE INA BAYAN KI KADA KIBARI AMIKI BIDI'A A BIKINKI DAN BAWATA ALBARKA CIKIN AUREN DA AKAIWA BIDI'A-
“Da sauri najwa ta ƙarɓe zance da Haba matar Unlcle kina nufin bazamuyi wani casu ba? bikin Uncle guda da matar sa Ace bazamuy celebration ba,”?
Kallonta ta maida gun Najwa Tace,” Ba haka bane sis Aure da bidi’a sam baya Albarka wllh nidai gaskiya bana so wllh,”
Dikansu yana jinsu Amma baice komai ba yariga yagano lagonta wannan yarintar tata dasuke kira *BAƘIN KISHI!!* Shine sailar wai batason deenarh Amma sam bai nuna koda hankalinsa nagun suba dan sam shi baison raini Amma yana da raha ga Ƴan'uwansa..
Abba Yace,” Eh kam dougter na da gaskiya fa,”
Najwa Tace,” Amma Abba ai anriga Anbuga i.v ɗin A haka kuma har Anfara rawa, dan Allah Uncle kayi magana A kai mana,”
Murmushi Mamy tayi kafin Tace," Uncle kam baruwansa cikin wannan Amma dai tinda haka A katsara ke Dougter kiyi haƙuri kawai,"
Ba dan tasoba ta haƙura dan ita gaskiya bazata so Ayi wannan bikin maza da mata ba harwata shegiya ta kallar mata miji Itafa tanada BAƘIN KISHI!!! Wllh……….
_BASEERATA ITACE ARZUKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BAƘIN KISHI!! “PAID BOOK #200 ONLY
FREE 🅿️ 11/12
RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN… AMMYN KHAUSAR CE….. KUMA TAURARUWAR ROYAL🥳🥳
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP
🍂”ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
GODIYA TA MUSAMMAN GADIKAN MASOYANA🥰
YABAWA GAREKI SWEET MARYAM YUSEEF "MAMAN JUWAIRIYYA
```MARUBUCIYAR -- MAIZAMAN KANTA "PAID BOOK" DOCTOR HEESHAM PAID BOOK-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK -- SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK --- RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK--- SO SIRRIN ZUCIYA FREE BOOK'' FAHERTH 'FAHAT" HOT LOVE FREE BOOK... YANZU KUMA BAƘIN KISHI!!! PAID BOOK"" YA SAUKA GAREKU MASOYA```
LITTAFIN ƘUƊI NE IDAN KINASO KI GAGGAUTA BIYA DOMIN SAMUN NAKI #200 KAWAI ZAKI BIYA
IDAN KINSAN DAN KIFITAR MUN DA LITTAFI KIKESON SIYA DAN GIRMAN ALLAH KIBAR ƘUƊINKI NIKUMA NARIƘE LITTAFINA, IDAN KIKA ƘARƁE LITTAFINA KIKA FITA DASHI WLLH WLLH WLLH BAN YAFEBA KUMA ALLAH YA ISA GADIK WADDA TASAMI LITTAFINA COMPLET TAFITA DASHI WAJE HAR WASU SUKA KARANTA WLLH ALLAH KA ISARMIN BANYAFE BA!!!
Amarya tasha kyau kuma tasha gyara ciki da waje sam Mamy bata wasa da gyaran ƴaƴanta zaka iya rantsuwa A kan itace mahaifiyar Annur ..
Alhmdllh Anga batarda event’s cikin kwanciyar hankali Ansha Anyi raha bawani tashin Hankali har Aka gama bikin…
Yau Ake kai Amarya A sabon gidanta low cost cikin tsantsararrun gidan manya ne namasu ƙuɗin Unguwar,
Za’i’d ne dakanshi ya gina Abunsa dan ba Abunda ya tsana irin kwanto da wani yafison yayi Komai da kanshi dik wahalarsa,
Gidan ya tsaru Ankashe nera kam harda sweemin-full da gaiding,
Ciki kuwa ƙaton palourn ne A farko wanda ya ƙawatu da tsadaddun kujeru idan kabi hagu kuwa zai sadaka da ketching store ,
Ɗayan ɓangare kuwa Uff-chairs ne zai sadaka da ɗakuna 2 ɗayan nasa ɗayana nata,
Aƙasa kuwa spire room ne kusan 3 dan zuwan baƙi masu kwana..
Kai gidan ya ƙawatu sosai fannss……….
Ƴar raha da nasihu Abokan Angon sukayi da na Amarya suka watse sukabarsu suƙaɗai..
Koda yadawo kuka take sosai, Lallashinta yafara yana maitanbayarta dalilin kukan,
Jikinsa tafaɗa cikin dasa shewar murya Tace,” Dik wannan shagalin da Akayi ba Ummana Aciki Allah sarki narasa iyayena!,”
Kukan tasake saki,
Lallashinta yafara da kalamai masu daɗi harya samu taɗan sake,
Sakata tayi Alwala tazo yajasu salla raka’a 2 tanbayoyi ya mata A kunyace ta bashi Ansa dika, dama yasan indai ta Ɓangaren Addini kai harda boko baza’a barta A baya ba……
Ganin A matsa Angon yake yasa nafice Abuna nikam…
Bankoma gidan ba sai bayan kwana 2.
Zaune yake kan 3,siter fuskarshi saiwani Annuri take fiddawa irin na Angwayen nan masu waɗanda ke kan cin Amarcinsu, Idanshi na kan t.v yana kallon news saka makon yau week end dik da haka Hutunsa baiƙare ba dan hutun sati 2 ya ɗauka..
A hankali take tafiya Sanye take cikin wasu ƙananan kaya jeans da t shart ta ɗaure kanta da pink ribon ba ƙaramin kyau tayi ba dama can itaɗin mai kyau ce.,
Ƙarasowa tayi inda yake kwantawa tayi tareda ɗaura kanta kan cinyarsa, tana ƙoƙarin janyo wayarsa, Tace,” Ƙalbi katina ya ƙare kuma inakan waya da sis najwa ko zan iyakiranta dataka,”?
Jan kumatunta Yayi kafin Yace,” Maryata kinsha kyaufa, kinganki kuwa? ƙananan kaya sunfi miki kyau nidai kullum sunakeso kita sakamun,”
“Uhunm Uhunm Uhunm Ƙalbi banason zolayar nidai kaciremun pasword ɗin,”
“Allah i’m serious bride kinfi kyau A haka, ƙarshen number kine pasword ɗin..
Kinga kawo taki wayar nasamiki kati A Bank ɗina.
Miƙamasa wayar tayi yafara daddadnawa,
Tana buɗa pasword ɗin saiga shigowar messager by mistake tashiga message ɗin kuma yabuɗe,
Kamar zata fito kuma ganin Anrubuta lover cikin mssg ɗin yasa tabuɗe da sauri tana mai miƙewa zaune
"Haba my lover dr yaza kamun haka shine zakayi Auren ka bayan kasan inasonka kaima haka,"?
Take bugawar numfashinta ya sauya,
Cikin sauri tasa number kira jikinta harwani rawa yake..
"Lafiya Hayat mekika gani wazaki kira kuma,"?
Ko jinsa batayi harkalinta harya fara barin jikinta, ringing wayar tafara
Leema kuwa ganin kiran dr ba ƙaramin mamaki tasha ba wanda har sauya layuka yasha yi saboda ita amma tayita wahala harta samo baitaɓa ɗaga kiranta ba, Amma yau ga kiranshi yashigo wayarta cikin Zumuɗi taɗaga Harda wani maƙale murya “Hello my lover dr sai yanzu zaka……,”
Cikin ƙaraji Annur tamiƙe tsaye Tace,” Ubanwa yabaki damar kiran mijina? harda kiranshi my ko? ke gaki tsohuwar ƴar’iska ba!,”
Cire wayar A kunnenta lema tayi dan ganin ko mistake tayi amma shine dai kawai , Cikin dauriya Tace," Ke dan kina dabba Akuya shine zaki ɗaga wayar mijinki, Mijinki yakamata nacema ko Mijinmu! maza maida masa wayar dashi nakeson magana!!."
Ran Annur yayi Mugun ɓaci wai wata harzata samu damar kiran mijinta gaban ta harda kiranta Akuya aiko zata ga Akuyanci.
"Idan kincika ke Ƴar titi ƴar tasha mai bibiyar mazan masu to kibari muhaɗu dake wallh sainaci Ubanki saina...,"
Miƙewa Za'i'd yayi tsaye cikin mamakin Annur da wannan zagin haka,
Cikin A zama ya ƙwace wayar ya nafaɗin “Kina lafiya kuwa Ƙalbi irin wannan zagin haka,? Banaso to daga yau baki basake ɗagamun waya,”
Wauce wayar tayi da sauri jikake kifffff tabuga wayar da bango aiko take wayar tawatse komai yatarwatse..
Da Mamaki Yace,” Annur wayar tawa kika fasamun,”?
Kamar wadda tayi tsere haka take sauke numfashi saboda tsabar BAƘIN KISHINTA daya motsa Tace,” Wllh yanzu nafara fashe maka wayoyi A gidan nan muddi wata shegiya tasake kiranka wllh Za’i’d saina fashe wayar dan Inada BAƘIN KISHI AKANKA NI ANNUR……………..
WhatsApp number 07064904617 Call number 07031012948
BAƘIN KISHI!! “PAID BOOK #200 ONLY
FREE 🅿️ 13/14
RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN… AMMYN KHAUSAR CE….. KUMA TAURARUWAR ROYAL🥳🥳
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP
🍂”ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
GODIYA TA MUSAMMAN GADIKAN MASOYANA🥰
YABAWA GAREKI SWEET MARYAM YUSEEF "MAMAN JUWAIRIYYA
```MARUBUCIYAR -- MAIZAMAN KANTA "PAID BOOK" DOCTOR HEESHAM PAID BOOK-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK -- SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK --- RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK--- SO SIRRIN ZUCIYA FREE BOOK'' FAHERTH 'FAHAT" HOT LOVE FREE BOOK... YANZU KUMA BAƘIN KISHI!!! PAID BOOK"" YA SAUKA GAREKU MASOYA```
LITTAFIN ƘUƊI NE IDAN KINASO KI GAGGAUTA BIYA DOMIN SAMUN NAKI #200 KAWAI ZAKI BIYA
IDAN KINSAN DAN KIFITAR MUN DA LITTAFI KIKESON SIYA DAN GIRMAN ALLAH KIBAR ƘUƊINKI NIKUMA NARIƘE LITTAFINA, IDAN KIKA ƘARƁE LITTAFINA KIKA FITA DASHI WLLH WLLH WLLH BAN YAFEBA KUMA ALLAH YA ISA GADIK WADDA TASAMI LITTAFINA COMPLET TAFITA DASHI WAJE HAR WASU SUKA KARANTA WLLH ALLAH KA ISARMIN BANYAFE BA!!!
```ƘIRIS YARAGE NA KAMMALA FREEE PAGE IDAN KINA KANA BUƘATA KAHANZARTA BIYAN #200 ƊINKA DAN SAMUN CIGANSHI IDAN KO COMPLET KAKE BUƘATA #300 KAWAI ZAKA BIYA KASA KASA MESHI, IDAN KINSAN DAN KIFITAR MIN DA LITTTAFI ZAKI SIYA DAN ALLAH KIBAR ƘUƊINKI NIKUWA NABAR LITTAFINA, IDAN KIKA SIYA KIKA FIDDASHI WLLH BANYAFEBA ALLAH KA I'SARMIN```
2/3/2022 WEDNESDAY MARCH
Ɗakin tashiga tasoma safa damar tana tinanin inda zata haɗu da wannan tsinanniyar ganin batada wata maka ma yasa tafaɗa kan gadon tasoma rera kuka mai tsuma zuciya..
Za’i’d kuwa yajima yana nazartar Abunda yafaru kenan gaskiyar su Salman ne BAƘIN KISHI NE DA ITA BA WAI YARINTA BA,”?
Jiyo sautin kukan nata harnan yakatse masa tinanin nasa, Harhaɗa wayarsa yayi wadda bazata sake moruwa ba koda ga ƴan gwangwan ne dan ta tarwatse dika, Sim's kawai yacire sai memory ɗinsa yabar wayar Anan yanufe inda take A ɗakin.
Kwance yasa meta takife tana rungume da pillow sai famana kuka take,
A hankali ya hau gadon ya miƙa hannu zai taɓota da sauri ta zillo gefe “Kada kakuskura taɓani ka rababu dani naga yamaka,” tasale fashewa da kukan nata.
Cikin sanyin nasa Yace,” Amma kinsan banason jin wannan kukan naki ko? tinkina jinjira bana iya jurar kukanki balantana yanzu so yawuce kiyi haƙuri kada kihora kanki A kan wannan ɗan ƙaramin Abun,”
Miƙewa tayi zaune tana mai zubamasa ido "Ƙaramin Abu kacefa? inji wata shegiya nakiranka lover masoyi fa Amma kakira Abun da ƙaramin Abu? lalle Uncle A gunka yake ƙarami Amma ni shine Abu mafi girma Aduniya wllh dik sadda nagawo ko wacece sainaci uwarta wllh,"
"Oh god!" yafaɗa tare da dafa goshinsa "Kenan zarginama kike? Nifa bansan wacece ba bansan inda tasami number ta gashi kinfasamun wayata A kan wani dalili naki mara tushe wannan Ai haukace kikeson farawa Annur kidawo daidai mana sam bahaka Ammy tamiki tarbiya ba, kuma bahaka ne halin Mommy ba Allah yajiƙansu harsukabar duniya A tare bawanda yataɓa jin kansu sam batada wannan *BAƘIN KISHIN* bansan inda kika ɗaukoshiba ke nibanma Amince kishi kikeda ba nafi ɗaukar hakan A matsayin shirmen yarintar kidawo Hayyacinki Annur, banason nunamiki fushi na ina matiƙar sonki da tausayinki so kimanta wannan maganar,"
Janyota yayi jikinsa ganin tana wani zillewa A lamar yarabu da ita, Sai yahaɗe bakinsu cikin wani salo yake tsotsar lips ɗinta yana yawo da hannunsa cikin rigarta, Ganin zaiwuce gona da iri yasa taturesa dan dik jikinsa yamutu buƙatar fa kawai tabijeromasa, Amma saita tareshi tamiƙe tana faɗin “Nifa Uncle ban warke ba still tafiyana batadawo daidai ba Allah ni bazan iya ba karabu dani,”
“Naji Amma korage zafine ta hanyar Romance ɗinki dan Allah kibari nayi plzzz,”
Da ƙyar yaƙarashe maganar..
“Nifa Uncle da zafi gaskiya bana so,” taƙarashe maganar tana wani diddira ƙafa ƙasa,
Rintsw idansa kawai yai sam baida sha’awar takura mutum yin Abunda baiyi niyaba koda ko shi zaicutu ne balantana Akan ƴar ƙanwarsa guda wadda yake mugun jinta A ransa, Da ƙyar ya iya ɗaga mata kai kawai , Ya lunshe idanuwansa yanajin mararsa nawani soka masa…
Ganin baisake motsawa ba tagano lalle Uncle ɗin nata yana tsananin buƙatarta, Tana lura dashi dik Abunda takeso shi yake mata koda ko shi bayaso, yanzu itace tamasa laifi tafasa masa waya maitsada amma shine yabiyota yabata haƙuri A yanzufa shine ƙaɗai gatanta.
Cikin sanyin jiki tasake haye gadon tasa hannayenta tafara shafar sajen fuskarsa Cikin cool voice ɗinta Tace," I'm sorry Ƙalby kada kayi fushi dani kaji nima ai kasan inatsananin sonka kuma ina masifar *BAƘIN ƘISHI!!* A kanta bazan iya jurar ganinka tareda wata ba dan Allah kada kakula kowacce macce kaji Mijina,"
Ƙarasa maganar tayi cikin rawar murya, dan tasan lagonshi bai wuce kukan taba sam baison kukanta bawai itaɗai ba shi sam baison ganin kukan macce balantana ita Annur ɗinsa,
.
.
“Yawuce ai kada kiyi kukan banaso ZA’I’D NA ANNUR NE KAWAI DAN HAKA BASAI KIN NUNA BAƘIN KISHIN!! BA dik dani ina kallon hakan A matsayin yarinta”…
Ita dakanta tasoma aika masa wani irin zafafan saƙwanni, ganin sunfara fice duniyar tamu yasa nawanke ƙafata nafece Abuna………………..
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BAƘIN KISHI!! “PAID BOOK #200 ONLY
FREE 🅿️ 14/15
RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN… AMMYN KHAUSAR CE….. KUMA TAURARUWAR ROYAL🥳🥳
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP
🍂”ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
GODIYA TA MUSAMMAN GADIKAN MASOYANA🥰
YABAWA GAREKI SWEET MARYAM YUSEEF "MAMAN JUWAIRIYYA
```MARUBUCIYAR -- MAIZAMAN KANTA "PAID BOOK" DOCTOR HEESHAM PAID BOOK-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK -- SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK --- RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK--- SO SIRRIN ZUCIYA FREE BOOK'' FAHERTH 'FAHAT" HOT LOVE FREE BOOK... YANZU KUMA BAƘIN KISHI!!! PAID BOOK"" YA SAUKA GAREKU MASOYA```
LITTAFIN ƘUƊI NE IDAN KINASO KI GAGGAUTA BIYA DOMIN SAMUN NAKI #200 KAWAI ZAKI BIYA
IDAN KINSAN DAN KIFITAR MUN DA LITTAFI KIKESON SIYA DAN GIRMAN ALLAH KIBAR ƘUƊINKI NIKUMA NARIƘE LITTAFINA, IDAN KIKA ƘARƁE LITTAFINA KIKA FITA DASHI WLLH WLLH WLLH BAN YAFEBA KUMA ALLAH YA ISA GADIK WADDA TASAMI LITTAFINA COMPLET TAFITA DASHI WAJE HAR WASU SUKA KARANTA WLLH ALLAH KA ISARMIN BANYAFE BA!!!
A wani ƙasaitaccen Mall na hangesu sunzo shopping, Sanye take cikin Haɗaɗɗen less wanda yasha ɗinkin riga da skert read colour ne da mayafinta ja haɗida ta kalminta ba ƙaramin kyau shigar tamata ba, Shiɗinma yadine milk colour yasha hulla ja da Agogon hannunsa,
Hannayensu saƙale dana juna sai shagwaɓa take faman zuba masa,
Shikuwa saifaman lallashinta yake..
Shiga ciki sukayi, Ɓangaren Kayan sakawa suka nufa na yara yafara jibgar kaya itakuwa sai dariya takemasa "Allah Uncle kafaye Abin dariya ba ciki ba labarin ciki Amma kake faman jibgan kayan baby's hakan, Wai bakada wani Abun siyane,"?
Murmushi yayi “Kingani ba shiyasa nake cemiki kefa yarin yace Amma kinƙi yarda kece kawai bakida labari Amma nikam ai nasan nabada Ajiyan baby’s ma dan ba ɗaya ba,”
"Au dama A kwai inda mutum kebada Ajiyar baby's"?
Jan hancinta yayi kafin Yace ," Kingani ba you are too small Annur , yes A kwai inda Namiji ke bada Ajiya baby's,"
Ɗan matsowa kusa da kunnenta yayi A hankali yara ɗamata "Shin kinmanta first 9th ɗinmu irin bidirinda mukasha dama kwanakin baya Ai tin Anan nabaki baby's, Yakamata Ace kingano yaufa 2 weeks rabonki daganin Baƙonki kinga ko Ai Ajiyar tawa tasamu gurin zama daram A....."
Rufe idanta tayi da hannayenta tana dariya “A’ah ya isa haka ƙalbi kaifa yanzu sam bakajin kunya ta Amma nayi mamakin tayarda zakasani nida ke ɗauke da Abun kuma Ace bansani ba taya kasani,”
Murmushinsa maikyau Yasaki "My Annur kefa yarinya ce ga wautar tsiya koda yake ke ƴar fari ce, shin kinmanta Mijinki likita ne,,"?
"A'a ban manta ba, nifa ba yarinya bace Uncle bayan gashi harzan baka baby kake kira yarinya nifa babbace,"
Dariya yayi "hakane nasan ko ke babbace tinda kike iya ɗaukar gudan Uncle ɗinki A shimfiɗarsa,"
Dariya tayi "Kai Ƙalbi bakada dama, ni bara naje naɗauke chaculate's dan nabiyeka bazan ɗibe komaiba kawai kana shirmen nan naka,"
Bata jira cewarsa ba tazagashi zuwa ɓangaren chaculate's ɗin..
Sosai tajibge kayan Zaƙi harta cika ɗan karamin basket na hannu data ɗauka shikuwa wasu kayan har Ankai masa mota,
Juyawa tayi daniyar kai kayan gurin Reception Abinda tagani yasata faɗuwar gaba…………………….
SHIN ME ANNUR TAGANI???????
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BAƘIN KISHI!! “PAID BOOK #200 ONLY
FREE 🅿️ 16/17
RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN… AMMYN KHAUSAR CE….. KUMA TAURARUWAR ROYAL🥳🥳
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP
🍂”ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
GODIYA TA MUSAMMAN GADIKAN MASOYANA🥰
YABAWA GAREKI SWEET MARYAM YUSEEF "MAMAN JUWAIRIYYA
```MARUBUCIYAR -- MAIZAMAN KANTA "PAID BOOK" DOCTOR HEESHAM PAID BOOK-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK -- SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK --- RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK--- SO SIRRIN ZUCIYA FREE BOOK'' FAHERTH 'FAHAT" HOT LOVE FREE BOOK... YANZU KUMA BAƘIN KISHI!!! PAID BOOK"" YA SAUKA GAREKU MASOYA```
LITTAFIN ƘUƊI NE IDAN KINASO KI GAGGAUTA BIYA DOMIN SAMUN NAKI #200 KAWAI ZAKI BIYA
IDAN KINSAN DAN KIFITAR MUN DA LITTAFI KIKESON SIYA DAN GIRMAN ALLAH KIBAR ƘUƊINKI NIKUMA NARIƘE LITTAFINA, IDAN KIKA ƘARƁE LITTAFINA KIKA FITA DASHI WLLH WLLH WLLH BAN YAFEBA KUMA ALLAH YA ISA GADIK WADDA TASAMI LITTAFINA COMPLET TAFITA DASHI WAJE HAR WASU SUKA KARANTA WLLH ALLAH KA ISARMIN BANYAFE BA!!!
Harzata wuce saita dawo Kusa dashi Tace,” Rai kanga rai Ashe kana nan 9jer kwana dayawa? shine kayi Aure Abunka dr. bako sanarwa dik irin shirin da mukaso yima bikin ka amma baka gayyace muba saikawai muji labari A medi’a,”
Murmumushi yayi Yace,"Baka bane kuyi haƙuri ni banyi invating kowa ba su Yassar ne kawai sukayi gayyatar Abokan namu Amma ni banyi invating kowa ba,"
"Eyyarh to ina Amaryar taka take ne koba tare kukazo nan ba? Shin meya same wayar ka inata kira bansamu,"?
“Um najanza sim ne, tare muke da ita kawai taɗan zaga ɗaukar wani Abu ne,”
“Ah kaikuwa ai ba barin Amarya itaƙaɗai koda yake dagani kunzama iyaye tinda gashi sai kayan baby’s kake kwasa, ko zaka ban number ka daga baya mayi magana sauri nake yanzu wllh shiyasa ma bazan tsaya mugaisa da Amaryar ba,”
Batare da tinanin komai ba Ya ƙarɓe wayar tata yasa mata number shi,
Godiya tamasa sannan tafice gurin da sauri dama jiranta Ake…..
Koda Annur tayi saurin zuwa gurin saidai kash Budurwar harta bar gurin,
A ɗan hasale Tace,” Wace shigiyarce naga tana magana dakai? Maganar me kuke da itane,”?
Ɗan sake baki yayi Alamar mamaki Yace,"Wai meke damunki shikenan ni banda ikon magana da kowacce macce to cousin ɗinace,"
Yafaɗa yana ƙoƙarin matsawa kusa da ita, danganin harwasu mutanen dake kusa dasu sunfara kallonsu.
Dasauri tashige gabansa “Cousin ɗinkace amma kuma ni bansanta ba,? wannan ba gaskiya bane kafaɗamun ko wacece ita,”?
Tafaɗa tanaɗan ɗaga murya,
Ganin dik Anzuba musu ido sai Abin ya bashi haushi “Dik Abunda kike tinani to shine!,”
A hasale "Kam Ubancan haka kace ma,? to shikenan Yayi kyau nagode dama kazo dani nan ne dan kaci zarafina wllh dana sameta inda kake narantse dasai na nakasata,"
Sakin basket ɗin hannunta tayi dik suka watse A ganshi, Bata ƙara maganaba cikin fusata tabar mall ɗin.
Kiranta Yake “Annur! Annur!! Annur!!! kitsaya mana,”
Batako saurare shi ba tafice,
Girgiza kansa yayi cikin takaici yaduƙa yakwashe kayan yanufe gun biyan ƙuɗin,
Wasu mata dake kallonsa ɗayan Tace,” Kai Amma dai wllh wannan yarin yar Akwai ta da BAƘIN KISHI!!! Uhunm…
Dik ranshi A ɓace yabiya ƙuɗin yafito mutane sai zantukansu Akan lamarin suke..
Tana fitowa batako bi takan motarshi ba tanemi Napep tawuce gida Abunta ranta na matiƙar soya mata haɗida danasain futowar nan datayi dashi...
Dude dube yashiga yi amma sam bako Alamarta, Harcikin motar Amma bata ciki, wayarsa yaɗauka yafara kiranta amma taƙi ɗauka daya matsanta da kira saiyaji wayar kashe.
Asaɓule yaja motar zuwa gida shima,.
Lokacinda yake kiranta harta sauka tashiga gidan, tana gani amma bata kulashi ba ganin yanace da kiran saita kashe wayar gaba ɗaya, A palourn tazauna kawai kuma saita kuka…..
Ganin ƙofar Abuɗe ya tabbatar masa tayo gida, baikawo gate man dan haka dakanshi yasauka yabuɗe gate ɗin yashiga sannan yarufe,
Kwasar kayan yayi zuwa ciki, A palourn yasa meta tawani haɗa kai da guwwa saifaman kuka take.
Rage fushinsa yayi yazauna kusa da ita yazauna cikin sanyinsa Yace,” Haba Hayat yazakimun haka kiwani kamo hanya kidawo bayan kingama kunyatani cikin jama’a, nagayamiki itaɗin cousin ɗinace munjima bamu haɗu ba koda Akayi bikinmu batasamu zuwa ba shinefa take tayani murna,”
Ɗago jajayen idanuwanta tay, harzatayi magana sai wayarsa tahau ringing sharewa yayi ganin number ce ba suna dama shi baifaye ɗaga kiran ba,
Kallon tuhuma ta watsamasa Tace," bazaka ɗaga kiran bane,"?
“Bansan number bane shiyasa,”
“Wannan ba Reason bane baka da gaskiya ne shiyasa,”
Ɗaga wayar yayi dan kawai ta gasgatashi,
Ɗayan ɓangaren Akace “haba dr. inata kira baka ɗauka kuma inaa……….”
Tagama kai maƙurar ɓacin bai Ankaraba kawai yaga taƙwace wayar tabuga ta ƙasa, take tawartse.
Cikin fushi Yace,” Kika sake fasamin waya yauma Annur zaki ƙarayi,”?
Miƙewa tsaye tayi Tace,” Eh nafasa nafasa ɗin wllh yanzu nafara fasa maka dik wata waya dazaka siya muddin macce nakiranka wllh nadinga fashe wayoyinka kenan kawai kahaɗa zumunta da shagon saida wayoyi wllh bazan daina fasa wayoyin ba wllh domin inada BAƘIN KISHI!!! Akanka za’i’d………………..
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BAƘIN KISHI!! “PAID BOOK #200 ONLY
FREE 🅿️ 18/19
RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN… AMMYN KHAUSAR CE….. KUMA TAURARUWAR ROYAL🥳🥳
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP
🍂”ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
GODIYA TA MUSAMMAN GADIKAN MASOYANA🥰
YABAWA GAREKI SWEET MARYAM YUSEEF "MAMAN JUWAIRIYYA
```MARUBUCIYAR -- MAIZAMAN KANTA "PAID BOOK" DOCTOR HEESHAM PAID BOOK-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK -- SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK --- RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK--- SO SIRRIN ZUCIYA FREE BOOK'' FAHERTH 'FAHAT" HOT LOVE FREE BOOK... YANZU KUMA BAƘIN KISHI!!! PAID BOOK"" YA SAUKA GAREKU MASOYA```
LITTAFIN ƘUƊI NE IDAN KINASO KI GAGGAUTA BIYA DOMIN SAMUN NAKI #200 KAWAI ZAKI BIYA
IDAN KINSAN DAN KIFITAR MUN DA LITTAFI KIKESON SIYA DAN GIRMAN ALLAH KIBAR ƘUƊINKI NIKUMA NARIƘE LITTAFINA, IDAN KIKA ƘARƁE LITTAFINA KIKA FITA DASHI WLLH WLLH WLLH BAN YAFEBA KUMA ALLAH YA ISA GADIK WADDA TASAMI LITTAFINA COMPLET TAFITA DASHI WAJE HAR WASU SUKA KARANTA WLLH ALLAH KA ISARMIN BANYAFE BA!!!
Tana gama faɗin hakan tawuce ɗakinta A fusace harda saka key dan kar yabiyo ta.
Shikuwa zubawa fasasshiyar wayarsa ido yayi, jiya jiya yasiye wayar nan kusan dubu 80, 000. Amma itace walaƙance Anan wannan wace irin rayuwa ce shikenan haka zai dinga tabka Asarar.?
Tsaki yaja A fili Yace,” Salim wataƙil zancen ka dakwai gaskiya mamata BAƘIN KISHI ne taya zansamamata maslahar wannan BAƘIN KISHIN? Wata zuciyar tabashi Ansa da Addu’a itace mafita kawai,
Aha sukayi kwana 2 bawani sakewa tsakaninsu dik da kowanne A daddafe yake dan rashin ɗan uwansa kusa dashi ba ƙaramin Azabtuwa yake ba,
*------------------------*
Yau monday kuma yau ne hutunsa yaƙare koda yagama shirinsa yafito harta gama haɗa masa break-fast tare sukaci suna firarsu kamar basu taɓa samun matsala ba, harya gama rakosa tayi waje tareda buɗe masa motar yashiga kasa miƙamasa jakarsa tayi tazuba masa ido kawai.
Hura mata iska A ido yayi “Kallon fa kona miki kyau ne,”?
Sauke Ajiyar zuciya tayi "Kasan kai ɗin mai kyaune ai dama zaka fasa fitar nan wllh irin wannan kyau da kayi haka kada kaje wata tsinanniyar ta kalle ka,"
Murmushi yasaki saida fararen haƙoransa suka bayyana “Kada kidamu sarkin kishi ba wadda zata kallan zansaka face mark kuma kinsan ai Uncle ɗinki baruwansa da mata,”
“ni dai kada kabari idanka yafaɗa kan wata shegiyar balanta harkaji taburgeka, Allah ya tsaremun kai,”
Tabashi jakar tareda rufe masa marfin motar takoma ciki..
Girgiza kansa kawai yayi kafin yawuce, dan A yanzu su Abba sunbashi ƙanen wanda kemusu gadi shike buɗe masa gate yanzu da kula da shukokin gidan.....
Batawani jima da dawowa ciki ba taji nocking tana mita takoma tabuɗe,
Najwa ce dasu Affan sai kairat babbar ƙawar Annur A kalla sunkai 3 years basu haɗuba,
Ihu Annur tasandara tana faɗin “My khairat kece,”?
Rungumar juna sukayi cike da murnar ganin juna,
Najwa Tace,” Kunga ku matsa muwuce tinda mu bata tamu kuke ba,”
"Sorry My sis ina murnar gani khairat ne shekara 3 fa,"
A tare suka shigo palourn dik suka zazzauna,
Affan Yace,” Aunty ina Uncle,”?
Annur taware hannaye Alamar yazo,
Tasowa yayi tarungumeshi
Tace,” Yi haƙuri ɗan ƙanena nayi kewarka sosai inasu Mamy? Uncle yafita ɗazun,”
"Mamy na gida tace A gaisheki, nima Aunty jiya nayi kuka nace ni Aunty nakeso shine yau Mamy tabari yau A kazo dani,"
“Allah sarki ɗan ƙanena Ai cike nake da kewar ka dama tinaninka kadaina ma su mamy kuka kaji ko,”
Ɗaga kansa kawai yayi.
“good boy, yanzu jeka wancan ɗakin Akwai kayan wasa sannan dakwai chaculate Auncle ya A jema Acan,”
Dagudu yanufe ɗakin.
Maida kallonta tayi gun Najwa Tace,” baki bani labarin yadda kikasamo mana wannan ba hartazo gidana,”……….
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BAƘIN KISHI!! “PAID BOOK #200 ONLY
FREE 🅿️ 20/21
RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN… AMMYN KHAUSAR CE….. KUMA TAURARUWAR ROYAL🥳🥳
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP
🍂”ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
GODIYA TA MUSAMMAN GADIKAN MASOYANA🥰
YABAWA GAREKI SWEET MARYAM YUSEEF "MAMAN JUWAIRIYYA
```MARUBUCIYAR -- MAIZAMAN KANTA "PAID BOOK" DOCTOR HEESHAM PAID BOOK-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK -- SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK --- RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK--- SO SIRRIN ZUCIYA FREE BOOK'' FAHERTH 'FAHAT" HOT LOVE FREE BOOK... YANZU KUMA BAƘIN KISHI!!! PAID BOOK"" YA SAUKA GAREKU MASOYA```
LITTAFIN ƘUƊI NE IDAN KINASO KI GAGGAUTA BIYA DOMIN SAMUN NAKI #200 KAWAI ZAKI BIYA
IDAN KINSAN DAN KIFITAR MUN DA LITTAFI KIKESON SIYA DAN GIRMAN ALLAH KIBAR ƘUƊINKI NIKUMA NARIƘE LITTAFINA, IDAN KIKA ƘARƁE LITTAFINA KIKA FITA DASHI WLLH WLLH WLLH BAN YAFEBA KUMA ALLAH YA ISA GADIK WADDA TASAMI LITTAFINA COMPLET TAFITA DASHI WAJE HAR WASU SUKA KARANTA WLLH ALLAH KA ISARMIN BANYAFE BA!!!
IDAN KIKAMUN SATAR FASAHA KO EDIT A LITTAFINA ALLAH YA ISA
Najwa Tace," tazo dan batasan inda Gidanki yake ba Amma taga bikin naki A medi'a,"
Annur “Kai gaskiya naji daɗin ganinki khairat kwanads dayawa ya mijin naki, ina yaranmu,”?
Khairat Tace,” wllh ƙlau suna lafiya sunje kai ziyara da babansu da wata ƴar uwarsa A katsina shine nace tinda gani A garin Abuja dole na nemeki kafin nawuce,”
Dafe ƙirji Annur tayi "Ƴanzu kairat dan bakida hankali shine zakibar mijinki da wata suyi tafiya tare? lalle bakida hankali ke sakaryace wllh,"
Taƙarasa maganar cikin takaici.
Murkushi khairat tayi “Ƴar’uwarsa fa nace Annur ba wata da banba, yo kowata da bance mezaisa natada jijiyar wuya Wllh saisundawo nan sukabarni nanzasu dawo suman,”
“Ke shasha ce wllh Khairat yara 3 Amma bakida wayon ko ɗan kishin nan babu Mtswwww ni dan Allah rufe wannan captar bana ƙaunarta wllh, bara nakawo muku ruwa,”
Miƙewa tayi taje kawo musu ruwan.
Dariya khairat tayi “Wai haryanzu Annur kinanan da BAƘIN KISHIN nan naki? Hunmm wai Amma ko Za’i’d na fama wllh,”
Najwa Tace,” Ai ba wanda zai iya zama da wannan wllh in ba Uncle ba koshi dan yana tsananin sonta da tausayinta gashi da haƙuri Amma wllh Sis Annur Akwai BAƘIN KISHI,”
Aje wani tire gabansu kan ƙaramin stole dake palourn Tace,” Nima ai inada haƙuri ehe koda nakeda BAƘIN KISHIN ba,”
Sosa ido khairat Tayi kafin Tace," Ke menake gani kamar ciki ne dake My Annur, lalle munada casu Ashe kice harkin ɗauka wooooh,"
Zama Annur tayi tana shafa cikinta Tace,"wllh ko muma munbiyo sahu munji Abunda kukeji saura najwa,"
Dariya sukayi banda Najwa dake faɗin Allah ya shiryeku kunbani, Ni kam bara na matsa kada kuɓatawa my sa'id ni, laaah ɗan halak kinga yakira to na matsa,"
ficewa waje tayi dan Ansa kiran,
Sukuwa suka saka dariya,
Maida kallonta tayi gun Annur tana ɗan matsowa tace,” My Annur Allah kidaina wannan kishin haki yayi yawa sarai nasami labarin dik Abunda kikewa za’id A kan BAƘIN KISHIN ki, kisanifa dik abunda kike bazaisa yafasa yin Abunda yayi niyaba kiyi Amfani da damarki Annur tinkan tasuɓuce miki wllu kidaina wannan BAƘIN KISHIN………
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BAƘIN KISHI!! “PAID BOOK #200 ONLY
FREE 🅿️ 22/23
RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN… AMMYN KHAUSAR CE….. KUMA TAURARUWAR ROYAL🥳🥳
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP
🍂”ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
GODIYA TA MUSAMMAN GADIKAN MASOYANA🥰
YABAWA GAREKI SWEET MARYAM YUSEEF "MAMAN JUWAIRIYYA
```MARUBUCIYAR -- MAIZAMAN KANTA "PAID BOOK" DOCTOR HEESHAM PAID BOOK-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK -- SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK --- RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK--- SO SIRRIN ZUCIYA FREE BOOK'' FAHERTH 'FAHAT" HOT LOVE FREE BOOK... YANZU KUMA BAƘIN KISHI!!! PAID BOOK"" YA SAUKA GAREKU MASOYA```
LITTAFIN ƘUƊI NE IDAN KINASO KI GAGGAUTA BIYA DOMIN SAMUN NAKI #200 KAWAI ZAKI BIYA
IDAN KINSAN DAN KIFITAR MUN DA LITTAFI KIKESON SIYA DAN GIRMAN ALLAH KIBAR ƘUƊINKI NIKUMA NARIƘE LITTAFINA, IDAN KIKA ƘARƁE LITTAFINA KIKA FITA DASHI WLLH WLLH WLLH BAN YAFEBA KUMA ALLAH YA ISA GADIK WADDA TASAMI LITTAFINA COMPLET TAFITA DASHI WAJE HAR WASU SUKA KARANTA WLLH ALLAH KA ISARMIN BANYAFE BA!!!
*GA MASU SATAR MUN FASAHA KO EDITING ALLAH YA ISA*
Sauke Ajiyar zuciya Annur tayi Kafin Tace,” Bazan iya jure ganin Mijina da wata ba wllh,”
Riƙo hannunta Khairat tayi “Zaki iya Annur komai na rayuwa ɗan haƙuri ne plzz ki gwada,”
"tom naji zanyi yanzu kundawo nan ne da zama gaba ɗaya,"?
“Eh Ammasa transfer ne zuwa nan kuma,”
Firarsu sukaci gaba dayi cikin nishaɗi, khairat nabata shawarwar Akan rage BAƘIN KISHIN da takeda.
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
Cikin Annur yakai wata 6 yanzu yayi girma sosai,
Zaune Za'id yake yana kallon wani indian searis
Ahankali tafito harta kawo kusa dashi tazauna baisani ba dan Hankalinsa na kan film ɗin yatafi dashi,
Dafashi tayi "Ƙalby wannan film ɗin yatafi dakai dayaa kaida ko kallo bakayi Amma kazauna kana kallon wannan,"
Murmushi yayi tareda shafar cikinta Yace,” Babys ɗina na lafiya ko dama Ummunsu? wllh film ɗin ne yamun jarumar yarinyar taburgeni sosai tahaɗu ga iya Atting gaskiya tacancanci A word sosai,”
Ɓata fuska tayi Ganin baimasan tanayi ba taƙara fusata,
Miƙewa tayi tanufe t.v ɗin A bango yake haɗe wani ƙarfe dake ƙasa taɗauka jikake ƙasss ƙasss ƙasss dik tafasa glass ɗin t.v,
A ɗan razane yamiƙe tsaye Yace," Kina hauka ne zaki fasa t.v meke damunki ne wai,"?
A hasale “Ai harnafi gidan mahaukata hauka indai Akan kane to wllh nafi haukar hauka dan inada BAƘIN KISHI Akan me zaka dube tsabar idona kayaba kyan wata da surarta wai tana burge ka to ai saika ɗaura kaje can ƙasarsu kasa mesu!,”
Fuuuuuuu tabar palourn tana ta zage zage.
Komawa yayi ya zauna yana mai dafe kansa dake tsantsar sara masa, A fili yafurta "Allah gani gareka kamun maganin wannan matsalar dana ke ciki ni Za'id Allah ka ƙaramun haƙuri, juriya tausayi dama tawakkali Akan wannan jarabar taka daka jarabceni da ita!,"
Hawaye nagani sunfara silalo masa A idansa
[] ALLAH SARKI ZA’ID HARKABAN TAUSAYI YAU HARDA KUKA KAKE A MAIMAKON KA ƊAUKI MATAKI SAI KAWAI YAKAI KUKANSA GUN MAHALICCINSA, HUNMMMM KAGA AIKIN MASU ILIMI KO?? AURE MAI ILIMI YAFI AUREN KYAKYKYAWA YAFI AUREN MAI ƘUƊI YAFI JINDAƊI KWANCIYAR HANKALI NATSUWA SANIN YAKAMATA DA DAI SAURANSU, DAN HAKA INAMAI BAKU SHAWARA KUFARA AUNA ILIMIN NAMIJI HAƘURINSA KAFIN MAGANAR AURENSA,, ALLAH YASA MUDACE ALLAH KAIMUNA DA KYAU[]
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BAƘIN KISHI!! “PAID BOOK #200 ONLY
FREE 🅿️ 24/25
RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN… AMMYN KHAUSAR CE….. KUMA TAURARUWAR ROYAL🥳🥳
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP
🍂”ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
GODIYA TA MUSAMMAN GADIKAN MASOYANA🥰
YABAWA GAREKI SWEET MARYAM YUSEEF "MAMAN JUWAIRIYYA
```MARUBUCIYAR -- MAIZAMAN KANTA "PAID BOOK" DOCTOR HEESHAM PAID BOOK-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK -- SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK --- RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK--- SO SIRRIN ZUCIYA FREE BOOK'' FAHERTH 'FAHAT" HOT LOVE FREE BOOK... YANZU KUMA BAƘIN KISHI!!! PAID BOOK"" YA SAUKA GAREKU MASOYA```
_YAU 5/3/2022 SATURDAY MARCH A YAU NE KUMA AKA FARA EVENT'S ƊIN BESTY NA "NANA FIRDAUSY UMAR" YAU NE AKE WANKIN AMARYA INAFATAN ALLAH YABAKU ZAMAN LAFIYA, MUKUWA ALLAH YA HOREMUNA MUTAKA RAWAR GANI ABIKINNAN SANNAN ALLAH KANUNAWA SAURAN AL'UMMAR ANNABI MUHAMMAD S.A.W AMEEN ALLAH YASA MUDACE!_
LITTAFIN ƘUƊI NE IDAN KINASO KI GAGGAUTA BIYA DOMIN SAMUN NAKI #200 KAWAI ZAKI BIYA
IDAN KINSAN DAN KIFITAR MUN DA LITTAFI KIKESON SIYA DAN GIRMAN ALLAH KIBAR ƘUƊINKI NIKUMA NARIƘE LITTAFINA, IDAN KIKA ƘARƁE LITTAFINA KIKA FITA DASHI WLLH WLLH WLLH BAN YAFEBA KUMA ALLAH YA ISA GADIK WADDA TASAMI LITTAFINA COMPLET TAFITA DASHI WAJE HAR WASU SUKA KARANTA WLLH ALLAH KA ISARMIN BANYAFE BA!!!
*GA MASU SATAR MUN FASAHA KO EDITING ALLAH YA ISA*
Saida ya tabbatar tasauka daga fushin sannan ya shiga ɗakin baice mata komai ba, bayan sallama da yayi yashiga toilet yayi wankansa yafito yana shafa mai,
Tasowa tayi taje gabansa ta ɗauke man tafara shafa masa baicemata komai ba kuma baida katar da itaba,
Ahankali tafurta “Dan Allah kayi haƙuri bazan koma ba,”
"Kamae yarda kura bata ɗaukar Azimi indai taga kalacin nama gabanta haka yake ɓangaren *BAƘIN KISHINKI!!!*
Ficewa ɗakin yayi yashiya Abinsa yanufe Office zama tayi Agun tare da zabga uban tagumi,
Tinda yaje Asibitin Aiki kawai yake amma sam fuskarsa ba walwala Ahaja haryagama duba pentiens ɗinsa, office ɗinsa yakoma ya zauna tare da zabga Uban tagumi yayi nisa A duniyar tunaninsa,
Najib daketa sallama har yazauna kusa dashi Amma baisani ba,
Taɓasa yayi Yace,” dr meke damun ka wannan wane irin tinanine kake haka nayi sallama nazauna amma dik bakaji ba meke damunka,”
Nan nauyan numfashi ya sauke kafin Yace," Bako mai yi haƙuri kawai banji bane,"
Murmushi Najib yayi Yace," yaushe kafara ɓoyemin damuwar ka? yaushe kafara mun ƙarya? inban isa nakai matsayin da zaka gayamin damuwar ka bane kawai,"
Miƙewa yayi daniyar barin office ɗin dasauri Za’id ya janyoshi yasake zama Yace,” Kayi haƙuri ba haka nane matsar iyalinace Anna muhammad s.a.w yace ku Asirta sirrika sirrin tsakanin mata da miji, Amma zangaya ma. kwashe komai yayi yafaɗa mai,
Najib yajinjina kanshi Yace,”kaci gaba da haƙuri Amma nikaina ina mamakin irin tsananin BAƘIN KISHI!! Irin na matar ka Amma inada yaƙin zata iya sauyawa,”
“Kana ganin Annur zata iya daina wannan BAƘIN KISHIN Kuwa? sau 9 tana fasamun waya sau 7 tana fasa t.v yanzu bawani t.v cikin gidan nan dik tafasasu kuma bakomai ne yajanyo hakan ba face BAƘIN ƘISHI!!! irin nata wllh ni yanzu hartsoron sayen waya nake sam banson A kirani ina gida wllh, Badamar nayi waya da macce koda ƴar uwata ce to saita fasa wayar,”
Najib Yace,” gaskiya ne kana cikin damuwa kuma dole kadamu amma kayi haƙuri komai zai wuce wata rana yanzu kaga tanada ciki kuma kasan ba Ason masu ciki da damuwa so yanzu kw bita A hankali zuwa idan ta haihu daga nan saimuga wane irin mataki yaka mata mu ɗauka,”
“Hakane Abokina kanada gaskiya insha Allah zan ƙara haƙuri nagode,”
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
Whats App number 07064904617 or call number 07031012948
BAƘIN KISHI!! “PAID BOOK #200 ONLY
FREE 🅿️ 26/27
RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN… AMMYN KHAUSAR CE….. KUMA TAURARUWAR ROYAL🥳🥳
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP
🍂”ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
GODIYA TA MUSAMMAN GADIKAN MASOYANA🥰
YABAWA GAREKI SWEET MARYAM YUSEEF "MAMAN JUWAIRIYYA
```MARUBUCIYAR -- MAIZAMAN KANTA "PAID BOOK" DOCTOR HEESHAM PAID BOOK-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK -- SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK --- RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK--- SO SIRRIN ZUCIYA FREE BOOK'' FAHERTH 'FAHAT" HOT LOVE FREE BOOK... YANZU KUMA BAƘIN KISHI!!! PAID BOOK"" YA SAUKA GAREKU MASOYA```
LITTAFIN ƘUƊI NE IDAN KINASO KI GAGGAUTA BIYA DOMIN SAMUN NAKI #200 KAWAI ZAKI BIYA
IDAN KINSAN DAN KIFITAR MUN DA LITTAFI KIKESON SIYA DAN GIRMAN ALLAH KIBAR ƘUƊINKI NIKUMA NARIƘE LITTAFINA, IDAN KIKA ƘARƁE LITTAFINA KIKA FITA DASHI WLLH WLLH WLLH BAN YAFEBA KUMA ALLAH YA ISA GADIK WADDA TASAMI LITTAFINA COMPLET TAFITA DASHI WAJE HAR WASU SUKA KARANTA WLLH ALLAH KA ISARMIN BANYAFE BA!!!
*GA MASU SATAR MUN FASAHA KO EDITING ALLAH YA ISA*
```FREE FAGE YAKUSA ƘAREWA DAMA BAKIN PAGE 1 TO 30 NAMUKU A KYAUTA DAN HAKA KUHANZARTA BIYAN ƘUƊINKU MASU BUƘATAR *BAƘIN KISHI!!!* DOMIN ƘIRIS YARAFE FREE YAGAMA GAMASU BUƘATAR COMPLET 300 NE IDAN KO FAGE TO FAGE NE 200 NE KAWAI, BANDA FITARMUN LITTAFI WAJE DAN ALLAH```
Ahaka rayuwa tacigaba da tafiyarmusu cikinta nata girma ammafa ɓangaren *BAƘIN KISHIN!!!* ta sai Abunda yaƙaru...
Yau ne Ake bikin Najwa da Sa’id , Kusan Annur A gida ta tare, yau ne wunin bikin kuma kowa kagani yaci Ado Amarya da ƙawayenta dama ita kanta Annur sunci kwalliya,
Zaune suke bakin rumfunan da Aka sakama ƴan biki, Za'id nahanga yashigo gidan fuskarsa ɗauke da murmushi saifaman gaisawa da mutane yake,
Wata ƴar budurwa ɗaya daga cikin Ƙawayen Amaryar tafito daga cikin gidan, ganinsa yasa tasake baki tana kallonsa dan baƙaramin tafiya da imaninta guy ɗin yayi ba, kasa daurewa tayi saida tanufesa, da sallama taƙarasa gurinsa sukaɗan gaisa Tace," Dan Allah idan bazaka damu ba number ka nakeso,"?
“Number ta kuma,”?
“Eh wllh haka kawai katafi da zuciyata dan Allah kaban number ka,”
Mamaki yasashi ɗan darawa “Ikon Allah kawai saina baki number ta kuma? to ni inada matata wllh kuma ina masifar sonta itama haka dan haka kiyi haƙuri,”
Ashe dik Abunnan dake faruwa A kan idan Annur saicika take tana batsewa,
Wata budurwar dake kusa da Annur Tace,” Ah kunga Nash takasa haƙuri saida ta tinkare wancan haɗaɗɗen guy dama nasan saitayi masa magana dan bata iya ɗauke idanta A kan kyakykyawan namiji Amma fa sundace dubi yanayinsu wataƙilma ya Amince da buƙatarta dubesu dagani soyewarsu suke Abunsu,”
Dariya sauran sukayi,
Najwa kuwa haɗe rai tayi dantasan yau A kawai tashin hankali, juyowa tayi daniyar riƙe hannun Annur dantasan A yanzu takawo iya wuya BAƘIN KISHINTA Yamotsa amma me saitaga inda take zaune wayau koda taɗaga kanta tahangota tana kutsawa cikin jama’a tanufe can A matiƙar fusace………….
TAB YAU KENAN A KWAI ƘURA😂😂😂😂😂😂 MUHAƊU NEXT PAGE KAWA
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BAƘIN KISHI!! “PAID BOOK #200 ONLY
FREE 🅿️ 28/29
RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN… AMMYN KHAUSAR CE….. KUMA TAURARUWAR ROYAL🥳🥳
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP
🍂”ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
GODIYA TA MUSAMMAN GADIKAN MASOYANA🥰
YABAWA GAREKI SWEET MARYAM YUSEEF "MAMAN JUWAIRIYYA
```MARUBUCIYAR -- MAIZAMAN KANTA "PAID BOOK" DOCTOR HEESHAM PAID BOOK-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK -- SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK --- RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK--- SO SIRRIN ZUCIYA FREE BOOK'' FAHERTH 'FAHAT" HOT LOVE FREE BOOK... YANZU KUMA BAƘIN KISHI!!! PAID BOOK"" YA SAUKA GAREKU MASOYA```
LITTAFIN ƘUƊI NE IDAN KINASO KI GAGGAUTA BIYA DOMIN SAMUN NAKI #200 KAWAI ZAKI BIYA
IDAN KINSAN DAN KIFITAR MUN DA LITTAFI KIKESON SIYA DAN GIRMAN ALLAH KIBAR ƘUƊINKI NIKUMA NARIƘE LITTAFINA, IDAN KIKA ƘARƁE LITTAFINA KIKA FITA DASHI WLLH WLLH WLLH BAN YAFEBA KUMA ALLAH YA ISA GADIK WADDA TASAMI LITTAFINA COMPLET TAFITA DASHI WAJE HAR WASU SUKA KARANTA WLLH ALLAH KA ISARMIN BANYAFE BA!!!
*GA MASU SATAR MUN FASAHA KO EDITING ALLAH YA ISA*
Tana ƙoƙarin bashi waya dan ya samata number,
Tana zuwa tafisge wayar tayi jifa da ita sannan tajuyo tashaƙo wuyan budurwa tashaƙeta,
Tari budurwar tafara haɗida kakarin wahala idanta harsun fiffito ƙwalaƙwala saboda wuya,
Neman kwacewa take Amma takasa saboda riƙon da Annur tamata bana wasa bane,
Dik Za’id yaruɗe Cikin ɗaga murya Yace,” kisa keta nace! nace ki saketa Annur!,”
Amma ko saurarensa batayi ba burinta kawai ta kasheta tinda har take iya furta kalmar so ga mijinta,
Take hankalin mutanen wurin suka dawo nan,
Kuka Najwa take tana roƙon Annur tasake budurwar,
Dik yarda mutanen wurin sukayi ƙoƙarin ganin Annur tasake budurwa hakan yaci tura.
A matiƙar hasale Za'id yawanketa dawani gigitaccen mari hausau 2, Wanda zafin marin saida yasata ganin taurarin wahala, Saketa tayi saboda taji marin ba ƙaɗan ba, dan har gefen bakinta yafara zubda jini,
Budurwar kuwa faɗuwa tayi ƙasa A gun tana mayar da numfashi dakyar,
Ɗagowa tayi A galabaice fuskarta harta kumbura saboda ƙarfin marin datasha,
Cikin muryar kuka Tace," Uncle saboda wannan zaka mareni,"?
“Eh na mareki idan kuma zaki rama ne to bismillah!”
Yafaɗa A matiƙar harzuƙe.
"To bari na ida kasheta inyaso saika mun dik Abunda yafi wannan,"
Matsawa tayi daniyar sake kamota amma saidai kash Ammy tazo gurin ,
Shikuwa ƙara fusata yayi yajanyo hannunta da ƙarfi harsaida tayi ƴar ƙara, Niyarsa yasake marinta Amma Ammy tariƙesa tana faɗin “Abbana Yaushe kafara rashin haƙuri? ke kuwa buyar Allah meya haɗaku ne, Annur kinada hankali kuwa keda kikeda wannan cikin haka, Maza kishiga gida,”
Bawa budurwar haƙuri Ammy tashigayi,
Najwa taja hannun Annur dansushiga ciki,
Ranta baƙaramin suya yake mata wai yau Za’id zai mareta A kan wata daban kodai yana sonta ne? Eh zuciyarta tabata Ansa gashi harda marinki yayi A kanta!
Wata irin juyawa taji cikin yamata ga zuciyarta namata wani irin zafi,
Rintse ido tafara wata irin razananniyar ƙara tasaki kafin taɗan sunkuya tana riƙe cikin nata.
Cikin tsoro Za'id da su Ammy sukayo kanta Amma tini ta.....................
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948
BAƘIN KISHI!! “PAID BOOK #200 ONLY
FREE 🅿️ 30/31
RUBUTA LABARI DA TSARAWA 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN… AMMYN KHAUSAR CE….. KUMA TAURARUWAR ROYAL🥳🥳
🌟ROYAL STAR WRITER’S ASSOCIATION🌟
{R.S.W.A}
MARUBUTA MASU AIKI DA FASAHA DA ZALLAR TSAKWARON AMANA, FAƊAKARWA HAƊI DA NISHAƊANTARWA GAMI DA WA'AZANTARWA HUMMM WANI ABU SAI ROYAL STAR WRITER'S ✍🏻📚✨⭐✨ ASSOCIATION RUWA ƘAƊAI KE MAGANIN ƘISHI (R..S..W..A) 💪💪💪💪 UP-UP-UP
🍂”ALƘALAMINMU🖋️ ƳANCINMU”🍂
GODIYA TA MUSAMMAN GADIKAN MASOYANA🥰
YABAWA GAREKI SWEET MARYAM YUSEEF "MAMAN JUWAIRIYYA
```MARUBUCIYAR -- MAIZAMAN KANTA "PAID BOOK" DOCTOR HEESHAM PAID BOOK-- BARRISTER KHALEEL FREE BOOK -- SAINA KASHE MIJINA FREE BOOK --- RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA FREE BOOK--- SO SIRRIN ZUCIYA FREE BOOK'' FAHERTH 'FAHAT" HOT LOVE FREE BOOK... YANZU KUMA BAƘIN KISHI!!! PAID BOOK"" YA SAUKA GAREKU MASOYA```
LITTAFIN ƘUƊI NE IDAN KINASO KI GAGGAUTA BIYA DOMIN SAMUN NAKI #200 KAWAI ZAKI BIYA
IDAN KINSAN DAN KIFITAR MUN DA LITTAFI KIKESON SIYA DAN GIRMAN ALLAH KIBAR ƘUƊINKI NIKUMA NARIƘE LITTAFINA, IDAN KIKA ƘARƁE LITTAFINA KIKA FITA DASHI WLLH WLLH WLLH BAN YAFEBA KUMA ALLAH YA ISA GADIK WADDA TASAMI LITTAFINA COMPLET TAFITA DASHI WAJE HAR WASU SUKA KARANTA WLLH ALLAH KA ISARMIN BANYAFE BA!!!
*GA MASU SATAR MUN FASAHA KO EDITING ALLAH YA ISA*
_•••°°°•••°°°•••°°°••°°°•••°°° LAST FREE FAGE INSHA ALLAH 6/3/2022 MARCH SUNDAY…. IDAN KINA BUƘATAR LITTAFINA KIDAURE KIBIYA DAN ALLAH FAGE TO FAGE #200 COMPLET DOCUMENT #300 ZAKU NEMAN RA WANNAN NUMBER WhatsApp 07064904617, DOMIN KIRA KUMA 07031012948,, KADA KUMANTA A LITTAFAN NAWA A KWAI “”MAIZAMAN KANTA “PAID” DOCTOR HEESHAM “”PAID #300 NE COMPLET DOCUMENT, 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR 💖 MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN, AMMYN KAUSAR CEEEE🤱🤱🤱
Cikin A zama Za'id ya ɗauketa tsohon sashensa nada tinkan yayi Aure yaje da ita kwantar da ita yayi yana ƙoƙarin dubata, Ammy kuwa sai safa da marwa take A ɗakin,
Bayan wasu ƴan lokutta harya gama dubata yamata Allurai, ya zauna gefen gadon ya zubamata ido, harwata rama ya hanga A idanuwanta, shikam yana mamakin irin zafin kishinta,
Ammy Tace,” Meke damunta ne yanzu,”?
“Normal dama ɗan cikin nata ne yajuya amma bawata matsa data farka lafiya zata tashi,”
"To tana tashi kakirani inason magana daku,"
Tana gama faɗin hakan tabar ɗakin.
Bayan wasu A wanni A hankali taware idanta tazuba mishi su, A ɗan raunane Tace,” da gaske kana sonta ne,”?
“Kinutsu kinji ko dubeki garin baƙar haukar ki kina yunƙurin cutar da ɗanki dama lafiyarki,”
Kiran Ammy yayi A waya yasanar mata tatashi, bata ɓata lokaci ba tazo,
Sosai Ammy da Abba suka mata faɗa haɗida nasiha shiɗinma sunmasa faɗa kan marinda yamata kada yasake dukan matar matar shi, kawai suwuce gida bikin ya isa haka,..
-------------------
Bayan wasu lokuta A yanzu cikin Annur yashiga wata 8 yayi girma sosai tayi nauyi Amma hakan baihanata kula gidanta ba,
Tana ɗaƙi kwance takejiyo fira sama sama harda dariya kamar muryar macce,
Miƙewa tayi da ƙyar tafito hango za’id da wata budurwa suna sauka kan step-step ɗin Ajere da juna fuskar kowannen su ɗauke da farinciki,
Wani irin suya tajizuciyarta tafara idanta suka fara rufewa take BAƘIN KISHI!! nta ya bayyana,
Yunƙurawa tayi batare da sunsan dazuwanta ba tasa hannayenta tatureta da ƙarfi,
Gangarawa zuwa ƙasa tafara ihun A zaba tasaki da kanta ya bugu da tiles ɗin benen kafin ta ida sauka ƙasa bako numfashi A tare da ita,
A matiƙar tsorace Za’id ya sauka yaduba fuskarta yaga bata numfashi Ɗagowa yayi Yace,” Kinfita hayyacinki ne Annur wannan wane irin BAƘIN KISHI!!! kin kasheta fa Ƙanwatace fa Amal kika hallaka saboda BAƘIN KISHI nki na hauka,”
Dariya tayi “Ina ruwana da kowacece kawai nasan tayi yunƙurin shiga gonata nikuma nayi maganinta inmata tashi daga yau bazata ƙara kusantar mijin kowa balantana Mijina ni ANNUR Wllh koda Ammy ce data haifeka idan tayi wani kusanci da kai wllh wllh wllh saina ɗau mati A kanta dan ni ANNUR INADA BAƘIN KISHI!!!
Kasace mata komai yayi kawai sai yaɗauke Amal yafice da ita,
A ruɗe yake dik fatansa kada Amal tasamu wata matsala, shiga da ita wani ɗakin Aka soma treating ɗinta, saida suka gama baida zaɓi dole yakira su Ammy yafaɗa musu,
Kafin wani lokaci Ammy da Abba harsun ƙaraso, Ganin yanayin ƴarta baƙaramin tsorata tayi ba tahau tanbayarsa meya sameta?
Baida zaɓi yafaɗa mata gaskiya, Ran Ammy yayi matiƙar ɓaci shikanshi Abba baiji daɗin lamarin ba....
A yau kwanan Amal 3 Asibiti kwance dik kanta nannaɗe da bandige bayan wasu raunuka data samu A sassan jikinta nadaban,
A kwana 3 nan sam Za’id yadaina bari yahaɗu da Annur wani lokacinma baya kwana gidan,
Dik Annur tadamu da hakan amma sam batayi nadama Akan Abinda yafaru ba,
Wayarta taɗaga takira ƙawarta khairat tana kuka Tace," dan Allah kizo A kwai matsala," batajira Ansarta ba takashe wayar taciga ba da kukanta,
Khairat kuwa dik ta ruɗe kiran mijinta tayi tafaɗa masa ƙawarta ba lafiya dan haka zataje, Allah ya tsare yace mata, dama Auwal mijin khairat baida matsala hasalima shi ba mazauni bane saboda shi soja ne,
Koda itaso gidan palourn tasameta tanata kuka ,
Zama kusada ita tayi tanafaɗin meke faruwa ne dan Allah kigayamin meke faruwa dan Allah,”?
Riƙe hannunta tayi cikin muryar kuka Tace,” Nashiga uku ni Annur kwana 3 yanzu bansaka mijina A idona ba gamu gida ɗaya amma nadaina ganinsa wllh yama daina kwana gidannan ya ƙauracemun gaba ɗaya ko tausayina bayaji,”
“To mekika masa? mutum mai haƙuri irin za’id idan kaga fushinsa to wllh taɓaci kuma tabbas kinmasa gagarumin laifine,”
“Danfa kawai naganshi da Amal suna cikin nishaɗi saikinga yarda yasake mata itako tawani nane masa shine BAƘIN KISHINA Yamotsa niko najefota ƙasa daga kan bene,
ɗan zabura Khairat tayi kafin Tace,” kina hauka Annur towa yakaiki Aikatw haka? bayan kinsan itaɗin ƙanwarsa ce kinsani Aure ya haramta tsakaninsu so meye na aika-aika irin wannan wai wane irin BAƘIN KISHI!!! ne dake haka kinga yanzu da kanki kinruguza farincikinki kuma nasan surukarki kuma mahaifiyarki wllh tayi fushi kifa daina ganin wai tana sonki wllh saitafi son ƴaƴan cikinta dake ita uwa tadabance ɗanta ɗanta ne lalle kinjayo ruwa wannan karon kuma ga Alama suna ƙoƙarin wucewa dake, toma kintaɓa zuwa dubata ne,”?
Rage kukan nata tayi tana share hawayenta Tace,” bana tinanin Ammy zata canzamin gaskiya dan nasan tanasona saidai ko tayi fushi dani, banjeba ni kuma bankirasu ba,”?
“Kaji sakarya to wllh dik irin sonda take miki tafison ƴaƴanta dake idan zaki natsu kiyi hankali to kinatsu, yanzu maza kije kiɗauko hijab ɗinki muje Asibitin narakaki kiyi duba kuma kibada haƙuri kinuna kinyi nadama,”
‘”Hunmm wllh koda naje saidai naje dan son mushirya da mijina amma badan nayi nadaman Abunda na aikata ba, dama Amal basona takeba tinfarko tasha nunamin tsana nasani wllh zata iya Auren Za’id, bari nagaya miki Abunda baki saniba Amal ƴar ƙanwar Ammy ce bawai ƴarta tacikinta ba tana riƙontane kawai saboda Abba yanada ƙuɗi koda nazo gidan natarar da ita iyayenta ma basa ƙasar tabbas nasan Ammy nason Amal sosai Amma bata taɓa nunan banbanci tsakaninmu ba shiya kikaga naƙi yardar cewa Ammy zata juyan baya kawai nafizargin zatayi fushine dani dazar nabata haƙuri zata haƙura, so muje kawai,”
"Jinjina lamarin khairat tayi tinda take bata taɓa tsammanin Amal ba ƴar Ammy bace, Annur natunanin Ammy tafisonta akan ƴat ƙanwarta hunmm tabbas tasan Akwai ƙura dan tanaganin kamar Ammy zata iya.....
Katse tinanin tayi tahanyar jan hannunta Tace ,”Muje nasan dai tana HAMDALA HOSBITALL dan itace Asibitin Za’id,”
Motar Khairat suka shiga suka nufe Asibitin.
Zaune Za'id yake yana sauraron faɗan Ammy Akan bazata bar wannan Abun yatafi Abanzaba wllh saita ɗau mataki,
Amal kuwa hawaye kawai take matsowa ƙarin na munafurci dan ita sotakema Ace yasaketa daganan ita ta Aure shi,
Najwa sai haƙuri take ba Ammy Amma ko sauraronta batayi ba,
” Kaji nagayama Za’id wannan ne karo na farko da Ammy tafurta sunanshi dan haka yasha jinin jikinsa,
Tace,” koda nice Uwar Annur wallh saina rufe ido na hukuntata A yau balantana riƙonta nake dan tsabar iskanci gani ina kauda ido Akan binda take shine iskancin zaidawo cikin gida? to wllh bata isaba saidai tamutu Amma saika ƙara Aure dole ka Aure Amal,”
A razane Najwa taɗago tana fidda ido waje saboda tsoron kalmar Ammyn wai *UNCLE ZA'ID MIJIN ANNUR YAƘARA AURE KUMA AMAL!* tinsuna ƙanana tasan bashiri tsakanin Amal da Annur haka kuma za'id ba mutum ne mai ra'ayin mata 2 saboda tsabar sanyin halinsa bazai iya ba sam baison hayaniya gashi ba shida wani sakewa da Amal hasalima ɗabi'unta basa mishi ga Annur da *BAƘIN KISHI* Tajimata wannan raunin dan kawai taganta tajera da mijinta to inataga taji labari zata Aure mijinta!!!!!?
Za’id kam dasƙarewa yayi A gun banda gumi ba Abunda ke tsatstsafo masa dik da ɗakin A kwai isassun A.c Amma gumi yaketa haɗawa kamar Anwatsa masa ruwa, wannan wane irin tashin hankali ne Annur zaima kishiya kuma wai Amal?
Ledodin da ke hannunta tasake suka faɗi ƙasa, ƙarar faɗuwar leda yasa suka jiyo, dik ilahirin ya nayinta yacanza Bakinta sairawa yake tanason yin magana Amma tsabar tashin hankali da ruɗu haɗida da tashin hankali sunhana maganar fita,
A walaƙance Ammy ta takalleta Tace,” Au kina jinama Ashe? to Alhamdulillah tinda Allah yasa kina kusa kuma kinji da kunnuwanki dan nasan shiɗin ba gaya miki zaiyi ba, to kifara ƙirga kwanaki nanda kwana 7 sati ɗaya Amal zata zama kishiyar ki zaku raba za’id keda ita lalatarciyar banza da wufi wanda batasan menene gata ba balantana kawaici!,”
Cikin wata iriyar murya Annur Tace," Mafalki ne nake ko khairat? kai haba ina saidai mafalki za'id bazai taɓa mun kishiya ba Ammy kidaina wasannan kada kisa zuciyata tabuga nayi Asarar raina, kai ina wllh wannan bazao taɓa yuwu ba!," Tafaɗa cikin ɗaga murya tana maijifa da sauran kayan da ke hannunta.
Ammy Tace,” Aikuwa zaki gani wllh zaki gani Annur, indai ina raye to bamai hana faruwar hakan saidai inna mutu”
Za'id kam kasa koda motsi yayi balantana ya iya cewa Wani Abu..
A matiƙar hasale Annur tashaƙo wuyan Ammy cikin wata irin Murya Tace ,” To bari ni nakasheki ke tinda kece kike bada umarnin min kishiya, bakince indai kika raye sai yayi Auren ba to idan nakasheki ai magana taƙare,” iya ƙarfinta tashaƙe Ammy…………………
```WAYYO HOOOOOOOHHH GANSHIDAI WASAN YAƊAU ZAFI AMMA SAIDAI KASH ANAN FREE FAGE YAƘARE SAIDAI KAWAI KABIYA DANSANIN YARDA ZATA KAYA,,,, °°°°°°••••°°°°°° AMMAFA A KWAI ƘURA WLLH SHIN ZA'ID ZAIYI AUREN KUWA? SHIN WANE MATAI ANNUR ZATA ƊAUKA KOZATA HAƘURA NE? SHIN AUREN ZAIYU?? KAI AKWAI TARIN TANBAYOYI FA DAMA TARIN ANSOSHI AMMA DIK SAI ACIKI CIGABAN *BAƘIN KISHI!!! -PAID BOOK* GA WANDA YABIYAFA AMMA,,, AMMA TARIN RIGIMA TASHIN HANKALI ACIKIN WANNAN LITTAFIN KAWAI KUBIYONI DA ƘUƊINKU DOMIN SAMUN WANNAN ƘASAITACCEN LITTAFI NIƊINCE DAI MUJAHEEDAH MATAR MALAM,, AMMYN KAHUSAR CE, KUMA TAURARUWAR ROYAL```
_BASEERATA ITACE ARZIKINA😍_
WhatsApp number 07064904617 or call number 07031012948