ADALILI NA – HAUSA NOVELS COMPLETED

Copied by Miss_urwat πŸ’•πŸ’•πŸ’•
[5/11, 9:23 PM] Asmy: πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•
πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•
πŸ•πŸ•πŸ•
πŸ•
ADALILI NA
WRITING BY
Asmy~B~Aliyu
episode
1~2
Motar kirar 4matic E320.tafito cikin takunta na kasaita ”black beauty chaculate ce zamu iya kiranta budurwa wadda baxata wuce shekara 20 ba adunia itace matukiyar motar ,tana sanyene cikin material wandda dinki doguwar riga ne ajikin ta ,wandda gaban rigar gabadai ammasa kwaliyya da stones masu kyalkyalin gaske farin mayafine tayi rolling din kanta dashi wandda tana sanye da farin glass a idonta wandda yah karama kyakkywar fuskarta kyau.
Wandda duk da mayafin da ke bisa kanta bai hana a hango dogon gashin kanta ba wasu uban hill ne akafarta tabbas yanayin yadda take kulle motar xai nuna mana cewa macce ce mai takama da kyan da Allah yabata duk inda ta gifta xata iya tsaida mutane akan aikin da sukeyi hka ba’a sata a layin guntaye hka ma dogaye hka kallo daya xaka yimata kasan kyakkyawa ce ta gaske dan ni Asmy nan take nabata suna wato( princess world ,kai tsaye ta nufi “shopping mall” tsayin minti goma shabiyar tayi tana duba abunda takeso a hnkali wyar ta tafara,ringing murmushi tayi cikin jin dadi ganin sunan dake yawo akan screen din wyar.tsurama wyar ido tayi na wani lokaci sannan ta daga.
Hellow bros yane!!
Ka iso ne?”ihun jin dadi tayi ok ok.ganinan xuwa ,tana biyan kudi ta fita da saurinta dan tsaki ta fara ja dan arayuwarta ta tsani tsallakar titi…
Hagunta da damarta ta duba tana,ganin bbu komai ta fara takawa sai da takawo tsakiyyar titi taji wani gigitaccen ,horn nan take ta rude ta kalli motar dake xuwa da gudu ,ta bangajeta gefe ta fadi kayan dake hannunta suka tarwatse a tsakiyar titi.hka motar ta tsaya cak!
Wani hadadden gently guy ne taga yah fito motar da saurin sa hka shima kyakkywa ne farine kamar bature yana sanye cikin suite.bakake way’anda sukayi balain amsar sa.hannunsa yah mika mata,yana kallonta murmushi kwance a fuskar sa bbu musu tabasa yamikar da ita tsaye ,cikin sanyi muryar sa tamkar macce yake fadin sorry baki dai ji ciwoba ko?”
Murmushi kurum tayi tace bbu komai body guard dinsa ne suka fito daga masu hannu yayie alamar yana xuwa.shiya taimaka mata ta kwashe kayan da dasu ka tarwatse a tsakiyar titi har bakin motarta yah rakata.
A karo na biyu yasake fadar xaki iya driving?”
Murmushi tayi wandda yah bayyana fararen hakoranta ,”cikin sexy voice dinta take fadin”don’t wrong I can’t drive my self .murmushi kurum yayie ya juya xuwa motarsa Wanda body guard dinsa ke jiransa,da gudu suka bar gurin…


Da gudu taje ta basa kyakkyawar runguma tana daria a hnkali yah fawas sannu da xuwa wa yah dauko ka a air port?”
Me momma tabaka?”hade hannayen ta guri daya yayie yah kama kunnenta da karfi yaja sai da tasaki kara wayyo!!momma !yah fawas cikamin xafi!!ameesha !ameesha!wannan bakin xan yankasa ne ,ta turo baki cikin shagwaba ta turesa,yah fawas ka dawo kenan xaka fara ni namayie fushi!
Ta juya xata tafi yah riko hannunta am sowieey plzzz, wasa fa nake maki fah?”ta rike kugunta ta murguda masa baki da gudu ta haye kan stairs ,ta daga murya yah fawas kasan meye?”kallonta kawae yake cike da yarinta sai kin fada kafin na kamaki ,ta kyalkyale da daria wah!ni ta nuna kanta ta kyalkyale da daria ,da gudunsa yah nufi kan stairs din aitana ganin yanufo ta ta nufi side din momma tana kwala mata kira gamida Dan ihunta ,bayanta taje ta lafe momma kinga yah fawas ko?”
Daidai nan fawas yah shigo yana haki zanyi maganin kine ta kara kankame momma dinta plzzzz momma kice ya daina daga dawowar sa yafara yimin mugunta ,momma tace fawas meye hka?”momma murguda min baki fa take tana min rashin kunya Dan Allah momma karki shiga xancen nan ,karka tabata fawas ranka xai baci,Sosa kansa yayie tareda yin kwafa ya kalleta alamr xasu hadune,tamasa gwalo yah juya yabar dakin….
Asmy
[5/11, 9:23 PM] Asmy: πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•
πŸ•πŸ•πŸ•
πŸ•πŸ•
ADALILI NA
WRITING BY
Asmy~B~Aliyu
episode
3~4
Momma!sai kin fada ameesha?”waye yah dauko yah fawas a air port?”ameesha kin cika tambaya sai kace y’ar jarida nina daukosa,kije ki hadama sa abinci ok momma..
Kai tsaye part dinta ta wuce ,kayan jikinta ta rage ta fada toilet.minti goma sha biyar ta kwashe ,tana shirya kanta cikin riga da wando na Pakistan red Wanda sukayi balain karbarta.sauka kasa tayi Dan taji yayanta na kwala mata kira..
Tsaye ta gansa a tsakiyar main falonta ,yana sanye cikin brown din top.da wandon tree quatr.
shagwabe fuska tayi sosae kai yah fawas irin kira hka sae_kafasa wa mutum dodon kunne! Nikike ma rashin kunya?” Gadan gadan yayo kanta gabadai yah hade hannayenta yah murde su abaya wani raxananne ihu ta saki _wayyo momma kikawo min dauki !bros don Allah kayi hkuri baxan karaba Dan Allah!
Sakinta yayie yah daure fuska sosai muje kiyi serving dina a ranta tace yah dawo yah fawas dinsa mugu,taturo baki ta nufi dener area yana biye daita.hka yasata gaba tayi serving dinsa.
Abban sune yashigo da sallamar sa wani ihun murna tayi taje ta kankamesa ,sannu da xuwa abba .abba dama kadawo shine momma bata sanar dani ba?”alh yazeed tafeeda yayie murmushi yah Shafa kan ya’r tasa am sorry my daughter,ninace kar ta fada maki aitare, da yayanki muka dawo!
Cike,da mamaki ameesha ke kallon yayan nata, Wanda hanakallinsa, kwata kwata baya,Kansu yanxu shine yah fawas dan mugunta baka fadamin ba?”wani mugun kallo yah watsa mata,ni sa’an kine.?”
Taturo baki ta shagwabe fuska sosae ,abba tinda yah fawas yah dawo gidan nan hantara ta kawae yake yana cin zalina!alh.yaxeed yah dafa ,kafadar ta karki damu my daughter!naxo maki ,da albishir Mae dadi Wanda nasan xakiyi farin ciki da hka wayyo!Allah na abba fadamin ,tarike hannunsa gam sai famar murmushi take,na sayamaki sabuwar mota!
Wayyo !dadi abba nagode nagode ,Allah yah,kara girma ameen y’ar lelen abba!cike da mamki,fawas ke kallon mahaifin nasu,haba abba ,wannan wane irin abune?”duka duka kwana nawa da sayawa ameesha mota?”abba kaike kara sangarta yarinyar nan gaskiyya abba idan kudin ne sukayi maka yawa sai kaje kabada agidan marayu“shup up!! cikin tsawar gaske ,alh.yazeed kefadin” rufeman baki shasha nixaka yiwa wa’azi fawas?”saunawa zan fada mka idan inama kanwarka Abu ,kasa ido?Nina tara,marayun daxan dinga narkar da dukiata akansu?”kune Allah yace,naba bawani talakkaba!!!
Fawas ture pilet,din gabansa yayie,tareda watsa ma ameesha wani mugun ,kallo yabar falon.
Cikeda bacin rae ..


“Gida ne nagani na fada dake cikin unguwar gwamna road dake cikin,garin Kaduna harabar gidan ankafa (canopie)runfuna.
Dankareren ,gidane mai daukeda part kala_kala.
Motoci kusan kwara goma shabiyu ,sukayi parking a parking space,
Suna gama tsayawa body guard dinsa,kusan mutum goma suka yi saurin fito dai daga cikin su,yah bude masa sai gashi ya bayyana cikin kyakkyawan suit japananeces, wandda yayie matukar dacewa da fatar jikinsa.
Kai tsaye ,yah nufi babban falon gida yah danna kararrawar kofar shigowa ,falon yah gauraye da,kamshin turarensa,na udul adiayrt dakuma Dior addict“…
Wani kyakkyawan tsoho na hango,xaune cikin falon ,sanye da medical a idonsa ,yana duba daily trust ,kamshin turaren da yajine yayie ,saurin dagowa ganin tilon dansa a jingine jikin ,kofa yah harde hannayensa guri ,daya yah lankwashe hannayensa akan kirjinsa .yana kallonsa murmushi kwance,a fuskar sa ..da axamarsa yaisa ga mahifin nasa,ya xauna dirsham akasa yah tankwashe ,kafafunsa kamar wandda xa’a fada ma karatu.
Sannu da hutawa dad!!
Yafada yana rike da hannunsa,cike da jin dadi, daddy ya Shafa kan dan sa yawwa my son yah office,khaleel yah marairace ,fuska kamar xaiyi kuka daddy mungode Allah ammafa akawae wahala!
Daddy yayie daria Yakama ta ace kasaba hkanan khaleel kullum ,sai kayi korafi.
Nasaba dady!! mutunen ,da yayie karatu a cyprose,yah karanta kwas din kere kiren motoci(Automative Engineering)kaga bada jimawa ba zan kira maka “motar da bbu irinta adunia da hannuna”yah fada yana nunama,dad damtsen hannunsa.. ” akawae motar da bbu irinta adunia khaleel.?”ai tunda anyi jirgin sama ,bbu motar da bbu adunia khaleel yadan tabe ,baki tareda fadin daddy wai yaushe mamy zata dawo ne?”kullum mukayi wya ,sai ta fadamin gobe_gobe har yau goben baiyiba?”yafada yana kallon dad ,daddy ya shafa kansa a hnkali yace karka damu son zata dawo !! _OK._dady _bara naje nayi wnka lokaci daya alh Mahmud yabi tilon Dan nasa da kallon so……….
Asmey
[5/11, 9:23 PM] Asmy: πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•
πŸ•πŸ•πŸ•
πŸ•πŸ•
ADALILI NA
WRITING BY
Asmy~B~ Aliyu
episode
5~6
“A fusace fawas yah shiga dakin momma ransa a bace,baki bude momma kebinsa ,da kallo lpia?meya faru??
Tambayoyin da ta jefo masa kenan cike ,da bacin rai fawas yake fadin momma ynxu abunda abba keyi yah kyauta??”.
Mekuma abba yayie ta tambaya tana kallonsa!hba momma kullum sai abba ya xauna yana sangarta ameesha da kudi ! yau tace kaxa jibi kaxa momma wannan wace irin rayuwa ce hka?”
Macce fah ce?sabida allah k’wata k’wata yaushe abba ya sayawa ameesha mota?”ynxu sai gaya yasaya mata wani!
Momma bakya tunanin gatannan da abba keyiwa ameesha xai iya xama illah wata rana?momma shuru tayi cike da takaici itama tana jin xafin abunda abba keyi bayarda xatayi ne kawae duk da hka tana kokarin kwabar ameesha na axata akan hanya..
Hkuri xakayi fawas kanwar kace ,ka dinga ware time din yimata naseeha..nasan watarana !
“Am sure will be great of some day!!


Alh.yazeed tafeeda hamshakin mai kudin gaske ne hka cikakken dan kasuwane hka kuma babban dansiya sane wandda ake damawa dashi akasar nan alh.yazeed sam baya kaunar tallaka hka baya bari ya’yansa su rabi tallaka ,dan hka bai cika shiri da ya’n uwansa ba saboda mugun halinsa.
Sai gaya ya samu macce kamila natsatsiya ,wandda ya’yan su biyu a dunia fawas shine dan sa na farko,wandda sai da ya shekara bakwae adunia aka haifi ameesha ,wandda alh.yazeed yah dauki son dunia yah daurawa ya’yansa.
Fawas nagama secondary skull alh.yaxeed yah tura dan nasa us.karatu a can yayie digreen sa na farko ,yna dawowa abbansa yah turasa ,master kasar chaina,inda yah karanci computer engineering”
Fawas sam bai dauko halin ubansa ba ,kowa nasane ,hka fawas kyakkywan gaske ne,wandda da kagansa kaga mahaifinsa,yayinda ameesha ta dauko sak mahaifiyar ta tamkar tayi kaki…
Fawas na kammala digreen sa,koda yah dawo abbansu yah turata India karatu akan medicine”wandda fawas din bai so hkaba ,yafiso ta tsaya nigeria tayi karatu tunda macce ce”amma bayarda ya iya dan yasan halin uban nasa…
Shekara hudu ameesha tayi akasar india ta hada digree .dinta alhamdullh.ameesha tasamu result Mae kyau,Wanda kan hka kyautar farko ga mahaifinta mota ne!!dan kam ameesha nada haxaka sosae ,duk da sangarta ta da mahaifinta yake ,baisa ta lalaceba,kullum momman ta na kokarin axata akan hanya dakuma yayanta!!
4. _DAYS LATTER
Hadari ne yah hadu sosai tamkar xa’a sake da ruwan sama ,garin yayie bakikirin duk da kasan cewar yanayin damina ne!hka yah kasance akan ameesha wadda tadawo daga gurin mai telar ta.hnkalinta yayie balain tashi burin ta takai gida kar a tsuge da ruwan sama tasan yau mai rabata da yah fawas sai Allah !
jin tayi motar ta tsaya mata cak!!tareda wata irin kara,gabadai hnkali ameesha yah tashi ,a hnkali tafito daga motar tana mmkin tsayawar motarta ta.
Bude motar tayi itadai bata ga alamar wata matsala ba.hka takwashe gurin 5mnrt.akan motar ta taba nan tataba can,gaya momma sai kiran wyar ta take ,hawaye taji a hnkali nabin fuskar ta,dama ameesha akwae saurin kuka.
Gabas da yamma ta kalla bbu wani mahaluki atsakiyar titi…
A hnkali ta hango motoci na tafowa kusan kwara ukku ajere ajiar xuciya ta sauke hannu tasa tana tsaida motocin..
Khaleel yana kwance a kujerar baya,yah hango macce,da alamr tana bukatar taimako.cikin sanyi murya ya tsaida drivern.sa nuna masa budurwar dake tsaye agabansu yayie ,cikin sanyi muryar sa cike da y’anga tamkar baya son mgana “yake fadin sadisu jeka tambayeta me take bukata! ok.sir a hanxarce yah fita daga motar.
motsin bakinta kawae yake iya hangowa ,hka baiji metake fadaba.tunani yashiga yie aina yasan fuskar nan??
Dai dainan sadisu,yah dawo ,sir wae motar tane,yasamu matsala!!hka kawae khaleel yaji yanason ya taimaketa baisan meyasa ba dakansa,yah bude gambun motar yafito dai daga cikin body guard dinsa .narike da laima.khaleel karbar leman yayie ya nufi gurinta.
kamin ya isa ruwan samay,yah sako da karfin gaske.lokaci daya ameesha ,ta tsura masa ido,hka lokaci daya ta tunasa,shine mutunen da yah tureta ,da mota cikin ranta tace yana da kyau!!
Kara mata,laiman yayie ,binsa,da ido kawae take shima lokaci daya yashiga kare mata kallo.tana cikin shigar body hook riga da skirt way’anda sukayi balain ,karbarta.tamasa kyau matuka yanason macce,black beauty chaculate.
Mekike yi a tsakiyar titi kekadai?loakci daya yajefa mata,tambayar tamkar akan dole akasa shi mganar ,motana ne yasamu matsala!
Meyasa kika dauko sa bancin kinsan yana baki wahala??
Cike da mmki ameesha kebinsa da kallo,wannan wane irin mutun ne?”hka kawae sai taji haushin mganar sa.
Sanyi takeji wandda khaleel yah lura ,da hka kibiyoni mu saukeki, a gida!
Biyu daga cikin body guard dinsa ,yasa suja motar xuwa gareji.
Wayoyinta ta kwaso tabisa ,Wanda da kansa yabude mata.shima yaxaga ya ya xauna duka ,sit din baya suke.sai da suka fara tafia yana rike da wayan sa ,yana dannawa ,baterda yah kalleta ba .
“Yace awane unguwa xaki?” (Marafa quarters).
Shuru yayie kurum.wandda asace ameesha ke kallonsa ,yayie mata kyau sosai ,wani irin personality ne garesa ,Mae wuyar kwatance.tafe suke ameesha na gwadawa ,sadisu hanya Wanda shikam gogan hnkalinsa.nakan wya,Wanda ameesha ta lura mgana na masa wuya da alama…
Dai dai kofar gidan su sadisu yah parker mota ,har ameesha taxo pita komae ta tuna tadan kallesa,a hnkali tace tnxxx yhu!!
Cike da rashin hali ko inkula batareda yah kalleta ba .yace urwelkum.gobe xakiga motarki insha Allah !!
”Take care of your self” byeeee!!..sai da taga tafiar su tajuya, tashiga gida cike da tashin hnkali….
yours Asmy luv!…
[5/11, 9:23 PM] Asmy: πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•
πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•
πŸ•πŸ•
ADALILI NA
WRITING BY
Asmy B~Aliyu
episode
7~8
Cike da sanda tashiga cikin gida hka ta hango motar fawas a parking spaces.samun kanta tayie da faduwar gaba.gabanta ne yayie masifar ,faduwa ganin fawas a tsaye kofar shiga falo yana binta da wani mugun kalo jikintane yah fara rawa,tsayawa tayi hawaye taji sun cika idonta.jin tayi yah daka mata wata uwar uban tsawa!!
Daga ina kika fito??
Waye yah ajeki a mota?”
Lokaci daya ya jero mata tambayoyin,hawaye suka xubo akan idonta tasan ko sama da kasa xata hade yah fawas baxai taba yarda daita ba,wata tsawar yah koma yimata mgana xakiyi min ba kuka ba!kinsan kina da mugun tsoro amma ke sam bakya jin mgana!
Wace maccen arxikice xata dauki mota ta fita kuma tayi magrib a waje da sunan kuma budurwa!
Yah fawas dan Allah kayi hkuri ta fada cikin rawar murya tana kokarin goge hawayen da suka xubo mata!nan ta masa bayani ,shuru yayie na dan wani lokaci hanya ya bata,wandda ameesha ba karamin mmki yabata ba!
A falo ta tarar da momma ta xuba uban tagumi ,tana ganinta taje ta xauna gurinta da sauri ,tayi saurin kamo hnnunta tarike gam,cikin rawar murya take fadin am sorry momma nan ta fada mata abunda yah faru da ita kamar yadda ta fadawa ,fawas momma xanje nayi wnka nayi sallah wlhi mai telan nan ya bata min rai!
Wnka tayi gamida dauro alwalah ,sallah tafara yie,sannan tayi shafe _shafenta ,sauka kasa tayi dan tana jin yinwa,lokacin da ta sauka kasa fawas nakan dener table da alamr shima abincin yake ci nan taja kujera ,ta xauna gab dashi tayie serving din kanta.suna tsakiyar cin abincin abban su ya dawo ,sannu da xuwa sukayi masa dukan su sa’annan yah wuce part dinsa.dan watsa ruwa!


Mamy a hnkali take shafa kansa Wanda yana jin ,ddin hka harda su lumshe ido takira sunan sa a hnkali khaleel!
Na’am mamy!!
Khaleel waini yaushe xanga surukata har naga jikokina!shuru khaleel yayie na dan wani lokaci,bayason mamynsa tana damuwa,darashin aurensa!wanda yah lura har tafi daddy damuwa da hkan!shiyasa kullum yake fada mata hka ,duk da yasan ya’mmata kala-kala na haukan sonsa Nigeria da wajenta ,amma har ynxu baisamu matar da ,yakeso ba shikan shi yasan yana da kudin da xai auri macce hudu rana daya!sai dai bazai iyaba !
Mamy ,kwanan nan Xanyi aure mamy tayie saurin fadin Allah yasa hka !my son danafi kowa ,farin ciki…


Yana xaune a tsakiyar gadonsa yana kan laptop dinsa yana tura sako.wyarsa dake gefen bedside drower tafara kara !
Guntun tsaki yaja kadan.bayason yana aiki a irin wannan lokacin a damesa da kira.bakuwar number ya gani yana ganin hka ya share yaki picking call”din wyar yaciga ba da abinda yakeyi..
3miss call bai daga ba saiga na hudun a fusace yah daga ,ya tsani naci a rayuwar sa haba prince ya ina kiranka a wya baka dagawa nafa shigo nigeria !dan tsaki yaja sorry laila ina aiki gobe xamuyi mgana bai jira mai xata fadaba yah kashe wayar duka.tareda jan dogon tsaki.ai ynxu ya bani badai ta dawo ba xata fara naci nata!
Sai xuwa 1:00pm.nadare yagama ,coffee ya hada yasha ,sannan yayie shirin kwanciya sai dai yah kasa barci fuskar yarinyar da ya bangaje ,da mota wadda ya taimaka a yau ta soma yimasa gixo abunda khaleel baitaba yiba tunanin macce ,hka kawae ya tsinci kansa da jin wani sabon feeling akan yarinyar da baisan kowacece ba!
Yayie yayie yacire tunaninta a ransa amma abun ya faskara yanayin mganarta tafiar ta sanyin muryata , yarasa mai xai soma yabawa nata!murmushi kurum yayie.tareda lumshe ido,a hka barci baro yayie awon gaba dashi…cike da mafarkai barkatai akan ta!
Tana falo tana charting da misalin karfe goma sha biyu na ,rana lokacin abba yafita aiki hkama yah fawas momma na side dinta tana barci.mai gadi ne yayie sallama,amsawa tayie tana kallonsa lpia baba?
Kinada bako a waje cike da xaro ido take kallonsa bako kuma ehhhhh.kamar ma da motarki aka xo ajiyar xuciya tayi harga Allah tamanta da wata mota ok.baba dan Allah kace ina xuwa !
Doguwr rigar arabiyan gownce ajikinta ,sae dan karamin mayafinta ,turare kawae takara fesama jikinta tasaka,plat shoe dinta tafita bakaramin kyau,tayiba duka da simple make up”ne akan fuskarta…
Tun daga nesa ,yah hangota cikin takunta na kasaita tayi masa matukar kyau jin yayie xuciyarsa na harbawa yana jingine jikin motar sa ya harde kafafunsa guri daya ya daura hannayensa akan kirjinsa.dam dam kirjin ameesha ya buga tunda take a rayuwar ta bata taba ganin namijin dake da kyan fasali ba irinsa yamata kyau yau ma yana cikin suite bakake sai dai yau yana sanye da bakin gilashi a idonsa Wanda bakaramin kyau yayieba.
Aranta tace shidai baya ,gajiya dasa suite,da murmushinta take fadin sannu da xuwa! yawwa sannunki ya’mmata ,tin daxu kin shan yani kinsa rana nata dukana!
Waro ido tayi am sowiey ba hka bane! to yane shuru tayi tana kallonsa takasa amsa masa,uhmm baki amsani ba olrytt..ga car key dinki plzzzz ki kiyaye kidaina fita kekadai ,kinsan mata masu kyau basu cika fita su dayaba .saboda tsaro plsss take care of your self !
Gyada kai ,tayi tana kallonsa, amma bansan sunan kanwar tawaba!duk da ,saida na tambaya!waro golding eyes dinta tayi,tana kallon sa daga mata kafada yayie tareda tabe baki ,sosai ya burgeta komai nasa burgeta yake .sunana ameesha !
Nyc name kai fah! tafada a hanxarce Wanda takusan basa daria yarda tayi mganar ,itakanta kunya takamata so take ,taji sunan sa…
Card.yamiko mata tashiga juyasa cike da mmki idan kina so kiji sunana ki kirani a wya!ga number sa nan baro _baro ajikin card din.sai najiki byeee..
Bayan tafiar su ta juya takoma cikin gida cike da murna xata kirasa kodan taji sunan sa…
Asmey
[5/11, 9:23 PM] Asmy: πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•
πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•
πŸ•πŸ•
ADALILI NA
WRITING BY
Asmy~B~Aliyu
episode
9~10
Alh.Mahmud abba shahararren mai kudi ne a garin abuja hka babban dan siya sane inda yah rika manyan mukamai da dama ,hka yana da kamfanoni nan gida Nigeria da kasar waje alh.Mahmud yana da dukia mai yawa wadda shikan sa baisan iyakar taba…
Matar aurensa daya Hajia asma’u wandda ya’r asalin yolace,dan su kwara daya dal a dunia wato khaleel tunda suka haifi khaleel sama da shekara 30 a dunia har yau mamy ,ko bari bata karayiba.Wanda bakaramin damuwa ,suka shigaba.hka suka hkura sukabar wa ,Allah komai khaleel bai girma a Nigeria ba sai da yagama karatun sa kaf sannan yah dawo gata kam yana ganinsa ,wajen mahaifan nasa,hka mahaifinsa mutun ne mai tausayin gaske,yana balain tausan talakawa.hka ,yana ba marayu tallafi way’adda ,basa da aikin yie matasa dan hka kullum gidan alh.Mahmud abba xaka gansa cike da marasa karfi musamman ranar week end…
Khaleel kyakkyawan saurayi dan kimanin shekara 30 a dunia daka ga khaleel kaga mahaifinsa fari ne tas kamar balare be dogone hka yana da kakkauran jiki hka ,kirjinsa ya bude sosai da alamr yana motsa jiki ,ga sajen da yah kewaye kyakkywar fuskar sa,hka yana da pink lips masu daukar hnkali kamar na macce,ni Asmy hnnuna baxai iya kwatan ta maku haduwar wannan guy din readers kuma daga jin sunan sa kusan yah hadu…
Khaleel mutum ne Wanda baidamu da sabgar kowa ba inkaga khaleel na farin ciki ,yana cikin family dinsa badai yawan fara’a koda yayo karatu a waje friend dinsa daya,dan governor din bauchi ,farook shikadai ne friend dinsa kwatsam laila tafado rayuwar sa,tanuna masa so Wanda ya lura da hka amma ya basar da xancen yayie kamar baisan mai takeyi ba.da taimakon farook laila tafara samun fuska agun khaleel ,Wanda suna shekarar su ta karshe itakuma ,tana farko laila irin yaran nane sangartattu ,ubanta yana da kudi itama a abuja suke lokacin da su khaleel suka gama bakaramin tashin hnkali tashiga ba Wanda sai da tayie rashin lpia Wanda shi khaleel din ko a kwalar rigar sa.dan bata gabansa.
Dan arayuwar khaleel yah tsani macce marar kamun kai ,Wanda laila bata dashi.bayan dawowar sa Nigeria laila nakiransa akai akai Wanda shi baitaba daga waya yah kirata ba!
Laila cikakkiyar ya’r duniyace ,Wanda ta dauki alwashin sai ta mallaki khaleel ta halin ko yane!
6 hour ago
Khaleel yana kwance a main falo dinsa ,yana rike da wayar sa tunani yake maiyasa ameesha bata ,kirasa ba??yah damu sosae da rashin jin muryarta.can yaji kira a wayar sa a hanxarce yah duba.sai dai ganin sunan,dake yawo akan screen yasa shi jan tsuka jikake tswwwwttttt…
Kamar baxai dagaba,sai dai yah daga,batareda yayie mgana ba hka yanajin sauke ajiyar xuciya!cike da shagwaba take fadin prince where are yhu??
Sai da yayie jim sannan yace ina gida lpia?”Prince inason nagan ka! sosae nayi missing din ganinka plzzzz Prince kona sameka a gida??
Saboda baki da hnkali wai meyasa idan xakiyi Abu bakya ,tsayawa kiyi tunani ban amince ba!!
Am sorry !kaji tsaki yaja to yaushe xamu ,hadu xanyi tunani bana son damuwa!
Karaf ya kashe wyar batareda yaji mexata sake fadaba.
Yana cikin wannan yanayin mamy ,tasamesa daga shi sai farar best da wandon 3quater ajikin sa.yana ganinta ya tashi xaune ,sannu da fitowa mamy yah fada cike da girmamawa.
Meke damunka?na lura kana cikin damuwa tunda ka dawo daga office fada min meye damuwarka?”murmushi yake yayie mekika gani mamy?? ni babu abunda ke damuna yau nayi aiki sosae a office da daddy xai taimaka min da yah amshi aikin nan na huta !
Asamu wasu ma’aikata ,mamy tayi murmushi inbanda kai da abunka ,khaleel idan baka tsaya akan dukiayar mahaifinka ka kula ,da komai ba wakake tunanin xaiyi…
Nida akoda yaushe naga aurenka khaleel murmushi yayie yah rike hnnunta tareda sumbatar hannu karki damu mamy Xanyi insha allah!
Kaje dadyn ka na neman ka OK.mamy bedroom dinsa yah nufa ya xuro jallabiya yabi bayan mamy…
Khaleel na’am daddy ina son gobe katafi chaina, akwae wasu motoci da xa’a yo oder dinsu new design.nasa P.A.dina ya ynkan maka ticket.so inason kaje kafara shiri .jirgin 12:00am xakabi.ok.daddy Allah ya kaimu ameen..
Nan iyayensa suka kara yimasa naseeha.kai tsaye part dinsa ya wuce lokacin anfara kiran sallar magrib Wanda har yau baiji kiran ameesha ba .Wanda bakaramin damuwa ya shiga ba.


Tana son kiransa amma takasa ,can wata dabara ta fado mata bara tabari sai gobe ta kirasa kar tayi saurin kiransa yace tayi axarbabi dan ta lura guy din akwae kamewa yana da class dole ta itama ta nuna masa ,tana da class duk da itama tana son takara jin muryar sa dan sosae yah tafi da imaninta..
Har safe khaleel baiga kiran ameesha ba Wanda bakaramin damuwa yashiga ba.hka yayie break suku_suku lokaci daya mamy ta lura da yanayinsa.har xuwa 11:50am.Wanda saura minti goma cif”jirginsu yah daga mamy ce takaisa air port dan daddy bai samu xuwa ba suna da meeting din gaggawa..
Son mamy takira sa tana kallonsa !kodai baka son tafiyar nan na lura tunda daddy yah fada maka xakayi tafia nan mood dinka ya canja why?
Murmushi yah kwa’kwalo yah bata pick a goshi a hnkali yah furta “gonna miss yhu mamy! I luv yhu dai dainan yah shige jirgi mamy na daga masa hannu ,cike da kulawa har ya shiga jirgi…
Jirginsu yah daga mamy takoma gida cike kewar dan nata…
your Asmy luv😘
[5/11, 9:23 PM] Asmy: πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•
πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•
πŸ•πŸ•
ADALILI NA
WRITING BY
Asmy~B~Aliyu
episode
11~12
Ameesha !ameesha!
Yes momma ,kina duba agogo kuwa??wannan wane irin barci ne hka ?
Mirtsike idonta taayi tareda yin doguwar mika,momma nagaji ne?
Aikin me kikayi ?yah kamata ki tashi hkanan ga break can na jiranki ,oya ki tashi da sauri kinsan baki xamuyi alh.lamido ne xai xo da iyalinsa!xaixo agurguje ki fito mu hada masu lunch jirgin tsoka taja kai momma meyasa ya’n aiki basa yie sai mu tafada gamida turo baki.
Kyaji dashi sai kira abban ki fada masa bani ba nan tasa kai tafita.agurguje ta fada toilet tayi wnka riga da wando na body hook ta nema ta saka ,ta sauka kasa tana kw’alawa momma kira ,wai meyene?
Momma xansha tea sai kije ki hada jiranki pah nake ameesha ,ok.ok.momma wai Waye wannan abokin abban?
Naga kuna rawar jiki akansa.ban saniba mlma Allah ranki xae baci tea ta hada tasha tana famar bata rai tana gamawa kiching ta nufa diret acan tasamu momma ita da hinde suna aiki,kujera taja ta xauna…
Cike dajin haushinta momma ke fadin auh ,xama kika zoyi ki sakarmin ido cikin shagwaba take fadin plzzzz momma mana tunda natashi kike tayi min fada!
Baki fadamin aikin da Xanyi ba pah?taya xan gane.ok.sae nace ga abunda xakiyi wlhi Allah xan hadaki da fawas!ai tana jin tace fawas da sauri ta karaso gurinta ta amshi ,wukar dake hnnunta am sowieey momma karki fada masa kinsan yah fawas din nan mugu ne!
Hinde dake debo nama a fridge ta juyo ta kalli ameesha ta kyalkyale da daria wato shi fawas kike shakka momma kuma kin rainata!
Ameesha ta juyo kan hinde ta murguda mata baki to ina ruwanki bakar munafuka!
Sai guraren 2:30pm.suka gama ameesha dakinta kai tsaye ta nufa wnka takarayi sannan tayi sallar axxahar wyar ta ta dauka kirar IPhone 6. tafara neman sa.tsaki taja wyan bai shiga ,hka tata kira baya shiga har kusan sau biyar.mmki take meyasa wayan baya xuwa..
Doguwar rigar atamfa ce ajikinta wandda ta kame dai dai jikinta simple make up!tayi har lokacin tana rike da wyar ta tana tryn din number sa baya xuwa.
Tana tsaka da shafa turare momma ta turo dakin cikin shigar alfarma sai xuba kamshi take ameesha sakin baki tayie galala tana kallonta bakaramin kyau momma ,tayiba.yi sauri ameesha bakin sun karaso jekiyi serving dinsu ,da abun motsa baki kafin su huta sae suyi lunch ok.momma ,har ta juya takira sunan ta a hnkali momma!
Ta juyo tana kallonta .
Murmushi tayi momma kinyi kyau”murmushi momma tayi ta juya tafita..
“A hnkali take saukowa daga kan stairs bbu alamr damuwa tattare ,daita tsura mata ido yayie ,jitayi kamar ana kallonta caraf suka hada ido yana da kyau balaifi!
Tafada aranta tayi saurin dauke kanta.
Takaraso cikin falon gamida sallama cikin siririyar murya alh.lamido ne yah amsa cike da fara’a xonan y’ata yafada yana murmushi har gabansa taje ta xauna gabda shi..
Sannu da xuwa daddy!
An iso lpia lpia qlau daughter yah kk qlau!
Abban ne yace ameesha baki gaida yayanki ba!
Juya kallonta tayi gurinsa har yau din ,ita yake kallo aranta tace sae kallon tsiya!sannu tace masa gamida murguda masa baki..murmushi kurum yayi.
Cikin ta nufa ta hado masu abun motsa baki cike da katon tire.xuwa tayi kusa ga momma dinta ta xauna abba yake fadin da gaske ameesha kin manta yayanki zaid?
” still Wanda aka kira da zaid ita yake kallo ,saurin dauke kanta tayi akansa no abba na manta!
Mikewa tayi ta nufi side dinta dan acewar ta wannan mayen baxai taba bari ta xauna ba indai ya cigaba da kallonta!
Sake gwada kiransa tayi again sai taji kashe damuwa kwance a fuskarta kodae karya yayie mata ba ainahin number bane ..xaunawa tayi akan stool tana gwada kiran still akashe tsoka taja mtswwwwt…
Ta jefa wyar kan gado…
A hnkali taji an turo kofar dakin anshigo ganin abbanta ne yasa tamike xaune cike da mmki xaunawa yayi, kan bedside, drower yana fuskantar ya’r tasa ya kira sunan ta.
Dagowa tayi tana kallonsa.meyasa kika dawo daki?tambayar da abban nata yah wurgo mata kenan bbu komae abba OK.alh.lamido tare muka taso dashi Abooki na ne sosai a London yake xaune shida iyalinsa a can yake harkokinsa na business zaid shine dansa na farko ,xaki xauna tareda zaid na wata daya!
Abban sa xai tafi gobe so inason ki kula da zaid idan yana bukatar fita sai kufita tare shima kamar yayanki yake!
Tunda fawas baxama yakeba hope kinji mena fada?
Naji abba ,Shafa kanta yayie gud my daughtrh dan hka nake alfahari dake inason ki dauki zaid tamkar yayanki plzzzz,, bana son asamu Matsala !
Nan yasa kai ya fita tsuka taja meyasa abba yake hka ?dole sai daita xai xauna.ita ynxu damuwar ta daya rashin samun guy dinnan a waya
Shuru har bayan ishaa tana xaune a falo tana kallon wani indian firm mai suna (sanam tere kasam)jin wani kamshin masifaffen turare tsakiyar kanta ta dago a tsorace saurin kauda kanta tayi idan kana kallona ni baxamu shirya ba!tafada batareda ,da ta kallesa ba.
Murmushi yah mata yah xauna kan kushin mai fuskantar ta cikin sexy voice dinsa yace na daina kanwata!
Kallonsa tayi a hnkali kaci abinci kuwa??
Langabar da kansa yayie ya marai raice fuska sosai tamkar karamin yaro ,daria yabata sosai amma ta gimtse dariar taya xanci ameesha tunda bakixo kika baniba.ok.muje dener area nayi serving dinka
Tana gama serving dinsa tajuya xata bar gurin.
“Yace u will in join me??
Sai xuwa anjima xanci!tabasa amsa batareda da ta juyoba.
OK at least stay with me.
Cike dajin haushin sa tace dalili?xanfi jin karfin cin abinci aranta tace kaji da gulamarka sai balain kicififin tsiya..
Wyarta ta kunna ta cigaba da chart dinta Wanda a sace yake kallonta.
Tana ganin fawas yah shigo ai da gudu ta nufi side dinta..
Nana….
[5/11, 9:23 PM] Asmy: πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•
πŸ•πŸ•πŸ•
πŸ•
ADALILI NA
writing by
Asmy~B~Aliyu
episode
13~14
NOTE
Alhmdullh! Ina godia ga dumbin masoyana masu kaunar novels dina ,na gode da addu’ar Ku a gareni…. alhmdullh nasamu, sauqi.me tumse salamat karta huuu.luv yhu oll…
one week letter.
acikin kwanakkin nan da suka wuce ,kullum ameesha sai ta gwada number sa but still a kashe.kullum tunanin ta ,yaudara ne kawae irin nasu na maza.
Yau hka kawae zaid ya tsiri sai sun fita shan ice cream ,badan ameesha tasoba .ta shirya suka fita.tana cikin wani uban coat less orange riga da skirt Wanda yayie balain yima skin dinta kyau simple make up! tayi duk da hka tayi kyau ba karya wasu uban hills ne a kafanta baki tana fitowa daga daki dakin mommin ta ta ta nufa.
Nan tasanar da ita zasu fita da zaid tamata Allah ya dawo lpia.takun tafiar ta yaji a hnkali tana saukowa kan stairs daga dara daran idonsa yayi yah saukewa su akanta.tana tafia cike da yanga tamkar bata son ,taka kasa aran zaid fadin yake idan banyi hnkali ba .wannan zata kasheni da salon gayunta,caraf suka hada ido takuwa dalla masa harara shima yayie kyau sosae yana sanye cikin shigar kananan kaya.
Itake driving can dai zaid yakasa jurewa yah juyo a hnkali tareda fadin “yhu look so beautifull .bata kulasa ba hnkalinta nakan driving.
Kai tsaye gurin shan ice cream suka nufa.tana gama parking suka fito tare ,sai binsu ake da ido dan bakaramin kyau sukayie ba.
Suna tun karar gurin wasu kartin mutane suka dakatar dasu masu karfin gaske ,kuma uniform ne ajikinsu.masu alamr kaki.cike da mamaki ameesha tace ah a’ah bayin Allah meya faru??kiyi hkuri ogan mu na ciki so plzzzz kidan jira …
Cike da mamaki ameesha tace ,aisai nake ganin nan fa gurin jama’a ne waye shi?dazai dakatar damu yace baza’a shiga ba aimuma kudi ,zamu biya kiyi hkuri kawai..
Zaid ne yasa baki kijira ya fito ameesha xo muje mota !cike da jin zafin su ta nufi motar su tana masu kallon ukku saura kwata.
Aranta tace wane irin babban mutum ne hka dazaice bamai shiga sai ya fito a hnkali taja tsuka.ta jingina jikin motar ta yayinda zaid yakoma mota harde hannayenta tayi tayi balain bata rai tanason taga wannan dan iko yafito taji meyake takama dashi?
Tayi nisa cikin tunanin ta taji muryar wata kyakkyawar baby gal” agabanta wacce bazata wuce shekara 7 .a dunia ba .
“Salam! aunty ina yini plzzzz inason in dauko pic dake kin min kyau plzzzz . one snap its ok.murmushi ameesha tayi aranta take fadin .cut and smart gal”.
Amal!amal!amal! Yes uncle ina kika shiga ne keda nace kijirani a mo.mganar ta sakale masa lokacin da yayie to zali da kyakkyawan fuskarta lokaci daya suka ,kura ma juna ido kallon sa ameesha tayi da kyau bazata manta fuskar nan ba.amma yau baya cikin suite kamar yarda ya saba.yau captani ne ajikinsa.wandda yadin yayie matukar yimasa kyau dark blue ne yah kafa bakar hula akansa duk da hka bai hana a hango,kyakkyawar sumar kansa ba.
Uncle !amal ta fada gamida riko hnnunsa plzzzz ka daukemu pics nida aunty plzzzz tana da kyau..saurin dauke kansa yayie ,dai dai lokacin zaid yah karaso gurin ya kalleta my dear mu shiga daga ciki wandda shi zaid ko kallon khaleel baiyi ba.
Plzzzz uncle snap it.
Khaleel ya hade rai sosae yah daka mata tsawa kamar bashiba baxan yiba.ki wuce mutafi hka kawae daga ganin mutum sai kice sai an daukeku pics kin santa ne??
Amal ta shagwabe fuska sosai ta saki hannu khaleel takoma gurin zaid cikin muryar kuka. tace dan Allah uncle plzzzz min snap nida aunty ni ina sonta!ta fada cike da yarinta. zaid yayie yana kallon drama.
Wyarsa ya ciro yacema ameesha ta gyara yayie masu ,jikinta sanyaye ta gyara ,nan ya dinga daukar su snap!
Dakarfi khaleel yazo yaja hnnunta daga murya tayi tana fadin nagode uncle zanzo watarana da wyan Dady na kasamin aciki aunty nagode.hka amal ta dinga daga masu hannu ,hannu har tashige mota…
Mamaki tsoro gabadae ya dirar ma ameesha lokaci daya aranta take fadin kodai bai ganeta ba!girgixa kai tayi a hnkali tace noo bazai rasa ganeniba.
Dama yana da wulakanci kenan??zaid ne yace to Mrs.luv mukarasa daga ciki juyowa tayi tana kallonsa me zaid ke nufi??…
Asmy
[5/11, 9:23 PM] Asmy: πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•
πŸ•πŸ•πŸ•
πŸ•πŸ•
ADALILI NA
writing by
Asmy ~B ~Aliyu
episode
15~16
Kallon sa take irin kallon tambaya?harara ya watsa mata malama mu shiga mana kin tsaya kallona!!
“Tsuka taja ai kasan hanya zaka iya tafia ta galla masa harara ,hannunta ,zaid yaja da karfi cike da jin haushin ,kasake ni bana son haka bai ko kulata ba suka nufi ciki…


Lamo yayie a sit din baya amal na jikinsa ,ta damesa da surutun ameesha ,shuru ya mata jinsa yayie cikin wani irin yanayi yarasa meyasa yah mata hka?ya lura tana masa kallon sanni amma shi ya nuna kwata kwata kamar bai taba sanin taba?wani sashe na xuciyar sa yake fadin kan me xaka nuna kasanta bancin kaganta sunzo shan ice cream tareda saurayin ta!bae San meyasa ganinta da wani ba sai yaji bbu ddi ,duk da yana jin feelings akanta amma yana karyata xuciyar sa ba wae hka yana nufin ya fara sonta bane!
Suna gama parking bai ma jira ,aka bude masa ba ” a hnkali ya fito yah rika hannun amal zuwa cikin gida ,suna shiga taje ta shige jikin mamy !
Mamy ga ice cream na saya maki ta fiddo roba daya, ta mika mata ta kalli mom dinta tace mom harda kema zaki sha??
Zan sha mana amal !dai dainan khaleel yayi sallama ya shigo ,kusa ga mamy ya zauna Sistr ashe hka amal take?ya fada yana kallon zahra dake kokarin buda robar ice cream a hnkali ta dago tana kallon dan uwan nata?
“Dama nasan zata yie kiriniya khaleel lah mom ban fada maki ba !gurin shan ice cream nasamu wata aunty mai kyau mom munyi snap daita mom tana da kyau plzzz mom kice ta dawo gidan mu !ko ba hkaba uncle khaleel tafada tana kallonsa!
” khaleel ko kallonta bayi ba hnkalinsa na kan wyarsa ,Zahra tamai da hankalinta kan kanin nata!khaleel kodai mun samu suruka a gidan nan??
“Tafa, tana kallonsa hmm..Sistr kenan kema fa kinsan halin y’ar taki da shegen kicififi ga ta magananniya! daria sosai Zahra keyi ok.intayi tsami maji…
Zahra y’ar yayan daddy ne iyayenta sun rasu sanadiyar hadarin mota ,shiyasa a lokacin tana da shekara 20.a dunia daddy ya aurar da ita.hka mamy ta dauketa tamkar y’ar da ta haifa da cikinta.ynxu hka Zahra na auran wani minister ne anan garin abuja inda suke da ya’ya biyu dashi amal ce ta farko sai saiful eslam.
” khaleel ya shagwabe fuska sosae ya rike hannun mamy yace mamy kinga sister ko??dai dainan wyar khaleel tayi kara ganin sunan laila na yawo akan screen din wyar ya kalli Sistr itama I donta na kansa ya kasa daga wyar katse wyar yayie ya fita da sauri zahra na ganin ya fita tashiga kwala masa kira baiko saurare ta ba! lallai shine bazaka iya wya agaban mamyn ba dan takira ka!….yana jinta yamata banza.yana fita ya cikaro da laila cikin Riga,da skirt na body hook Wanda sukayi balain kamata karaso wa tayie tana masa smiling killer ,dinta”waro golding eyes dinsa yayie akanta .
Baejira mai zata fada ba yaja hannunta da karfi zuwa dai daga cikin part din gidan.sakin hannunta yayie ya wanka mata mari cike da bacin rai yake kallonta ,”waye ya baki izini kizo har acikin gidan mu ki sameni??
Ki nason maifana su daukeni mutunen banza ??hawaye suka zubo a idon laila yanxu khaleel wannan dalilin ne zaisa ka daga hannu ka mareni ,dan kaga kawae ina sonka !
“Bara kaji in fada maka wlhi tallahi ,sai na aureka bbu wata maccen da taisa ta aureka sai ni!! Zanje na samu mamy na fada mata yanajin ta fadi mamy yayie saurin shan gabanta hankalin sa a tashe!!
Hannunta ya jawo marai raicewa yayie plsss laila -listing to mee.
” I just want to know wat iz the problem?? ganin duk taga yabi ya rude tasa masa kuka mai tsuma xuciya nan take jikin khaleel yayie sanyi ya tsani jin kukan macce a rayuwar sa ko karamin yaro!
babu shiri ya jawota jikinsa abunda bai tabayi ba a tsawon rayuwarsa,duk da zaman sa a turai luf”laila ,tayi tana shakar kamshin jikinsa…
A hnkali yake bubbuga bayanta…
Asmy…
[5/11, 9:23 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by
Asmy ~B~Aliyu
episode
19~20.
isar su hospital keda wuya da kansa ya bude mata motar yaja hannunta ,kai tsaye suka nufi ciki itakam binsa kawae take da kallo kai tsaye office din Dr.Ahmad ya nufa ,wandda Dr.Ahmad yana ganinsa ,yayie saurin mikewa tsaye saboda girmamawar da sukeyiwa khaleel da mahaifinsa
Hannu ya basa sukayi musa baha ,yawwa Dr.Ahmad so nake a dubata da almar xaxabi yana damun ta ok..sir nan khaleel ya xauna kan tree star dake,cikin office din ,yayin da ameesha ta xauna kan kujerar dake fuskantar Dr.Ahmad tambayoyi ya fara mata tabasa amsa da fadin tun jiya ,take jin zazzabi hka kanta na mata ciwo!
Dan Dr.Ahmad ya danyi rubuce rubuce a takar da ,a hnkali ya cire medical din dake sakale a idonsa,ya kalli khaleel tareda fadin”sir da alamar sai ammata allura kuma ga ,maganin da za’a bukata.
“Ameesha jin an ambaci allura ,tabi duk ta rikice no Dr.nasamu sauqi magani kawae ya isa murmushi yayie kiyi hkuri madam.yin allurar shi zaisa jikin ki ya saki..
Khaleel, sai yanxu yayie magana ok.Dr bbu damuwa hada allurar kayi mata a tsorace ta mai da hnkalin ta kan khaleel ,hankalin sa yana kan wyar sa bai ko kalleta ba ,hawaye suka cika idonta a rayuwar ameesha ta tsani allura,bissimillah madam!ki gyara zan maki hade hannayen ta tayi guri daya hawaye suka xubo mata a ido .
Shikam khaleel sakin baki da ido yayie yana kallonta ,kuka baya mata wuya!
Kara sowa gurin ta yayie ya riko hnnunta ,kiyi hkuri ayi maki allura hka xaxxabin zaisa ya sauka ya fada cike da tausayinta.girgixa masa kai tayi nidai bana so kamai dani gida zan sha magani…
Furzar da iskan bakin sa yayie,ya tsani ganin hawayen nan nata.bai San meyasa kukan ta ke tabasa ba alama yayiwa Dr.ahmad da yaxo yai mata allurar yana rike daita.hka ya riketa gam..
Duk da wani irin shock da yaji lokacin da jikin su ya hadu ,jin yayie wani Abu namasa yawo cikin jikinsa har tsakiyar kansa,wayyo allah na!ta fada gamida kankamesa,ana kara ta biyu ,takara sakin wata kara na shiga ukku! momma na ! hka khaleel ya dinga lallashinta cike ,da tausayin ta.
Nan ya zaro kudi
Wandda shima bai san yawan su ba ya mika ma Dr.ahmad Wanda ya wangale baki cike da murna ,rika hnnunta yayi ya karbi takardar maganin har bakin mota ya rakasu ,har suka bar asibitin tana kuka hka khaleel duk yabi ya damu,wani hadadden “pharmacy ya nufa ya saya ,mata magani kai tsaye suka nufi gidan su ,da kansa ya bude ,mata kofar a hnkali ta fito ,daga motar shikam binta kawai yake da kallo ,hka takasa hada ido ,dashi ledar maganin ya mika mata.
Tareda fadin Allah ya kara sauqi sai naxo gobe.sai da taga fitar sa ,ta juya ta shiga cikin gidan tareda ta fiya guda guda ,dan bata jin dadin jikinta,caraf suka ci karo da zaid..
” daga ina hka ?tambayar ta bata haushi shi wanene da xaiyi mata wannan tambayar?
“Am not your wife! so why the disturbance??tafada tana harar sa,xai rokota da gudu tayi part dinta.ta xube a gado tana maida numfashi…
Wnka tayi gamida samun karfin jikinta tea ta hada tasha sannan tasha maganin ta dama tana fashin sallah tayi dai dai a gadonta mintuna kadan tayi barci..


Yana kwance. a makeken gadon ,sa duk inda ya juya ita yake gani a ransa tunanin ta ya hanasa sakat”
Shuru yayie na tsawon lokaci ,sannan ya daga wayar sa ya kirata ,dan ya dauki number ta a wayar ta..
Kira daya ba’a daga ba sai ga na biyu ta daga murya kasa kasa tayi sallama lumshe ido yayie na tsawon lokaci sannan ya amsa a sanyaye plzzzz “who is on d line??
Khaleel ne!
Shuru tayi na y’an mintuna ,amma ban San mai lambar ba! ta fada atakaice dan bata son yawan magana,yaya jikin ki?
Naji sauki ,sai yanxu ta tunasa kin sha magani?mmki take meye dalilin wannan tambayar?nasha ta fada a takaice na dameki ko?
A’h a’ah na gode da taimako ,ok.Allah ya kara sauki ameen !
Kashe wayar yayie ya rasa maike damunsa.
” he don’t no why her cry weakness him…bai San meyasa kukanta ke raunana xuciyar sa ba!!
Bai San mezai fara yabawa ba akanta ,duk kuwa cudanya da mata da yayie. a kasashe,da dama baitaba ganin maccen da tamasa irinta ba,yana son komai nata muryarta kukan tafiyar ta hallayar ta,lokaci yayie da zaije ma iyayensa da maganar aure danshi acewar sa ya samu matar aure.amma wata xuciyar tana gargadin sa dawai bason ta yakeba kawai tana burgesa ne!
Hmm..nikam Asmy nasaki baki da ido ina kallon khaleel ,yana jin feelings akanta kuma yana fadar ba sonta yake ba….tabe baki yayie,ya maka makan sa filo a fuska nan take barci mai dadi yayie awon gaba dashi cike da mafarkin ameesha…
Asmy…..
[5/11, 9:23 PM] Asmy: πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•
πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•
πŸ•πŸ•
ADALILI NA
writing by
Asmy ~B~Aliyu
episode
17~18
“Komae yah tuna,da sauri ya cireta daga jikin sa,laila ki tafi gida ,xanxo nasame ki plzzz..rike masa hannu tayi tana murxawa a hnkali promise me khaleel?”
“I promise har mota ya rakata laila badan tasoba ta tafi..kai tsaye part dinsa ya nufa batareda da ya koma gurin mamy ba!
Wnka ya samu yayie ya saka kaya marar nauyi lokacin ana gabda sallar ishaa part din mamy ya nufa..


Hka zaid suka dawo gida ,yaga duk jikinta yayie sanyi ya rasa meke damunta ?ko part din momma bata kalla ba tashige part dinta,fadawa tayi kan gado tayi ruf” da ciki ko talkamin kafar ta bata cire ba.nan take haduwar su ta fado masa hka ta dinga tunawa da komae nasa wyarta ta dauka ko ta kirasa!
“wata zuciyar tace ki kirasa kice masa meye?”.
Shuru,tayi na dan wani lokaci…wyar tace ta fara kara ta na dubawa taga ya fawas!
A sanyaye ta daga hello!
Kina ina ne??ina side dina!fito kiyi serving dina yinwa nakeji..
Yana katse wyar tasamu kanta da bin wyar ,da harara taja dan guntun tsaki yah fawas din nan ya raina ,mata hnkali shi ko serving din kansa baxae iyayiba idan yaxo cin abinci komai sai ammasa !tana tausayawa ,matar sa dan kwalin kanta ta cire tayi saurin fita dan sanin halinsa..
WASHE GARI..
Yau yaka sance ranar week end ne bata tashi da wuri ba ,hka bata jin dadin jikinta sai kusan 12:30pm.ta sauka kasa gown ce a jikinta light blue hka ta dan kama jikinta ,kanta bbu dan kwali ta sauka down stairs can ta hango abban ta yana break shida momma.abban ta binta kawae ,yake da ido duk yanayin ta ya canja, taja sit kusa ga abban ta ta zauna.
Sa’annan ta gaida iyayennata,duka suka amsa cike da kulawa.
” meke damun ki ameesha?abba ya fada yana kallonta tana kokarin hada tea.abba meka gani??naga idonki sunyi jaa murmushi ta kw’akw’alo bata son tadawa mahaifinta hankali ko kadan ,lah”abba barci ne kawae ok. Babu dai matsala ko??bbu komae abba,ya kalli momma yace nikam zan wuce gurin daurin auren momma ce ta rakasa yayinda ameesha tabisa da Allah ya kai lapia..
Ko tea kadan ta iya sha anan falo ta xube kan tree star”tana chart.
2:00 PMtana kwance a dakinta zazzabi ,takeji sosae har ta fara jin sanyi ko yanxu tana dunkule cikin blanket “taji karar wyarta har ta katse bata daga ba sai ga na biyu ,momma ke kiranta ,ta daga murya kasa kasa ,ki fito kinyi bako…
Waro ido tayi momma bako kuma?jin tayi momma ta tsinke wyar bin wyr tayi, da kallo kusan minti biyar ,tana tunani to waye ne?dan karamin gyale ta red mai xanen flowers mai kyau tanema ta axa akanta .wayar ta ta dauka ta sauka down stairs ,zaid ne da momma a falo momma na wya shikuma yana lunch ” harara ta watsa masa tafita bai ko kulata ba!
Jikin motar sa ta hangosa ya harde hannayensa akan kirjinsa ,tabbas yau shigen yamasa kyau fararen kaya ne ajikinsa.na captani, karasowa gurinsa tayi cike da mamaki,binta kawae yake da Ido hka koina na jikinta motsawa yake,batareda ta cemasa uffan ba”tamasa jagora xuwa,falon baki,..
“Baki da lpia ne??ya fada cikin sezy voice dinsa.bata kallesa ba tace lpiana qlau!
” ban yarda ba! batace masa komae ba ta nufi kiching ta hado masa abun motsa baki cike da katon tire”momma ce ta shigo kiching din,tana kallonta,da mamaki “auh keda kikace min wane,bako to ina zaki da wa’yannan kayan ,turo baki tayi batareda taba momma amsa ba!..ta wuce abunta.
Dire tiren ,tayi a gabansa ta koma dan nesa dashi ta zauna binta kawae yake da kallo can ciki ya kira sunan ta.
AMEESHA!!
Bata dago kai ta kallesa ,ba hasalima kan ta na akasa tana,wasa da zoben gold din dake hannunta.shin bakiyi farin cikin xuwa na ba?
Dagowa tayi taga duk ya marairaice ,fuska bakya son muyi xumunci?na baki ,card” dina baki neme niba?
Cike da mamki take kallonsa,me wannan guy din ke nufi ?bancin duk uban wulakancin da ya tafka mata a jia.muga wyanki!
Bbu musu tayi tattaki gabansa,ta mika masa wyar ,hada hannunta yayie da wyar yaji mugun zafi jikinta kallonta yake ido cikin ido.. baki da lpia shine kikace min lpiar ki qlau kokarin kwace hannunta take,ya girgixa mata kai nooo meesha baki da lpia muje hospital a dubaki plzzzz..
Ya fada cike da tausayinta,no ka barsa na samu sauqi ban yardaba !
Jan hannunta yayie har gaban motar sa,ya bude mata side din gaban mota plssss enter”ganin duk yabi ya damu ta shiga sai da ya rufo mata kofar ya zagayo ya shiga side din driver.
Mai gadi ya wangale masu get ,da gudu yaja motar ,a hanya ya kashe A.C.motar gabadai dan yaga ,kamar sanyi takeji wata privert hospital ya nufa daita sai sannu kawae yake mata…
Asmy…
[5/11, 9:23 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by
Asmy ~B~ Aliyu
eposide
23~24
Kusan minti 2 da tsayuwar sa ,a harabar gidan su waya ya ciro ya danna ,mata kira lokacin tana tsakiyar barcin ta mai da dadi, share wayar tayi ta cigaba da barcin ta.can kiran ya sake shigowa,bata ma tsaya jin waye ba takara wayar a kunne hello ta fada cikin muryar barci .
“Ameesha ! ya kira sunan ta cikin wani salo jin muryar sa nan take barcinta ta wartsake ,hello bakya jine ina jinka khaleel tabasa amsa gamida mikewa xaune shuru yayie yarasa mai xai fada mata.
” am dama!! sai kuma yayie shuru murmushi ameesha tayi ,ta lura da khaleel sosae magana na masa wuya.
Uhmmm.khaleel kayi magana man dama meye?meya faru?gani acikin gidan ku!
Zan iya ganinki? murmushi tayi mai sauti wandda har akan kunnen sa ya juyo hka,ok. ganinan fitowa,cikin minti goma sha biyar ta watasa ruwa a gurguje ,wani coat less”dinta ta dauko yellow sai dai yana da xanen fulawowi manya red ,riga da skirt .hka kayan sun karbeta sosae simple make up”tayi tafesa turare fiye da kala biyar ,karshe ta dauki ,mayafinta red gamida xura plat shoe dinta.
Harta kai bakin kofar fita,da sauri ta dawo ta tsaya gaban mirrow dressing “sai da ta karewa kanta kallo .wata xuciar take fada mata waxata yiwa kwalliyya?
Badai shiba!
Ynxu idan yagan ta da wannan kwaliyar sai yayi tunanin shi ta tsaya yimawa.
Tabe baki tayi ta sauka a down stairs ,na taci karo da momma da abban ta,yayin da abba ke lunch suna hira ,kadan kadan.da momma!
Kai har abba ya dawo?
Tafada a ranta,sadaf sadaf ta fara tafiya bataso suga fitarta abba kuma ya riga yaga sarda take,saukowa daga kan down stairs .
Gyaran murya abba yayie ,ina xuwa haka ameesha?cak ! ta tsaya batareda ta juyo ba.inda inda ta fara yi dama dama abb…momma tace abba meye?
Kawae ki fito fili kice masa ,zance xaki tafi jin momma ta fadi xance ta juyo da sauri ta rufe bakinta momma ta harareta ,kije yana dakin baki tun daxu kin shanya mutum a waje. abban da kike yiwa boye ai shiya masa jagora..
Naira -naira tayi da ido tamkar xata fasa kuka mommi bafa ,saurayi na bane.tana fadin haka tafita da sauri abba sai daria yake kasa-kasa.
” yana ta amfani da wayar sa a ranta fadin take ,shikam danna waya baya basa wahala sallama ta masa,jin wani sanyayen k’amshi ya xiyarci hancin sa .yayie saurin dagowa idonsa,lokaci daya suka sauka akan kyakkyawar fuskar ta.
Hka yah kasa dauke idonsa akanta ,karo na biyu tace ina wuni!
Murmushi suka sakarwa junan su lokaci daya, sannan tayi ma kanta maxauni dai daga cikin koshin din”
Shuru ya ratsa na tsawon lokaci.sannan ya bude bakin sa a hnkali “gamida fadin kin shan yani ko??
Banda daddy da ynxu ina a waje.!
Sun kuyar da kanta tayi cike da kunya tana wasa ,da xoben dake sakale a hannunta,kayi hkuri lokacin da kakira ina barci ne ok.sowieey ya fada cike da damuwa na tadaki kenan?
Ya fada yana kallon ta!
Girgixa kai tayi tace ko kadan.
Mexa kaci akawo maka ?
Dan da alamr ka gaji hka yana nuna cewa daga office kake?mmki ka’rara akan fuskar sa ya akayi tasan daga office yake?
Murmushi yayie tareda fadin ina jiranki my princess yinwa nakeji.shi kansa baisan ya fadi haka ba.cike da mamaki ameesha ke kallonsa,lokaci daya ya sake da ita duk da taji dadin hka .haka kuma yana nuna mata tana da matsayi mai girma a wajensa.
Minti biyar ,ta dawo tareda manyan kulolin abinci ,ta dire a gabansa komawa tayi cikin minti biyu ta dawo dauke da juices.fiye da kala biyar acikin katon tire.
” durkusawa tayi agaban sa ta fara serving dinsa inda khaleel ya hango da kakiyar sakwara ,da miyar da taji hadin namar kaji zallah!
“Bissimillah!koda ta daga tana kallonsa ,taga ita yake kallo ,saurin dauke kanta tayi saboda kunya.gefe ta koma ta xauna ta wutsiyar ido take kallonsa ko cin abincin nasa sai yatafi da imanin mutum ” ya skull?? ya fada yana cin abincin sa.batareda ya kalleta ba ,nagama skull primary ko secondary ??ya tambaya a karo na biyu ,batareda ya kalleta ba.
Mmki tambayar tabata ,shuru tamasa da alamar taji haushin tambayar! “Shurun da yaji yayie saurin dago kansa yana kallonta,kallo ya kare mata na y’an mintuna da alamr kuma kamar bata ji dadin xancen saba ” am sorry ya fada a hankali bada gayya na makiba kawae ina son mu saba da juna kinga ni inada wuyar sabawa,da mutane amma kinga ke banji wani wuyar haka ba.
Murmushi tayi ko kadan baka bata min raina ba.na hada digree na a kasar indaian a fannin medicine”
“Wow good am glad to hear dat! But nayi mamki mai shekaru irinki har tagama digree da guri haka to aiki fah?
” murmushi tayi mahaifina na nan na gina min hospital ta kaina inda xa’a xubamin kwararrun likitoci.good amma mahaifinki ya burgeni,sosae ga ki macce amma yabarki kinyi karatun da akeso ga diya matan.
Aurepah??
Jin tayi maganar wani baibai ,bayan xuba! tabasa amsa batareda da ta kallesa ba!
Sai yaushe?? Kallon sa tayi ,murmushi yayie karki damu ameesha akwae dalilin tambayoyi na a gareki da fatan ban takura kiba?
“Girgixa kai tayi hka sai ta rasa mezata fada masa,hka yakarasa cin abincin sa,takwashe komai takai kiching”..
Dawowa ,tayi tasamesa tsaye ,tafia xakayi ?xan wuce ameesha baki amsa min tambaya na ba?
Shuru tayi murmushi yayie har mota ,ta rakasa side din baya ya bude ya dauko mata katuwar leda cike da kayan shopping” hannu tasa ta amsa gamida yin godia hka ta dinga ,daga masa hannu har yabar harabar gidan su.ta dawo cikin gida cike da farin ciki..


Koda ya isa gida,side dinsa ya nufa ya rage kayan jikinsa ya fada toilet wanka yayi,a gurguje ya shirya cikin kananan kaya,kai tsaye massallacin ,da ke cikin gidan su ya nufa dan lokacin karfe 4:30pm.har angama sallar la’asar yana gama sallar part din mamy ya nufa bata side dinta ,ya dawo main falon ta nan ma bata nan ,babban falo ma.cike da mamki ya fito to ina mamy ta tafi ne bancin yaga motan ta a parking spaces .
Kiching ya nufa nan yasameta ,tana aiki xuwa yayie ybata hurgging taba ya mamy!
Murmushi tayi ,khaleel wai yaushe xaka girma ne??murmushi yamata ya dawo gabanta yana ,fuskantar ta mamy kwanan nan xan girma!
Alama mamy tamasa da ido bata ganeba.hannunta yaja xuwa falo,mamy muje kiban shawara har falo yaje ta xaunar daita .itakam mamy bin Dan nata kawae take da kallo.addu’a take allah yasa addu’a da take ce ta karbu.
Tan kwashe kafafun sa ,yayie sannan ya xauna gabda mamy tareda riko hannunta,sannan ya kira sunan ta mamy!
Na’am banana nifa namatsu ka fadamin meye ne?mamy ina sonta bansan ya xan fada mata ba ! Plzzz, mamy kibani shawara.
Daria mamy tayi tana jinjina karfin hali irin na khaleel baisan ma mexai fada mataba!
Shafa kansa mamy tayi farin ciki kwance a fuskarta dama irin wannan ranar take jira ranar da khaleel xai kawo,mata xancen maccen da yake so..
Mamy,kiyi min magana ya fada,adan shagwabe ok.my son ina kuka hadu nan yabata labarin komai ,murmushi mamy tayi hka tayaba,da ameesha hka taji tashiga ranta.
Kana da countet dinta?
“Eahh mamy ,haba babana yanxu sai na fada ma yarda xakayi mata magana.sai kace ba namiji ba.
Kasan irin kalaman da xaka dinga tura ,mata ita dakanta xata fara fahimtar kana sonta! mamy ynxu idan nayi hka xata gane ina sonta batareda na fada mata abaki ba??
Gyada kai mamy tayi ihun murna yayie nan take yaba ,mamy pick a goshi da gudu yabar falon….
Nana…..
[5/11, 9:23 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by
Asmy ~B~Aliyu
episode
25~26
“Balcony ya nufa ya xauna hka kawae ya tsinci kansa cikin farin ciki,wayan sa ya fara operating tura mata test.
Lokacin tana dakin mommi, dinta ta baje kayan shopping din da khaleel ya yomata ,tana dubawa one by one hka ta yaba shopping din sosae mussaman da taga design din purfumes” din da take so hka akwae body spryn”masu tsadar gaske ,tana cikin duba kayan sako ya shigo. a wayanta.
Bata dubaba,dan ta xata m.t.n.message ne.mommi ce, tayi gyaran murya duk wayayo maki wannan uban shopping din? Mommi bakon da ya taho daxu pane!
Waye shi?? turo baki tayi kai mommi jiki da wata tambaya bbu fa komai a tsakanin mu abokina ne kurum”tabe baki mommi tayi gamida fadin kyaji dashi dai..
Kwashe kayan tayi ta nufi side dinta ,dasu .main falon ta ta dawo ta xauna wayar ta rike a hannunta tana so takira khaleel taji ya isa gida lpia ,sai dai takasa yin hka,minti biyar tana xaune shuru ta saka wancan ta kwance wannan har xatayi dialing din number sa,taga test message dinsa yah shigo ,waro ido tayi kusan awa daya ma tun tana dakin mommi..
Buda message din tayi ta fara karanta wa kamar hka….
“I miss yhu every beart of my heart in every moment of d day”miss yhu a lot dear!!
Haka ta dinga karantawa yafi sau ashirin,tana karan tawa ,tana murmushi hka takasa basa replay dan bata shirya ba.
Da dare ma da taxo kwanciya sai da takara karan ta message dinsa,juye juye ta dinga yi itakadai misalin karfe 10:30pm.na dare taji kira a wayar ta khaleel ne cike da kasala ,ta dauka kamar yasan,tunanin sa take.cikin sanyayyar muryar ta tamasa sallama ajiar xuciya ya sauke a hankali sannan ya amsa sallamr tata.
” bakayi barci ba khaleel??cikin wani irin salo ta masa tambaya ,murmushi yayie mai sauti banyi ba ameesha tunanin ki ya hana!
“Uhmmm nikuwa mexai sa kayi ta tunani na khaleel bancin nasan yanxu kana kusa da matar ka!
Daria tabasa sosae hka ta dinga jiyo dariar sa kasa kasa,cikin muryar da bata taba jinsa daita ba ” yace ni banda mata!!
‘Dan bbu mai sona!
har ga ranta tana mmkin ,kyakkyawa kamar sa ace babu mai sonsa kai! dakamar wuya,dan ko ita da take macce khaleel yafita kyau nesa ba kusa ba,kinyi shuru bakice komae ba.
ni ban yarda bane !
Shiyasa kaji nayi shuru”
Ok.niko xan tabbatar maki da hka bye byee.
GOOD NIGHT…katse wayar yayie lokaci data tabi wayar da kallo kodai yaji haushin maganar ta,massage ne ya shigo a wayar ta kamar hka…
“Wishing yhu happy journy in to d world of dreams…..gud night..hka ta ta karanta message din kafin barci barawo ya dauketa..
7 days latter..
Hka khaleel ya dinga turawa ameesha sakuna masu kwantar ,da hankali bata taba basa replay ba ko sau daya hka kullum ,suna waya bata taba nuna masa taga messages dinsa ba!
Har abun ,ya fara damun khaleel ko yanxu xaune yake a office yakasa aikin komai sai tunanin ameesha ,dake addabar sa.hka kawae yaji wata xuciyar tace kawae kafito fili ka fada mata halin da xuciyar ka ke ciki..
lokacin tana xaune da zaid suna kallon wani indian firm karar message ya shigo a wayar ta,hka kawae lokaci daya taji gabanta ya fadi Wanda zaid ya lura da ,hka tana shirin barin gun zaid ya rike hannunta ,tareda binta da wani irin kallo Wanda da alamr kallon tuhuma yake mata.
A’hh a’h zaid meye haka ?
Cikamin hannu mana cikin kakkausar murya take fadin plzzzz zaid sakemin hannu ,nace kibani wayar ki ! ya fada cikin tsawa wurga masa wayar tayi ,tamike xata bar gurin ya dakatar daita ,ga wayarki mamaki kwance a fuskarta ta juyo tana kallonsa,batareda ,ya kalleta ba amsa wayar tayi ta nufi part dinta.
Zaunawa tayi gefen gado ,sai da ta kurawa wayar ido na tsawon lokaci sannan ta duba sakon, wandda khaleel ne!
I luv yhuAmeesha!! will yhu marry me??…murxa idonta tayi dan tana ganin kamar ba gaskiya bane.
Ni asmy nace ko mafarki take ….lolxπŸ˜‹β€¦
Asmy…..
[5/11, 9:23 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by
Asmy ~B~Aliyu
episode
27~28
“Tabbas ba mafarki tayi ba,murmushi mai sauti tayi Wanda sai da dimple dinta ya fito.wasa,da wayanta ta cigaba da yie hka tarasa me xata rubuta masa .
Tnxxx for d luv!
Tana tura haka tayi saurin katse wayar ,wanda shikuma khaleel har lokacin yana rike da wayar jin sako yayie saurin budawa sai dai abunda ya gani ,yayie balain karyar masa da xuciya sake -sake ya shiga yie acikin ransa kenan bata amince da soyayyarsa ba??
Jin yayie kansa ya masa,nauyi car key ” dinsa ya dauka ya nufi motarsa body guard dinsa “ne sukayi karasowa gurin su saurin dakatar dasu yayie ya shige motarsa, yabar gurin a hanya ma ya gwada kiran wayarta amma a kashe…hka ya kai gida ,da Daddy ya fara cin karo dashi.alh.Mahmud lokaci daya yabi dan nasa da kallo,xuwa yayie gabda mahaifinsa ya xauna ,tareda yimasa sannu da gida dai dai nan mamy tashigo cikin shiga ta alfarma itama ,tasamu guri ta xauna.
Daddy ya kalli mamy,sannan ” yace mamy meke damun my son??mamy ta kalli khaleel ,aka ci sa’a suka hada ido shagwabe fuska yayie nan mamy ta gano damuwar dan nata ,murmushi kurum tayi ,folding din hannayen sa yayieπŸ™tun da ya riga yasan mamy tagano damuwar sa,kuma baya son mamy tafadawa daddy kasa kasa yakema mamy mgana wandda ta fahimcesa,Shafa kansa tayi ta kalli,daddy babu abunda ke damunsa ya gajine kawae..
‘Dady “yace olryt.dama haka kuke saikuyi abu Ku binne bana sani ,idan tayi tsami maji ,khaleel yaba mamy pick” a goshinta ,sannan yace mamy xanje na huta plzzzz .kar adameni Dady na kallonsa har yayie nisa kan upstairs.sannan Dady ya kira sunan sa!
Khaleel!! cak ya tsaya kana sonta ko?? adan raxane ya juyo dan mamakin ,daddy da yake kana mamaki ,khaleel ka kula sosai.jeka Allah ya bada sa’a juyawa yayie ya nufi part dinsa ,jikinsa sanyaye.
Mamakin sa bai wuce ya akayi Dady yasan wannan mganar ba,mamy fa kadai tasan xancen ,murmushi yayie dan sanin mahaifinsa,koina yake akawae masu kula da lpiar sa,hka suna bada duk wani shige da ficen sa.
Kayan jikinsa ya rage toilet ya fada ya sakarwa kansa ruwa,koina tunanin tane manne aransa ,ya rasa meyasa ta kashe wyar ta yana nufin kenan bata sonsa yafi minti ashirin a toilet.
A sabole ya fito daga toilet din ,yana xaune gefen bed”yama kasa shiryawa,daga shi sai towel ajikinsa ,hnnunsa yasa cikin sumar kansa yana hargitsa gashin kansa ,yana cikin wannan yanayi wayar sa tafara kara ,da axamar sa ya dauko wayar sai dai sunan da ya gani akan wyar yasa bacin ransa ya karu”wurgi yayie da wyar..
after_2 _days letter…
Har lokacin wayar ameesha a kashe,kasa hkuri yayie yau da yake ranar week end ne”da kansa ya nufi gidan su,yana gama parking dai dai lokacin xasu fita da zaid kura masu ido yayie.
Nan take gabanta ya yanke ya fadi ,fitowa yayie daga motar sa,ya harde hannayen sa a kirjinsa ,yana kallonsu yana cikin yadi dan ubansu milk yayie kyau acikin su hka ya kafa hula milk”tsura masa ido tayi ,dunia bata taba ganin namiji wandda captani kema kyau ba irin khaleel hka wani irin personality ne garesa mai wuyan kwatance..
Kasa shiga motar tayi zaid na mata mgana hankalinta bayama ,kansa juyawa yayie ,yaga gefen da take kallo ,idonsa suka sauka akan ,kyakkyawan balarabe”shima zaid da yake namiji sai da ya yaba ,kyansa sai yanxu ya dinga tunosa.
Ameesha bata san lokacin da takarasa ,gurin khaleel ba ,kallo kallo suka fara yima junan su.
Kowa da abunda yake sakawa aransa.zaid ya fito motar a fusace ya nufi gurin su ,ya kalli ameesha cikin tsawar gaske mekike nufi??saboda ga dan iska ko??
Zaid kajira ni mna plzzzz ta marai raice fuska sosai juyawa ,yayie yabar gurin ransa abace”
Khaleel ya kalleta ina neman alfarmarki ameesha! batareda ya kalleta ba ,ina son ki rakani wani guri “but plzzzz karki ce baxaki iyaba!! and then ” kallonsa tayi tana jiran mexai fada ,don’t ask me why!’
Da kansa ya bude mata motar ,samun kanta tayi dashigar motar batareda da ta furta uffan” ba.
Har suka bar cikin unguwar su sanyi Ac.kawae ke ratsa ta har tsawon wannan lokacin baice komai ba ya maida hankalin sa sosae kan titi cikin sanyin muryar sa ya fara mgana.
‘Meyasa kika kashe wayar ki kwana biyu??saboda bakya sona sai kikashe waya?juyowa tayi tana kallonsa,har lokacin idonsa nakan titi.har lokacin idanun ta na akansa haka yaji a jikinsa,damuwar ta bai wuce ina xasu tafi ba gaya ko mommi batasan ta fitoba.
Kamar yasan metake tsarawa a xuciyar ta ya juyo ya kalleta tareda fadin”don’t wrong I will take yhu back to your home. But fist I want to take you some where,ameesha but after dat you can make your decision .nasan saboda saurayanki kika yi hka!
Daga nan bai kara magana ba.
Jin kawae tayi sun tsaya awani katafaren katon gidan gaske ,ganin tayi an wangale katoton get”hka matakan tsaro ne koina a gidan ,kallo ta dinga bin koina dashi nan take tarena kanta ,da arxikin mahaifinta karar bude kofa taji khaleel ne tagani agaabanta hannayen sa,duka acikin aljihun wandon sa saurin dauke idonta tayi akansa haka taji xuciyar ta na harbawa.
‘hnnunta ya rika suka nufi wani hadaden part Wanda ,ta lura yafi kowane side haduwa. Kai tsaye ,suka danna Kansu cikin katafaren falon ,kusan sumewa tayi atsaye ,ameesha saboda tsaruwar falon Wanda bancin khaleel dake rike da hnnunta ,da guduwa xatayi dan a tsawon rayuwar ta bata taba ganin falo kamar wannan ba sai kace a kasar turai dan kyau”katoton photon. khaleel ta hanga a bangon falon ,nan ta tabbatar mata da kanta dacewa gidan sune.
Dakansa ya xaunar daita gamida fadin xauna inki gama kalle kallen ki ,kin yarda yanxu ba canyeki Xanyi ba?
Sun kuyar da kanta tayi kasa ,cike da kunya…
Asmyβ€¦πŸ˜˜
[5/11, 9:23 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by
Asmy ~B~Aliyu
episode
31~32
Haba zaid wai,meye hka?nafa baka hkuri baikama ta kadin ga kishi akan abunda kwata kwata baya gabana, ya isheni! Yah isheni hka haba ,xamu fita meye na fita dashi?
A’ina kuka tafi? Haba zaid dan nafita da ,khaleel wani abune?karka manta yana cikin “rules and regulation din mu ,tsuka taja zaid ya soma bata haushi kwasar kayanta tayi tayi na shopping ta ta wuce part dinta cike da kunar rai zaid yabita da kallo..


Umma bazan iya cire son khaleel araina ba wlhi umma idan bansa mi khaleel ba xan iya mutuwa,hawaye suka xubo mata hajia larai lokaci daya tabi y’artata da kallo kwana ukku kacal” lailah tafita hayacinta ,kamar ba laila y’ar gayuba ,wanda kullum tana cikin shigar alfarma.
Ganin mahaifiyar ta tayi biris daita ,saurin mikewa tayi tsaye tayi ,kayan jikinta ta cire ta jawo towel kai tsaye wnka tashige.
‘Minti goma shabiyar ta fito daga wnka koda ta fito ,mahaifiyar ta bata dakin a tsanake ta shirya ,samun kanta tayi da tsantsara kwaliyya ,tana cikin shigar material black and red”tayi kyau sosae acikin kayan dukda bata fiye son manyan kaya ba.
Amma saboda khaleel dole ta saka koxai sa yafara sonta,ta dde jikin mirrow dressing tana kallon kanta ,murmushi tayi sanin cewa bakaramin kyau tayi ba acikin kayan”sai yanxu tasan tana da kyau amma bata San meyasa khaleel ke gudun ta ba.hand bag”dinta ta dauka ta xuba ,abubuwan da xata bukata da manyan wayoyin ta.
Turare fiye da kala shidda tasa,umma tasamu a falo.Wanda hajia larai sakin baki da ido, tana kallon y’arta ta bata taba ganinta cikin shigar kayan hausawa ba,hasalima ta tsane su umma nixan fita bata jira mai xata fadaba tabar falon..
‘Dai daga cikin motocin da abbanta yake hawa, taja kai tsaye ta nufi company din khaleel”
Aiki ne ,ya masa yawa sosae a office,yana operating a laptop dinsa yayi nisa sosae da aikinsa ,yaji anturo kofar falon gamida sallama.da axamar sa ya dago jin yayie gabansa ya yanke ya fadi ganin laila a office dinsa shi ya dauka ameesha ce dan a yau tace,xata kawo masa xiyara rausayar da idonta tashiga yie tana watsa masa killer smiling dinta,xaunawa tayi kan chair din dake fuskantar ta tasa.still idonsa ,nakan laptop dinsa ya jefo mata tambaya ,laila mekika xoyi a office dina”mgana nakeso muyi prince ,ai munriga mun gama mgana ,rike hannunsa tayi haba khaleel muna mgana sai famar danna laptop kakeyi”kamin yabata amsa,sukaji an shigo office din wani sanyayen kamshi sukaji ya bugi hancin su atare suka daga ido, suna kallon kofar shigowa”wani irin kallo ameesha ke binsu dashi mai cike da ma’ana laila ce tayi saurin mikewa tana binta ,da kallon wulakanci bbu shakka kallon da khaleel ke binta dashi kawae ya isa ya tabbatar mata ,da matsayinta a gurin khaleel”…
‘Ameesha ce taja tsuka tabar office din tareda bugo kofar da karfi ji kake bummmmm….
Khaleel da sauri ya nufi kofar da nufin ya bita, laila tasha gabansa cike da mamaki yau khaleel ne kebin macce ,meye hka prince?
‘Tsawa ya daka mata kibani hanya nace! ransa a bace yake maganar ganin yarda ya hade rai tayi balain tsorata a sanyaye ,tabasa hanya koda ya fita harabar companyn har tadade da barin gurin”a fusace yakoma office dinsa yasamu laila tana famar kaida kawo cike da tashin hankali baiko kulata ba ya dau car key “dinsa da wayoyinsa yabar mata office din cike da bacin rai laila tabi bayansa,sai da taga yatada motar tabisa daga baya ,tana sone ta tabbatar da xarginta kafin ta dauki mataki…
‘A mota sai kiran wayar ta yake bata dagawa karshema da ya dameta da kiran kashe wayar tayi .
Batasan meyasa take kishin khaleel ba,duk da games ne amma tana tsaninin kishinsa,tana gama parking ko Jakarta bata tsaya daukaba tayi cikin gidan su xubewa tayi akan tree star tana maida numfashi”
Lailah tana ganin gidan da yashiga da motar takifa kanta akan sitari din motar tasa kuka ,sai da tayi nakusan minti goma ta fisgi motar ta taba unguwar dole mane ta dauki mataki akan khaleel gaskiyar sury ne da take fada mata dole sai ta tashi tsaye akan khaleel kai tsaye gidan su sury ta nufa…
Asmy..
[5/11, 9:23 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by
Asmy ~B~Aliyu
episode
29~30
“Hango wata kyakkyawar macce ,tayi tana saukowa akan matakalar bene ,waya akunne ta da alamr wya take,kallo daya ta mata ,tagano mahaifiyar khaleel ce da axamar sa ,yaje ya rikota suka sauko tare..
Bayan tagama wayar ta juyo,tana kallon sa murmushi dauke a fuskanta ,take fadin ina kashiga tun daxu ina neman ka wayanka ma baya shiga!
” nuni ya mata ,da ameesha dake xaune akan kushin din tsakiyar falon hka ta donar da kanta kasa gabadai kunya takama ta cike da murna mamy takarasa gurinta ,kafin ta idar da karasowa har ameesha ta karaso ,a hnkali taxobe kasa tana gaisheta ,cike da jin dadi mamy ta mikar daita ..
‘Mamy na auro maki itane na yau “so dat you can defend my case.but I want to marry her ,give her luv!
But she did not trust me….
Murmushi mamy tayi ta xaunar daita akan kushin ,itakam ameesha ji take kamar ta nutse cikin kasa,khaleel kula daita ina xuwa!
Ok.mamy ,mamy na fita ta juyo kansa ta shagwabe masa fuska sosae hka yasa khaleel dan murmusawa .karasowa yayie gab daita haka suna jin numfashin juna meya faru?ya fada a hnkali meye hka? kaxo kana ta fadawa mamy tabe baki yayie cikin sanyi muryar sa yace ,bbu abunda nake boyewa mamyna ,shiyasa na fada mata ko albarkacin ta naci ,afara sona.
Kawar da fuskarta tayi ,tana murmushi dai dainan mamy ta dawo ma’akata suna biye da ita kowane ,yana dauke da katon tire a hannunsa,wasu kuma kulolin abinci kan dener ,sukayiwa kayan masauki…
‘Mamy ta dafa kafadar ta tareda fadin daughter muje ki motsa bakin ki ta rika hannunta ,suka nufi dener area.ko wagga mamy lokacin yasan tana cikin,farin ciki hkama khaleel mamy ce, ta tsareta ,sai ta motsa bakinta ,da kayan ciye ciye a kunyace ameesha taci kadan.
After 20 mnrt.mamy tayi gyaran murya ,uhmm.ban San meye sunan y’ar tawa ba??
Kunya takama ameesha ,sosae can kasa kasa take fadin sunana ameesha mamy!
Wow nyc name.tnxxx yhu mamy..
‘Can mamy takira sunan ta a hnkali ameesha na’am mamy kina son khaleel ? Xaki aure sa? Kunya ta rufe ameesha ,jin take inama kasa xata bude ta shige,rufe idonta tayi da kyakkyawan hannunta ta dagawa,mamy kai alamr ehhh”
‘blue eyes dinsa ya daura akanta,wadda taki bari su hada ido mamy ce,tayi godia ga Allah na ganin ranar da khaleel ya kawo maccen da yakeso cikin gidan su,da sunan wadda xai aura..
‘Godia mamy ta dinga yimata sosae ranar ameesha ,taga gatan da batata ganiba nan tayi tunani tabbas ,iyayen khaleel bakaramin sonsa sukeba.
“Da yake mamy wayayyar gaske ce naseeha takara yimasu ,tabasu wuri mamy nabarin gurin yaxo ya xauna gabda ita ya riko hannunta wani irin shock taji lokaci daya,kokarin xare hannunta ,take tareda langabar dakai tana kallonsa ,ya girgixa mata kai meyasa kika kasa fadamin kina sona ,sai ynxu kika fadawa ,mamy ni banyarda ba dan kinga mamy ne!
‘Waye ya fada maka ?
Zuciyata!!
To kasake min hannu ,sai na fada maka naki wayo!
dan allah mana!
Shima kwaikwayon muryar ta yayie nima dan Allah kice kina sona, sai na sake maki hannu,to xan fada sakemin hannu sai ka juya bayanka na fada maka.ok.sakin hannunta ,yayie ya juya mata baya,mikewa tsaye tayi cikin inda inda….tafaara fadin daa..ma…ina….sai kuma ta tsaya takasa fada,juyowa yayie yana kallonta har yau abunda ,yakeso tafada ba taki fada.
Fada mana ameesha ,ya fada cikin sanyi murya to ka juya na juya ina jinki,ina.. Son ..ka..khaleel ,kokarin barin, gurin take cike da kunya da axamar sa yasa kafarsa ya tadota.ta xube gabadai akan jikinsa lokaci ,daya suka,sauke ajiayar xuciya,kurama juna ido sukayi na dan lokaci sannan suka sakarwa juna smile” a lokaci daya..
Saurin dagasa tayi tana duba agogon hannunta,ya kalleta ‘yace gida ko?gyada ,kai tayi alamar ehhh..
Ok bara naje na sanarwa mamy ,minti biyar sai gaya tareda mamy da katuwar leda a hannunta ,takaraso gurinta tamika mata,ledar hannunta.cike da girmamawa ameesha,ta amshi ledar tana godia ,sannan tamika mata rafar y’an naira dubu-dubu bandir daya”
Dakyar ameesha ,ta karba har mota mamy tarakata sai da taga tafiar su sannan ..
Acikin motar ma xaman shiru aka ,xauna tamkar basu ba.sai da yakawo ta har kofar gida wannan karon bai shiga ba.ta balle marfin motar ta axa kafar daya a waje,ya kira sunan ta.juyowa tayi tana kallonsa ameesha bana son bikin mu ya dauki lokaci ,mamy na bukatar aurena.
Nabarki kije kiyi tunani gabanta ne,ya fadi batareda ta kallesa ba tace xanyi, sai da yaga shigar ta ya juya kan motar sa…
Zaid taci karo dashi yako hade,rai da murmushi takara so gurinsa haba ,zaid aikin abba fane ,shine kake ta fushi kasan tarayya na da khaleel na dan wani lokaci ne bakaji yarda na tsanesa bane.plzzz am sorry mushiga daga ciki ,juyawa yayie suka nufi cikin gidan…
Asmy..
[5/11, 9:23 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by
Asmy B Aliyu
eposide
33~34
‘Tana cikin wannan yanayi maigadi ,yayie sallama ya shigo”hajia maigida na jiranki a waje”wani kallon wulakanci ameesha tabisa ,dashi waye yabaka izinin ka shigo dashi?”..
‘Ta fada a tsawace ,dai dainan mommi takarso cikin falon ganin yarda ameesha ta rufe ido tana yiwa maigadi masifa ,meye haka?ameesha nan ta juya kan dan ladi wanda kansa ke a kasa mommi takira sunan sa cike da girmamawa ya amsa,waye yaxo?hajia wandda yake xuwa gurin ameesha ne,yaxo ok.jeka gatanan xuwa a shagwabe ameesha tabi mommi da kallo plzzz mommi nifa bafa inda xani nikawae ya tafiyan shi,bana bukatar sa”…
Baki isaba tashi kitafi tun kafin ,ranki ya baci da kunkuni tabar falon kai tsaye falon baki ta nufa ,yana tsaye ya sakale hannayen sa a bayan sa.
‘Ja tayi ta tsaya batareda da tayi magana ba juyowa yayie yana kallonta ,tattaki yayie xuwa gabanta cike da tsiwa take fadin meya kawo ka gidan mu?”..
Kallonta,yayie da mamki look ameesha am sorry bafa abunda kike xargi bane,abokiyar aikina face?daga masa hannu tayi dakata bana son jin komai ,abokiyan aikin kace ,xata rike maka hannu khaleel tafada hawaye suka xubo mata,juyawa tayi xatabar masa falon riko hannunta yayi, fisge hannunta tayi ta xube akasa tasa kuka cike da kissa”hankalin sa atashe ya xube gwiwoyinsa a kasa ,girgixa mata kai yayi yasa hannunsa ,yana share hawaye cikin kasalalliyar murya yake bata hkuri ,wandda dakyar ta hkura ajiyar xuciya ya sauke ya lakace hancinta cike da tsokana yake fadin ashe na bani matan nawa tana da kishi sosai…rufe idonta tayi da hannunta tana murmushi sosae kunya takama ta..
‘Surrey yanxu meye mafita?ban san ya Xanyi ba ,kin cika kafiya laila waike bakyason kibi bokaye idan bakibi bokaba baxaki taba samun ,khaleel ba naji Surrey xanbi shawarki ynxu meye abunyi?”…
Xuwa gobe xamuje wajen bokana ,tareda dake ,Surrey mexai hana mutafi ynxu ohhh! Laila kin cika axarbabi dan Allah kibari sai gobe plsss ynxu ma fita xanyi xamu hadu,da alh.talle kibarsa xuwa goben dan Allah ! ok.Allah yakaimu ,ameen .tare suka fita.


‘Yanxu sun kwashi 3 month itada ,khaleel sunyi shakuwar kusan kullum suna tare,sosae khaleel ya sake da ameesha ,kullum yana kokarin faranta mata ,rai hka baya son abunda xai bata mata rai kokadan…
‘Yau takasan ce ranar laraba ,kuma takasance ranar ,da khaleel xai birthday din”cika shekara 31 a dunia ..
Khaleel yakamata kabar bikin birthday din a gida tunda dad yafi son hka mamy ma”tana rike da hannunsa ,tana wasa da yatsun hannunsa”lumshe idonsa yayi haka kawae yau yaji jikinsa a sanyaye..
Xan tafi gida na shirya sai kaxo ka daukeni ba’a gida ma xan shirya ba gidan Auntyna bata jira mai xai fadaba tafita motar tana murmushin mugunta….
4:00pm.nayi ya danna mata kira lokacin tana tareda abban ta da kuma zaid ,wake kiranki abba khaleel ne dauka kiji lokacin suna guest in ..din abbanta kwatan ce tama khaleel da gurin sabuwar unguwane..
‘Body guard dinta sukayi saurin bude mata motar wajen su goma”itada zaid suka fita daga get din gidan da mugun gudu”hka dai dai lokacin suka hango motar khaleel na tahowa ,gyara bindigogi suka fara yi…kashe wayarta tayie.
‘Ji yayie kamar ana binsa a baya,tsayawa yayi cak sai kuma yaga motocin sun tsaya ,cigaba da tafia yayi ,saitin tayar motarsa suka saita, tareda sakar mata bulet”nan take motar ta jirkice hka yasa khaleel ya dinga karanto duk addu’ar da taxo bakin sa.
Cikin ikon Allah motar ta tatsaya cak ,hka yasa kuma kan khaleel yadan bugu ,jinine ya dinga fita sosae ta hanci ta baki,wasu kartin mutane yaga sun fito da manyan bindigogi ,suka bude wata katuwar jeep”
Duk da Idonsa ya fara ganin dishi dishi bai hanasa kasa ganeta ba ,tana sanye cikin kananan kaya Riga da wando ,hka sun kama jikinta sosai takaraso gurinsa ,tana sanye da wasu uban hill akafanta,zaid ne ya mika mata bindiga azata tayi akan khaleel sai da tasaki kayataccen murmushi sannan ta fara mgana ..
Ohhhh! Allah!!
Mrs.khaleel kana mamaki?” Ka daina mamaki sunana ameesha yazeed tafida ni ya’r makiyin mahaifin kace.game ne muka hada dan akasheka mahaifina baya ,da wani burin da yaga ya kawar da mahaifinka ,shekara ashirin da suka wuce bai ,taba samun dama ko dayaba,sabida kullum mahaifinka na zagaye”da matakan tsoro”…
Tun tasowa na bantaba ganin mahaifina cikin farin cikiba irin a yau din nan ! sabida kullum mahaifina baya barci baya ,walwala saboda kai da mahaifinka nafara bincike akan kai da mahaifinka!
Anan nagane cewa mahaifinka na sonka fiye da komai a dunia,dan haka nashigo rayuwar ka dan na tarwatsa ta khaleel bana sonka !
Na tsane ka!!
Sauran bayani xakaji shi agurin mahaifinka…lumshe idonsa yayi yana jin yadda xuciyar sa ke halbawa fatanshi Allah yasa mafarki yake…a idonsa ameesha suka shiga motocinsu, su kabar gurin”wayar sa ya ciro yana kokarin kiran Dady haka yanajin wani radadi a gefen goshinsa..
Asmy…
[5/11, 9:23 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by
Asmy~B~Aliyu
eposide
35~36
Hnkali alh.Mahmud ya tashi sosae karshema jin yayie khaleel yayie shuru,cikin minti goma sha biyar alh.Mahmud ya karaso da matakan tsaro,kwance suka samu khaleel hka bbu alamr numfashi”a tattare dashi.
Cikin gaggawa suka daukesa ,xuwa hospital suna isa direct emergency aka nufa dashi ,har lokacin fuskar khaleel na bleeding”hka alh.Mahmud ya dinga kai da kawo a gurin cike da tashin hankali..
TUNA BAYA!!
Shekara ashirin da suka wuce an samu sabani tsakanin alh.Mahmud da alh.yazeed gabar tasamo asaline.tun lokacin da alh.Mahmud ya shiga harkar siyasa yayinda yake a Jami,yar a p.c.inda yafito takarar governor ,shima lokacin alh.yazeed yana cikin siyasa a jami,yar p.d.p.har takai takawo aka fara kishin juna ,lokacin xabe yana gabatowa sai fada da tashin hankali ta bangaren p.d.p.ranar xabe ya kasance alh.Mahmud ne yayie nasarar lashe gasar xama governor ,saboda talakkawa nason sa sosai ,sai ya kasance mutanen gari basa son alh.yazeed…saboda mugun halinsa ,cikin wannan halin ne yasa alh.yazeed ya dau alwashin sai ya kawar da Mahmud abba ta halin ko k’ak’ane hka Allah bai taba basa sa’a ba duk da hka baisa alh.Mahmud ya canja masa ba,Wanda shi kuma lokacin alh.yazeed shi kawae yasan abunda ke ransa,hka rayuwa ta kasance yana tafiar da mulkinsa akan adalci har yayi shekara 4 bisa kujerar ,mulki bai kara neman takarar governor ba ,aka basa kujerar .A.p.c.chairman hka alh.Mahmud ya riki mukamai da dama,ganowa yana da makiya da dama yaji kwata kwata siyasa ta fice masa ,arai ya koma kasuwanci cikin ikon Allah arxikin sa ya daukaka sosai..yayinda alh.yazeed shi kuma kullum hanyar sa taya, zaiga bayan Mahmud abba dan acewar sa shiyasa mutane basa sonsa duk da bayan mulkin da alh.Mahmud abba yayi shima yazeed tafeeda yayi mukamai.amma bakamar Mahmud abba ba…
‘Ta wannan hanyar ne ya hada kai da ya’rsa da tashiga rayuwar khaleel Wanda da zarar tayi breaking heart”dinsa tafita rayuwar sa wandda baxai kara gigin son wata ya’macce ba.duk da ameesha tasha wahala kafin ta kusanta da khaleel amma koni(asmy) na jinjina mata sosae ba kowace macce ce xata tunkari namiji kamar khaleel ba da sunan ta yaudare sa.


mamy tana rike da hannun tilon dan nata, wandda har lokacin barci yake amma kana ganin sirarran hawaye kwance a kyakkyawar fuskar sa.abunda mamy bata taba ,ganiba tun tasowar khaleel yana da dauriya sosae bakaramin abu bane xaisa ya xubar da hawaye.
Motsi ya fara a hankali ya fara bude idonsa ,idonsa na budewa ya daurasu akan mamyn sa wadda da ka kalli fuskarta kasan tana cikin damuwa,kokarin mikewa yake zaune yayi saurin dafe kansa tareda fadin ‘aushhhh”sorry mamy tafada tareda ,taimaka masa ya tashi xaune mamy batace komai ba hada masa coffee tayi rabonsa da abinci tun jiya kafin yaje yaxo da ameesha ,saida ya shanye duka ya mika ma mamy cup”akara ne?”girgixa mata kai yayi ,lumshe idonsa yayi a hankali ya fara tariyo komai ,wani irin bakin ciki ya xiyarci xuciyarsa itakam mamy kallonsa kawae take dai dainan dady ya shigo jin muryar daddy akansa ,yayi saurin bude idonsa daddy yayi saurin karasowa’gurin ya xauna gefen bed din khaleel yayi saurin daura kansa akafadar daddy cikin rikitattar murya daddy”yace my son are yhu ok?jin saukar hawayen khaleel yayi akan jikinsa saurin dagosa yayi khaleel meya saka kuka?”plzzzz tell me the true?,daddy nagaji da asibitin nan mutafi gida plzzzz yafada cikin raunanniyar muryarsa..I will explain everything idan muka koma ,komawa yayi ya kwanta tareda juyawa iyayensa baya yana dafe da kirjinsa dake famar yimasa zogi….
After 10 mnrt a gooo daddy yayi umurni da assalame su nan aka basu sallama.koda suka koma gida mamy ta hada masa ruwa yayi wnka,sai da khaleel yayi kwana 3 yana jinya,hka daddy ya riga yagama jin komai wandda ransa bakaramin baci yayie ba.
Khaleel na xaune tareda da daddy yanaso yamasa izini ya fita fafur daddy yahana.karshe ma daddy yace xai dauki mataki ga yarinyar da mahaifinta,dakyar da sidin goshi daddy ya yarjema khaleel akan ya fara daukar mataki akan yarinyar…
Suna gama hka da daddy khaleel ya tara body guard dinsa ,duka yace asa ido sosai akan ameesha da duk wani motsi nata”…
Asmy
[5/11, 9:23 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by
Asmy~B~Aliyu
eposide
37~38
”Tana xaune a falo ta xuba uban tagumi fawas yashigo wani mugun kallo yabita dashi tareda Jan tsuka ,jin tsukan yasa ta dago da shanyayyun idanunta ta saukesu akansa ,karasowa yayi wajenta wani mugun kallo ya dinga binta dashi sannan ya fara mgana “na dama ba yanxu kika fara ganinta,indai duniar nance,nasan kina son khaleel kidaina pretending” ya xaro mata manyan idonsa ,yace har abada kin rasa shi!!
“Ban San meyasa kikayi hkaba bansan meyasa kika biyewa abba ba kika aikata son xuciyarki gayanan kinxo kinyi abu yana damunki tashin hankali kadan kika fara ganinsa,dai dainan zaid yashigo yayie” saurin katse sa haba fawas wai meyasa kake hka ? meyasa baka lallabatane?cikin tsawa fawas ya katsesa ,dakata min malama! kayi min shuru!!
“Ka kalleta da kyau meke dawainiya daita?soyayyar wandda kuka yaudarane!cike da tashin hankali zaid ke kallon ameesha ,yana son ya gano abunda fawas ke fada ,kuka ameesha ta fashe dashi tabar masu gurin da gudu tabar masu falon”
Dariya fawas ya fashe daita a’ah ya katsaya kabi masoyiyar ka kawani tsaya min na rantse maka da Allah ameesha bata sonka”dama tun guri kanemi mafita ,hka fawas ya wuce part din sa yana masu dariyar keta…sakin baki zaid yayi yana kallonsa cike dashin haushi ya dunkule hannunsa ,ya naushi iska…baxai yuyuba dole ma ya kira daddy dinsa ayi mganar aurensa da ameesha ko tana so ko bata so…


“Sati daya tabi ta fita hayacinta lokaci daya, riga da wandone na Pakistan ajikinta light pink” hka fuskarta bbu kwaliyya fayau”jin tayi xaman gidan namata wani kunci car key”dinta ta kawae dauka da wayanta ,bbu kowa a falo mommi ma fushi take daita sosae tun ranar da taji irin ta’addancin da suka aikata ma khaleel itada mahaifinta”…
“Drivern take bata san inda xata ba wayar tace tayi kara ,ta daga hka bakuwar number ne” muryar shine ta daki dodon kunnen ta! stop the car ameesha!
A tsorace ta juyo khaleel ne kebinta a baya ,wani irin tsoro taji ya dirar mata lokaci daya, kara ma motar ta gudu tayi amma ina yafita kware akan driving sosae,hka yasamu yayie blocking dinta ta yarda baxata iya kuje masa ba fitowa yayi daga motar kallonsa ta tsaya yi yau yana sanye cikin kananan kaya red t.shirt ne ajikinsa duk da hka takama jikinsa sosae hka ana hango kirar karfi ajikinsa da alamr yana excises “sai bakin wando na jeans,yayi kyau” jiki sanyaye ta fito daga motar nuni yamata datashiga motar sa zare ido sosae tayi tana kallonsa ,tsawa ya daka mata ,ko gixau batayi ba duk da ta tsorata da tsawar da yayi mata…
“Jan ta yashigayi tana turjewa har gaban motarsa marfin motar ya bude ya wurga ta side din baya ,dai dainan body guard dinsa suka karaso dayane yaja motar ameesha gudu yashiga yi daita na tashin hankali hanyar barin gari taga an tunkara nan take ameesha ta fara hawaye sai rokonsa take,amma ko kallonta khaleel baiyiba.duk da yana jin kukanta na taba masa xuciya….
Dai daga cikin guest in..din daddy dake farkon shigowa gari can ya nufa dakansa ya fito yabude gidan tsoro ya ,kama ameesha gaya ko body guard dinsa basu biyosu ba…key yasa yabude gidan sannan ya tura get din yaxo yaja motar gabadai ameesha ta tsorata dashi” wani irin tsoronsa takeji..
Yna gama parking yaxo yasawa gidan key”kin fitowa tayi daga motar da karfin gaske yaja hannunta har xuwa falon gidan sai turjewa take tana hadasa da Allah da yaga xata bata masa lokaci daukarta yayi cak!
“Ya nufi bedroom daita.kan gado ya jefata rigarsa taga ya cire yana kokarin cire dogon wandonsa na jeans.wani irin ihu tasaka cikin muryar kuka take ‘fadin khaleel meye hka?dan Allah karka rabani da mutunci na nasan nabata maka nayi nadamar aikata hka ,kataimakeni karka rabani da mutunci na.
Saida ya xage wandon jeans dinsa ,ya rage daga shi sai boxer,yafara magana cikin tsawa da fada auh ashe kinsan kinyi kuskure so nake na gwada maki wannan kuskuren naki a yau,wandda baxaki kara kuskuren yaudarar wani namiji ba!
Kokarin daga rigarta yake tarike rigar gam” sosae ta takure jikinta da karfi yashiga Jan rigar dambe suke sosae hka yayi nasarar yaga rigar”tun daga sama har kasa wani irin ihu tasaka gamida kare kirjinta tashiga yi hka khaleel duk yabi ya rude ,badan yasoba ya fara kissing dinta da xafi xafi turesa tayi dakarfin tsiya idonsa sun kada sunyi ja….
“Wani lafiyayyen mari yabata ,gabadai ameesha ta rude ta fita hayacinta hanyar tsira kawae take nema tabbas yadda taga khaleel ya rikice”mai rabata dashi sai Allah” rokonsa ta fara yie…
Muryarta harta dashe saboda tsabar wahala hada bakinsa yayi da nata Wanda sun kwashi minti biyar a hka idonta a rufe hawaye kawae ke xuba…hka tanajin saukar hawayen sa akan fuskarta,tana mmkin meyasa sa hawaye??”
Kokarin shigarta yake jin yayi tasaki wani uban ihu hka baisa ya tausaya mata ba burinsa kawae yaga hanya”…
Asmy
[5/11, 9:23 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by
Asmy ~B~Aliyu
eposide
39~40
“Ganin yayi numfashin ta na neman daukewa tsayawa yayie cak yana kallon kyakkyawan fuskarta wadda,tarufe idonta gam hawaye kawae ke fita.
Jin tayi ya tsaya hka a hnkali tafara jin saukar hawayensa,akan fuskarta a hnkali ya sauka kan gadon bai kalleta ba,yayi saurin barin dakin tareda banko kofar.
Hada kanta tayi da gwiwa tasaki wani irin wahalallen kuma ,tambayar kanta take meyasa meyasa tama khaleel hka? batasan irin son da yake mataba sai yau hka ta hango sonta da tausayinta a kwayar idonsa muryar sa taji akanta kitashi kisa kaya ki tafi…plzzzz bana son nasake ganinki a rayuwata!!
‘Ya fada a dan tsawace,idonta cike da kwallah ta dago tana kallonsa ,folding din hannayenta tayi hawaye suka xubo mata ” am so sorry khaleel I did not mean to hurt you plzzzzz,juyawa yayi yabar dakin sai da ta kwashe kusan minti goma a xaune sannan tayi karfin halin mikewa idonta ta daura kan kayan da khaleel ya ajemata doguwar Arabian gown”ce dark blue da mayafinta blue da ratsin black”murmushi tayi kayan su kansu kamshin turaren khaleel sukeyi’ hka ta lura khaleel nason Arabian gown”
Rigar ta xauna ajikinta sosae duk da bbu make up”a fuskarta tayi kyau da sauri ta fito bedroom din falo ta tarar da khaleel yana kwance akan tree star yana dafe dakansa dake juya masa ,tana taki daya biyu….ya dakatar daita a tsawace karki karaso anan get out of my house now! khaleel takira sunan sa arikice bana son jin komai “just goooo.juyawa tayi tabar falon tana goge hawaye wasu na xubo mata’
Motar ta tahan go a parking spaces key nanan ajikin motar ,lokacin ana gabda kiran sallar magrib ,gaya ta ta ganin miss calls harda na abbanta.motar ta tayar tabar gidan.
Koda takoma gida an gama sallar magrib saboda akwae nisa sosae bata ga kowa a harabar gidan su ba kuma ta tarar da motar abban ta,shahada tayi tashiga abba tasamu a tsaye da yah fawas mommi zaid,abba ne yayi saurin dakatar daita ,daga ina kika fito ynxu da magrib ,naje nabawa khaleel hkuri ne akan abunda ya faru abba ta fada bbu tsoro ko shakka a idonta,zaro ido alh.yazed yayi yana kallonta.
Wani irin gigitaccen mari taji a fuskarta nan take ta dauke wuta Marin ya shigeta sosae ,cike da tashin hnkali take kallon,mahaifinta cike da mmki tunda take mahaifinta baitaba sa hannu akanta ba ,sai yau ” ke ashe babbar ya’r iska ce ban sani ba marar mutunci ,wacece ke?” Yaushe kika zo dunia da zaki kibin umurni na ? bari kiji infada maki baki isa ki to zarta niba! kishiga hnkalin ki kashedi na karshe ,da xan maki babu ke babu wannan yaron har abada !
‘Zaid nakeso ki aura kuma shi xaki aura marar mutunci ,bani key din motarki ,da gayau babu ke babu fita a mota na amshe, gargadi na karshe ban amince wani yabata key din mota a gidan nan .. nan yasa kai yafita cike da bacin rai a ina kika samu kaya dan bada wannan kika fita ba ?zaid ya fada yana kallonta gamida murmushin mugunta”
‘Kallon tsana ta jefa masa ,ta fashe da kuka da gudu ,ta wuce side dinta…kinga ni mommi ko ?maganin marar jin magana kenan ,ai wallahi duk laifin abbane! ban San meke damun abba ba? ban San meya nema adunian nan ya rasa ba!
‘Tsuka fawas yaja yabar falon cike da jin haushi mahaifinsa da kanwar sa.
Kuka ta xauna taayi ,mai isarta kuka irin Wanda bata taba yinsa ba a rayuwarta nadama sosae tayi..yadda taga dare hka taga rana.
WASHE GARI..yana xaune akan dener yana break fast”shida iyayensa,sauri yake yaje office sabida ,yana da meeting”xuwa 12:00pm.yana son yaje yarage aiki “khaleel ! daddy yakira sunan sa cike da tausasawa,na’am daddy inason xuwa yamma idan karaso office ka shirya kaje kaga husna y’ar gidan alh.Idris kaitah!
‘Zaro Golding eyes nashi yayi ya sauke su akan daddy dinsa’daddy mexan je nayi kuma?ya fada adan shagwabe’duk da gaban sa na dukan uku uku” baya jin akwae maccen ,da xai karaso a rayuwar sa ko ameesha yakasa fidda ta aransa balle ya fara tunanin sa wata…daddy dan Allah kadaina mganar nan plzzzz idan natashi nida kaina zan nemo mata wadda nasan xakuyi farin ciki daita plzzzz mamy “say something to him mana.yaba daddy pick a goshinsa,mamyn sa ma haka ,yabar falon da saurin yana masu bye byee..murmushi alh.Mahmud yayie ya maida kallonsa ,gurin mamy datama murmushi ne a fuskarta ,wato danki wayo xaiyi min nasan har yanxu yarinyar nan ce aransa,wandda bbu ita bbu shi har abada,Allah dai ya xabar masa mafi alkhairi ameen daddy yafada”
‘Ya fawas ! ya fawas! Ohhh ni ameesha wai meke damun kine hka yah katashi mana mgana xamuyi ,Jan blanket din yakara yie tayi saurin rikewa ,sakar min wai meye hka?haba mana my only brother kanwar ka face ! Car key”dinka zaka aramin plzzzz mana ,dama nasan bbu abunda xai kawoki a dakina sai kina neman wani Abu baxan bayar ba kin manta me abba ya fada ne?
‘Tsuka taja masa nidai kabani idan kana bani ke ni kike yiwa tsaki am sorry ya fawas baxan bayar ba just get out of my side”live dat place nace kafin raina ya baci’a fusace tabar side din nasa ‘
Kai da kawo tafarayi a falo batasan yaxa ta fitaba hango car key”tayi akan dener area ,dadi yaka mata ,key din motar daddy ne mai gadi yana ganin tana kokarin shiga motar oga”ya dakatar daita ,bata sauraresa ba,ta watsa masa wani mugun kallo cikin tsawa gaske tace baxaka bude min ba sai na sauke maka kwandon rashin mutunci”
Jikina rawa ya wangale mata get gudu take shararawa a tsakiyar titi hka mutane suka ta dura mata ,ruwan ashar”bata kula kowaba burinta a yau taga khaleel ko xaya kasheta a yau sai tagansa ,hka xata fada masa irin yarda takeji akansa…
Wani irin wrong parking tayi a katafaren company sa ko tsayawa ,rufe gambun motar batayi ba ,ta doshi companyn Wanda sucurity ke xagaye dashi,ogansu yayi saurin dakatar daita bata sauraresa ba ta doshi office dinsa’
Saurin shan gabanta yayi kabani hanya nace ,kasan koni wacece da xaka taremin hanya cike da tsawa take maganar hawaye ,suka xubo a idonta jikin sanyaye yabata hanya tura kofar office din tayi yana ganinta yayi saurin mikewa tsaye ‘I hurt you but idid not mean to plzzzz for give me khaleel ,durkusawa tayi akasa ta hade hannayenta guri daya ,tun ranar da na aikata maka hka khaleel ban kara ,samun kwanciyar hnkali ba a rayuwata ,khaleel banta ba son waniba fiye dakai ba. I love you so very much khaleel’ karasowa yayi ya mikar daita tsaye idan yaci gaba daganinta xata iya karya masa xuciya hka xaisa yaji tausayin ta.
‘Rike hnnunta yayi yajata har kofar office din plzzzz khaleel listing to me ! Just believe me,turata yayi da karfi har tafadi kasa ya datso kofar dakarfin balai hka yanajin tana buga kofar tana kuka sosae kamar ranta xai fita ,shima xubewa yayi ajikin kofar yana hawaye ,yana jin kukanta har cikin ransa….
Asmy..
[5/11, 9:23 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by
Aliyu B Aliyu
episode
41~42
Motarta ta ta koma ta axa kanta kan sitari tana jin yarda kanta ke juya mata ta kuduri a yau bazata bar gurin nan ba har sai ta tabbatar da khaleel ya yafe mata,tasan har yanxu yana sonta “kawae ya kasa manta abunda ta masa ne.
‘Har akayi sallar la’ar tana motar ta saukinta daya tana fashin sallah.
” hadari ne ya hadu sosae haka daf ake da saukowa da ruwan sama.
Khaleel ne ya hangota jikin motar ta yayinda yake tahowa ,ta harde hannayen ta akan kirjinta ,da alamr ta fada cikin duniyar tunani tsayawa yayi cak ! hka yaji xuciyar sa na harbawa ameeshan sace yake wulakanta wa ,hka yasan ta masa laifi ta nemi gafarar sa meyasa baxai yafe mata ba? ya tambayi kansa tabbas yasan ameesha itace rayuwar sa…
Jin yayi an sauko da ruwan sama da karfin gaske ‘still tana a gurin ruwa na dukanta sosae amma ko gixau bata yiba ,hnkalin khaleel ya tashi office dinsa ya koma ya dauko lema ,da sauri ya nufi gurin ta lokacin har ta durkusa kasa sabida ruwan dake dukan jikinta ,ga mamakinta sai taga ruwan ya tsaya cak ! dagowa tayi sukayi ido biyu da khaleel ,saurin mikewa,tsaye tayi tana kallonsa hawaye suka xubo a idonta wandda bata damu da gogeba “cikin muryar kuka take fadi khaleel kadaina fushi dani ? khaleel ka yafemin?ko ka daina sona khaleel??
Wani irin tausayin ta yaji yakamasa ,jifa yayi da lema yah ware mata hnnunsa alamar ta xo garesa babu musu ta fada jikinsa tasaki wani irin wahalallen kuka hka shima khaleel din ruwa na dukansa sosae ganin hka yajata suka nufi hanyar office dinsa wandda lokacin ameesha gabadai kayan jikinta sun jike”
Sakin hnnunta yayi ya shige bedroom dinsa dake cikin office dinsa ,minti biyar xuwa shidda ya fito daga idonta tayi tana kallonsa,har ya canja kayan jikinsa,suna hada ido tayi saurin kawar da idonta ,ki shiga ciki ki canja kayanki ko naxo na canja maki? ya fada cike da tsokana .
Murmushi kurum tayi ta raba ta gefensa ta wuce ,bin dakin tafara yi da kallo gabadai kayan dakin tun daga kan drower bed and mirrow dressing gabadai red and white ne dakin yayi mata kyau.
Kaya ta gani gefen bed dinsa,nan ta xare kayan jikinta ,ta warware body hook din Toni skirt.ne dark pink sai farar top.sun xauna sosae ajikinta itakam har mamakin khaleel take aina yake samun kayan mata”dan tasan shidai ne kawae a gidansu.
‘Tafi minti ashirin a tsaye shikuma jin shuru yayi saurin sa kansa a dakin hangota yayi gaban mirrow dressing tana taje gashinta wandda yagama jikewa da ruwan sama,tsaye yayi jikin kofa yana kallonta,a ransa fadin yake dama cikin hausawa akawae masu gashi da yawa hka? gashin ameesha ya tsorata sa tamkar na indiawa ,gyaran murya yayi ,a tsorace ta juyo tayi saurin axa dan karamin mayafin ta akan kai ,Wanda yake a matsayin na kayan shima pink ne”..
Juyawa yayi ya fita,murmushi dauke a fuskarsa baifi minti biyu da fitowa ba ,tabi bayansa yna xaune akan kushin kanta akasa ta fito wani irin kunyar sa takeji ..
“Ameesha naji abunda kika fada kuma na yafemiki nasan bayin kanki bane kema Adalilin mahaifinki yasa kika yi hka amma sai dai wani hanxari ba gudu ba!
” jin tayi xuciyar ta ta tsinke ,kina ganin mahaifinki xai cigaba da barin mu tare ? ina nufin xai barmu mu rayu a innuwa daya??
‘Ni kuma bana son Adlili na kisamu matsala a gidan Ku nasan daddy na bayada matsala inason kije kiyi shawara ameesha ,amma har ga Allah baxan boye maki ba “I love yhu with oll my heart my Habibaty nikaina ina tsoron rasaki ne !
‘Kwallah ta xubo a idonta ,tana jin wani radadi a xuciyar ta baxata iya rayuwa bbu ,khaleel ba.xataje tasamu mahaifinta ayi ta takare bata jin zaid ko kadan a aranta.
‘Karasowa yayi daf da ita ameesha ya kira sunan ta cikin sexy voice dinsa”
Look at me ‘baxata iya kallonsa ba,juya masa baya tayi.
Nan take hankalin khaleel ya tashi riko hnnunta yayi plzzzz ameesha kidaina kukan nan bakiji yarda kukan ki ketaba min xuciya ba!
Am sorry kinji muje nakai ki gida…
Yana gaba tana a bayansa ,khaleel takira sunan sa juyowa yayi yana kallonta ,kabarshi I can drive my self”..tana fadin hka tajuya tabar gurin lumshe idonsa yayi ya juya office dinsa Wanda lokacin an dauke ruwan sai dan yayyafi xubewa yayi akan kushin , ya rasa wane irin tunani xaiyi ynxu mexai fadama daddy akan ameeshan sa?wanda yasan yanxu ,daddy ya tsaneta…
Asmy..
[5/11, 9:23 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by
Asmy B Aliyu
episode
43~44
‘Tana gama parking ta hango abban ta kofar shiga falo ,ran nan nasa a hade ,wanda kamar baitaba sanin wani murmushi a dunia ba.
‘Daga gidan ubanwa kike ,daga wurinsa mana abba keeeeee ! yadaka mata wata uwar uban tsawa ,ashe baki da mutunci iskanci naki har yakai ki dauki motar da nake hawa kitashi ki fita dashi kije wajen saurayi dan kina babbar ya’r iska ko?”
Yamaki kyau cike da jin tsoron abban nata ta raba ta gefensa ta wuce da zaid taci karo daga kallon yanayin ta yasan bata da gaskiyya’..
“Baby daga ina haka ya fada gamida daga mata gira.
Wani mugun kallo ta watsa masa tareda jan dogon tsuka ameesha jin tayi mommi takira ta a hankali Wanda ameesha batama lura da mommi a falon ba na’am mommi takarasa gurinta ta xauna gab da mommin ta cike da shagwaba ta turo baki mommi meyasa yanxu abba ya tsaneni ko mota ta ya kwace bansan me namasa ba!!
‘Bakya jin mgana shiyasa ,shawarar da xan baki da tun guri kinyi watsi da mganar khaleel dan baxaki taba samun saba kinsan dai halin abban ki daki kwantar da hankalinki kin auri zaid” what!! mommi tafada cike da tashin hankali nan take mood”din fuskarta ya canja mommi nafa bana son zaid bana sonsa!..
Nariga na shirya da khaleel kuma shine zabin xuciya ta ba zaid ba ,sassauta murya tayi don Allah mommi kiyi kokari ki fahimtar da abba hka plzzzz..tana fadin hka tajuya tabar gurin tana matsar kwallah….
‘Tana shiga side dinta ta datso kofa anan main falonta ta xube a hnkali tafara tuno moment dinda suka kebe itada khaleel ,tana cikin wannan tunanin wyar ta tayi karaa ,murmushi tayi ganin sunan da ke manne a screen din wyar”..
‘A natse ta daga wyar
Hello sallamu alaikum.lumshe idonsa yayi jin saukar muryar ta har acikin dodon kunnen sa..
Dafatan kin koma gida lpia?
Lpia qlau kaima da fatar ka koma gida lpia shuru yayi na dan wani lokaci sannan yace lpia qlau ganinan tunanin ki yamin yawa,sosae ameesha taji dadin xancen sa kara gyara kwanciyar ta tayi hmmmm..anya kuwa kana tunani gentle guy kamar ka nasan baxaka rasa y’ammata ba..”
‘Tafada cike da tsokana sosae mganar ta tabasa daria auhhh gaske ne kenan abunda nafada cike da shagawaba take maganar ,nop nop”sorry my Habibaty ke kawae ce a xuciyar khaleel hmmm ..Allah yasa da gaske kake auh’baki yarda dani ba kenan ,hmmmm niban yarda ba!
“Hmmm.. my ameesha’ Idont even know wat to say” mayi magana letter”mamy na nemana byee I luv yhu”katse wayar tayi tareda bin wayar da kallo cike da jin dadi…


Yana sanye da sleeping dress milk “ya nufi dakin mamyn sa ,da sallamr sa yasa kansa cikin ,side din mamy.
‘Tana xaune akan sallaya Wanda da alama ynxu tagama sallar ishaa.xaunawa yayi gefen bed’ yana jiran ta idar ,minti biyar da xaman sa ,mamy takira sunan sa da alamr tagama sallar a hankali ya sauko daga kan bed din ya lankwashe kafafun sa duka biyu’ kamar wadda xa’a gaya ma karatu mamy tana ganin hka tasan da babbar mgana yaxo murmushi tayi yayinda khaleel yayi saurin sunkuyar da kansa kasa,cike da kunyar mamy hannunta tasa cikin sumar kansa tana yamutsawa a hnkali uhmmmm..babana da alamr akwae muhimmiyar mgana abakin ka sanar dani meya faru my son??”
‘Rausayar da kansa yayi tareda marairaice wa mamy sosae tamkar karamin yaro’
” khaleel tell me?
Mamy aure nakeso nayi ,nan take mamy tace alhmdullh.ya’r gidan waye?”sai da khaleel yayi Jim” hka yaji xuciyar sa na harbawa ,nan take mamy ta hango tsoro k’ar’ara akan fuskarsa wandda nan take ya hada gumi…
“Khaleel kayi shuru kai nake saurare..mamy Am..amee..ameesha ce wat!!
Mamy tafada cike da raxana dai dainan aka turo kofa khaleel na juyowa sukayi ido biyu da……
”GET WELL SOON MY HABIBATY MUNAY INCLUDES HER IN YOUR DU’AS MY FANS PLSS..TNXXX FOR DIS AND D LUV YHU ALL!!..
Asmy…
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by
Asmy ~B~Aliyu
eposide
45~46
‘Ganin daddy ne yayi saurin sunkuyar da kansa kasa ,hka xuciyar sa na harbawa..
‘Daddy ne ya kalli mamy a dan kaikace sannan “yace kusame ni a falo baijira mai xasu fadaba ya Sakai ya fita bayan fitar daddy khaleel ya rike hannayen mamy duka biyu sannan ya langabar da kansa ” mamy kirokar man daddy ya taimakeni yabar ni na auri ameesha mamy itakadai ce maccen da nakeso hana tunanin akwae maccen da xanso bayanta plzzzz…khaleel indai kanajin maganta kayi gaggawar debe ameesha aranka bakasan wane tuggu xata hada maka anan gaba ba macce fa da kake gani tafi shaidan bala,i baka tunanin nan gaba tayi sanadiyar barin ka adunia kwata -kwata no no…mamy baxata yiba ni na tabbatar da son da ameesha keyi mini bada son ranta ta aikata hakaba akan wani dalili na mahaifinta tayi hka..plzzz mana mamy ,girgixa kai kurum mamy tayi hmmmm..yaro yaro ne baxan ma daddy magana ba banason yaga laifina ko kadan acikin maganar nan babu ruwana sai kayi masa dakan ka..tashi mutafi…
‘Hango daddy xaune sukayi dai daga cikin kujorun dake xagaye acikin falon dayan hannunsa rike da glass cup”yana kurba lemu a hankali”..
Mamy ce tayi karfin halin fadin sannu da hutawa dady.
‘Bata reda daddyn ya tankaba ,hka shima khaleel yanemi guri ganda kafafun mamy ya xauna tareda sun kuyar da kansa kasa,daddy yayi gyaran murya khaleel ya kira sunan sa cike da kwanciyar hankali na’am daddy ya amsa a ladafce daxu me naji kana fadawa mamy??
‘Jin yayi kurjinsa na wani irin bum bum,bayada xabi dole ya fito ya fadama daddy gaskiyar abunda ke ransa daddy dama maganar aurena ce! Daddy dan Allah kayi hkuri akan abunda ameesha tayi ita kanta tasan bata kyauta ba,kuma tagane kuskurenta sa’annan kuma daddy itace yariyar da nakeso na aura…
‘Jin yayi daddy ya hade hannunsa guri daya yana tafawa da dukkanin karfinsa da kyau da kyau my son”
Indai wannan shine mafarkin ka baixai taba cikaba karama tun guri ka jaye ,karkayi tunanin ko ban san sadda kayi kidnaping “dinta ka kaita a guest in..dina ba nasani nasan lokacin da taje company dan tanemi ,gafarar ka nasan duk wani motsi naka sosae akanta..tun guri ka canja wannan xuciyar taka ta dawo fresh khaleel” idan ba hkaba xamu iya samun matsala sosae hankalin khaleel ya tashi anya kuwa wannan daddy dinsa ne mai kaunar sa,nan take idonsa suka kada sukayi jaa..
‘A daddafe yabar falon xuwa side dinsa xubewa yayi a lafiyayyen gadonsa rontse idonsa yayi gam” yayi yayi ya cire son ameesha aransa amma ya kasa ,yana cikin wannan yanayin yaji karar shigowar sako a wayan sa,bai damu da ya dubawa..
‘Waya ya dauka nan yayi toxali da sakon ameesha” hey my man where are yhu? hope everything ix normal’?
Murmushi mai sauti ya saki sannan ya shiga bata replay yana tura mata saqon yayi dialing din numbar mamy ,cikin sanyi muryar sa yake fadin mamy kisa a kawo min coffee…
Katse wyar yayi ya koma ya kwanta minti biyar da yin wyar yaji bugun kofar falon sa.mikewa tsaye yayi ya fito yana budewa yaga mai aikinsa ,daukeda tire a hannunsa russunawa yayi yace sannu da hutawa oga’ daga masa hannu kurum yayi yabasa hanya ya isa dener area”ya aje yana fita ya isa kan dener ya dauki coffee din wanda ke cikin tea cup”yana motsawa a hankali da spoon.haka ya dinga yi har ya shanye tunanin ameesha ne fal a ransa..
washe gari
‘Ko break fast bai tsaya yiba tun 8:00pm.ya wucewar sa office dan fushi yake sosae da iyayensa mussaman daddy wanda ya dau abun da zafi dan a tunanin sa iyayensa basu damu da farin cikin sa ba.
Xuwa 12:00pm.sister dinshi tayi masa waya gamida fada masa ta aiko drivern ta da lunch akawo masa,gaya a gaban company ,waya yayi tareda sanar da P.A.dinsa rabia da ta karbo masa lunch dinsa minti biyar ta dawo dauke da manyan -manyan kulolin abinci na alfarma haka masinja isa na biye da ita da wasu kulolin ,ido waje khaleel yafita ya daka ma rabi’a tsawa wadda sai da ta tsorata daga ita har isah waye ya baki damar ki gayyato min wani har yayi kokarin taba abincin da xanci yanxu? yafada cikin tsawa da fushi! Am sorry sir naga kayan yana da yawa shiyasa ,plzzzz kufita bana so just gooooooo” yafada da tsawar gaske jiki na rawa suka fita lallai yau antaba oga”…
‘Tun da yaxo yau yake masifa abu kadan xa’a yimasa yabata masa rai.bayan fitar su rabi’a ya dafe kansa cike da takaici ga wata uwar yinwa dake axalxalar sa’..
‘gaya shi mutum ne mai kyankyami sosae bako ina yake cin abinci ba ko na restaurant bayaci daga na Sistr shi sai na mamy ,sai kuma na ameeshan sa,waya ya daga yakira ameesha Wanda lokacin ma take break .
Hello khaleel Jin muryarsa kasa-,kasa nan take ta daga hankalin ta baka da lpia ne? lpia na qlau my Habibaty mekike yi yanxu yana jiyo sautin murmushin ta yanxu nake break fast” lallai ya’r gatan mommi uhmmm…
‘A hadamin lunch plzzz yinwa nakeji xan shigo nan da 1 hour ..cike dajin dadi take fadin mexan dafa maka?”
Komae kika ga dama ki dafa ‘ byeee ok.byeee …saboda tsabar murna ko gama break fast din batayi ba taji ta koshi kiching ta nufa tana tunanin mexata hadama sahibinta …..
ina fatar masoyana duka dama makiyana kun axumci axumin wannan rana mai albarka ina neman addu’ar ku fans Allah ubangiji ya karbi ibadun mu duka nagode da kulawar Ku a gareni luv yhu all…
Nana…
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by Asmy b Aliyu
episode
49~50
“Drivern yake abunda ya faru a yau yana dawo masa ganinta cikin wannan hali bakaramin daga masa hankali yayi ba yanxu ta ina xai fara?”
‘Baisan taya xai fara fadawa daddy ba in har gobe bai tura magabatan sa gidan su ameesha ba bai yima ameesha adalciba hka ya tabbata butulu ,ya karyata son da yake mata..
‘Da axamar sa ya shiga cikin gidan body guard dinsa ne suka yi saurin karasowa gabansa amma yayi saurin dakatar dasu ko tsayawa rufe gambun motar baiyi ba ya nufi cikin gida hka ya hango motar sister a parking spaces da wata motar wadda baisan ko ta wayeba.
‘Tsayawa yayi cak! ganin laila a gidan su .tare da Sistr.
‘Hanyar stairs ya nufa batareda yayi magana ba Sistr ce tayi saurin dakatar dashi tsayawa yayi batareda ya juyoba ‘khaleel lpia? baka ga kayi bakuwa bane??” Sistr bana da lokacin wannan maganar a yanxu akwae magana mai muhimmanci a gurina!
‘Mamy fah? mamy na ciki ganin khaleel a haka ya tabbatarwa da Sistr ba lpia ba. batareda yace uffan ba ya wuce side din mamy yabar Sistr a tsaye dole Sistr ta nufi gurin laila tace tayi hkuri khaleel baxai iya sauraren kowa a yanxu ba da akwae abundan ke damunsa,wani kololon bakin ciki taji ya tsaya mata a kahon xuciya ,ok.Sistr na gode Zahra ba karamin tausayin laila ta jiba har bakin mota ta rakata sai da taga tafiar ta sa’anan ta iya dawowa..
”mamy dan Allah ki taimakeni kiyi min rai ki fahimtar da daddy haka mamy yau ameesha na cikin tsaka mai wuya tana cikin tashin hankali nan ya fadawa ,mamy komai mamy jin tayi komae ya tsaya mata ,sai khaleel datake bi da ido wanda ke durkushe a gabanta Wanda hawaye kawae ke fita a idonsa,Sistr ce tayi saurin karasowa gurinsa. gurinsa ta nufa tareda dagosa yana ganin Sistr ce ya daura kansa akan kafadar ta hnnunta ta saka tana share masa hawayensa , Sistr bana da karfi sai abunda daddy yace plzzzz kitai makeni kifada wa daddy komai nasan keda mamy daddy xai saurare Ku amma ni baxai taba saurare na ba sistar kam bin kanin nata kurum take da kallo lokaci daya duk yabi ya fita hayacin sa hausawa sunyi gaskiyya da suke fadar so sone amma wata rana hadari garesa..


“Duka suna xaune agaban daddy sa’anan daddy yafara dacewa” na bika da lallami na lallashe ka kaki to xan baka zabi biyu?” cike da tashin hankali mamy ke kallon daddy wane irin xabi xai baiwa tilon dan nasu?”
Kodai ka rabu da ameesha har abada ! ko kuma kamaida min da abunda kasan na mallaka maka komai kankantar sa tun daga kan gidaje na kamfanoni na motoci na komai daka San na mallaka maka dukiyata gabadai ka dawo man dashi tun dakai yanxu ka girma’…
“Ka iya neman ma kanka abunda kake so xaka iya nemarwa kanka muhalli da ci da sha da sutura kai da matar da kakeso sannan karka dauka xaka cigaba da kulada kamfanoni na xaka barsu har abada! matar da kakeso xata iya baka aikin yi zaka iya xaba acikin biyu din nan ina sauraren ka…………?”.
READERS ME KUKE TUNANI KHALEEL ZAI FADAWA DADDY?” INA JIRAN AMSAR KU LOL😜
..
Asmy…
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by
Asmy B Aliyu
episode
47~48
happy eid Moobarak my fans hope anyi sallah lpia ina addu’a akhairin dake cikin wannan bikin sallar Allah ka kara haskaka mana shi sharrin dake cikinsa Allah ka nisanta mu daga gare”sa’anan kuma ina fatan kowace daga cikin Ku ta ajemin namana na sallah lolxxx😜luv yhu all…
‘Cikin awa daya tagama Jere komai akan dener side haka kuma yasa gida ya dauki kamshi part dinta ta nufa dan watsa ruwa ,tana kokarin daura towel wayar ta dake aje akan bed” taji wayar ,tayi kara murmushi tayi hello my super hero yane” ok .Allah ya kawo min kai lpia..”
Drivern yake hankalin sa kwance kiran Sistr ya shigo masa khaleel kana ina? Sistr ina office ok.nan da awa daya xanxo gida akwae wata mganar da nakeso muyi ok.Sistr.
‘Tana tsaka ga daura dan kwalin atamfar ta Wanda ta kashe shi da dauri mommi ta turo kofar dakin ina xaki haka kika ci wannan uban gayu?” cike da shagwaba take fadin mommi bako Xanyi ! bako kuma ?” mommi tafada cike da mamaki , lpia mommi? wani abune?..
‘Kije abbanki na Neman ki jin tayi gabanta ya bada wani irin Ra’s! haka taji kiran abban nata bbu alkhairi acikin sa kasa daura dan kwalin tayi kan kai kawae tasamu ta axasa tabi bayan mommi dinta..
‘Sandarewa guri daya tayi ganin khaleel xaune a falon su ga zaid da daddyn sa sannan abba da ya fawas sai kuma mommi,idonta nakan khaleel wandda shima din ita yake kallo sabanin abba dake binta da mugun kallo jiki sabule ta xauna gabda kafafun mommi hka kuma kanta na a kasa..
‘Abba ne ya fara magana alhmdullh tunda kowa yana nan dan hka na keson kai nayi mganar nan agaban ka ya nuna khaleel haka abba ya maida hankalin sa gurin khaleel Wanda ya lura hnkalinsa na garesa murmushin mugun ta abba yayie”….
Yah kalli daddyn zaid yace mai xai hana mu dawo da bikinnan nan da sati biyu” dan na lura ana son a hure ma ya’ta kunne nuna khaleel yayi cike da wulakanci da kaskanci me kake tunani?’
‘Na dauki ya’r tawa na baka ?” nasan shine a xuciyarka to idan ma mafarki kake ya kamata ace ka farka dan ni nariga nagama yiwa y’ata miji gayanan xaune a gabanka!!
“Ya fada a dan tsawace ,har abada ya’ta baxata auri raggon namiji irinka ba” hka kuma kai baka cancanci daka xama surikina ba ynxu kaji da kunneka ?” daga yau daga yanxu na rusa duk wata takanga dake tsakanin Ku hka kuma ka sani y’ata tafi karfin ka ! har abada!!
Zaka iya tafia saboda tsabar tashin hankali xufa yaji tana karikke masa ,tunda yake a rayuwar sa bbu wani mahalukkin da ya taba gaya masa magana kamar abban ameesha” idon nan nasa sun kada sunyi ja haka fuskarsa tayi jaa sosae saboda bacin rai”
Noooo….abba ameesha tafada cikin muryar kuka abba karka yimin haka wlhi bana son zaid rike kafafun mahaifinta tayi gam tana wani irin kuka mai Sosa rai abba karka yimin haka bana sonsa dan Allah abba ka auramin khaleel walhi idan ban auresa ba mutuwa Xanyi abba ka taimakeni taimaki rayuwata”…
Khaleel ya mike tsaye ya fara tafia a hnkali bayason ganin tashin hankalin ameeshan sa ko kadan ai tana ganin ya juya ya tafi da sauri ta mike tsaye” kamin takarasa gabansa zaid ya finciko ta wani ihun kuka tasaka tana jin tsanarsa sosae a aranta.
“Abban ne ya daka mata tsawa tsawar da ta saka khaleel tsayawa cak ! batareda ya juyoba mekike nufi ameesha?” nixaki cima mutunci ?”
nixaki watsawa kasa a ido?” ransa abace yake maganar!
“Hawayen idonta suka kasa tsaywa shikenan na janye auren ki da zaid tunda Adalilindan makiyina kike min wannan tijarar na amince ki auri wandda ranki keso amma da sharadi?”
” kowa kallon abba yake cike da tashin hankali musamman mommi da fawas ,sharadin kuwa shine babu ni babuke har abada xan tsaya auren ki a matsayina na mahaifinka haka Xanyi maki duk abunda uba kema y’arsa akan aurenta!” ranar daurin auren ki xan yanke duk wata alakata dake hka xan yanke duk wata Katanga a tsakanina dake ba ma nikadai ba har mahaifiyar ki da yayanki!” asibitin da nasa aka gina maki na kwace daga yau! motocin ki biyu suma hka sannan takardun makarantar dakike takama dashi na kw’ace ,duk wata kaddara kikasan na saya maki xaki maidomin da kayana!
“Cike da tashin hankali ameesha ta shiga ja da baya ,da gudu taje ta kankame fawas dan Allah ya fawas ka rokarmin abba kar yayimin hka wannan hukunci yamin tsauri sosae numfashinta yaje ya tsaya cak! cike da tashin hankali yake girgixa ta yana kiran sunan ta da karfi amma ko motsi bata yi……
‘Yana son yakaro gurin abba ya tsai dashi karka karaso anan kawae katafi nabaka kwana daya ka kawomin ka turo wakilanka juyawa yayi yabar falon cike da tashin hankalin.
‘Wannan wace irin gaddara ce tasa mesu haka?”…
Asmy..
[EID KABEER ]πŸ•πŸ•β€¦
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by Asmy b aliyu
episode
51~52
‘Daga kansa yayi yana kallon daddy mamaki bacin rai kwance a fuskarsa ‘daddy dukia na karewa amma soyayyata da ameesha ba mai karewa bace ,kaunar mu ta wuce haka ,daddy albarkar ka nake nema ka taimakeni kasa marmin wakili wandda xai tsaya min a aurena .
‘Xaka ga yadda xan iya nemawa iyalina wajen xama,sutura da abincin da xamu sa acikin mu ,
Alh.Mahmud abba yayi daria khaleel baka san talauci ba ko?” lokacin da ya mamaye ka xaka manta duk wata soyayya da kauna, ka kuwa san yarda talakka ke rayuwa a kasar nan??”.
‘Ka tashi cikin jin dadi kudi sai dai kagan su ka juyasu a kullum duk a karshen sati nake tura maka miliyoyin kudi a account dinka” shin ka dauka aikin ka ke baka way’annan makudan kudi? xaka gane kurenka idan ka kwana da yinwa ko ka kwana ba Ac.ko karasa gurin kwana saboda talauci karka dauka xanji tausayin ka daira daya baxan bar maka ba , na amince ka auri maccen da kakeso ta ciyar da kai soyayya!
“Hawaye suka xubo a idonsa naji daddy na yarda fatana a koina nake kayi min addu’a mamy kiyi min addu’a idon mamy ya kawo kwallah plzzzz son karkayi hka ka janye wannan kuduri a ranka rabuwa da iyaye ba karamar asara bane a rayuwa!
‘Khaleel bai ko kalli mamy ba ya mike tsaye ” daddy ne yayi saurin dakatar dashi tareda ‘fadin kayi mantuwa son bani key din motar ka daga yanxu xamu fara ka tabbatar ka dawo min da duka takaddun kamfanoni na ,da kuma cheque ,A.T.M.card,creadet card komai ka dawo dashi tsakanin yau da gobe ! xuwa yayi a gabansa ya aje masa key din motar sa..
“Cikin wata irin murya yaji ankira sunan sa nooo khaleel ‘kar kayi haka plzzzz cikin kaftawar ido saiga ameesha durkushe agaban daddy!
” folding din hannuwan ta tayiπŸ™ dan Allah daddy kayi hkuri karka yima khaleel hka khaleel bayada laifi karka hukuntashi ta wannan hanyar ,kuka take sosae kamar ranta xai fita tana rike da kafafun daddy” haka daddy yaji wata muguwar tsanar ta ta dirar masa komai yafaru itace tashiga tsakanin sa da tilon dansa ,wandda yake tsananin so…
‘Ban gajeta daddy yayi tareda daka mata tsawa.
“Cikin bacin rai khaleel yaja hnnunta yabar falon daita kai tsaye side dinsa ya nufa da ita cike da bacin rai ,sosae ameesha tasa masa kuka ynxu khaleel saboda ni ka rasa komai . ADALILI NA kabar mahaifinka? kabar mamy Sistr dukiyar ka?” Duk adalilina ,a fusace yace kalleni nan ameesha ?” daga rinannun idonta tayi tana kallonsa kinfi min duk wata dukia muhimmanci inhar mahaifina xai kwace dukiyar sa yabar minke..
‘Share hawayenki karki bata ranki na kwana biyu idonki yayi kuka ya isa hakanan jan hnnunta yayi xuwa parking spaces nan sukayi ido biyu da fawas maida hankalin sa yayi kan ameesha Wanda yaga idonta ya ciko da kwallah “…
Da murmushi kwance a fuskarsa ya karaso gurin yaba khaleel hannu sukayi musabaha sannan yamaida kallonsa gurin ameesha wadda yaga tana gabda fasa masa kuka daure fuskarsa yayi sosae ina fatan kin fada masa kin fasa auren sa! ko kin manta alkawarin da kika daukarwa mommi cike da tashin hankali khaleel yamaida hankalin sa ga ameesha hawaye yagani na fita a idonta k’arasowa gurin fawas tayi tarike hnnunsa plzzzz ya fawas karka fadi komai dan Allah mutafi gida xan maka bayani plzzzz…hka fawas ya juya cike da bacin rai yarasa wane irin sone suke ma junan su da har zaisa subar iyayen su da komai nasu ,khaleel karka damu xamuyi waya ” am not going any where i will stay with yhu” I love yhu so much “tabasa pick a goshi haka yana jin saukar hawayenta ta juya ta tafi batareda ta bari sun hada idoba…
Nana
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by Asmy b aliyu
episode
55~56
” Agurguje ta shirya cikin doguwar rigar barci mai hawa biyu wanda iya karta gwiwar ta taja kujerar mirror dreasing ta xauna tana shafa mayukkan ta masu kamshin gaske dirar mutum taji abayan ta ta madubi ta hango sa wandda towel ne a kugunsa sai karamin towel wandda a hnkali yake goge kansa suna hada ido ta cikin mirror dreasing caraf” suka hada ido kashe mata ido daya yayi saurin dauke kanta tayi tareda sakin kayataccen murmushi rada yayi mata a kunne my Habibaty baxaki tayani na shirya jikina ba cike da jin kunya ta amshi karamin towel din tana goge masa,jikinta yau kam wata irin kunyar khaleel din take ji wadda shima ya lura da haka …
‘Taimaka masa tayi ya shafa mayukkan da yake using ” dasu yana kokarin walwale towel din dake jikin sa tayi saurin rike hannunsa tadan xaro manyan idonta wadda bakaramin kyau tayiba”.
‘Alama ya mata da ido meya faru xata da katar dashi?”..
Saurin sakin hannun nasa tayi tareda juya masa baya tabar gurin da sauri daria sosae tabawa khaleel shima shiryawa yayi cikin kayan barci riga da wando ya nufi wurin sahibar tasa wadda ya hango kan koshin ta xabga uban ta gumi ‘ ledar da ya shigo da ita ita taga ya dauko wandda gasasshin ,kaji ne aciki har k’wara biyu da manya manyan holandia masu shigen sanyi a filet ya samu ya juje kaxa daya a hnkali ya jawota tayi maxauni akan cinyarsa sai kare jikinta take haka wani irin kamshi mai ni,ima ya mamaye gurin sanadin perfumes” dinsu wanda kowa ke shakar na dan uwansa!
“Shagwabe masa fuska tayi sosae alamar baxata ciba taf ” kina son na fara yimaki dore ne?” girgixa kai tayi ” oya bude baki ta sakar masa harara yace naji dai bude haka ya dinga bata tana ci ba laifi ta danci ta hada da hollandia kokarin mikewa take daga kan cinyarsa yayi saurin xaunar daita kallonsa tayi tareda fadin khaleel baka tsoron jikinka yayi ciwo hararar ta yayi a wasance ni ai ba jarumin mata bane! Jarumin maza ne ko kin gane?” ya fada gamida daga mata gira sosae yabata daria yadda yayi mganar.
‘Haka ya dinga cin kazar sa a sace take kallonsa komai nasa so gentle” yana gama ci ya kwashe komai ragowar kaxar da lemun ya saka a fridge tana daga gefen tana kallonsa fadawa yayi akan gado tareda sauke ajiyar xuciya gamida sauke narkakkun idanunsa akanta wadda take tsaye a gefensa ta shagwabe fuska sosae hnnunsa duka biyu ya ware mata alamar taxo su kwanta lake kafada tayi ya xuba mata blue eyes dinsa sa hannun sa yayi cikin sumar kansa tareda tarwatsata murmushi kadan ya saki da yasan metake yiwa xonan my wify babu abunda xan maki barci xamuyi takara shagwabe fuska promise me my super hero?” gyada kansa yayi alamar yayi..
‘A hankali ta shige jikinsa hka kuma yana jin bugun xuciyar ta.murmushi yayi yana gyara mata gashinta dake reto tsakiyar bayanta lumshe idonta tayi wandda da alamar tana jin dadin haka yayi switching off wutan d’akin .tareda barin marar haske minti biyar yaji nauyinta yamasa yawa alamar tayi barci .
“Lumshe idonsa yayi yana tunanin irin rayuwar da xaiyi da ameeshan sa hka barci barawo ya daukesa ,da asuba ita ta tashe su sallah bayan sunyi wanka gamida dauro alwala yaja su jam,in asuba bayan sun idar sukayi axkar xuwa 6:00pm.ameesha ta fara gyangyadi anan ta bingire sai barci khaleel na gamawa ya dauketa cak ” ya axa kan gado tareda bata peck a dan karamin bakinta yaja mata blanket “…
Shiryawa yayi cikin kananan kaya haka rigar mai dogon hannu ne yayi kyau yakara taje sumar sa biro da takarda ya samu ya dan bar mata note.dayan key yabar mata tareda tafia da dayan…
‘Fawas yayima waya wandda xuwa 8:00pm.angama shirya gidan tsaf” hka gidan ya tsaru dukda kasan cewar sa karami 2 bedroom ne da manyan falo guda biyu sai kiching da karamin store” sai parking spaces “godia yama fawas yaja motar sa yayi gaba yayinda saifullah ke binsa da ido wanda abokin sane ya kallesa khaleel kaida ke rayuwa acikin jin dadi ka kwana cikin Ac.katashi cikinsa kaci abincin da kake so ka hau motar da kake so ka tuna ka taba fada min bazaka iya rayuwar talauci ba?”…
‘Yau kuma Kaine a wannan karamin gi…..saurin katsesa yayi plzzzz saifullah abar wannan xancen khaleel din da kasani a baya daban da na yanxu yanxu ne xan fuskanci rayuwa haka komai yayi farko yana da karshe…inajin wani farin ciki idan na tuna da masoyiyata xan rayu karka dauka Xanyi da nasani wata rana!! “am not regret for it.
“To nikam nagama aikina nabar ka lpia ” wish yhu all d luck!.ameen khaleel yace tareda bin abokin nasa sa da wani mugun kallo shima mota ya shiga yayi tafiyar sa..
AsmyπŸ’•..
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by Asmy b aliyu
episode
53~54
‘Meyasa kika yi hka?” fawas ya fada yana driving hawayen da take kokarin tare su amma ina suka xube tar” ba kuka xakiyi ba malama kiyi magana…
“Am sorry ya fawas baxan iya rabuwa da khaleel ba sai dai kuyi hkuri, wat?” ya fada gamida saurin tsaida motar ,kin san mekike fada nasani ya fawas addu’a kawae xakuyi min amma auren khaleel babu fashi!
“Mamakin rashin kunyar ta yake da yasan ameesha da tsoro amma yanxu babu alamar tsoro a tare da ita baisan meyasa tayi haka ba k’wafa yayi batare da ya sake kallonta ba ya tada motar..


‘Daddy ya tura wakilin khaleel da wani abookinsa da nemarwa dan nasa aure an yanka sadaki mafi karanci kamar yarda addinin musulunci ya tanada an yanka sadaki naira 50k.ansa biki nan da sati daya Wanda abban ameesha ne ya tsara hka .
” khaleel ba karamar murna yayiba yayinda mamy ke binsa da kallo ana sauran kwana 4 a daura aure ya samu mamy, mamy waeni baxa’a a hada min lefe ba?”…. daddy ne yayi saurin amshe xancen da fadin xa’ayi maka wandda shigowar sa kenan daga falon xa’ayi maka amma baxasu fi kala hamsin ba koshi da kyar xan daure nayi saboda gudun xagin mutane..
‘Maganar ta batawa khaleel rai sosae daddy dama kabar kudinka akwae kudin da nake dashi na albashi na kuma nariga da na hada lefe na kayi min ixini na fadawa Sistr akai shi a yau saboda amarya tasamu kayan da xata saka…
‘Nan ya mike ya wuce side dinsa daddy ya kalle mamy ransa a bace kinga rashin tarbiyar dan naki ko?” dan baya da kunya ya dubi tsabar idona yake fadamin magana akan macce yayi kyau ” daddy yabar falon ransa abace..
‘Xaune tasa mesa a gefen bed ” dafe da kansa dake famar sara masa jin yayi an dafa kafadar sa ya dago rinannun idonsa yana kallon mamyn sa “
Mamy ta xauna gabda shi tareda dago kansa khaleel meyasa meyasa baka jin magana? why why? ynxu akan macce kake fadawa mahaifinka magana ?” mamy dan Allah karkice komai nikaina ban sani ba addu’a kawae xakiyi min sa’anan kuma ki kira Sistr da wasu ya’n uwanki aje akai lefen ameesha ,komai na hannun Sistr gudun rigimar daddy yasa ban ajesa anan ba mamy ta sauke ajiyar xuciya a hankali ta kwanto dashi tana Shafa masa kansa ,kullum addu’ar ta Allah yasa khaleel yayi kyakkyawan karshe allah kuma ya tsare mata shi. A duk inda yake .
“Lefe ne nagani na fada wandda kayan dake cikin sunfi kala dari,khaleel yayi kokari sosai..
ranar assabar da misalin karfe 2:00pm.na rana aka shaida daurin auren khaleel Mahmud abba da ameesha yazeed tafida daurin aurin da ya halarci manyan mutane duk da daddy bai halarci daurin auren ba haka ya tura wakilin sa da abokanin sa can na hango ango khaleel wandda keta famar washe baki saboda tsabar farin ciki…
Karfe hudu na yamma aka gudanar da waleema anan harabar gidan su sai dai har lokacin amarya ameesha kuka take sosae haka taki cin komai haka mamy tata lallabata duk ta rame ta fita hayacinta…
” abba ne ya shigo yana fada ,shi yasan baya da gida meyasa ya auri ya’ta koda yake baya da laifi duk ranar da yase gida fawas ka kwashi kayanta na daki ka kaimata ,wannan kukan naki na munafurci dama kin barsa yoo ubanwa yasa kaki auresa? mtssssss.abba yaja dogon tsuka uban tagumi mommi ta xuba ,suna cikin wannan yanayin aka xo daukar amarya nan kuwa ameesha ta rikice masu sosae .har mommi taji tausayin y’ar tata dakyar da sidin goshi aka samu ta canja kayan jikinta wandda Sistr ne taxo daukar amarya itada wata wadda bata santa ba dakyar Sistr ta raba ameesha da ya’r tata haka akasa ameesha a mota saifamar darxar kuka take kamar ranta xai fita..
“Nidai adaina yimin hasarar hawayen nan masu tsada! muryar khaleel taji ta daki dodon kunnen ta yana xaune a side din driver da alamr shike drivern Sistr kin ganta ko?” mena fada maki dama nasan nafi sonta ” shuru tayi tana sauke ajiyar xuciya .
“Jin tayi sun tsaya cak!
da alamr sun iso Sistr taga sun fita ,da wandda suka xo tare Sistr tace khaleel yake nan ?” wae baxaka kaita gurin mamy ba xuwa gobe?”..
“Sistr sai da safe auh maganar ne baka so kenan gobe insha allahu xan dawo maki da motar ki tunka fin daddy yaji labari”..
‘Murmushi kurum Sistr tayi khaleel kenan sarkin fushi shi ala dole xuciya yake da daddy motar yaja yayi gaba..
‘Hango ango khaleel nayi abakin 17 hotel” yana tsaida mota yabude mata ta fito waro idonta tayi tana kallonsa da idonta da sunkayi lusu-lusu khaleel me xan gani? Hotel fa jan hnnunta yayi suka shiga ciki wandda dama ya riga ya kama masu daki” turus tayi ta tsaya taki shiga daga ciki tsayawa yayi yana kallonta rau rau yayi da ido yana kallonta.
‘Shigo daga ciki mana my Habibaty ,ya fada cikin sanyi muryar sa jiki sabule ta shiga kayan jikinsa ya fara ragewa haka yasa ameesha tayi saurin kauwar da idonta karasowa yayi ya cire mata mayafin dake kanta ,ji dan Allah yarda kike hada gumi bara na fara rage maki kayan jikin ki kokarin daga rigarta yake tayi saurin rike masa hannu”..
Xan cire da kaina to oya cire ina jira mamakin khaleel take meyasa baya da kunya? toilet ta nufa girgixa kansa yayi ya fada kan gado yana sauke ajiyar xuciya yana jin wani irin farin ciki aransa..
Motsin ruwa yaji da alamr wanka take haka yasa yayi kwancen sa can yaji tafito daure da towel haka sai kakkare kirjinta take shi kuma sai bin halitta jikinta yake da ido mikewa yayi ya karasa gabanta haka yasa taji kirjinta na fat- fat makurewa tayi jikin bango ta runtse idonta gam haka tafara jin saukar numfashin sa akan wuyanta haka ya dinga bin koina na jikinta yana shin shina wa, jikinta ya fara rawa kara matseta yayi sosae yana kallonta yayi alkawari baxai taba kusan tar taba har sai sun dai daita da iyayensu..ya subbbaci dan karamin bakinta yace xoki tayani wanka my queen lake kafada tayi ya shige toilet yana mata daria kasa kasa tareda ,fadin matsoraciya kawae , bayansa tabi da murmushi….
Asmy
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by Asmy b aliyu
episode
57~58
‘Guraren 9:00pm. ta farka bata ga khaleel ba haka ta nufi toilet baya nan aranta take fadin to ina ya shiga?” farar takarda ta hango kan bed side” drower jawo ta kardar tayi takaranta murmushi kwance a fuskarta kai tsaye toilet ta fada dan yin wnaka.
Kai tsaye ya wuce store “ya sawo masu kayan abinci da sauran canjin da suka rage masa haka ya kwaso masu drinks swan water da sauran abunda xasu bukata sai da yaje ya dire komai sannan ya juya motar xuwa gidan Sistr.
‘Amal ce tayi saurin karasawa gurinsa ya dagata sama sai bangalar daria take sannan ta shagwabe fuska uncle khaleel tun jiya nake ta jiranka kace xaka xo mutafi gurin aunty ameesha meyasa baka xoba?”..
‘Hancinta yaja am sorry my baby watarana xanxo na kaiki kinga yanxu sauri nake ina mommyn ki dai dainan Sistr ta fito a’ah a’ah ango” ina kafito haka?” sosa kansa yayi kar key dinki na kawo maki sai kisa driver dinki ya maidani hotel na dauki matata!
‘Cike da mamaki Sistr ke kallonsa ynxu kana nufin khaleel a hotel ka kwana da mutunci ka da komai naka ,Sistr xan tafi auhhh ga maganar da nake maka baxaka amsani ba ?” yau in Allah ya yarda a gidana xan kwana motar kaci gaba da amfani dashi nooo Sistr kibar sa kawae kisa driver kawae ya maidani Sistr mamakin khaleel take dama tasan xa’a yi haka baxai taba amsa ba Sistr sai munyi waya bara naje naga mansoor ya maidani bai jira mai xata fada ba ya ficewar sa ,girgixa kai Sistr tayi tareda binsa da kallo tasan halin kanin nata jida kansa yayi yawa haka yanxu bata san yaxai rayuwa ba.haka yasamu mansoor yabasa car key” ya jasa xuwa 17 hotel yana ajesa yace ya juya da motar…
Da kansa yasa key ya bude hangota yayi kwance kan gado taci kwaliyya tana rike da waya alamar waya take haka Sam bataji shigowar saba.bayanta ya kwanta jawota a jikinsa yana shakar kamshin jikinta aje wayar tayi jiki sanyaye haka idonta yaga sun ciko da kwallah!
“A rikece ya tallabo fuskarta meya sameki my Habibaty?” ‘Ya fada cike da damuwa murmushi ta kw’akwalo babu komai mommi na gaisheka har kadawo kenan? Sannu da xuwa xomuje kayi wanka maganar da take duka kanta a kasa taki bari su hada ido muje kayi wanka my super hero tun daxu sun kawo mana break fast”..
“kai kawae ya daga mata ya shige wanka minti goma shabiyar ta taimaka masa ya gama shirinsa cikin wani yadi ash colour ” nan take ya fito sak ango hakama hular kansa ash haka suka farar break fast” wanda har ya gama yabarta sai juya spoon take ,cak ya dauketa ya axa kan cinyar sa nan yashiga bata da kansa minti goma kacal yagama bata shiya hada masu kayansu suka xuba ga karamar trolley din da yaxo daita nan yama ma’aikatan hotel din sallama inda shiya kinkimi trolley din xuwa bakin titi…
“tashar mota taga ya daukar masu sakin baki tayi tana kallonsa khaleel shine yau a motar haya?” ganin yayi bata da niyar shiga yaja hnnunta suka shiga wandda wannan shine karo na farko da khaleel ya shiga motar haya a rayuwar sa, tafiya sosae sukayi sannan. taga sun tsaya a wata unguwa haka bbu yawan mutane a gurin wandda tunda take xaune a Kaduna bata taba sanin wannan unguwar ha haka sai taxamo shuru babu yawan mutane,nan khaleel ya ciro masu trolley din sannan yaba mai mota kudinsa kare ma gidan kallo ta shigayi wandda gaban gidan ma bayada fenti trolley din hnnunsa ta amsa ya bude gida bissimillah sukayi dukan su sannan suka Sakai cikin gidan ,gidan sosae ya burge ameesha kallonsa take tana murmushi tareda fadin”my super gidan nan yamin kyau musamman da suka shiga falo sai santin gidan take haka kawae khaleel yaji a ransa tana fadane kawae dan bata so ta nuna masa…
cike da damuwa yake fadin ameesha ban San wace irin rayuwa xamuyi dake acikin wannan gidan ba?’ haka kawae na xaba maki wahala da sunan so.in kasa ke fadin haka baxan komai maka magana ba.kai meyasa a dalili na ka xabi barin komai naka jin dadin ka iyayenka dukiyar ka duk a dalilina idan ban bikaba khaleel aina cika butulu khaleel abunda kayi a yau bakowa xai iyayinsa ba sai jarumi ka samarwa kanka gida acikin kwana daya duk a dalili na komai xanyi baxan biyaka ba khaleel ban taba tunanin akwai wandda xai rasa komai nasaba a dalilina haka kuma kake sona fiye da kanka nasan nina bata komai nida mahaifina da baxa’a samu wannan matsalar ba fadawa jikinsa tayi ta saka masa kuka mai sosa rai…
AsmyπŸ’•..
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by Asmy b aliyu
episode
63~64
Kusan karfe 10:00am.tana xuba ido taga khaleel har 12:00 bugun gida taji nemo hijab dinta tayi sannan ta nufi get cike da tsoro a a hankali tace waye ?” Muryar da bata taba tsammani ba taji ”..
‘A sanyaye ta bude cike da mamakin ganin yayan nata harda kuma zaid shikam zaid binta kawae yake da ido kamar ba ameesha ba duk ta canja jagora ta masu xuwa cikin gida shikam zaid a daddafe ya xauna sai bin gidan yake da kallo a hankali tace sannu da xuwa yah fawas “sannun ki ina maigidan naki?”..
‘Ya fita sunkuyar da kanta kasa tayi ganin yadda zaid ke binta da ido,gaya ko ruwan sha basuda dabara tayi ta debo masu ruwa a fanfo ta xubosu a katon glass cup ta dire agaban su sannan ta tsiyaya ma kowa fawas binta da ido kawae yake zaid yayi saurin amsa ya dire a kasa tareda fadin. tnxxx..
‘Taya xai sha way’annan ruwan tana lura babu Wanda yasha ruwa haka yasa taji duk babu dadi ,fawas yayi gyaran murya mijinki ya samu aikine?”
‘Cike da tausayi tace a’ah a’ah yana dai kan hanyar nema, lokaci daya suka mike shida zaid fawas ne yace jiramu anan minti biyu suka fara shigowa da kayan abinci kala_kala har kayan.suka soma bata tsoro dakatar dasu tayi cike da tsoro dan Allah ya fawas Ku rufamin asiri Ku koma da kayan nan yau idan khaleel yaxo yaga kayan nan wallahi tashin hankali xa’ayi cikin fushi dajin xafinta ya dakatar daita .ba haka rayuwa take ba kifada min idan ba’a taimake Ku ba taya xaku rayu?”..duk iya tsawon rayuwar khaleel baisan talauci ba baisan wani Abu wahala ba taina xai fara kina ganin xai iya jure wulakancin da masu Neman aiki sukeyi?”
‘Mutunen da yake rike da manyyan kamfanoni cikin Nigeria da wajenta taya xai fara neman karamin aiki yana bukatar taimako amma jida kansa baxai barsa ba zaita barin ki cikin wahala idan muka tafi sai ki xubar ameesha rayuwar ki gabadai ta canja akan wannan mutunen yau ganin ki cikin wannan hali yayi mugun daga man hankali zaid ne yayi karfin Ciro ya’n bandir din naira dubu_dubu ya danka mata a hannu nan suka barta tsaye cike da tsoro da fargaba haka hawaye suka shiga ambaliya a fuskarta yau tasan tashin hankali xa’a yi acikin gidan nan haka khaleel baxai taba fahimtar taba “.xaiyi tunanin ita ta nemi taimako falo ta dawo ta xauna tareda xuba uban ta gumi haka ko kayan takasa kaudawa ,tana nan har aka kira sallar axxahar shuru babu khaleel sosae hankalin ta ya tashi haka ta gwada kiran wayarsa baya shiga..
‘Karfe biyu da minti goma taji bugun gida ,Wanda babu tantama tasan shine haka yasa taji tashin hankalin ta ya karu tana bude masa hnnunsa rike da takaddunsa “.. ganin sa haka tasan babu nasara har idonsa ya fada sabida wahala hanya tabasa ya shigo sannan ta maida gidan ta rufe sannu da xuwa tamasa hnnunta ya jawo tareda murxawa a hankali am sorry Habibaty na tafi na barki gaya…ya kasa karasawa ganin kayan abincin da yayi sallama dasu jibge a falon sa maida idonsa yayi akanta yana mata kallon tuhuma muje ciki ka watsa ruwa ka huta khaleel xan maka bayani…
‘Hada masa ruwan wanka tayi wandda da kyar yayi wanka ta taimaka masa yasa kayan shan iska dama ya Riga yayi sallah ta, xaunar dashi gefen gado tarike hnnunsa tamkar yaro sannan ta fara yimasa bayani ,tun kafin ta karasa ya katseta wat???”
“Ya fada cikin fushi cikin daga murya da xafin rai ya fara fadin.” Bana so bana do dama tunguri kinkira su sun kwashe tarkacen kayan su tun kafin raina ya baci waye ya fada masu ina neman taimako?” bana son kayan nan su kara minti goma a gidan nan ya fada cikin tsawa cike da tashin hankali take kallonsa tasan xa’ayi haka hawaye suka shiga wanke mata fuska a fusace yabar mata dakin ,dafe kanta tayi ta shiga rera kuka”..
AsmeeπŸ’ž
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
Writing by Asmy b aliyu
episode
61~62
“Hankali tashe take kallonsa mikewa yayi yabar mata gurin haka taji wani irin tsoro ya shigeta binsa tayi da lemun a falon sa ta samesa kwance kan tree star kallon silin dakin yake ta xauna daf da kafafun sa .ta kira sunan sa a hankali juya mata baya yayi aje lemun tayi a kasa ta xube gwiwoyinta akan kafafunta ta rike kunnenta duka biyu ta marairace masa tareda” fadin am sorry khaleel nayi laifi baxan karaba?
‘Dakatar daita yayi bana so bana son jin komai ameesha kema kina ganin kamar baxan iya rayuwar talauci ba kamar yadda mutane ke gani?” ya fada ransa a bace kwallah ta taru a idonta na daina khaleel dan Allah kayi hkuri cikin rawar murya take magana ,hannu yabata ya dagota ya xaunar daita gegensa bani lemu na sha” kallonsa take yana shan lemun sa a hankali babu alamr damuwa a tattare dashi Shafa fuskarta yayi a hankali kinyi kyau sosae murmushi ta kw’akwalo tareda fadin tnxxx yhu..
‘Haka ya dinga bata labarin da xai dinga debe mata kewa har tasaki jikinta sosae dashi..


‘Kwanakki sunja haka satukka sai gaya auren su khaleel wata ukku” kullum yana kokarin bata kulawa yaxamana kullum yana gida suna rayuwa acikin gidan su har lokacin khaleel bai taka kafa xuwa gidan suba.sai dai yayi waya da mamyn sa.yau aka wayi gari babu abunda xasu saka abakin su sosae hankalin ameesha ya tashi gudun take tayima khaleel magana yace dama ta gaji da xama dashi”
“Tana xaune akan sallaya tana lazimi bayan tagama sallar asuba sai kusan 6:00am.ya shigo gidan Wanda da alamr yanxu ya dawo masallaci kayan sa na sport west ya saka ya kalleta daukeda murmushi a fuskarsa yace ” madam nixan fita motsa jiki cikin sanyi asuba ta fada tana kallonsa?”.
‘gefen fuskarta ya shafa nasani my Habibaty na kwana biyu ban motsa jikiba ,murmushi tamasa tom.Allah ya tsaremin jarumi na ya dawo min dakai lpia ameen my Habibaty .
‘Haka yasa ta tuno rayuwar sa a kullum idan ya tashi sallar asuba xai kira wayanta idan suka gaisa xaice tayi sallah haka xai fada mata xai shiga dakin motsa jiki”..
‘Har bakin get ta rakasa,tana ganin tafiyarsa ta rufo gidan haka ta dawo ciki ta fara gyara gidan sai da ta tsaftace koina sannan ta shiga wanka.wanda tana cikin shiryawa ya shigo dakin ta wanda lokacin karfe takwas dai dai na safe a gogon dakin ya buga”
Tsayin mutum kawae taji a bayanta adan tsorace ta juyo ,hararar ta yayi a wasance matsoraciya kawae murmushi tayi gamida langabar da kanta kasa alamar shagwaba”.
‘Lakace mata hanci yayi toilet ya wuce yayi wanka ya fito cikin shirinsa na fita rike da takardun sa a hannu da alamar Neman aiki xaya fita karo na farko kenan khaleel ya dauko ta kardunsa da kudurun ya fita Neman aiki tana gyara masa kwalar rigar sa tace kai my hero kayi kyau sosae wayarta ta dauko tabasa snap” ni xan fita nasan babu komai a gidan nan insha allahu yanxu xan fita na dan samo mana wani Abu kiyi min addu’a rike hannusa duka biyu tayi cike da so take fadin Allah ya tsare min kai ya kuma bada sa’a sosae yaji dadin addu’ar peck yabata a gefen kuncinta tareda fadin I luv yhu my Habibaty mayar masa da martani tayi tare da fadin I luv you to my super” sai da taga tafiyar sa sannan. ta juyo ciki cike da soyayyar mijinta..
AsmeeπŸ’ž
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by Asmy b aliyu
episode
59~60
‘A hankali yake shafa bayanta sai da tayi shuru sannan ya dagota ,muje ciki muyi barci my Habibaty na gaji “ya fada yana kallonta murmushi kadan ta saki kawae kaje kayi barcin ka my hero xan kara gyara gidan manyyan idonsa ya sauke akanta wannan gyaran bai mikiba kenan ?
‘Saurin girgixa kai tayi baice komai ba yaja hnnunta xuwa dayan bedroom Wanda kayan dakin gabadai farare ne haka kayan dakin sunyi kyau sosae kayan jikinsa ya rage wandda da gashi sai farar best da boxerh saurin dauke kanta tayi xuciyar ta na harbawa mayafin jikinta ta cire ya kamata ki rage kayan nan na jikin ki my Habibaty naji khaleel ka kwanta kayi barci kasan baka samu barcin safe ba! ” ta fada tana kallonsa cak ya dauketa xuwa gado haka yanajin bugun xuciyar ta tana kwance saman ruwan cikinsa hka ya samu ya yaye dan kwalin kanta ya cire,hka kawae kixo kisa ka kayan da xasu dinga ta kuraki jiyarda kike hada gumi?”
‘A hankali yake Shafa gashinta har xuwa fuskanta sai da yayi wasa da jikinta sosae sannan ya samu yayi barci ,sai da barcinsa yayi nisa tunanin yadda xata cire jikin sa daga nata yadda yabi ya kankame ta kamar wadda xata gudu ta barsa , a hankali ta xare jikinsa cikin nasa ta basa peck a Dan karamin bakin sa mai daukar hankali.
‘Zagaye gidan tashiga yi ,gidan ya mata ba laifi ita babban tsoronta taya khaleel xai rayu gidan da bbu Ac.khaleel da tasan komai sanyi shidai yajisa a Ac.kiching ta nufa komai ta gansa gyare hakama store da ta leka” shima an shirya komai sai dai ba wasu kayan abinci masu yawa bane duka duka idan ya masu wata daya.. ‘Dakin ta ta nufa Wanda ke daga gefen hagu ware idonta tayi tana kallon dakin sosae komai na cikin daki light purpule de dakin yayi matukar tsaruwa kayan jikinta ta rage ,ta samu wasu body hook wandda wandon iyakarsa gwiwa mai ratsin red and white hakama rigar wandda iyakarta gwiwar ta bata da hannu kayan shan iskane ,kiching ta nufa hawaye taji suna kokarin xubo mata ,ganin babu gas” a gidan gaya bata iya amfani da risho ba , haka ta daure ta fara gwada sa’an ta tafi awa tana hada risho dakyar da sidin goshi ta samu ta hada sannan ta markada kayan miya dakyar ta samu ta iya kunna risho ,ta tuno rayuwar sa khaleel mutun ne mai class yana son jin dadin rayuwa sa haka plate ,cup ,spoon din da yake cin abinci dasu abun kallo ne haka break fast lunch denner baya son only food ya fison abinci fiye da kala biyar. ‘hawaye suka xubo mata am sorry khaleel ,da kakkiyar sakwara ta hada masu Wanda a can bangaren khaleel koda ya tashi yaga bata nan wanka yayi gamida dauro alwalah sai da yayi sallar axxahar ‘ ya fito sanye da wando tree quarter da bakar t.shirt dakinta ya nufa nan ma bata nan duka ya duba falo bata nan can ya juyo motsinta kiching karo sukaci tana dauke da kuloli guda biyu a hnnunta da alamar dener side ta nufa cike da fara’a ta kallesa har katashi ?” ‘Binta kawae yake da ido haka yaga idonta ya canja kamar tayi kuka rabawa tayi ta gefen sa ta wuce yana biye da ita har ta jere komai akan dener yana binta da ido ,hnnunta ya rike yaga alamr harda dan yankewa tayi cike da tashin hankali yake kallonta ,my Habibaty keda kanki kika shiga kiching meya yanka ki haka?” wanda lokaci daya ya jero mata tambayar rausayar da kanta , tayi ka xauna ka jirani xanje nayi wanka nayi sallah” karka damu bada yawa wukan ya yankani ba haka ya saki hnnunta ta wuce dakin ta ,zaunawa yayi a falo yana duba wayarsa yayi xaman minti ashirin a gurin sannan ya jiyo takun tafiyar ta cikin riga da wando bakin jeans ne a jikinta sai farar top.haka kanta babu dan kwali ta tufke gashinta guri daya da yake yau akawai xafi.. ‘Binta yayi da ido har ta wuce kiching lemu ta dauka komai ta tuno ta tsaya cak! wata xuciyar tace haka xaki kai masa lemu babu sanyi?” “Khaleel ganinta shuru yayi saurin bin bayanta sororo yayi tsaye haka bataji shigowar sa ba.jin kawae tayi anbata kyakkyawar runguma ta baya,lumshe idonsa yayi yana shakar kamshinta mekikeyi a kiching har yanxu ?” Xare jikinta tayi cikin nasa Abu naxo dauka oya muje lunch na jiranka a dener hannnunta yaja xuwa dener ita tayi serving dinsa ganin dakakkiyar sakwara taji kayan hadi ganinta ita kadai yaji gabansa yana faduwa ,hka yasa ameesha ta tsura masa ido tana kallon yanayin sa am sorry khaleel nasan baka son only food murmushi yayi a hankali ya debo ya faraci yana bata itama sai kallonta yake cike da so kafin ta ankara sun tada pilet daya har yana neman kari haka takara kadan dan itakam ta koshi gefe ta koma tana kallonsa ,tsiyaya masa lemu tayi a glass cup ta tura masa gabansa tareda fadin am sowieey my hero lemun baya da sanyi ture pilet din gabansa yayi tareda bata rai sosae haka ta hango bacin rai sosae a idonsa.. Asmee.πŸ’ž
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by Asmy b aliyu
episode
65~66
‘Ganin kukanta baya da wani mafita , ta daga waya ta kira zaid dai dai lokacin da ya fita da motar sa acikin gidan su dan tasan idan takira yah fawas ” komai na iya faruwa.
‘Sheshekar kukan ta ya juyo kasa _kasa cike da tashin hankali yake tambayarta nan tabasa labarin komai ajiyar xuciya zaid ya sauke cike da jimami ok.kidaina kuka ameesha ganinan xuwa katse wayar yayi” kai tsaye gidan ya nufa.
“Koda ta fito falo bataga khaleel ba hakama ta leka master bedroom dinsa da falonsa xaune tayi a falonta ta buga ta gumi hawaye wani na bin wani hka kiran zaid ya kara shigo mata kixo ki budemin haka dai ya iya fada mata ya kashe wayar..
‘Hijab ta nema tasaka sannan ta nufi get tana budemasa har ya fito daga motan shi wandda kallo daya yayi mata ya dauke kansa hanya tabasa ” still kayan na nan a tsakiyar falo ko tabasu ba’ayi ba yafara diban su yana kaiwa mota ,sai da ya kwashe komai yace nixan tafi tnxxx har yana kokarin shiga mota ta dakatar dashi cikin sarkewar murya ta dakatar dashi gamida mika masa kudin da yabata kallonta yayi da dan murmushi ameesha da alamar kin manta waye zaid?” Idan bakyaso ki yarda ni ba mijinki nace kibai waba .
‘Ko kayan dan kina kukane kamar ranki xaifita kuma kinsan natsani jin kukan ki nixan wuce nan yaja mota yabarta tsaye rike da kudi a hnnunta ,ciki ta koma tasamu inda ta boyesu gudun rigimar khaleel”.
‘Har akayi la’asar babu khaleel wata irin yinwa takeji sosae babu yadda ta iya tananan xaune a falo saiga khaleel ya shigo da sallama ta amsa sa batareda ta kallesa ba kaitsaye kiching ya nufa yafi minti biyar a kiching sai gaya da glass cup har kwara biyu dam da wani abu wandda batasan ko meye ba gefen ta ya xauna tareda mika mata girgixa masa kai tayi tareda kawar da kanta a sanyaye yace ki amsa kisha my Habibaty am sorry bana son ki xauna da yinwa plzzzz”…
“Sorry nayi laifi turesa tayi kwallah ta taru a idonta sai ka yimin tsawa kaxo kana bani hkuri ni Allah karka kara yimin tsawa inka min ma a hankali xan daina basai da fada ba taturo masa baki sosai tabasa darine rike dariyar sa yayi tareda jawota ajikinsa ,yana bubbuga bayanta a hankali tana sauke ajiyar xuciya sai da suka dauki minti ukku” a haka sannan ya xareta daga jikinsa yamika mata glass cup youghut mai sanyi ne aciki ta amsa tana kallonsa shima ita yake kallo kafa kai tayi tana sha a hankali tanajin wata irin natsuwa sai da ta shanye ta dire cup na hnnunsa ya mika mata wandda rabi kawai ya sha ,nan ta amsa tana kallonsa ya isheka ne?”
‘Gyada mata kai kurum yayi yana nan xaune yaga ta shanye, my Habibaty ya kira sunan ta cikin wani irin salo ido ta xuba masa ,kiyi hakuri akan abunda na fada maki daxu raina idan ya baci nikaina bansan me nake fada ba murmushi tamasa ya wuce my super”…
‘Nan ya soma bata labarin xuwa Neman aikin sa akan duk inda yaje ba wata nasara wasuma kallon rainin hankali suke masa akan yaxo a matsayin dan lekan asiri tunda babu Wanda baisan mahaifinsa ba dashi kansa khaleel ,insha allahu my hero watarana xaka samu haka kuma duk Wanda ya dogara ga Allah baya taba tabewa.
Nan tasamu ta kwantar masa da hankali sai da ta hada masa ruwan wanka ta dawo kiching dan dora girkin dare macroni ce ya sayo masa har kwara uku da kayan miya a leda dama akwae sauran kalanzir a risho”
Lailah
Yanxu akan wannan dan iskan xaki xauna kina kuka laila?” Kin bani mamaki wlhi ya kamata ace kin daina wahala akan wannan yaron wlhi dagani kwakwalwar ki tasamu matsala ,shikenan Surrey naji bana da hankali masoyina ya gudu yabar ni ina jimami aminiyata wadda nakeso mahaukaciya mata daukeni jakarta ta dauka da sauri Surrey ta dakatar daita ,xauna laila muyi mgana ,hanya daya ce xaki iya samun khaleel!
‘Ido ta xuba ma surrey alamr tana neman karin bayani ,xamuje wajen boka ki fara mallakar khaleel ma’ana ya dinga jin maganar ki ke ko uwarda ta kawosa duniya baxai ji mganar ta ba kamar yarda xaiji taki ,sa’anan xakiyi ma papan ki magana yabasa manager din companyn sa tunda farin cikin Papah yaga farin cikin ki nasan yana sonki sosae rana daya khaleel xai dawo hannunki baxai ki tayinki ba.
‘Lailai ta nisa anya kuwa xai amince?”kin San halinsa ji da kansa da isar sa bashi da kudi amma ego dinsa yana nan baxai taba yarda ba! surey tayi murmushi taro kunnenki na fada maki kawata surey ta sunkuyo dai dai a kunnen lailah ta rada mata gabadan su suka kyalkyale da dariya gamida tafawa lokaci daya”…
AsmeeπŸ’•
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by Asmy b aliyu
episode
67~68
BOOKAH
“Laila ce xaune a gaban boka haka jikinta sai makarkata yakeyi gabadai a tsorace take surey sai alama take mata da ido ta saki jikinta , boka ya kalli laila ya bushe da mahaukaciyar dariyar da yasa ta kankame jikin surey haka jikinta ya kama makarkata,lokaci daya boka tsingalau” ya daka ma laila tsawa keeeeeeeeeee!!! saketa ba’ajin tsoro anan a daddafe laila ta saita kanta ta takure guri daya duk da haka takasa kallon mummunan halittan boka tsinga lau”..
‘Bukatar ki xata biya amma akwae sharadi!! muna jinka boka ko wane irin sharadi ne xamu kiyaye..
‘Wani farin kwalli ya mika mata gashi lokacin da kika Shafa wannan kwalin yaxama khaleel ne xaki fara haduwa dashi , jiki na makarkata laila tasa hannu biyu ta amsa”.
‘banda yawan shige masa ,dan yaron akwae tsari kansa sosae idan kika bi kaidojina ,xaki juya khaleel son ranki tom.boka yanxu nawa xamu biyaka? surey ta bukata cike da xa gwadi?
‘Kurike kudinku yanxu ,sai bukatar Ku ta biya ko dawo godia suka masa,sai da sukayi tafia sosae suka koma mota wanda har lokacin laila jikinta baibar makarkata ba ..
”Surey tace wai ke meye haka dan Allah?surey barini kawae tsoron bokan nan ya hanani sukuni kinga fuskarsa? surey ta xabga mata harara tareda jan guntun tsuka..
Allah ya sa dai yau ayi sa’a my hero rashin samun aikin nan na damuna jawota yayi ajikinsa yana shakar kamshinta insha allahu duk tsanani yana tare da sauqi ” daura bakinta tayi a hankali kan nasa tafara kissing dinsa cikin wani irin salo tsayuwa tana neman gagarar su haka khaleel yafara neman natsuwar sa ” a kasale yayi saurin janyeta cikin jikinsa nan take idonsa suka canja ya bata peck a dan karamin bakinta tareda furta I Luv yhu my Habibaty” murmushi tayi har kumatun ta suka loba ,har bakin get taraka sa saida taga tafiar sa ta dawo ciki..
‘Tafia yake a kasa dan ko sisi bayada na hawa acaba har ya kusa fita layin su” yaji kamar ana binsa da mota tsayawa yayi cak!
“Yana tunanin wake binsa da mota kafin yayi wani tunani yaga lailah tasha gabansa,tana binsa da kallo gabadai khaleel dinta ya canja wani irin kallo take binsa dashi wani bakin ciki ya mamaye xuciyar ta dan ganin a dalilin wata ya shiga wannan halin.
” murmushin karfin hali tayi my Prince kwana da yawa ?” ba tareda khaleel ya kalleta ba lpia qlau sai alkhairi ,ina xaka haka?” Cikin gari xan je ok.idan babu damu muje na saukeka!
‘Karki damu kibarsa ya juya ya cigaba da tafian sa laila tayi saurin riko hannunsa gamida rike masa hannu ta marairaice masa sosae haka yasa ya dago yana kallonta lokaci daya yaji gabansa ya fadi! kallonta kawae da yayi yaji ya nemi natsuwar sa ya rasa!..
‘hannunsa taja har gurin motar ta dadi taji sosae da khaleel bai mata tsawa ba ,lallai aikin bokansu ya fara aiki ,suna tafia a hankali tana jansa da labari my prince ina xakaje da takarda haka ajiyar xuciya ya sauke!..
“Na fito neman aikine ayya sorry my prince kasan yanxu neman aiki a kasar nan yayi wuya hakane fah! kai tsaye gidan su ta nufa da khaleel dama tasa masu aiki sun shirya masa lunch” shikam khaleel mamakin kansa yake shida ya fito neman aiki mai ya kawo sa gidan su laila?” haka laila ta cika gaban khaleel da cima kala-kala irin ciman da yakeso ,bawani cin abincin yayi sosae ba ya kalleta “yace laila ni xan tafi? ya fada yana kallonta laila ta bata ranta bamu gama mgana ba khaleel!
” magnar me kenan ?ina son kabani takardun ka xamma papa magana gobe ma xaka soma xuwa office insha Allah! lailah abar maganar nan dan Allah ,tsaresa tayi da idonta haba khaleel meyasa kake wulakanta nine? yakamata ace ka dinga kulani kodan son da nake maka ,tafada cike da shagwaba hawaye suka xubo masa jin yayi hankalinsa ya tashi ganin hawayenta riko hannunta yayi meya kawo wannan mganar Lailah ? kinga share hawayenki xan bar maki shikenan hankalin ki yah kwanta da sauri ta dago dan gasgata maganar khaleel gyada mata kai kurum yayi murmushi tayi gamida fadin tnxx yhu my prince sai gurin axahar suka fita shopping sannan ta saukesa a gida da niyar da daddare xata kirasa dan yaji ya suka kare da papan ta”..
“Kin San yanxu daukar ma’akaita a wannan halin yayi wuya ko? cikin shagwaba laila take fadin haba Papah khaleel din ne wani kuma nipa bana son a basa karamin aiki! manager din company ka nakeso kabasa ,umma tace waike ina ruwanki kiyi fatar yabashi bawae xabar masa xakiyi ba papa plzzz kace wani abu mana naji lailah gobe ya sameni office” wani ihun murna tayi tayi horgging papan ta tabasa peck a goshi so much Luv yhu daddy! “tafada cike da murna barin falon tayi da gudu tana rike da wayar ta daga muryar tayi ta yarda papanta xai jita tnxx yhu Papah Allah yabar min kai murmushi kurum Papah yayi yana bin ya’r rigimar sa da kallo yayinda umma sai banbami fada take wai Papah shike daurewa lailah..
AsmeeπŸ’•
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
writing by Asmy b aliyu
episode
69~70
10:00pm.
‘Na dare ameesha kwance ajikin khaleel yana wasa da dogon gashinta wayarsa dake gefen drower side” tayi kara my hero ana kiranka a waya fa?” Ameesha tafada tana kokarin mikewa xaune ita ta dauko masa wayar number ne” khaleel ne ya daga wayan jin sanyayyar muryarta ta daki dodon kunnensa ,kallon ameesha yake kasa-kasa ganin haka ameesha tamike tabar masa dakin.
‘Hello Prince baka jina ne yah aka yine laila?” kinkirani muna tareda madam” wani kololon bakin ciki ya tukarewa lailah mako gwaro ” dan gunrun tsuka taja papa yace gobe kasa mesa office bata jira mai xaya fada ba takashe wayar bin wayar yayi da kallo cike da mamakin kansa ,dai dainan ameesha ta shigo binta yayi da ido a hankali ta hau kan gadon” tareda yin masauki bisa jikin sa fuskarsa tashafa a hankali my hero lapi’a ko mamy ce?” ta tambaya cike da damuwa murmushi yayi kadan baita bace my Habibaty” nasamu aiki gobe xan faea xuwa ! “Cike da murna ameesha ta shige jikin sa tana hamdala ga Allah jikin khaleel sosae yayi sanyi ya rasa meyasa da laila ta kashe waya sai yaji ba dadi haka ya lallaba ameesha tayi barci falo ya koma yana gwada kiran layin lailah a kashe haka ya hkura..
_9:30@m
sun gama break fast laila sai damunsa take da kira yana cikin yadi brown captani kayan sunyi matukar amsar sa ,haka ameesha ta rakasa har get” tana masa fatan alkhairi.
“Khaleel ne xaune a gaban Papah haka Papah yagama yima khaleel tambayoyi” daidainan sacatry ya shigo shida lailah ,wanda laila din sai bin khaleel take da ido Papah yace a gwadama khaleel office dinsa , As a manager “komai akwae office din cike da murna lailah takira masu shara aka kara kawata office din” wandda khaleel sai binta yake da wani irin kallo farin ciki bayyane a fuskar sa ,ta rausar da ido gamida kashe masa ido daya kallon fah my prince?”. “ta fada cikin sigar kissa sajen fuskarsa ya shafa naga kinyi kyau ne gimbiyar!
” kai dai kafadi gaskiya komai kyau na ai banyi na ameesha ba murmushi kurum yayi bag dinta ta xuge ta ciro masa car key” ta dan kamasa a hannunsa blue eyes dinsa ya sauke akanta yana binta da ido alamr yana neman karin bayani ,papa yabaka mota sabida xuwa office”…
“Ware golding eyes dinsa yayi akanta plzzz muje kaga motar my prince haka tajasa gaban company din” xaageye mortar ya farayi kirar( Mercedes Benz)mortar tayi sosae xatayi miliyoyin kudi ne jingina wa yayi jikin motar ya harde hannayen sa akan kirji yana jifanta da killer smiling dinsa”.
“Muje nayima Papah godiya ,haka ya samu Papah sai godia yake masa wanda Papah ya yaba da hankalin khaleel ya ,fada masa ba komai .
” kasan meye my Prince sai kimfada gimbiya ?”xaka rakani nayo shopping ,shopping kuma? Eeeeh” ok.muje motar da Papah yabasa ita yajasu acikin su hira suke cikin nishadi tamkar wasu masoya ,haka khaleel hankalinsa duk yana gurin habibityn sa ,haka yaga laila ta ta jibgo kayan mata tun daga kan english west”,body hook haka ta xagaya gurin shoes hills da plat shoes hand bag” my prince mutafi ok.wai ina xaki da kaya haka na ameesha ne ka saukeni a gida ka kaimata gifts din auren Ku tunda bansan da bikinku ba sai daga baya kabata kace injini haka khaleel ya sauketa a gida restaurant “ya nufa yayo masu take aware .
” horn takeji lokacin kiran wayar khaleel ya shigo tana xaune da misalin karfe 3:00pm.na rana daga wayan tayi taji muryar khaleel my Habibaty “where are yhu?”
‘Ganinan xuwa my super haka ta nufi get ta bude masa ganin khaleel da mota sabuwa dal”ta tsaya tana binsa da ido karasowa gurin ta yayi tare da Jan dogon hancinta kallon fa?”abun mamaki nake kallo bara na bude get din dan nasan wannan jikin naki idan kika turasa ko motsi baxai yiba matsamin kiga aikin jarumin maxa matsa masa tayi tana dariya kasa -kasa saida yayi parking motar a parking spaces tana tsaye gefe tana kallonsa takarasa gurin sa hannunta ya rika xuwa ciki gabadai suka xube akan kujera my hero kaje kayi wanka kayan nan sun maki kyau” tnxx ta fada gamida mikewa a jikinsa.
“Wanka yayi sukayi lunch tare ,bayan sallar la’asar tana xaune gefensa yana cika files dinda yaxo dasu daga office” dan ya rage aiki dan yaga akwae gyara a company din “kwantawa tayi bayansa a hankali cikin sanyayar murya tace my hero tsayar da aikinsa yayi tareda xagayo daita yaxaunar daita akan jikinsa uhmmm” inajin ka my wify? wane company kasamu aiki sannan naganka da sabuwar mota ta waye?”.
“Murmushi yayi mata dama yana son yayi mata bayani ,ina xuwa ya fada mata minti biyu ya dawo da karamar troleey ya aje agabanta ,my Habibaty ya kira sunan ta a hankali sai da taji wani yarrrr!!.
“nan ya fara yimata bayanin lailah tun daga haduwarsu xuwa yau bai boye mata komai ba ,a hankali ta sauka kan jikinsa hawaye na xuba a idonta bana son kayan nan khaleel bana so cikin daga murya da jin haushinsa take fadin xaka xabi cikin biyu khaleel xama dani ko barin aikinka a company dinsu” LAILAH!!
‘Lailah ba saboda Allah take sonka ba ! akwae abunda take nema a gurinka karabani da yayana ka hanani amsar abunsa ya taimake mu kaki amsar taimakonsa yanxu kuma ka samu aiki a dalilin tsowuhar budurwar ka! mekake tunanin zaifaru a gaba ?
‘Niba xan xauna dakai ba khaleel inhar kana tare da laila ,ran maxa ya baci cikin daga murya da xafin rai “yake maganar dole ki maidani mai son abun dunia dama idan baka da kudi matarka ya’n uwanka ” sai su soma ganinka marar hankali”.
naji na rabaki da yayan ki ni infada maki way’anda kika rabani dasu duk adalilin ki?kin rabani da daddy na mamyna sistrna dukiyata ,mutuncina abokaina ,farin cikina sukunina hankali na duk kin rabani dasu kina cewa na rabaki da yayanki?..
cikin daga murya da xafin rai take fadin haka nima ka rabani da komai nawa ko yanxu bakayi lattiba xaka iya dawo da komai naka inhar kana gani kayi kuskure xaka iya gyara kuskurenka!!..
maganarta yah masa ciwo yace kina ganin baxan iyaba?me kika dauki kanki ?ina sonki kamar mahaukaci shiyasa kike ganin baxan iya rabuwa da keba…
a fusace ya wuce yabar falon hawaye nabin fuskar ta wani irin bakin ciki ya xiyarci xuciyarta tana nan xaune ya fito rike da biro da takarda hankalin ameesha tashe take kallonsa tana girgixa kanta tabbas khaleel ya cuceta ya gama daita…
Alhamdullih!! Anan nakawo karshen littafin a dalilina kashi na daya da fatar xaku kara kasancewa dani a kashi na biyu?.. Nagode ! Nagode! Asmy ke maku fatan alkhairi ..
SADAUKARWA!
Na sadaukar da wannan littafin ga kawata “wato( fauziyya yusuf first lady)Asmy ke maki fatan alkhairi..
LITTAFAN MARUBUCIYAR
1- ESHAA LUV
2- AMAL
3- ALKAWARI
4- NOORUL HOODA
5- NADAWO GAREKI
6- WATA TAFIYA
7- ADALILI NA
8- SO NA HAK’IK’A
9- NIDA SAKEENA
NOTE
muna ba masoyan mu hakuri masu bibiyar novel din mu,wato so na haki’ka insha allahu gobe xamu cigaba bohoot bohoot shukriyyah meh tumse salamt karta huunπŸ™.
Story and copyn write asmee b aliyuπŸ“πŸ“πŸ‡πŸ’•πŸ‡πŸ’•
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
part 2
writing by Asmy b aliyuπŸ‘„.
2⃣0⃣~2⃣5⃣
“Da mugun mmki khaleel ke kallonta a fusace ya daga hannunsa da niyar yah kaisa a fuskar laila caraf” ameesha ta rike hannunsa gamida girgixa masa kai alamar karma ya fara da rinannun idon sa yake kallon ta “batareda yayi magana ba ,ya juya kan lailah wanda jikinta yayie la’asar hka kana hango nadama tsan tsa”acikin kwayar idonta.
” am sorry khaleel nima bansan meyasa nayi hkaba ,sonka ne khaleel yake neman xautar dani dan Allah ameesha kiyi hkuri ki lallasar min khaleel kar yayi fushi dani”..
“Cikin tsawa ya dakatar da ita dakata malama !! kinsan ko muhimman cin matana a gurina?” Kinsan wacece ita a rayuwata?” Bari kiji infada maki a dalilin ta xan iya barin komai a rayuwata xan iya sadaukar da komai nawa akanta dan itace rayuwa ta!! Adalilin ta xan iya barin companyn mahaifin ki ,how dare yhu da xaki daga hannun ki akan matana ??” Meyasa ?” Ya fada cikin kunar xucci ,daga yau baxaki kara ganina a companyn mahaifinki ba ameesha da kike gani tafi komai muhimmanci a gurina jan hannun ameesha yayie a fusace tareda daukar duk wani abu nasa ya fice daga office din nan lailah ta xube a kasa ta rushe da wani irin kuka ,bakin ciki biyu ke cinta arai na farko khaleel yabar company din mahaifinta na biyu kiri-kiri yah nuna mata bata da muhimmanci a gurin sa dan matar sa itace rayuwar sa,tabbas akwae aiki a gabanta dan tasan idan khaleel ya furta Abu bbu fashi xai aikata ne dole ma tabi shawarar kawar ta wata shegiya bata isa tayi mata katan gar karfe da abun da tafiso fiye da komai a dunia wayar surey ta shiga kira cikin sa’a tasameta fashe mata da kuka tayi sureey wlhi idan ban sami khaleel ba xan iya mutuwa ,tsuka Surrey taja ki xauna nan takaicin da namiji ya illata ki ynxu kawae kixo ki sameni mu tafi gurin boko ” dan wannan shine damar ki ta karshe.
BOOKAH
“Bayan sun gama ma boka bayani ya dauko wani farin gari ya basu jiki na rawa surey ta karba ” Ku saurareni da kyau kuji bayanin da xan maku kuskure daya ,xaku iya halaka dukan Ku!!
“Wannan shi xa’a sa a abun shan sa maganin sha’awane lailah ta kalli surey wanda itama surey ita take kallo ,da alamar dukan su basu fahinci boka ba ,nan take yah Bushe da mahaukaciyar dariya” lokaci daya kuma ya daure fuska ,ina nufin sai ya kusanci matar sa a daren yau” sannan xa’a tura mata makahon aljani wanda xai shige ta a daren yau daga wannan ranar idanunta baxa su sake amfani ba har abada!!
“Kuje kawae xaku ga aiki da cikawa sureey ” ce tayi saurin fadin to boka taya Kawata xata auri khaleel?” Wannan ba matsala bane shima xamu juyo kansa kujedai Ku fara akan matan sa.
“Godiya sukayiwa boka gamida aje masa maguddan kudi” kafin su tafi sai da suka kara neman taimakon boka akan taya xasu shiga gidan khaleel ba tareda khaleel ya sani ba ko matar sa”.
“nan boka ya sa wani bakin aljani ya masu rakiyya. a gidan khaleel ga mmmki koda suka isa sun tarar da gidan abude hka bbu ,motar sa a gurin kai tsaye suka kutsa cikin falon da sauri lailah ta nufi fridge ” da yake tasan best drink din khaleel tun a skull holandia tana bude fridge tagan su reras “acikin fridge sai dai dai kun malti. da sauri ta dauko kwara daya sureey tayi saurin bude mata ta xaxxage aciki ta jijjiga sa sosae sannan ta mai dasa a farkon layi wanda da yaxo shi xai fara daukar ” dan shine farko.
“Da sauri suka fito gidan suna sakin ajiyar xuciya a hankali wanda lokaci daya suka sakar ma junan su murmushi” gamida tafawa juyowar da xasuyi suka ga gidan a kulle ,kai tsaye suka nufi motar …
“A bangaren su khaleel kuwa suna pitowa kai tsaye gidan Sistr ya kai ta,dan fushi ta hauyi dashi koda sukaje a gidan Sistr nan ma bata kulasa ba.dakin Sistr ta shigewar ta tabarsa nan a falo shida su amal hka ya kwashe su amal a mota akaje shan ice cream ” koda suka dawo lokacin ameesha tagama sallar La’asar sai ga amal ta shigo a guje da katuwar leda har kwara biyu ta dire agaban ameesha aunty gaya inji uncle ta juya da gudu aunty uncle yana jirana xamuyi lunch” amal ba tareda ta jira mai ameesha xata fadaba ta fice da gudu”..
“Samusa ne akayo take aware sai katuwar robar ice cream” ta fan ice ,sosae ta xage ta cika cikinta dama tana jin yinwa sannan ta juyo kan ice cream cikin kwanciyar hankali take shan abunta har takai rabi ,aka turo kofar dakin aka shigo” da sauri ta maidasa gefe tareda saurin maida na bakinta ido biyu sukayi da khaleel taji kunya sosae “.hade rai tayi shikam khaleel dariya taso tabasa ,har ice cream din yadan xubo a gefen bakin ta”..
” a hankali yayi tattaki xuwa gabanta tareda xubewa a gabanta gamida tallabo habarta ,daura bakinsa yyie dai dai inda ice cream din yaxuba yana lashewa saurin turesa tayi gamida turo baki”..
“” hugging back dinta yayie cikin muryar kasa – ,kasa yace haba my angel ya kamata fa ace kindaina fushin nan dani bake kika hana na rama maki ba?” Kuma ai nabaki hkuri ,cikin shagwaba tace ai kaima kana sonta!
“Waye ya fada maki ni ke kadai ce a birnin xuciyar Ibraheem khaleel sosae ya bata daria harda su dan murmusawa nan take suka dawo normal shi ya dinga bata ice cream ” har tagama ,wanda sai bayan ishaa suka koma gida ,tare sukayi wanka dukan su suna a falo suna kallo tamkar an tsikari khaleel ya mike tsaye kusan karfe goma na dare yah nufi fridge gamida ciro holandia ,ya dawo nan kusa da ameesha ya balle marfin ,yakai bakinsa ameesha ,tace my hero bara nashiga toilet daga mata kai kurum yyie ,ta wuce dakinta”
“Kusan minti goma yna xaune a gurin ya fara jin sa acikim wani irin bakon yanayi dafe cikin sa yayi still baidai na jin abunda yake jiba.a raxane ya mike tsaye jikinsa har ya fara rawa ,da kyar yasamu ya kashe TV.a daddafe ya isa dakin ameesha wanda tana cikin night gown” mai daukar hankali light purple ,jin tayi anyi hurgging dinta juyowa tayi a hankali ,tana kallonsa ganin tayi idonsa ya canja kala kamar wanda yake cikin maye gabanta taji ya fadi ..
Asmy husnaπŸ‘„.
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
Part 2
writing by Asmy b aliyu
ALHAMDULILAH MUN GAMA EXAM CIKIN KOSHIN LAFIYA NAGODE MASOYANA DA KULAWAR KU A GARENI DA KUMA DUBIN ADU’AR KU DA FATAN ALKHIRI DA SAMUN NASARA HKAMA MASU YIMIN MAGANS TA PC. DA MASU KIRANA A WAYA DUKA INA GODIYA SOSAI ALLAH YABAR ZUMUNCI SA’ANNAN KUMA ZANYI CELEBRATING “A RANAR ON 9 NOV.HOPE ZAKU ZO MUSHA SHAGALI KAMMALA KARATUNA A MATAKIN N.C.E!!! MUSAMMAN Y’AN GROUP DINA WATO” ASMY FANS HAUSA NOVELS ZAN JIRAKU ZAN JIRAKU MASOYANA KUZO MUYI MURNAR NAN A TARE PLZZZ . TNXX FOR DIS AND D LUV YHU ALL
GORO NE
WANNAN BABIN GORO NE GA DUKA Y’AN GROUP DINA “WATO ASMY FANS HAUSA NOVELS DON KUNFI KOWA SON LITTAFIN NAN ALLAH YABAR ZUMUNCI ASMY NA KAUNAR KU…
FATAN ALKHAIRI
GA DUKA MAKARANTA LITTAFIN ASMY GODIYA TA MUSAMMAN ALLAH YABAR KAUNA.
1⃣TO5⃣.
[30-10-2016].
” a fusace yaga an shigo falon duka suka maida hankalin su gurin musamman khaleel da ransa ya gama baci ido biyu yayie da wadda baitaba xato ba hka yasa jikinsa yayie sanyi wani mugun kallo take binsa dashi wanda bai taba ganin saba a gurin mamyn nasa.
Hka yasa jikinsa yayie balain sanyi saurin dauke kansa yayie tareda axa hannunsa akan takarda cikin tsawa ta dakatar dashi cikin daga murya .
“Take fadin khaleel mexaka aikata?” Badai saki xakayi wa matar kaba? Khaleel da yayi shuru bbu amsa haka yana jin wani irin bakin ciki a xuciyar sa rarrafawa yayi xuwa gabanta ya rike kafafuwan ta sannan ya fashe mata da kuka tamkar karamin yaro hka yasa mamy taji jikin ta yayi sanyi.
“Bata taba ganin khaleel hka ba duk yabi ya daga hankalinsa hka kuma tana jin bugun xuciyar sa a hankali take shafa kansa dubunta ta mai da akan ameesha wadda ta hada kai da gwiwa tana risgar kuka acikin su tarasa waxa ta soma ba hkuri cikin sanyayyar murya ta kira sunan ameesha.
Ameesha!! ” dago rinannun idonta tayi tana kallon mamy wanda mamy kallo daya ta mata tasan ta dde tana kuka dawo nan mamy ta nuna mata kusa da ita bbu musu ameesha ta rarrafa ” xuwa gaban mamy ,sannan mamy ta kallesu dukansu wandda har lokacin khaleel kansa na akan cinyar mamy ,sannan mamy ta juya gurin khaleel a hankali tace “son bude idonsa yayi tar” ya saukesu akan mamyn sa wandda fuskarsa har tayi ja” sabida kuka gashi kuma abu ga farar fata.
“Khaleel ta kara kiransa a karo na biyu ka fada min meye matsalar gidan ka? Har kake kokarin yin abunda bai kamata ba!! ” meya hadaka da matar ka haka meyayi xafi??
Magana take cikin sanyi ,da xuciya irinta UWA,girgixa kai khaleel yayi nan ya kwashe komai ya fada mata murmushi mamy tayi wannan dalilin shi xaisa ka nemi sakin matar ka?”.
“Kar kamanta yarda akayi auren nan ? son komai xata fada maka baikamata ka dauki xafi hakaba.karka manta kafita hankali da hangen nesa cikin dabara da lallashi ya kamata ka wayar mata dakai bakai ma kayi xuciya ba.
” nan ta juya kan ameesha tana bata baki itama ta fada mata kuskurenta kuma badan laila ta taimaki khaleel shi xaisa ya sota ba.
Nan mamy ta hadasu dukan su takara yimasu naseeha” karshe ta ciro dubu hamsin taba ameesha da wata leda ta musamman cike da manyyan turarukka masu tsadar gaske”.
Sosae ameesha tama mamy godia nan aka dinga shigo masu da kayan abinci da yake mamy sa ,da drivern ta taxo kasancewar daddy baya gari.
“Hka mamy takara jan khaleel gefe tareda jamasa kunne gamida yimasa naseeha sosae har yasa jikin khaleel din yin sanyi wani irin tausayin ameesha yaji ya kamasa gamida wata irin soyayyar ta mai wuyar fahimta .
” cikin gida ya nufa bayan mamy ta wuce”bata falo kai tsaye bedroom dinta ya nufa can ya hangota tsakiyyar gado tayi ruf da ciki cikin axama ya isa kanta saukar numfashinsa kurum taaji a bayanta mirgino da ita yayi suna fuskantar juna hadata da jikinsa yayi ya rungumeta tsam”.
“A hankali yake sauke wata irin ajiyar xuciya .wasu irin dumammun hawaye suka suka kwararo daga idanun ameesha hawayen da ita kanta bata san ko na menene ba.dan tabbas tana tunani akwae wani abu da xaisa meta ita da khaleel nan bada dewa ba.halshensa yasa a hankali yana lashe hawayen nata har ya gangaro da harshensa dai dai kunnenenta ya dauki tsawon lokaci a haka kafin ya hada fuskarta yana fada mata wasu kalamai kasa- kasa wanda ni Asmy nayi kokari na dauko ma readers amma bbu damar hakan” wanda a hankali ya saka bakinsa a nata ya hade tareda gigita ta da wani irin kisses mai wuyar misiltawa.
“Wanda sun kwashi kusan minti biyar a haka sannan yayi nasarar daukarta cak xuwa toilet sai turo masa baki take” wanda khaleel yasan laipinsa”.
LAILAH
“Lailah dole a makantar da matarshi !! inhar kinaso ki mallaki khaleel dan muddin khaleel naganin matarsa baxai taba kallon ki da matsayin da kikeso kixama a xuciyar sa !! nabarki lpia kiyi tunani daga yanxu xuwa gobe kafin lailah tayi magana har sureey ta figi jakarta tabar dakin” cike da jin haushin kawar tata.
At 7:00am.by Asmy b aliyu.πŸ‘„
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
part 2
writing by Asmy b aliyuπŸ‘„.
1⃣0⃣~1⃣5⃣
“Ranar Monday da misalin karfe 9:[email protected] safe ameesha ce rike da hannun khaleel sai xuba masa shagwaba take tana cikin wasu riga da skirt ” na englis west masu daukar hankali yyin da khaleel yake cikin bakaken suit yasha kyau na fitar hankali da alamar office xaya.
“Kallonta kawae khaleel ya tsaya yi yadda yaga tabata rai sosae gamida toro masa dan karamin bakinta .sai abun yabawa khaleel dariya maxauni yayi dai daga cikin kujorun falon ” ya jawota ta fado kan jikinsa sannan ya dago habarta yna kallon cikin idonta rau rau” tayi da idonta alamar tana so tayi kuka cikin sanyi muryar sa yake fadin meya faru my angel ?”
“Oya tell me wat wrong with yhu?” cikin shagwaba take fadin ni bana so ka tafi ,murmushi yah mata ya shafa gefen fuskarta yna wasa da dan siririn gashinta da yah kwanto ,haba my Habibaty haba my lady ” so kike kar naje office na xauna gida .idan banjeba ta ina xamu xamu kudi muji ddin rayuwar mu?”
“Gaya kwata kwata jikin ki baya son wahala ,kinga a kwanan nan nake tunanin mu canja gida gabadai ,xamewa tayi daga jikinsa gamida hade rai sosae tayi saurin kawarda fuskarta idan ita xata bamu wani gida mu xauna kar ma kaso ma dan bbu inda xani nafi jin ddin wannan hka kuma nafi jin ddin rayuwar farkon auren mu fiye da ta yanxu hawaye shar shar ” suka xubo mata tana mganar ne cike da kishi …
“Sosae jikin khaleel yayi sanyi hka kuma har axuciyar sa ,badan ya bata mata ya amshi tayin da lailah ta masa ba.
” dan dai baya son ameesha ta wahala ko kadan ADALILIN SA..
“Meesha!! ya kira sunan ta a raunane ,bata amsa ba juyowa kurum tayi tana kallonsa ,jeki canja kaya kixo mutafi tare!! baxan jeba.kawae katafi Allah ya kai lpia ,plzzzzz bana son musu jeki canja kaya ” dagowa tayi tana kallonsa sai taga yayi saurin dauke kai cikin minti goma ta shiryo cikin wani uban coart less”lemon green Riga da skirt” sosae tayi kyau acikin kayan wani uban hills ne a kafanta sak” tafito amaryarta ,kamshin turaren da yaji shiyasa shi saurin dagowa kasa dauke idonsa yayi akanta har lokacin da takaraso gurinsa sauke a jiyar xuciya yayi a hankali sannan “yace kinyi kyau tnxxx ” dai taiya fada masa ,shiya tsaya rufe kofar falo ita tana jin gine a jikin mota ,hka kawae taji ranta na baci wandda bata san dalilin hka ba “…
” sun hau titi sosae har lokacin bbu mai mgana wyar khaleel ce tayi kara ,ganin sunan dake yawo akan screen din wyar yayi shakkar dauka wanda har lokacin ameesha bata kallesa ba .har ta katse bai dagaba haka kira na biyu ya shigo da mamaki ameesha ta juyo tana kallonsa ,karfin hali tayi tace kiranka fa ake a waya baxaka dauka ba?”…
“Ai kina ganin dai driving nake ,murmushin takaici tayi bata kara kallonsa ba har suka iso ,kusan tare suka fito a motar kallone ya dawo Kansu dan ba karamin dacewa sukayi da juna ba.
‘Kai tsaye office din abban lailah suka nufa ,sunyi sa’a kuwa yana ciki khaleel ne a gaba yayinda ameesha ke beye dashi ,nan suka xauna suna gaishesa ,sabanin abban lailah da ya kurama ameesha ido haka yasa ameesha duk tabi ta takura nan khaleel ya gabatar da ameesha a gurin mai gidan nasa suka kara gaisawa ,khaleel lokaci daya ya mike tsaye yace abba bara na isa office” okey”ok Wanda har lokacin idonsa nakan ameesha wadda tayi bala,in tafiya da imaninsa”…har suka juya suka bar office din bai dauke idonsa akanta ba ,a fusace ameesha tafito office din gamida jan dogon tsuka…..da mmki khaleel ya juyo yana kallonta saurin dauke kanta tayi .
“Katon office dinsa da kallo tayi cike da mamaki aranta fadin take yaushe khaleel yakai wannan matsayin?” Shuru tayi da bakinta dan taga ya hade rai sosae cire coat dinsa yayi yabar ta ciki ya rataya a kan hangar” kanta tayima maxauni akan dai daga cikin kushin din office din” khaleel ne yayi karfin halin dago kansa yna kallonta caraf” suka hada ido murmushi ya sakar mata gamida kashe mata ido daya ” naka maki kina kallona kallon na minene haka?”.
“Ban taaba ganin inda macce tabi mijinta a office ba sai ke! hararar sa tayi a shagwabe take fadin ko yanxu sai na koma gida dama banyi niyar xuwa ba kai kaso haka tafada tana binsa da harara gamida hade rai sosae …
” sosae taba khaleel dariya aje pen din hannunsa yayi tareda xuba ta gumi yna kallonta kurum ,murmushi kwance a fuskarsa bata ankara ba tagansa gaf ” daita waro idonta tayi ta saukesu akansa bakinta ya kama “wakike harara ?”
‘Nipa ba dakai nake ba ,ni ka kyaleni kaje ka cigaba da aikinka idan naki pah?” ai Allah nace mexaki ci yanxu?” Ice cream xansha kwaikwayon muryarta yyie duka takai masa ya gwafce ta bugi iska mikewa yyie yana mata dariya hannayen sa xube cikin aljihun wandonsa”…
“Idan na biye maki yau baxan iya tabuka komai a office ” ba wani file ya buda yana dubawa.
“Xuwa 12:00pm.yagama duba tulin files din dake gabansa dago idon sa yyie cike da gajiya yna duba bangaren da ameeshan sa take ” kallonta take a laptop dinsa hankalin ta kwance xuwa wannan lokacin tacire mayafin kanta ta aje a gefe..
“Knocking akayi khaleel yayi saurin kallon ameesha Wanda har lokacin ameesha hankalin ta na kan laptop” ..
“Angel!!! a dan tsorace ta dago tana kallonsa saka mayafin ki mana bbu musu tasa mayafinta sannan khaleel yayie gyaran murya ” gamida fadin “yes come in. Kabeer ne ya shigo rike da wasu ta kardu ya mika masa ,oga ne yace kasa hannu nan khaleel yasa ka hannu ya mika masa”
“Bayan fitar sa khaleel ya tashi ya dawo gabanta ya karbi laptop din ya aje gefe ya shafa kyakkyawar fuskarta meyasa bakya gajiya da kallo ne ?” kafin ameesha tabasa amsa aka turo kofar office din” a fusace khaleel ya daga yna kallon kofar sukayi ido biyu da lailah saurin mikewa yayi jiki sanyaye ,lailah bata ko kalli inda yake ba tamaida hankalin ta gurin ameesha cike da fara’a takarasa gurin ta amarya !”
“Yau kice kin biyo angon ki office murmushi ameesha tayi a yake tace wlhi kuwa ya kk?” Lpia tana fadin haka ameesha ta dauke kanta ,ta maida kallonta ga khaleel Wanda ya dukufa akan laptop ” a shagwabe take fadin my super muje shan ice cream din “mana wani kololon bakin ciki ya tsayawa lailah a kahon xuciya .
” hankalin sa khaleel ya maida akanta tom.my angel bara nakarasa wannan aikin ” lailah daskarewa tayi tana kallonsa wanda cikin taku mai jan hankali “ameesha ta isa gurin khaleel maxauni tayi ma kanta akan cinyoyinsa samun kanta tayi ,da daura kanta akan kafadar sa ,lumshe idonsa khaleel yyie tareda fadin kai angel” baxa dai kibari nayi aikin nan bako?” cikin shagwaba da jan hankli take fadin no my super kawae mutafi” kafin khaleel ya amsata.lailah ta fisgo ameesha ta dauketa da kyawawan marora har kwara biyu.ta juyo a fusace ,tana kallon khaleel…
Asmy.πŸ‘„
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
part 2
writing by Asmy b aliyuπŸ‘„.
2⃣0⃣~2⃣5⃣
“Da mugun mmki khaleel ke kallonta a fusace ya daga hannunsa da niyar yah kaisa a fuskar laila caraf” ameesha ta rike hannunsa gamida girgixa masa kai alamar karma ya fara da rinannun idon sa yake kallon ta “batareda yayi magana ba ,ya juya kan lailah wanda jikinta yayie la’asar hka kana hango nadama tsan tsa”acikin kwayar idonta.
” am sorry khaleel nima bansan meyasa nayi hkaba ,sonka ne khaleel yake neman xautar dani dan Allah ameesha kiyi hkuri ki lallasar min khaleel kar yayi fushi dani”..
“Cikin tsawa ya dakatar da ita dakata malama !! kinsan ko muhimman cin matana a gurina?” Kinsan wacece ita a rayuwata?” Bari kiji infada maki a dalilin ta xan iya barin komai a rayuwata xan iya sadaukar da komai nawa akanta dan itace rayuwa ta!! Adalilin ta xan iya barin companyn mahaifin ki ,how dare yhu da xaki daga hannun ki akan matana ??” Meyasa ?” Ya fada cikin kunar xucci ,daga yau baxaki kara ganina a companyn mahaifinki ba ameesha da kike gani tafi komai muhimmanci a gurina jan hannun ameesha yayie a fusace tareda daukar duk wani abu nasa ya fice daga office din nan lailah ta xube a kasa ta rushe da wani irin kuka ,bakin ciki biyu ke cinta arai na farko khaleel yabar company din mahaifinta na biyu kiri-kiri yah nuna mata bata da muhimmanci a gurin sa dan matar sa itace rayuwar sa,tabbas akwae aiki a gabanta dan tasan idan khaleel ya furta Abu bbu fashi xai aikata ne dole ma tabi shawarar kawar ta wata shegiya bata isa tayi mata katan gar karfe da abun da tafiso fiye da komai a dunia wayar surey ta shiga kira cikin sa’a tasameta fashe mata da kuka tayi sureey wlhi idan ban sami khaleel ba xan iya mutuwa ,tsuka Surrey taja ki xauna nan takaicin da namiji ya illata ki ynxu kawae kixo ki sameni mu tafi gurin boko ” dan wannan shine damar ki ta karshe.
BOOKAH
“Bayan sun gama ma boka bayani ya dauko wani farin gari ya basu jiki na rawa surey ta karba ” Ku saurareni da kyau kuji bayanin da xan maku kuskure daya ,xaku iya halaka dukan Ku!!
“Wannan shi xa’a sa a abun shan sa maganin sha’awane lailah ta kalli surey wanda itama surey ita take kallo ,da alamar dukan su basu fahinci boka ba ,nan take yah Bushe da mahaukaciyar dariya” lokaci daya kuma ya daure fuska ,ina nufin sai ya kusanci matar sa a daren yau” sannan xa’a tura mata makahon aljani wanda xai shige ta a daren yau daga wannan ranar idanunta baxa su sake amfani ba har abada!!
“Kuje kawae xaku ga aiki da cikawa sureey ” ce tayi saurin fadin to boka taya Kawata xata auri khaleel?” Wannan ba matsala bane shima xamu juyo kansa kujedai Ku fara akan matan sa.
“Godiya sukayiwa boka gamida aje masa maguddan kudi” kafin su tafi sai da suka kara neman taimakon boka akan taya xasu shiga gidan khaleel ba tareda khaleel ya sani ba ko matar sa”.
“nan boka ya sa wani bakin aljani ya masu rakiyya. a gidan khaleel ga mmmki koda suka isa sun tarar da gidan abude hka bbu ,motar sa a gurin kai tsaye suka kutsa cikin falon da sauri lailah ta nufi fridge ” da yake tasan best drink din khaleel tun a skull holandia tana bude fridge tagan su reras “acikin fridge sai dai dai kun malti. da sauri ta dauko kwara daya sureey tayi saurin bude mata ta xaxxage aciki ta jijjiga sa sosae sannan ta mai dasa a farkon layi wanda da yaxo shi xai fara daukar ” dan shine farko.
“Da sauri suka fito gidan suna sakin ajiyar xuciya a hankali wanda lokaci daya suka sakar ma junan su murmushi” gamida tafawa juyowar da xasuyi suka ga gidan a kulle ,kai tsaye suka nufi motar …
“A bangaren su khaleel kuwa suna pitowa kai tsaye gidan Sistr ya kai ta,dan fushi ta hauyi dashi koda sukaje a gidan Sistr nan ma bata kulasa ba.dakin Sistr ta shigewar ta tabarsa nan a falo shida su amal hka ya kwashe su amal a mota akaje shan ice cream ” koda suka dawo lokacin ameesha tagama sallar La’asar sai ga amal ta shigo a guje da katuwar leda har kwara biyu ta dire agaban ameesha aunty gaya inji uncle ta juya da gudu aunty uncle yana jirana xamuyi lunch” amal ba tareda ta jira mai ameesha xata fadaba ta fice da gudu”..
“Samusa ne akayo take aware sai katuwar robar ice cream” ta fan ice ,sosae ta xage ta cika cikinta dama tana jin yinwa sannan ta juyo kan ice cream cikin kwanciyar hankali take shan abunta har takai rabi ,aka turo kofar dakin aka shigo” da sauri ta maidasa gefe tareda saurin maida na bakinta ido biyu sukayi da khaleel taji kunya sosae “.hade rai tayi shikam khaleel dariya taso tabasa ,har ice cream din yadan xubo a gefen bakin ta”..
” a hankali yayi tattaki xuwa gabanta tareda xubewa a gabanta gamida tallabo habarta ,daura bakinsa yyie dai dai inda ice cream din yaxuba yana lashewa saurin turesa tayi gamida turo baki”..
“” hugging back dinta yayie cikin muryar kasa – ,kasa yace haba my angel ya kamata fa ace kindaina fushin nan dani bake kika hana na rama maki ba?” Kuma ai nabaki hkuri ,cikin shagwaba tace ai kaima kana sonta!
“Waye ya fada maki ni ke kadai ce a birnin xuciyar Ibraheem khaleel sosae ya bata daria harda su dan murmusawa nan take suka dawo normal shi ya dinga bata ice cream ” har tagama ,wanda sai bayan ishaa suka koma gida ,tare sukayi wanka dukan su suna a falo suna kallo tamkar an tsikari khaleel ya mike tsaye kusan karfe goma na dare yah nufi fridge gamida ciro holandia ,ya dawo nan kusa da ameesha ya balle marfin ,yakai bakinsa ameesha ,tace my hero bara nashiga toilet daga mata kai kurum yyie ,ta wuce dakinta”
“Kusan minti goma yna xaune a gurin ya fara jin sa acikim wani irin bakon yanayi dafe cikin sa yayi still baidai na jin abunda yake jiba.a raxane ya mike tsaye jikinsa har ya fara rawa ,da kyar yasamu ya kashe TV.a daddafe ya isa dakin ameesha wanda tana cikin night gown” mai daukar hankali light purple ,jin tayi anyi hurgging dinta juyowa tayi a hankali ,tana kallonsa ganin tayi idonsa ya canja kala kamar wanda yake cikin maye gabanta taji ya fadi ..
Asmy husnaπŸ‘„.
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
part 2
Writing by Asmy b aliyuπŸ‘„
3⃣0⃣~3⃣5⃣
“Wani irin tsoro ne taji ya shigeta sai take ganin kamar ba khaleel ba saurin xare jikinta tayi tana kallon sa girgixa mata kai ya shigayi samun kansa yayie da fizgota.
” ta fada kan fadeden kirjinsa shafa jikinta ya somayi hka jikin ameesha ya dauki rawa kafufunta suka kasa daukar ta jikinsu duka ya saki saukar numfashin su kawae akeji.
“Dukan su suka xube akan gado sai da ya tabbatar ya kashe ko wace gaba ta jikinta ya hanata koda yin kwakwwaran motsi” dan ta kwaci kanta ya hana shi kansa bai San meke faruwa ba kawea ya samu kansa da jin muguwar sha’awar ta kuka ta bare baki xata yimasa ya toshe bakin ta hanyar rufe bakin da nasa, kissing din da yake ga ameesha shi kansa bai sai xai iyayinsa ba a rayuwar sa ga kowace diya macce ba.sai akan ameeshan sa .ameesha ta rasa inda xata sa kanta da sabon al’amarin da khaleel ya bullo mata dashi” shi kansa yasan bai bita sannu ba ameesha tasha wahala a wannan daren cixo da ya kushi” khaleel ya shasa mommi da abba sun sha kira a wannan daren.Wanda khaleel bai ma San tanayi ba .sai da ya samu natsuwa yaga aika aikar da yayie ma ameeshan sa wanda ko kwakkwarin motsi a wannan lokacin bata iya yi isonta rufe suke ruf” hawaye kurum ke fita acikin su.
“Kan kameta sosae yayie ajikinsa” shi kansa ganin abun yake tamkar a mafarki ,abun ya riga yafi karfinsa ya dde yana mata addu’a da kuma addu’ar Allah yabar sa tareda ameeshan sa”..
“Jikinta yaji ya saki sai numfashinta dake fita a hankali kuramata ido yayie shi kansa yasan barcin wahala ne take dan yasan yabata wahala yau” wani irin tausayinta da wani sabon sonta suka rufe sa,kwallah ta ciko a idonsa xareta yayie a hankali cikin jikinsa.
“Ruwan xafi ya hada yayie wanka lokacin karfe hudu na asuba har lokacin ameesha barci take dan hka kawae khaleel ya dauro alwalah ya fara gudanar da sallar nafila ” da addu’ar Allah yabar sa da ameeshan sa har xuwa karshen rayuwar sa hka ya dai daita su da iyayensu ,misalin karfe shidda dai dai na safe” khaleel yna kan sallaya dan bai fita masallaci ba ganin halin da ameesha ke ciki yana cikin axkar ameesha ta farka a firgice tana murxa ido gamida xun duma ihu wayyo na shiga ukku” mommina abba ya fawas idona xai cire kuka ta shigayi tana lalube a rikice khaleel ya karaso a gurinta ya riketa gam cikin sanyin muryar sa yake fadin am so sorry meesha “bude idonki ki ganni ganinan ..
” fashe masa tayi da kuka khaleel idona xai cire kuka take sosae hankalin khaleel yyie matukar tashi a lokacin duk addu’ar da taxo bakinsa yimata yake yi amma mai makon sauki sai kuka take sosae na fitan hankali wanda khaleel gabadai ya rikice.
“Daga ta yyie cak xuwa toilet tareda hada mata ruwan xafi xafi biyu ya hade mata ga radadin da idonta yake mata kamar ansaka mata barkono ga kasan ta da takejin wata irin axaba khaleel yayie mata wanka ya nadota a towel kamar wata baby gal”
“Da kansa ya saka mata kaya marar nauyi rada ya shiga yimata a kunne,tashi kiyi sallah my angel am sorry baxan karaba.bude idonki ki ganni nine khaleel dinki “
“Girgixa kanta tashi gayie hawaye na bin wani cikin sarkewar murya take fadin baxan iya bude idona ba khaleel na rokeka ka kaini gurin mommi na wallahi mutuwa Xanyi” shitttt” baxaki mutuba.angel halshensa yasa ya fara lasar idon gamida tofa mata addu’a a hankali ya fara rage xafin sannu a hankali ta soma idonta ta budesu sosae amma sai dai meye bata ganin komai…
“Fashe ma khaleel tayi da kuka ta matse hannunsa sosae walhi bana gani khaleel bana ganin komai ” khaleel ya tallabo fuskarta ,yace kalleni nan my angel kallon ta yake wanda shima ita yake kallo kingani my angel girgixa masa kai tayi ban gankaba.khaleel taimakeni nayi sallah “shi ya dai daita mata sallaya ” ta yi sallah yana xaune agefenta yna kallon ikon Allah wae da gaske ameeshan sa ba ta gani inma wasa take masa ya kamata ace ya gane amma ynayin yarda take mgana ya tabbata har a karkashin xuciyar ta maganar ke fitowa.
“Har karfe 8:[email protected] na xube ajikinsa tana masa kuka sosae wanda khaleel shi kansa na xucci yake ya rasa wane irin taimako xai bata” dabara ta fado masa waya ya jawo ya kira mamy wanda lokacin mamy “barci take a dakin daddy tana bude Idonta sosae taga sunan khaleel sai da gabanta ya fadi khaleel!
” mamy ta daga takira sunan sa a hankali duk dauriyar khaleel saida ya fashema mamy da kuka” mamy tana kwance bata san lokacin da tamike xaune tana salati a rude tana tambayar khaleel meya faru?” Kuka kawae yake yakasa bata amsa.
“Katse wayar tayi tashiga tashin daddy” a rude bude idonsa yyie sosae ya xubesu akan mamy wanda ya hango tashin hankali sosae acikin idonta shima” daddy ya mike xaune yana kallon mamy ,meya faru Asma’u?” daddy ba lafia ba inaji ajikina gidan khaleel ba lpia gala -gala
Dady ya saki baki yana kallon mamy tsuka yaja ya koma ya kwanta dama dan wannan xaki tasheni ina matar da ya zaba akan mu? Ina matar da ya wulakantamu. ADALILIN TA?”.
“Ban amince ki taka kafarki a gidan khaleel ba komai yasa mesa shiya jama kansa” a xafafe mamy take kallon daddy da kwara dal “a Allah ya bamu shine kake fadin muyi fatali dashi ” idan wani abu ya samesa sai mu xuba masa ido duk abunda xai faru sai dai ya faru daddy amma xuwa gurin khaleel bbu fashi. Am sorry daddy “nan mamy tabar masa dakin a fusace.
AsmyπŸ‘„.
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
part 2
writing by Asmy b aliyuπŸ‘„.
4⃣0⃣~4⃣5⃣
“Alh.Mahmud lokaci daya yabi mamy da kallo wani sabani bai taba giftawa a tsakanin su ba sai yau sanadiyar dan su” da suke so fiye da komai da suka mallaka”.
“Cikin minti ashirin mamy ta shirya ,hka bata nemi taimakon driver ba.kawae dai tabada oder” ga masu aikin gidan a hada ma daddy special break fast”.
Mamy ita taja motar da kanta xuwa gidan khaleel wanda sharara gudu sosae take.
“Khaleel yna rungume da ameesha wadda tayi kuka har ta gaji dan kanta tayi shuru sai sauke ajiyar xuciya take a hankali tayi lamo a jikin khaleel.wanda a haka mamy taxo ta tarar dasu da rinannun idonsa ya dago yana kallon mamyn sa wanda itama mamy hanakalinta a tashe ta karaso gurin dan nata, cikin sanyin murya mamy ke fadin” khaleel meya sameta?”.
“Girgixama mamy kai yyie kwallah ta cika idonsa nima ban saniba.mamy tun safe muke hka sai fadin take idonta ciwo yake bata ganin komai hannu mamy takai a goshinta ,ai da sauri ta dauke hannun jin wani a xababben xafi ta kalli khaleel meyasa baka kaita asibiti ba?”..
” oyah dagota mutafi asibiti kilama maleria ne kuna xaune a irin wannan gida ba dole Ku dinga ciwo akai akai ba .khaleel baka jin magana ,ban san wace irin xuciya da taurin kai Allah yayi maka ba .da yanxu ka bi umurnin mahaifinka ai da haka bata faruba.gaya a dalilin naka kana nema ka kashe ya’r mutane bbu gaira bbu dalili.
“Shidai khaleel baice komai ba ya dauki ameesha cak! xuwa motar mamy a set din baya ya sata ya budema mamy ta shiga ya shiga yaja motar xuwa hospital wanda kai tsaye emergency ” aka nufa da ita .nan mamy tayiwa Dr.farook bayanin matsalar kamar yarda khaleel ya mata bayani.
after 2 hour ago su mamy na xaune jugum misalin karfe 1:00pm.na rana sai ga Dr farook ya fito yana goge gumi. a fuskarsa duk da uban sanyin da ake laftawa.” Da sauri khaleel ya tari Dr.farook yah Dr.ta farfado ne?” murmushi Dr.farook yyie gamida dafa kafadar khaleel karka damu friend ynxu hka barci takeyi .mamy tace to Dr.meye matsalar ta yanxu da gaske bata gani?”
“Ku biyoni office xan maku bayani jiki ba kwari suka bisa xuwa office ,bayan y’an wasu mintuna da xaman su Dr.farook yana ya’n rubuce -rubucen sa ya dago kansa ya kallesu duka wanda gabadai suma hankalin su na kansa gyaran murya yyie sannan ya fara da fadin” amma dama can tana da matsalar ido ko?” da sauri khaleel ya girgixa kansa bata da wata matsalar ido yaune abun ya faru daita.
“Dr.farook ya jinjina kansa yace ikon Allah!!
” tom.a gaskiyya munyi iya bakin kokarin mu da binciken mu bamu gano wata matsala a idonta ba ,hka mun haska duk wata na’ura acikin idanun nata.bamuga wata illah ba amma still bata gani gaskiyya”.
“A fusace khaleel ya mike tsaye yana buga teble ‘gamida fadin baxai yuyuba! ina ganin kwata -kwata baku san aikin kuba musamman likitocin kasar nan” kubani matata plzzzzzzz yafada a dan tsawace.
“Mamy ce ta daka masa tsawa baka da hankali ne ?” Likita xakace yana maka karya ?” Shin ko baka yarda da qaddarar ubangiji bane?” mamy plzzz kidaina fadar haka mutafi wani asibitin ina ganin wannan baisan aikin saba.
“Ya fada yana bin Dr.farook da wani mugun kallo dakkuwa mamy tashiga jefa masa uwaka ” uwaka nace kaci jakar ubanka khaleel kaji min yaro da xafin rai maxa bace min anan ,bbu musu khaleel yabar office din gamida bugo masu kofar.
“Mamy ta maida hankalinta gurin Dr.farook gamida basa hkuri murmushi yyie kurum da fada mata ai bbu komai tunda yaga khaleel bacin raine yasa shi fadin hka kuma tabbas akwae ciwo.mamy ta dde sosae a gurin Dr.farook a yadda khaleel yaga tafito ysan bbu nasara sosae jikinsa yaji yayie sanyi dakin da aka kai ameesha can yaga mamy ta nufa ” jiki ba kwari ya mara mata baya.
“Can ya hangota tsakiyar gado drip” daure a hannunta dai dai lokacin kuma ta farka da ihu a kuma raxane ta mike xaune dafe da kanta da gudu khaleel ya qarasa gurin ta yyie hugging nata ,cikin kasallar muryarsa yake mata sannu tana dafe da kanta wanda takejin kamar xai raba biyu sabida axabar ciwo” khaleel ka taimakeni ka kaini gurin mommi na haka ta dinga fada masa tana dukan kirjinsa ,mamy dan danan idonta ya ciko da kwallah” wani irin tausayin ameesha taji ya huda duk ilahirin jikinta,karasowa mamy tayi gurin ta jawo ameesha a jikinta yyien da khaleel yyie baya -baya.a hankali mamy ke buga bayanta gamida tofa mata addu’a Dr.ne ya shigo ya mata allura minti biyar da allurar takoma barci.
“Suna xaune jugum-jugum sallah kawae ke tadasu.mamy ta kalli khaleel a sanyaye khaleel dagowa yyie yana kallon mamyn sa da shanyayyun idanunsa ” ya kamata ka kira iyayenta kasanar dasu halin da ake ciki dan sunada hakki akan ya’rsu!
“No mamy karki yi haka dan Allah wallahi rabani da matata xasuyi na rokeki mamy nixan kula daita plzzzzz axa kansa yyie akan cinyoyinta yana kuka mai ban tausayi” ni Asmy kasa jure kukan khaleel nayi dole nabar masu dakin dan tausayi ya hananini na dauko ma readers bayani.
At 4:00pm.by Asmy b aliyu…
Ma'uπŸ‘Œ.
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
part 2
writing by Asmy b aliyuπŸ‘„.
5⃣0⃣~5⃣5⃣.
“A hankali mamy ke shafa kansa dago jajjayen idonsa yayie yana kallon mamy wanda itama mamy shi take kallo khaleel ya kamata ka fadama iyayenta dan ba matsalar da xa’a iya maganinta bace ,hka kuma kar ka cire rai daga waraka domin ko yana gurin Allah ka kira iyayenta ka fada masu.
” shuru yyie hka yaji xuciyar sa na bugawa mikewa yyie tsaye dafe da kansa dake sara masa.ya tabbata wannan ciwon kan na yinwa ne har yakai bakin kofa mamy ta dakatar dashi da fadin ina xaka kuma?”
“Mamy gida xan koma nayi wanka sai naxo da abun da xakuci mamy batace komai ba yasa Kai ya fita ” wya mamy ta daga takira zuhra akan ta hado masu lunch” ameesha na asibiti haka taxo da ruwan xafi a flast “
“Bayan mamy ta aje wayar takira khaleel wanda lokacin driven .yake yana ganin mamy yayi parking gefen hanya ya daga wayar” kayi wanka kaxo kurum sai kayan da xaka xoma da ameesha dasu ba dole sai kayo take aware ba”
“Sallar la’asar ya farayi sannan yayie wanka yana tsaye a gaban mirror dreassing” yna kwantar da sumar kansa yaji motsi a bayan sa,bai kawo komai a ransa ba yacigaba.da shirin sa “naxo na taya ka ne prince?” a tsorace ya juyo suka yi ido biyu da lailah tana tsaye a jikin kofa tana jefarsa da killer smiling dinta”
Kicin kicin yyie da fuska meya kawo ki gidana ? A kuma dakin barci na?” mekasan xai kawo ni gurinka kaima kasani tunda bangan ka yauba.a office dolene na biyo sahu”.
“Mena fada maki? tuni nabar aiki a karkashin mahaifinki saboda akan aikin ne akeso a wulakanta min mata ,wanda bbu wani shege da ya isa!
” yana maganar ne ba tareda ya juyoba.ya cigaba da shirin sa.yana gamawa har xai kwance towel ya fasa ya juyo da mamaki yana kallonta tana tsaye “mallama kifita xan saka kayana ,murmushi tayi ta karaso gabansa cikin takun ta na kasai ta ta axa hannunta akan kafadunsa ,me kuma xaka boyemin Prince ?” nakusa mallakar wannan jikin duka da akeyi min rowa “khaleel daskarewa yyie a gurin samun kansa yyie da hanata.wanda baisan daliliba haka gabadai jikinsa yyie sanyi gashin jikinsa tasa sirarran yatsunta tana kwantar wa,wanda jike yake da ruwa ya kwanta luf”.. Lumshe ido ya shiga yi da alamar tana yana jin ddin hka hka ta dinga bin koina tana shafawa karaf ” ya rike mata hannu dago goldinh eyes “dinta tayi tana kallonsa sai yaga tayi balain yimasa kwarjini baxai iya hanata ba.
“Haka ya shiga taya ta dukan su suka xube kan gado shinshinar koina na jikinta ya shigayi cikin wani yanayi mai wuyar misiltawa.
” hka khaleel yasamu ya raba lailah da kayan jikinta jikinsa sai rawa yake ,wasu irin abubuwa ya fara yimata wani karfine yaxoma sa lokaci daya”hada bakinsa yyie da nata daganan salon nasa ya canja.cike da raxana lailah tashiga kwatar kanta .tuno maganar boka “muddin kika bari ya kusance ki baxai taba auren kiba.” Ihu tashiga yimasa karfinsa yasa duka ya danneta ya daure fuska tamau”bashi kikaxo ki samuba.?”
“Yau xan samu a arha” yau idan dunia xata taru akaina baxan kyale kiba.ta lura khaleel harda mugunta yake hada mata.ganin tayi da gaske yake tashiga dukan sa da dukan karfinta tana hawaye ko kadan khaleel baiji tausayinta ba.
“Ga mamakin khaleel sai yaji lailah baisha wahalar shigarta ba kamar yarda
yasha akan ameeshan sa awa ukku ” cur ya kwashe akan lailah wanda ko motsin kirki bata yi.
Toilet ya shige yabar ta misalin karfe 7:00pm.ya dauro alwalah wayarsa ya duba yaga miss call din mamy kira yakai goma hakama Sistr “nan take ya tuna yarda ya baro ameeshan sa” kayansa kawai ya saka ya juyo yana kallon lailah wadda ko motsin kirki batayi cikin daga murya ta nuna rashin tausayi a gareta haka jin wata sabuwar tsanar ta yyie ta dirar masa mallama ki tashi kibar min gidana tun muna mu biyu “kuka ta rushema khaleel dashi gamida lailayo masa wata uwar ashar” baxan fitaba.wallahi mugu axxalumi wlhi wannan cin mutuncin da kayimin akwae ranar nadamar khaleel sai kayi da nasani mai yawa acikin rayuwar ka.
“Tabe baki yyie da alamar maganganun ta ko daya bai shigesa ba.haka lailah tattara kayanta tana dingishi tanufi kofa ” daga murya yyie ta yarda xata jiyo dama anriga angama xubar da mutuncin atiti ake kokarin alika Mani”da na kwasa da nayi nadama marar amfani a tallata a wani gurin dankan khaleel Mahmud abba yafi karfinki macce daya keda wannan matsayin ameesha yazeed tafida.
“Juyawa tayi tabar dakin tana rusa kukan bakin ciki khaleel ya riga yagama da ita taya ma xata koma gurin boka ai baxata faraba.dan gunduwa -gunduwa xaiyi daita.
@t 10:00pm.by Asmy b aliyu
AsmyπŸ‘„.
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
part 2
writing by Asmy b aliyuπŸ‘„.
6⃣0⃣~6⃣5⃣
“Turus yyie hango daddyn sa a dakin da ameesha take da kuma family din ameesha duka hka yasa jikin khaleel yyie sanyi.
” alh yazeed kawae ne ya lura da tsayuwar khaleel cikin daga murya yake fadin karaso nan dana daga ido khaleel yyie yana so ya tabbatar shin abban ameesha ne ke wannan maganar ko wani daban. alh.yazeed da kansa yaxo ya kama hannun khaleel ya karasa dashi cikin dakin .
“Khaleel dago kansa yyie yana kallon daddyn sa Wanda sharabo da ya gansa anyi wata biyar ,murmushi kwance a fuskar alh.Mahmud abba Sistr ya hango rungume da ameesha tana bata tea.
” wani irin farin ciki ya lullube khaleel shin yaushe iyayen nasu suka shirya?” bbu mai amsa masa tambayar sa sai mamy nan iyayen ameesha suka kara ba khaleel hkuri shima khaleel hkuri ya basu aka yafi juna.
“Daddy ne yyie garan murya ya kara godema .Allah ma daukakin Sarki kuma ya jinjina ma khaleel irin namijin kokarin da yyie na canye jarabawar da Allah ya daura masa,daddy ya kalli alh.yazeed ” ya fara da matsalar idon ameesha kana ganin baxa mufita daita waje ba?” Alh.Mahmud ya fada gamida kallon alh.yazeed duk yarda ka gani daddy ai ya’r kace !! mamy tace wannan ciwon bana xuwa asibiti bane ciwon nan yana da alaka da shafar aljannu xamu tashi tsayene kawae mu gayama.Allah mommi tace gaskiyar kine mamy ,jikin daddy da abba yyie sanyi duka suka kalli juna .sanna daddy ya nisa da fadin inada mallamin da xan gayyato ya xauna da ita na dan wani lokaci”.
“Xata xauna a gurin Asma’u wato mamy kowa yyie na’am da xancen daddy nan aka basu sallama lokacin ma ameesha na barci” hka khaleel ya sunkumi matar sa xuwa motar daddy” hka mamy ta mara masa baya Sistr sai fadin take khaleel yaushe kaxama marar kunya?”
“A gaban surukkan ka kake daukar matar ka” murmushi kurum yyi ma Sistr ,Sistr kamawa tayi su alh.yazeed suka fara wuce shida mommi sannan daddy” Sistr ma ta nufi tata motar yyien da khaleel yaja su mamy a motar ta.
7⃣0⃣~7⃣5⃣.
writing by Asmy b aliyuπŸ‘„.
“Kwanakki sunja watanni sun shude ,ameesha watan ta shidda a kwance bbu wani sauqi sai a gurin Allah.kullum mamy na kula daita ga karamin ciki ga lalurar rashin gani”.
” hka iyayenta na yawan xiyartar ta duk mommi taxo gurin ameesha sai ta xubar da hawaye “shima khaleel kullum yana tare da and meeshan sa” a wannan lokacin idan kaga khaleel sai yabaka.tausayi duk yabi ya rame ya fita hayacin sa.sabanin ameesha wanda tayi wani irin haske na musamman jikinta yyie mulmulmul”..kallo daya xaka yimata kasan tana dauke da ciki.ga cikin baya wahalar da ita sai son tarin kayan kwadayi dan hka khaleel kullum cikin sawo kayan kwadayi yake.
“Yau ta kasance assabar ameesha na dakin mamy saiga khaleel ya shigo” idonta biyu tana xaune a tsakiyar gadon mamy yyien da mamy tana kan sallaya tana laximi wandda yyie dai dai da karfe 4:15pm.yamma hugging back din ameesha yyie ya dago yana kallon mamy da shanyayyun idanunsa” mamy tare nake da wani babban mallami”mamy tun safe na pita naje na xo dashi a local government din saminaka
“Mamy babban Malami ne sosae xai dubata ” mamy tayi gyaran murya tana kallon khaleel wandda da alamar ita yake so yaji ta bakinta .khaleel meyasa baxamu bar ma Allah yyie ikonsa.ba wannan mallamin shine na takwas”anya kana ganin akwae nasara?”
“Da sauri khaleel ya katse mamyn sa no mamy insha allahu ma akawae nasara” plzzz mamy” ok.ja hannunta ganinan xuwa “.
” hijab dinta ya nema ya saka mata tare suka sauko a down stairs “har gaban mallamin khaleel yakai ameesha” malam tasi’u kallo daya yyie ma ameesha ya gano matsalar dake tattare daita”.
“Dai dainan mamy ta iso cikin shiga ta alfarma” tana ma malamin sannu da xuwa .nan ta xauna suka kara gaisawa”nan ya juya kan mamy “ya fara da fadin Hajia amma ya’r ki tana da shafan aljannu ko?” Da sauri mamy ta gyada kai murmushi Mln tasi’u yyie ,aljannu ne suka shafi idon ya’rki nan Mln tasi’u ya isa gaban ameesha Wanda tun xuwan sa jikinta yyie sanyi hannunta na sakale da na khaleel ai tana ganin ya tallabo fuskarta suna hada ido ta xunduma “wani uban ihun da koina na falon sai da ya girgixa kan kame khaleel tayi cikin wata irin murya take fadin plzzzzz khaleel kace ya fita bana son ganinsa ya daina tabani hannunsa kamar wuta”..
” nan malan tasi’u ya kara gasgata xancensa “kallon mamy yayie wadda jikinta yagama yin la’asar kin amince na duba ya’rki kallon khaleel mamy tayi wanda ta hango tashin hankali acikin idonsa.
” sai ta mutu da tausayin dan nata da matar tasa. malan Indai xata dawo da ganinta a Shirye muke da mubaka .ko nawa kake bukata!
“Wata ya’r karamar batta Mln tasi’u ya dauko ya buda ya fitar da wata ya’r karamar kwalba.da farin ruwa acikin ta ayoyin Allah ya fara karantawa sa’annan ya bude kwalbar ya nufo ameesha da kwalbar alama yyima khaleel akan ya daga masa fuskarta ,kokarin dago fuskarta yake tarike hannunsa gam”cikin wata irin murya dabai taba jin ameesha daitaba.wlhi karka tago min fuska bana so! bana so dolene! tafada a dan tsawace.”
“Saboda tsoro khaleel baisan sarda ya saketa ya koma bayan mamy yna makarkata jikinsa sai rawa yake sai yaga ameesha ta rikide masa kallon fuskarta yake da wata irin fuska mai ban tsoro.
” gadan-gadan Mln tasi’u yyo kan ameesha wani irin ihu ameesha tayi don Allah Mln na tuba nabi Allah kar kasa min wannan ruwan idona xai kone wayyo Allah mamy!!
“Kafin ya ida karasowa gurin ta yaji an dauke sa anjefar dashi” a gefe daya “lokaci daya aka bushe da wata irin mahaukaciyar dariya” nima Asmy dake daukoma readers bayani”bansan lokacin da nasaki wayan hannu naba.
AsmyπŸ‘„
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
part. 2
writing by Asmy b aliyuπŸ‘„.
8⃣0⃣~8⃣5⃣.
“Mln muna gargadin ka da babban murya kafita a harkar mu kar kayi kokarin shiga gonar da bata kaba.xaka wash lane gamida axaba Mai tsanani tsoro sosae ya kama khaleel ya rike mamyn sa gam mamy kam duk addu’ar da taxo bakinta yi take ganin yarda ameesha ta hada kai da gwiwa.tana wani irin kuka mai Sosa rai..
” ahanakali Mln tasi’u ya mike tsaye ya kalli mamy “yace Hajia ina so nayi alwalah ” nuna masa toilet tayi cikin minti ukku ya fito ya maida kansa gabas ya tada sallah duk su mamy na kallon sa.
“Kowace sujada tashi sai yyie minti biyar acikin sa raka’a biyu yyie sannan ya dauki alkur’ani mai girma ya soma rerawa cikin wata irin xakakkar murya falon yyie tsit” saurin karatun Mln tasi’u dai ke tashi ihun kuka ameesha ta farayi gamida buga kafafun a kasa tana turje turje muryarta har bata fita tamkar tana gani takaraso gurin khaleel Wanda duk abunda akeyi a idonsa tashige jikinsa tana murxa fuskarta a jikinsa plzzzzz plzzzzz kataima keni a kashe wannan karatun walhi bana so kaina xai cire har gaban su Mln tasi’u ya karaso ya cigaba da karatun tana kokarin mikewa a jikin khaleel ya tattaro karfinsa duka ya matseta.
“Jikinta ne ya fara saki idonta ya kankance cikin wata irin murya aka fara fadin dakata ! Ka dakata! Xamu fita ynxu yanxu.
” Mln tasi’u yyie murmushin samun nasara kai wanene? Sa’annan meya kawo ka jikin wannan yarinyar ? laifin me ta aikata maka ?da xaka nemi ka cutar daita ta wannan hanyar ”tari ameesha ta farayi gamida ya tsine fuska turo ni akayi wlhi nan aljanin ya fada masu komai ran khaleel ya baci baitaba tunanin lailah xata aikata wannan mummunan aikin ba.to kafita ko mu konaka da ayar Allah ni gaskiya baxan fitaba.idan na fita mai gidana kasheni xaiyi.
Nan Mln ya dauko kwalbar daxu da farin ruwa xan tsiyaya wannan acikin idonka”ihu ameesha ta fasa xan fita xan ina jiranka ta ina xaka fita a hanci ina jira cikin dakiku kalilan jikin ameesha ya saki sai gaya tana jero a tishaya”hka kuma tafara murxa idonta still suna a rufe khaleel plzzzzz idona xafi yake dan Allah shar shar”sai ga hawaye khaleel ya matseta gam “a jikinsa rada yashiga yimata a kunne karkiyi kuka my angel ganinan tare dake.
” Mln tasi’u ya mikoma khaleel farin ruwan magani yace ya xuba a tafin hannunsa ya shafa mata a fuska hka khaleel yyie har sau ukku “ajiyar xuciya tashiga saukewa can tayi hamma haka jikinta yah saki sosae nan ta bingire ajikin khaleel sai barci ” barcin da tadade bata yi irinsa ba.hamdala dukan su sukayi ma Allah sosae mamy tayima Mln tasi’u godia hka ma khaleel sun rasa inda xasusa Mln tasi’u waya mamy tayima daddy kasancewar baya kasar yana Austria “wajen wani business sosae daddy ya nuna murnar sa da dadan albishir din da mamyn ta masa.
Khaleel ne ya sunkuci ameesha xuwa dakin mamy ,ya kwantar daita a lafiyayyen gado tareda kara mata ac.yabata pick ga dan karamin bakinta sannan ya shafa cikinta dan kimanin wata 6 sannan ya jamata lallausan bargo yaja mata kofar nan khaleel yakara yima Mln tasi’u godiya Mln tasi’u ya kara masu naseehar dasu kara tashi tsaye da addu’a dubi dari biyar mamy tabawa Mln tasi’u gamida yimasa alkhairi mai yawan gaske sosae Mln tasi’u yaji ddin hka ” yakara basu wani maganin da ameesha xata dinga Sha.
“Har bakin get suka rakasa yyien da khaleel ya daukesa da motar sa xuwa SAMINAKA”..
ADALILI NA
part 2
writing by Asmy b aliyuπŸ‘„.
9⃣0⃣~9⃣5⃣
” kusan karfe 9:30pm.mamy ta shigo dakin har lokacin ameesha barci take mamy ta kalleta kai my daughter wannan barci mai nauyi hka”
“Mamy ta xauna gefenta tana shafa fuskarta a hankali hka ameesha ta fara bude ido a hankali har ta bude sosae ta fara kallon dakin da take da axamar ta tayi kokarin mikewa sai taji jikinta ya mata nauyi mamy tayi saurin maidata.kallon mamy tayi idonta ya dan ciko da kwallah sorry my daughter” mamy ta taimaka mata tamike xaune.
Mamy sai sannu take mata wani axababben ciwo takeji a jikinta dai -dainan aka turo kofar dakin “khaleel ne ware idonsa yyie akanta itama din shi take kallo sai taga kamar ba khaleel dinta wannan khaleel din duk ya rame ya fita hayacinsa” ga wata uwar kasumba da ya tara gabda ita khaleel ya xauna tareda riko hannayenta duka biyu yana mata sannu itakam binsu kurum take da kallo mamy ce tace bara naje na hada maki ruwan wanka.
“Mamy na shiga toilet khaleel yajawota sosae a jikinsa yna lumshe ido tareda daura hannunsa akan cikinta.
” sannun kinji my angel are yhu OK?” gyada kai kurum a hankali yake Shafa bayanta haka mamyn tasamesu khaleel kabarta .dago min ita taje tayi wanka cak ! Khaleel ya dauketa xuwa toilet wanda ameesha taji kunya sosae hka ta boye fuskarta ajikin khaleel kokarin cire doguwar rigar jikinta take.
“Tarike hannunsa gamida girgixa masa kai yau nixan maki wanka my angel ai kullum nike maki dan kin samu sauqi sai a juyamin baya dan hka ban yardaba.
” mamy ce taxo ta tsaya bakin toilet din khaleel kaifa nake jira sumar kansa ya shafa”daga murya yyie yarda mamy xata jiyo mamy wai cewa tayi na tayata baxa ta iyaba!
“Saurin rufe masa baki ameesha tayi gamida saka masa kukan shagwaba ” kasa -kasa mamy ta kara daga murya khaleel kaniyar ka wai baxaka fito ba.kabata guriba?
“Kissing din bakinta yyie sannan ya juya ya fita ga mamakinsa mamy na tsaye a bakin kofar bata tafiba.hara ra tashiga aika masa.hka yabar dakin yana ma mamy dariya kasa -kasa yana jin wani nishadi acikin ransa”.
~Asmy b aliyu~πŸ‘„.
[5/11, 9:24 PM] Asmy: ADALILI NA
part 2
writing by Asmy b aliyuπŸ‘„.
1⃣0⃣0⃣.
“Sai da ameesha ta share sati daya mamy na jinyar ta yanxu ta warke garau ko dogon motsi tayi sai mamy tace daina daina ke maki ciwo?” sai dai kurum ameesha tayi murmushi tace mamy bbu komai.
“Ranar da daddy ya dawo daga Australia kamar ya hade ameesha gata kan tagansa a gurin iyayen mijinta .
” washe gari week end duka iyalan gidan alh.Mahmud abba suka hallara kai tsaye gidan alh.yazeed tafeeda suka nufa Wanda aka tarbesu cike da farin ciki da nuna so.
“Duka suna xaune akan dener area Wanda mommi tayi serving din kowa aka fara lunch” ameesha ta kalli khaleel wanda ke gabda ita sannan ta fara fadin “khaleel me kakeji a ranka dakaga iyayen mu sun shirya ADALILIN MU??” Murmushi khaleel yyie mai kyatarwa wify ina jin wani farin cikin da bantaba jinsa ba a rayuwata amma kinsan Adalili na ne suka shirya inda ban dage na guji iyayena dukiyata komai nawa adalilin ki da ynxu ban aure kiba.da yanxu zaid ne kika aura fa?
“Kwabe fuska ameesha tayi” yarda kake tinkaho Adalili na kabar komai naka nima haka” Adalilin naka ne aka illatamin idanu suka daina ganin sabida budurwar ka nason ka tana so ta aureka!
“Ni ko yanxu bakayi lattiba xaka iya aurenta! hawaye shar shar suka xubo mata ta ture abinci gabanta tamike tsaye tabar gurin da dan gudunta”..
” mamy tace kaje kaba ya’ta hakuri wallhi kafin raina ya baci dariya yyie tareda sa hannunsa a sumar kansa mamy ya’r takice da shegen kishi ninace mata inason kara aure !
“Mommi tace ko karawa xakayi ka kara son aikai mijin macce hudu ne daddy abba ya fawas Sistr mexasuyi inba dariya ba.abba yace lallai daddy da gaskiyar mommi kwanan nan xamu kara uku ukku” mamy da mommi suka kalli juna suka saki murmushi.
“Nikam bana son wannan fushin yana a xabtar dani da yawa my angel” nipah bbu wata macce a xuciyar Ibraheem khaleel sai ameesha yazeed tafeeda.bbu maccen da taisa yo ina ma naga tym.din tsayawa nayi ma macce kallon tsaf har nasan kalarta ko kyanta”dariya ya bata sosae kuwa kyalkyale da dariya ya shiga tayata.tsakanin mata da miji sai Allah sai gaya sun dawo normal.


Hka iyayen nasu suka yimasu rakiyya xuwa sabon gidan su “kwanciyar hankali jin ddi da tattalin arxiki ya kara habaka ” yanxu idan kaga khaleel baxaka ganesa ba yaxama wani irin kato.
“Yau alhamis tun safe ameesha ke nakuda Wanda tayi balain wahala kafin ta sun kuto katotowar jaririyar ta mai kama da ya fawas sak”harta hasken fatar shi iri dayane” bayan wasu awanni anshirya baby ankai ameesha dakin hutu khaleel yakira mamy da mommi sai yasamu kansa da jin kunyar kiran abba ko daddy”.
“Sai gaya kamar hadin baki kusan tare suka iso wanda kowa sai yaba kyan” yarinyar yake.mamy ce kefadin an haifama son dinta baby mai kama dashi wato fawas hka jaririyar narike gam”a jikin fawas yana jin wani irin kaunar yarinyar a ransa lokaci na farko kenan a rayuwar fawas da yaji yana so yyie aure..
“Bayan wasu awanni aka sallamesu kai tsaye mamy ta wuce da ya’r tata gida dan ta gyarata.
” ranar suna yarinyar tace sunan mamy Nana Asma’u hka mamy ta dinga basu kulawa wanda kullum khaleel na manne dasu mamy tayi fada har tagaji.
“Watan ta uku lokacin aama’u tayi wayo sosae suka tattara suka koma gidansu.
” da wani yammacin ranar assabar lokacin khaleel na gida hka Asma’u na jikinsa yana wasa da iya ya’r watanni ta kwas aka danna kararrawar shigowa falon “kai tsaye khaleel yace yes come in…
” wadda ta bayyana a falon yasa shi saurin mikewa tsaye sosae ya daure fuska hawaye na xuba a idonta taxo ta rike kafafunsa gam” na tuba khaleel kayimin rai kaji kaina ka yafemin kuka take gamida shessheka “
“Ameesha na a kiching taji kamar ana kuka cike da mamaki ta fito abba Asma’u meya fa…ganin wadda ke kuka yasa ta tsaya cak!
” sai taga kamar ba laila ba duk ta canja ga wasu irin kuraje da suka bata mata fuska kafin ameesha tayi magana “khaleel ya saba yarsa a kafada yabar falon.hka yasa Lailah ta kara fashewa da kuka tana kiran sunan sa da dukan karfinta.amma khaleel ko gixau baiyi ba.
” jitayi andafa ta gamida mikar daita tsaye ameesha ce tagani cikin shiga ta alfarma”xaunar daita tayi dai daga cikin koshin din falon”.nan Lailah ta nemi gafarar ameesha tareda fadin tanemar mata gafarar khaleel ameesha tayi matukar tausayama Lailah kamar ba Lailah ya’r gayu da tasani ba kmar ba Lailah ba mai tsananin ji dakai.ameesha ma ta lura kamar kaxuwa ga Lailah drink ta kawo mata gamida fadin ta xauna xataje taxo da khaleel “..
Hka tasamu khaleel Asma’u kwance ajikinsa hka kuma idonsa a lumshe ya’r ta dauke akansa ta maidata a dan kyakkywan gadonta.
” abban Asma’u tashi xamuyi mgana inkin sa maganar ta xakiyimin karma ki fara idonsa kar akanta haka kuma ya daure fuska sosai..
“Da filo ta danne shi tana bugu .rikitota duka yyie ya dawo saman ta wanda ko motsin Kirki batayi ,wlhi kibi a hankali ko a yanxu asamu kanen Nana ko kanwarta.
” ganin yasoma xarcwa har yana kokarin yafita gusau tafara lallashi da kirari haba abban Nana Asma’u mai gidan ameesha namijin sama xakin fama aja dakai ganganci ne jimina da kirjin xaki khaleel baisan lokacin da dariya ya subuce masa ba. haka ya tayi sai da yagaji dan kansa yyie shuru abban Asma’u karka manta kowane dan Adam ajixine komai tuba a gurin Allah baya tabewa.kayi hkuri ka yafemata juya mata baya yyie tarsa yarda xatayi da khaleel “hka yasa tafara yimasa abunda yafiso nan take yafara fita hayacinsa sai da tatabbatar ta kashe masa jiki sannan tafara lallashinsa dakyar ta shawo kansa yace ya yafema Lailah amma shi baya bukatar ta agidansa .kawae tafita baya son ganinta.
Yna gama fadin haka yabar ma ameesha dakin duka .jiki sanyaye taje taba Lailah hkuri gamida yimata alkhairi mai yawan gaske.
alhamdulillah anan na kawo maku karshen wannan labari kurakuran dake cikinsa Allah ya yafe idan yayi kama da rayuwar wani ko wata a yafeni akasi aka samu nagodeπŸ™.
Sadaukarwa```* *```sadaukarwa a yau takice kanwata takaina wato" fateema Ibrahim andiye Allah yabar ki tareda abban Yaseer yakara dankon kauna a tsakanin Ku Asmy ke maku fatan alkhairi```* *Abin tinkaho na*. *Iyayena da suka haifeni suka gina rayuwata a kowane bangare .banida abunda xance maku sai dai Allah yasa ka masu da mafificin alkhairi ameen yah rabbi*.!!! *gaisuwa ta mussaman gan manyan groups“`.
Wisdom Hausa writers
Extreme Hausa writers
Asmy b aliyu novels
Daga taskar mu
Runbum aseeya Basheer aliyu.
Khaleesat Haidar novels.
Da sauran groups da ban ambata ba kuna raina.
Abun alfaharina
Sumaiyya abdulqadir takori.
Sa’adatu waziri gombe
Khaleesat Haidar
Sis Munay
Asea basheer aliyu
Adda benaxeer
Feedo sodangi
Asmy na kaunar Ku a koda yaushe.
NIDA SAKEENA
”Yana kwance ruf da ciki a doguwar kujerar exercise wears ne ajikinsa da alamar yyie exercise din ya gaji ne ,yake hutawa .takarasa ta xauna gefensa kanta kasa tayi shuru jin kamshin turarenta wanda yasan natane yasa shi dago lumsassun idonsa ya saukesu akanta cike da mmakin ta ya mike xaune ya mika santala -santalan kafafun sa. akan center table din da alamr yyie matukar sabawa da hakan.
“Baitaba ganin natsuwar taba irin yau” wannan shine lokaci na farko a rayuwar sa da yaga rauninta.
“Ya dubeta a hankali hawaye shar shar ” suka xubo mata.yah Mujaheed naroke ka da Allah da annabi kar ka aureni wlhi bana sonka! Kafadama daddy hka kayi kokarin fahimtar dashi yayah mu’azzam ne kurum axuciyata!
Kallonta kawae yake tsakaninta da Allah take maganar hka kuma a kar kashin xuciyarta maganar ke fitowa.rasa yyie maixai fada mata “.
Hakkin mallaka(m)Asmy b aliyu copyn right(c)Asmy.πŸ‘Œ
By Miss_urwat πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•

Be the first to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published.


*